Reading So Makamin Cuta Complete By Surayyams Chapter 5 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

komai ba
Bai bata lokaci ba ya tada mota nan suka fice

Chan sama daga window ya ga wulgawar motar wanda ya tabbatr masa kamal yayi gaba
Tare da sauke ajiyan zuciya ya zari car key dinsa ya sauko karamin palour ya zauna yana jiran ta
Cikin minti 10 sai gata ta fito gaba daya fuskan ta a murde sai juye juye take don jin shiru Yayi yawa a gidan
Tsoro ne tam cikin ranta bata ma kula da shi ba

Shiko tuni yayi nisa wajen kallon yadda tayi kywu cikin gown din tamkar domin ta a kayi shi
' wayar ta ta daga da niyyar kallon sakon tex daya shiga lokacin
" most bautiful queen,alwys looking gorgeous "taga an rubuta da wani sabon number
Dan tabe fuska tayi da niyyar kiran layin sai ji tayi an fauce wayar"
' kau da kanta ta kasa yi akansa shima haka
Kusan minti 5 ba wanda yace komai
Sai sanyi da jikin ta ya soma yi
Wato kin ajiye ni ena jiran ki kinata shirmen ki da wayar ki ko
Da sauri ta dago tace ' ah a yaya,, m sorry tafada a marairaice
Toh muje ..

Sai kuma ta tsaya bata kara gaba ba batayi baya ba
Har ya soma kaiwa baki ya tsaya "baki ji bane in kin fasa sai ki koma ko?
Da sauri ta tari numfashin sa tace
Dama ena so na kira salma ne ta karashe a dan tsorace

Baice komai ba ya dawo ya mika mata wayar ya fice abun sa
Cikin sauri sauri ta dialling
Kusan sau biyu ba a daga ba gashi ta na tsoron kar ya tafi ya barta
Sai da takai Karo na hudu akayi picking
Hello" toh sarauniyar soyayya ai sai ki fito mutafi ko

Sai da takai minti biyu kafin ta amsa
Gashi ba ta jinta sosai
Ki taho kawai karki jirani..sai gyat wayr ya yanke

Zare ido waje tayi cikin rashin fahimta
Ta sake dialing " switchd off
Dan karamin tsuka taja tayi waje ranta a dagule

Gum taja ta tsaya
Zuciyan ta na fat fat shi kadai
Waigawa ta sake yi taga takusan kaiwa tsakiyar farfajiyan gidan bata gansa ba bare motar sa
Take wasu zafafan hawaye suka kunno kai zasu zubo a fuskn ta

Wayyo Allah na yaya yatafi ya barni tafada cikin shgwaba tana dan bubbuga kafarta a kasa kamr karamar yarinya

' dariya yake yi ciki ciki yana videon duk abunda takeyi daga gefe
Ita ko sai dada bori take tana maganganu ita kadai ga hawaye har ya soma saukowa kan face dinta
' kuma wallhy ba zan ma kowa magana ba agidan nan ba
a zuciye tafadi hakan tana goge hawayen ta cikin fushi da niyyar komawa ciki

Tana juyo wa suka hada ido
Cikin Sauri ta juya cike da kunya 'wayyoh tafada tana cije bakin ta hade da rufe ido gam" kar dai yaya yaji abunda na fada
Na shiga magana ya zAn yi na kalle sa yanzu..


Jasmine...yafada yana dariya ciki ciki
ita kam
Bata sani ba tuni ta bashi baya sai make kafadar ta take

Toh shikenan bye
Yace ya juya abunsa jin ya danyi nisa ya sata juyowa da gudu tabi bayan sa
Yana shiga motar itama ta karaso ta shige ciki

Ko ya kula ta ya kunna motar suka fice sai kicin kicin take tana famar waswasi a zUciyar ta

Suna kaiwa wajen ya juya ya kalleta a dabaran ce tare da sauke wani kasallalen murmushi

Bude kofar tayi ta biyo bayan sa daf da daf
Daga ganin ta kasan ba a sake take ba
" ko ena cike take fam da guys and ladies
Wajen yayi haske sosai sakamakon komai na wajen da white aka decorating din sa
Sai da suka iso daf shiga ciki taga mai aiki yazo ya karbe haddaden jacket dinsa daya sanya akan kayar sa

