ana?" Gaban Hadiza ya fadi bata
smnhyi wannan tunanin ba, don haka sai ta yi shiru can kuma ta
yi munmushi ta ce, "kila rabonka ne mai karfi shiya hana
sushindawonwa" Haba! Ai nan take Hadiza ta warvare wa
Cegis Amiru lissafi ya ji kamar ya kamo ta ya rungume doh dadi.
ni eBabisan wannan itace Hadizan da abokinsa Yüsuf ya
wulakanta ba a shekaran baya da suka wuce r
saud a terorYa bata nashi tarihin usili dan Kano uwa da uba yana
ssen! yawan zama Abuja, Lagos, Kano, harkokin Babansa yece
gastafiya Japan a gabana amma wallahi Hediza ba na jin
neibzaniya tafiyar har sai na ga maganarmu ta je Bakori da
y Malunfashi, ina son kuma a karshen satin nan muje Bekori
nennda Malunfashi wajen Yaya Amina kice mata ge mljinki ya
66sxz0 don haka kada ta kara bate ran akean/Yallabar Mamud."
Hediza ta yi dariya yace, *Don Allah shiga ki kao min
hoto domin kila gobe idan kin ba ni izini za ni Kano kin ga
52
zan nuna ki a gida, bиk сtel mmcip er
Tace, "Amiru, Allah ya yi ka da doki wai haka ka ke
ma sauran yanmatanka?" Ya kyalkyale da dariya yace "Wa
va gava ma kimuna yi ma`yan mata dariya ai mu yanzu
maza isadar tsiya mu ke, sai wajen irin ku yan mutunci
mu ke dariya muna nuna zumudinmu. Ta yi mai wani irin
kallo ta juya ta nufii gida ta zo mai da wani hoto mai kyan
gaske da ta daukaa Jidda, ya duba ya ce, "kin ce yau kada
na yi bacci kenan wannan irin hoto?" Ta dan harare shi
tace, "To ba ni hottona tunda kasa bacci za ka yi". Ya yi
mumushi tare da kanne ido yace, "irin wanınan kallon da ki
ke min cikin harara shi zai hana ni fita yawo idan mun yi
alow aure." Ta kara dishe ido tace, "Allah da gaske ka ke?" Ya
kara jin wani yar a jikinsa kai a cikin mata irin Hadiza nawa
ake samu ne? Shi kam godiya kawai zai yi ma Ubangiji da
samun mace irin IHadiza kallo ma kawai ta tsinke masa
komi na jikinsa bai da sauran wata sha'awa in ba ta Hadiza
oba
ebni ba. smm one nimutu nsnnay adsd A
um en aDa lallashi ta samu ya tafi domin ta san lokacin
90ey
kwanciyan Baba Garba ya kusadellA eb niim en ing Kashegari kafin Hadiza ta bar wajen aiki wayar Amiru biyar kamar. daren jiya haka ya zo amma har da kyamare
suka yi hotuna, tace "ya batun zuwa Kanon fa?"ce,
eWaliahi na je kin hana ni kwana dole na yi abinda zan iya
na dawo, gobe ina iya komawa, a to ya na iya?" Haka dai hirar ke gudana kamar zai sace Hadiza don tsananin so da kauna. en isa lbsb lem eonss uded uaney nimob bili eniboH e A ranar asabat ya dauke ta daga shi sai ita zuwa Malunfashi, kamar yadda yace mata, haka ko ta ce ma Yaya, "To Yaya yau Allah ya yi ga mijina ya zo." To Hadiza
ta san Yaya na dan jin kunyar ta amma dai yau, sai Yaya taji
kamar ta nutse a kasa don kunyа6
foniur Har azuhur suna garin Malunfashi, ko wane ya zo ya ga Amiru ya yaba da kamanninsa da dabi unsa, aka rinka
injinawa Hadiza, Habi anguwar zoma ce ta shigo tace, "A
gaisheki Dije lalle jinkirinki bai zama na banza ba, kin zo
bmana da dan manyan mutaneisdmel nt 53
Sun isa gidan Baba Kado bayan la'asar. Alhaji Kado
na kishingide a kofangida bisa tabarma ga `yar rediyan
shi aje gefe guda, a lokacin an fara labarun duniya na
rediyon tarayya Kaduna don haka Alhaji Kado ya tattara
dukkan hankalinsa akan labaran da ake yi, sai da ita
Hadiza tace "Sannu da hutawa Baba" kamar sau biyu
kafin ya juyo wajensu. Tana gaba ta sha kwalliya Amiru
ma na bayanta ya sha manyan kava na alfarma kai da
ganinsu ka san dai daga bariki suxe, Alhaji Kado yace,
"A`ah Hajiya Dije saukar yaushe? Tace, "Isowar kenan
Baba, mu je zaure ko Baba?"
A zauren an shinfide shi ruf da tabarmi don haka
suna shiga Amiru ya nemi waje ya takure ya dan kwale
hularsa baya don girmamawa sannan ya sadda kan shi kasa,
ya rinka gaisawa da Alhaji Kado a sunkuye Alhaji Kado
yace, "Samari daga ina kenan ko kai ma kaninsu Rilwanu
ne?" Hadiza na can labe bakin kofar shiga cikin gida tace,
"A'a Baba wannan mutumin Kano ne, amma ba inda
kasuwanci bai kai shi a cikin manyan biranen nan na mu,
shi ne mijin da Allah ya kawo min."
Alhaji Kado ya sunkuyad da kai yana murmushi yace,
"ikon Allah, ai ni ban fahinta ba. Masha Allah, kai ina
DanBala ya zo maza ya kira min Malan Iliyasu su gaisa."
Hadiza ta shiga cikin gida ta turo DanBala suka gaisa
da su Gwoggo Ankudi tace, su kintsa zata shigo da Amiru
su gaisa. Ai fa nan da nan suka shiga kaye kaye ana rawar
jiki domin yanzu babu zance mai dadi sai na Hadiza.
Bayan Amiru ya gayas da su Ankudi ya mikawa Hadiza
dubu daya ta ba su, ya koma zaure ya cimma Malan liyasu
anan aka shiga wata sabuwar gaisuwar Malan lliyasun ne
ma ya yi mai`yan tambayoyi har suka gane mahaifinsa.
Da suka tashi tafiya Alhaji Kado yace, "To Hajiya ba
ku sha ko hura ba?" Tace, "Ai, Baba mun ci abinci a
Malunfashi kuma gidan Inna Tambai za mu yanzu." A nan
ma ya kawo dubu biyar ya baiwa Alhajin da Malan lliyasu
su ka sa masu albarka da fatan alhairi."
Inna Tambai ta shiga hidima da baki kamar wa`anda
54
zasu kwana a Bakori, shi kan shi Amiru ya ji dadin yadda
Inn