Nan Haddadiyar white wengers shirt dinsa ya bayyana fara kal..
A hankali ta dago ta sake kallon sa
sai gani tayi ya sake sauyawa ya dada yin kywu fiye da yadda ta gansa dazin a gida
Wani murmushi mai dauke da cunkusashhen kishi ta sake bazata
Charaf suka hada ido amma ta kasa dauke kai
Duk da hasken camera dake kansu
Tun daga nan sai pics ake musu
Dan giran sa ya daga mata kafin ta fahimci cewa yana nufin wani abu
Tana daga idon ta ta ga hannun sa alaman ta rike nasa
Ba musu ta mika masa gam taji ya rike
Sun soma shiga ciki tare
A rude take ta rasa yadda zata sa kanta duk da ma jinta ta take complete har zUciya..
Wani bangeren kuma inba dan taji hannun ta baya ko motsi cikin nasa ba da sai dai ta tsaya chak a wajen dan fargaban idon mutane
Musamman yadda wajen yayi haske

Ga white party snow burbles da aka hura wanda ya ke zuba akan su sai slow blue music da aka sanya a background din "

Daga gefe tania tafito ta
Karaso wajen su da kawataccen murmushin ta "Hey baby ..tafada tana dan jingina da shi kadan

Wani mugun kallo ta mata "don Hakan ne ya sa ta farga ganin ashe ma sunkai kusan rabin hall din
Dayan Hannu yasa ya riko na tania da ba karya itama tayi kywu sosai
Domin kuwa asalin yar brazill ce ita

So cute ' ta sake cewa shikam baice uffan ba sai Murmushi da ya mayar mata

Kicin kicin ta somayi da hannun ta amma taji gam yaki sakewa
Cikin sauri ta kau da kanta gefe
Har suka isa wani rumfa da aka zagaye da white
bonquet '

C'mon zo muje.. cewar tania data zare hannun sa cikin na jasmine
Cikin hanzari ta ja shi suka bar wajen

Da kyr ta saita kanta ta daina kallon su din kamar ana kunce mata kai haka take ji
Tsaki kawai take ja ,fuskan ta dam ya cika

Ganin idon mutane ya sa ta kane tayi kokarin kauda yanayin face dinta yayin da ta juya zata bar wajen
Salma ce a gefe tana tsaye alaman tuntuni tazo ta labe

Uhhh ufff ,,,jasmine ta kalleta ta ja tsaki
wanda yasa salman fashewa da dariya
Ta ja hannun ta sukayi gefe..



🤪.


*Surriem*
[23/08, 03:02] ‪+234 806 071 2446‬: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*



💔

*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_


_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥



*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.


*Salam sisters*
```Kullum ki kasance bayan kowani sallahr farillah kina karanta kulakulan nan guda uku(surah nas,falaq,da nas)
Babban kariya ne daga mahassada daga cikin mutum ko aljani,makiya,mugaye, sannan kana cikin gadin malaikun tsaro daga duk wani cutar wa da zai shafe ka``` ,

*Yadda ake yi*

```Sallahn safiya wato fajr da magrib, zaka karanta ko wanne sau uku uku,

Sauran (zuhr,asr da ishai)kafa daddaya

Allah ya taimake mu baki daya ameen```






*Page▶7*





Bori sosai jasmine ta shigayi, ita kanta tasan harda fushin abun da take ji a ranta ta hada take ma salma
Wacce tuni ta gama fahimtar ta
'to jasmine in magana bai kare kema sai ki rama tunda duk hakurin dana ke baki baida ma'ana awajen ki

Shiru tayi ta kau da kai

Nan itama ta mike da niyyar barin waje
Da sauri ta damke ta
Ta shaqwabe fuska tana dada marairacewa

Salma tayi "msww tace,
Iskanci
To meye kuma? ba fushin zaki cigaba da yi ba

Ah ah..tace" sannan ta kalle salman a sanyaye
Amma kun ganni lokacin da muka shigo da yaya ?

Gyada kai salma tayi alaman eh'"

Kuma kinga
Wacce tazo daga baya ta same mu?
Eh mana salma tace tana kallon ta

Dan shiru tayi tana sake sake aranta "can tace Uhhm na tambayeki mana salma'
Zama salma tayi kafin tace ena jin ki '
Ki fadi tsakani da Allah
Dani da budurwan yaya wayafi kywu ?

Wani boyayyen murmushi tayi na mamaki tace
Are you ok? Lpya kike wannan tamvayar jasmine

Ni dai kawai ki fada min.. Tace fuska a shake

Tabe baki kawai salma tayi
Ganin yadda jasmine ta daure fuska snnan tace"
" tsakani da Allah aunty tania tana da kyau sosai .

Harara masu zafi ta watsa ma salma bazata ta Kau da kai gefe tun kan ta sake cewa wani abu
" wacece kuma aunty tania ?
Salma ko Kamr bata san meta keyi ba
Ta sake cewa girlfriend din yaya ash mana

Dum taji kanta ya sara
Sai ta yi shiru batace komai ba
Itama salman shirun tayi tana binta da kallo
Cikin kula ta kamo hannun ta
"jasmine' kywu irin naki ba za a hada da nata ba..ke ta daban ce"
Kin gan ki kuwa da kuka shigo tamkar wata angel kowa ke yake kallo
So its obviius kin fita kyawu ki dena hada kanki da ita ..
Duk maganan da salman take
Ji take kamar karya ne
Don gaba daya taji
ta tsani komai a lokacin
Ga zuciyan ta sai maimaita sunan tania yake idon ta kuma yaki dena nuna mata smiles din da suke
Xchanging da yaya ash dazun

Dan buga table a hankali salma tayi "ke, Ohhh kin tambaye ni na baki amsa kin wani share ni ko
Ba laifin ki bane jasmine ni kinga tafiya ta ma .
Tsaye ta muke zumbut itama kamr mai jinnu

Sai yanzu salman ke lura da yadda idanun ta suka sauya sosai
kallo daya zaka mata kasan tana cike da damuwa '

Zauna jasmine ta fada a sanyaye
Ruwa ta tsiyaya mai sanyi 'ta mika mata' ga shi pls take

Ba musu ta karba ta sha
Tana ajiye cup din ta sauke numfashi a hankali ta kife kanta kan tebur
Whts wrong ?
Salma ta tambaye ta cikin kulawa
Tana dafa ta

Da kyar ta amsa tare da cewa babu komai salma
Kawai raina ne ke baci
Musamman en naga wannan gf din yayan
Ni wallhy bana son shi da ita

Murmushi kawai salma tayi tace gf dinsan kuma? To meye a ciki

Dagowa tayi ta dan harare ta
Ita wannan Tania?

Eh aunt taniar fa,

Mswww wai yaushe tadawo auntyn ki ne s ta karashe a fusace tare da dan buga table din

Huh? Calm down mana jasmine chill
Toh kedin Shi yace miki gf dinsa ne
Ena dai don nafada ne kika hau kai.

Shiru tayi batace komai ba in banda dada daure fuska da tayi

Hmm jasmine kenan to fa ba ruwa na Nifa bance miki gf din sa bane
Kawai nafadi ra'ayi na ne...
To Jasmine wai ma me laifin ta ?
Kafin ta dago ta amsa
ji tayi mutum akan su bazata
' murmushi ta sakar musu
Yayin da Lokaci guda zuciyar jasmine ke harbawa kamar zai fita

Hi gurls ....

Hy.. salma tace tana binta da ido da karamun murmushi

Jazmine ku taho yayan ki na kira
Banza tayi da ita fuskn ta a daure
Batace uffan ba
Tania ko da ke tsaye tana kallon su bata ko nuna alaman wani abun aranta ba
Sai ma kure su da ido
Tashi muje salma tace tana tappin dinta

Kamr ta kwalla ihu haka taji
Da kyr ta mike a fusace
Ta kama hanya
Suna bin tania
Chan cikin wani wajen ta musu jagorA tace musu tana zuwa zata masa magana
Enda sukayi tozali da wata secndry schl friends dinsu zaune da wasu yan mata su biyu wanda daga ganin su kaga turawa
Da sauri salma Ta karasa suka rungume juna
Marriam ?
Jasmine,salma, duka suka kwashe da dariyaa

Yaushe kika dawo nija maryam ? Jasmine tace ..
'Kafin kace wani abu Zama sukayi nan aka bude shafin hira
Wanda Har ya sa ta soma samun saukin nauyin da zuciyan ta ke mata
a haka suna wajen a zaune masu aiki sai safaran kayan makulashe suke musu wanda
Hakan ya dada debe musu kewa
Salma da jasmine har sun mance da me ya kawo su wajen.

Gefen su ashween kuwa Hidima akeyi sosai
Kowa na harkan gaban sa anata ciye ciye
Zahida data ki ta matsa kusa dashi musamman ganin yadda ranar ya ba ta lokacin sa da kulawar sa'"

' ba tare da bata lokaci ba ta soma nuna masa asalin son dake zuciyan ta
Don sam ta hanasa sakewa da tania gashi sam bata boye komai'
Wacce itama daga gefe ta ki matsawa daga gefen su
'
Chan irin karfe 1.3pm lokacin waje ya soma sauyawa hidima ya jika sosai, kusan rabin bakin sun watse sai ya rage few friends din su da ladies
Kowa na harkan gaban sa
Ba abunda ke tashi sai music da ke background irin na masoya

Shine a tsakiyan su tania na gefen dama zahida tana dayan gefen sa
Lumshe ido tayi take jin shigar wata wakar mai taken "breathless" wanda shyne ward ya rero ta
" kasan wani abu handsome ? Tace tana duban sa da murmushi kan fuskan ta

Ah' a... Yafada yana kallon idon ta dake neman lumshewa

"Im dedicating dis song to you'

Drink ya dada sipping ya dube ta "Wow" na gode yace a takaice
Nan ta shiga bin wakar tana yi tana kashe masa ido
Cikin wannan yanayin charaf taga tania ta damke hannun sa cikin sexy move
Hade da wani irin kashe masa ido
Let's dance "kawai tace
Ta mike tare da juya wa kadan da sexy bodyn ta
WandA Hakan ya bala'in sosa ma
Zahida rai amma sai ta dake"
TaKe ta cize bakin ta tana watsa ma tania mugayen kallo

Itako tania da taga reaction din face din zahida nan ta dada zafafa abun ta soma winning jikin ta tana rausaya wa tana shafa gefen fuskan sa cikin salon rawa"

Cup din wine dake bakin ta ta ajiye cikin tunzura
Nan take ta mike ta karasa wajen su a dance floor
Kamar wacce ta rasa hankalin ta
Fin cike tania tayi da karfi a jikin sa bata ba ta lokaci ba ta sauke masa wani irin hot kisss
Cikin hanzari ya ture ta
Juyawar ta ke da wuya taci karo da hot slap daga hanunTania dake tsaye a gabanta rai a bace
Itama tas ta juya ta rama ba bata lokaci Nan wajen Ya hargitse attention din jama'a ya soma kaiwa kansu

Sulalewa tayi kasa daga gefe duk sassan jikin ta sai bari suke
A razane ta sauke wani zazzafan kuka mai cin rai tana dafe kirjin ta
' don duk abubuwan da suka faru kaf a idon ta ne
Dama Saboda shirun dataji tania bata dawo ba ne ya sata sace jiki ta zo neman yayan nata da kanta

Tsakani da Allah ta baje a kasa sai Kuka take sakewa
Daga nesa tana jin duk hayaniyan da ake tafkawa tsakanin tania da zahida da yayan ta
Minti 10 tana kai ba kakautawa '
Can taji an riko ta

Tana daga kai taga salma ce sai sa sake fashewa da kukan
" jasmine ,
Meya faru? me aka miki.?
Baki da lpya ne
shiru batace komai ba sai ma dada kankame salman datayi tana dada kara sautinn kukan nata

Cikin tashin hankali salma ke dube dube tana dan bubbuga mata baya cikin rarrashi
Sai chan ta lura da cinkoson mutane sannan ga tania chan ta na kokarin fizGewa daga hannun kamal yana rirrike ta
Itama bada hankali tayi tana kallon dramar
Bata dai ji mai yaya ash din ya fada ba gani kawai tayi
Tania ta watsa masa sauran wine din a jiki ta fice awajen a fusace "

Baki bude take ganin yadda ya ke rarrashin zahida sai wani yauki take tana kakaucewa

Kamal kuma ya fice yabi bayan tania
Kau da kai tayi itama da sauri taja Jasmine din da kyar suka wuce wani empty room
Da shike kaf arean wajen ankama domin hidiman ne
" takai kusan rabin awa tana kuka wanda daga jin sa kansan ranta ya sosu sosai '
Jiki ba kwari salma ke bata baki tana llabata
Har ta soma sassautaWa sai sheshheka take
'komai yayi zafi maganin sa Allah jasmine
Ki yi hakuri ki fada min meya sameki,,walhy banajin dadin kukan nan naki
Problem said is a problem half solved ko?
Ko naje na kira yaya ash ne ?
Da sauri ta gyda kanta alaman ah 'ah

Toh kifada min
Whts wrong waya taba ki? Ko kinga ruhin naki da wata ne anan din
...

A sanyaye ta mike ta hada kai da gwiwarta murya ciki ciki tace
Ba ni da wani ruhi salma"
I hate myself for loving him.
Sai ta sake fashewa da wani sabon kuka kuma

Hm?
Waye wannan shi din
Tell me mana jasmine im getting curiuos wani abun ya miki?

No ..ba abun da yamin salma baima san inayi ba
Ni ce..ni ce ..ni c..nake son shi
Sai kuma tayi shiru tana goge hawayen dake dada bulbula a face din ta

' lumshe ido salma tayi tace
To Im sorry,kiyi hakuri to kidena kuka
Tunda yace bai son ki Allah zai kawo miki wanda ya dace dake
'
Dama wajen sa kikaje?yaushe ya zo? shine kika sabule kika barni ko

Kallon salman ma kawai take cikin mamaki ' wai me kike fada ne salma?
Ce miki nayi yace bai so na
Kawai naga kamar baya so na din ne

What?
Shine kika daga min hankali na jasmine
Buuhhh "

TOh ya kike so nayi bayan har mata biyu ke fada akan sa
Salma i wish zAki san ya nake ji araina game dashi
I love him to dearth "i so much love him
Zan iya shiga mummunan hali en na rasa shi
Ya zanyi?

Tsaye salma ta mike cikin mamaki tana kallon ta da alaman maganan kawai take bata san ma tana furta su ba

' who is he ?
Salman tace tana kure ta da ido
Fuska ba alaman wasa

Wani zazzafAN hawaye ne ya sauko mata murya na rawa tace it donst matter salma
Sanin shi bazaii amfanar da ke komai ba
abunda ya faru ya riga ya faru..

Ohhhh haka ne?
Wow kinyi kokari fa..and thanks dor letting me know how useless i am in your life
Tafada a fusace ta juya da niyyar fita

Cikin hanzari ta damko hannun ta ta
Fuska a marairaice tace
' ena za kije salma ?
.fincike hannun ta tayi tace
Wajen da nafi amfani mana
Hawaye ne ya cigaba da sauko mata ' yanzu akwai wacce ta fiye miki ni salma ?

Ba Tare da ta kalle ta ba tace Babu Jasmine
but Is better to be alone dan to be with someone dat dont trust you
Ai kinki ki fada min waye ne kike cutar da kanki akansa don kina ganin bani da halin taimaka miki ne
But its ok..Allah ya zAba miki mafi alkahiri

Stop ..tafada da karfi cikin kukan daya gama cin karfin ta
Ki dena cewa haka salma da me zanji ne wai
Ko sai zuciyata ta fashe kafun kusan enayi ?
Duk duniya ba wanda na aminta daita kamr ke kinfi kowa sanin
haka
Kuma nasan ban aikata daidai ba dana boye miki but
But Please understand me
Na rokeki
'.kukan ta cigaba da yi sannu a hankali ta sulale kasa kan gwiurta can cikin makoshi tace
' i love him salma...shine ruhi na
Kaunar sa a jini na take

Jiki a sanyaye salman ta dafa ta tace
Waye wanannan din jasmine dont hide it pls kina cutar da kanki dayawa

A hankali ta dago kai ta riko hannun salman tana kallon ta da rinanun idanun ta
' yaya ne...yay ashweenn nake so
Ena matukar kaunar sa.
Amma kinga kamar baisan ma enayi ba ko? Muryn ta na krkarwa fuskan gwanin tausayi ta tambayi salma da tuni
Ta san da haka
Amma sai ta waske tayi kamr abun ya mugun bata mamaki

Yaya ash kike so jasmine?
Toh meye abun boyewa

Batace uffan ba sai ma sunkuyar da kai datayi tana sheshhekar kuka

Cikin kula ta soma share mata hawayen ta
Ya isa haka jasmine
C'mon
Muje gida gobe akwai abunda zan fada miki
But promise me bazaki a
Sake wanin
kukan ba

A hankali ta gyda kai ...nan salma ta tallafa mata ta wanke fuskan ta
Sannan suka shige mota driver ya kaisu gida tare.








*surriem*
[23/08, 03:02] ‪+234 806 071 2446‬: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*



💔

*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_


_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥



*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.



Sory for zha late post..kind of busy😊😉



*Page▶8*





Wajen karfe 2 saura aka watse wajen hidima
wanda ya kawo cece kuce sosai akan abun da ya faru
tsakanin zahida da tania kuwa kowa na fadin albarkacin bakin sa
Wasu ma har dauka su kayi a waya
Mafi aka sarin yan mata da samari sun fi goyan bayan tania a ganin su itace mai saurayi
kuma
Ashweeen ya juya mata baya ne saboda kyuw irin na zahida da kuma yadda take baza ikon ta cikin mulki da isa a garin .

Gefen jasmine kuwa ranar da kyr ta runtsa musamman ma da yanzu taga zahida '
Duk sai jikin ta ya dau zafi zazzabi ne ya rufe ta sosai har tayi bacci

Har gida ashween ya kai zahida wacce gaba daya ta marairaice masa akan sai ya kwana a gidan nasu
'no, ba yau ba
Ya fada cikin sigar rarrashi
'itama dan marairaicwa tayi tace to sai yaushe?ko Sai randa wannan gf dinkan ta kashe ni
Kaifa kaji abunda tace
She's going to kill me muddin ena tare da kai
' shiru yayi yana dan kallon ta kafin yace
' no baby kar kisa wannan a ranki
Tania tafada hakan ne cikin fushi saboda ke kika fara ce mata hakan right?
ya tambaye ta.
Dan sauke ajiyan zuciya tayi batace uffan ba
Jitayi ya dan riko hannun ta
Please go to bed ..zan kira ki gobe
Wani dadi ne ya lullube ta tunanin ta yau ta soma samun Kan ashween..
Har su kayi sallama ta shige ciki tana kai kawon tantace dalilin daya sa ya fifita ta lokaci daya akan asalin budurwan sa tania
' wani dariyar jin dadi ta yi ta kure ma kanta kallo a gaban mirror' tace,
"Na hadu ' na sha gaban ko wace mace.
Sannan ta fada a kan gado tana dariya ''hmmm yarinya kenan,
Yanzu muka fara ai kwanan nan zaki ji ana bikin zahida wato mrs ashween"nan ma murmushi ya kufce mata
A hakan har bacci ya sace ta zuciyan ta fall da farin ciki

Haka rayuwa ta kasance tsakanin zahida da tania kullum tania sai ta jawo abunda zai sa mutane suga laifin zahida
Shi kuma ashween kullum acikin nuna wa zahida yana tare da ita yake
Abu daya ne kawai ke damun ta rashin fitowar sa fili ya furta mata kalmar so kamar yadda take furta masa take kuma bayyana masa ..

Gefen jasmine kuwa Zugum tayi fuskan ta ba alaman annuri ga wani dan rama daya soma nunawa a jikin ta

Can ta sauke ajiyan zuciya cikin ranta tace"Meyasa kullum son shi kadai ke karuwa a raina
Na kasa danne zuciyata akan sa' but why
Ta karashe Idon ta dauke da tashin hankali
Daukar wayar ta tayi cikin minti biyu salma ta amsa tare da cewa yan mata
Shiru ne ya biyo baya wanda ya sa ta fahimtar yanayi Kawar tata a lokacin
Jasmine lpya kuwa? Wht happen

' lpya lau salma ba komai..im just feeling bored ko zaki zo ne?
Oh kash,gashi bana gari wallhy
Jiya muka wuce lagos amma gobe zan dawo zan zo
Me kikeyi yanzun?
Dan sauke Numfashi tayi cikin Rashin jin

Please Login or Register in order to submit comment