Reading So Makamin Cuta Complete By Surayyams Chapter 23 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

nasa, hankalin jama'a duk ya koma kansu in admiration

Gaba daya sai suka sauya mata kama suka mata kamar ba jiya jiya ta bar su ba sai tagasun wani yi kyau tare ba karya.

Kamo hannun ta mrs rod tayi cikin sigar lallashi a dabarance tun ta gama lura da yadda abun ke cinta arai.. ko kamal dake gefen su bai lura ba,

Mrs hidayat Batace uffan ba sai fake smiles dake kan fuskan ta cikin ranta kuwa tace" wow, ashe dai ba laifin ki bane beauty na, irin wannan body chemistry ai dole sai da kishi?

mmmm If not na yarda da ashween di na,nima da sai nace karya ne su couples ne "the gurl is so beautiful
anya wannan 18 yrs ce ko baby na ta razana dai? She looks perfect komai dam dam. Ta karashe zancen tare da sauke numfashi tana musu kallon kurel musamman ma jasmine

Suna tsayen ya doso su, tuni ya tsassafo wani munafikin murmushin mai ninnike da sarkakkiya, ya rusuna a ladabce ya gaishe da mrs rod
Kanta ne yayi kato cikin alfahari take ta soma jin ta asama don lura datayi kowa idon sa na kallon beautiful people dake zageye da ita ne.
Tayi murmushi ta riko hannun sa tana masa wani kallon so

ya sake cewa, ure d most beutiful mum of the world,our queen mother ya dada rusinawa a ladabce

Ta sake sauke murmushin jin dadi tana tallafosa jikin ta don sosai da sosai take ji da Ashween,
ya iya zuga ta kuma ya iya nuna mata ita wata ce a fadin duniya

Sunyi musabaha da kamal normal, ya dubi zahida dake ji kamar ta nitse a wajen don har wani zufa take yi ta rasa hankalin ta gani take jasmine tafi ta haduwa awajen don tun zuwan su ta lura kuwa ya maida hankali kanta har ana satan kallon ta,

nan ash ya mayar mata murmushi ya kau da kansa,

Hannu mrs rod ta mika ma jasmine tana binta da kallo har yanzu,don saida aka matso daf ta dada ganin tsaban kyun fuskan tan,

Yayi murmushi yace she's jasmine maam,
Sai ya kasa cewa sistr sa ne kamr yadda ya saba ya cigaba da smiling

Nan mrs hidayat ta dan tallafo ta da hannu idon ta cike da admiration
Tace jasmine

Take shima ya mata ido alaman ta saki jikin ta su gaisa da mrs rod,
Tayi murmushi ta gaishe ta cikin sanyim murya

Tace ,my daughter ya kike,
Jasmine tace lpya lau maam, tace gaskiya ne son, i think i like her shes as beutiful as a pearl ,

Duka sukayi murmushi
Mrs rod tace "welcome to our family..your family. ta karashe tana duban jasmine tana murmushi

Ita kam jasmine kanta a daure ne don haka komai sai ashwee yace tayi sai ta keyi

Don ba damuwar ta hidimar su ba ita alokacin Damuwar ta zahida dake gefe tuntuni take kalla mata miji ba daga kafa

Shikam kamal dan ayi ne ,yasan komai yana dai lura da kowa awajen Musamman abokin sa,
Don ya lura akwai abunda ke gudana a zuciyan ashween a lokacin na takaici.

Nan mrs hidayat ta sa akayi musu family pics
Dukan su har da kamal,
AKayi Da wanda babu shi, da wanda ita kadai ne da jasmine da kuma wanda sukayi da ashweeen da jasmine din

Dariya kamal yayi aransa ,yace billahillazi sai na samo copies din hotunan nan what a historical events
dama ba ayi na biki da su ba ,gashi yanzu ancike gurbin hoton familyn ango,
Ya karashe da dariya a bayyane wanda yasa ashween kallon sa nan suka soma yin yar ido.

Suna cikin shirmen nasu
Aka soma jan hankali taro zai fara ga jabir ya fito..

Kowa ya zauna,su mrs hidayat da sauran su duka sun maida hankali wajen jabir

Ita ko zahida kallon jasmine da ashween kawai take musamman da taga ya dan lafar da kai yana gaya ma jasmine magana cikin kunne

Ba afi minti 30 da soma events din ba, gashi kowa ya bada hankali ana introduction

Nan Security suka soma safara, sukai sukawo wajen mrs hidayat Ana kus kus magana kasa kasa


Kan kace kobo waje ya soma rudewa...sai gani kawai akeyi fbi agents suna Shigowa


Tayi saurim mikewa ta same su don kar su disgracing mata events

Su kuwa suna ganin tasowar ta nan ne suka maida mata tambaya
ena jabir A rodriquez?

Duk yadda ta so su koma gefe ayo magama sam suka ki,
Dadin karawa tana juyi ta hada ido da gangamin mata rike da rally troll.
Suna jira ace za'ayi wani magudi su dau action.






```Mutane na ku sani ..I heart ur coments ko ban samu damar amsawa ba, o hope u know i really apreciate, sakallhu khairan.
Wallhy enajin dadi kuma ena gode muku har cikin raina
Godiya ta musamman ma babies and mumies n``` a *Surayyahms fans page and novel*


☺Drama is coming tmrw😂





*surriem*
[23/08, 05:42] ‪+234 806 071 2446‬: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*



💔

*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_


_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥



*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.





*Page▶41*





Jabir ne ya taso ya doso su Da shike bai cikin hankalin sa sosai ,yana ganin rubibin jamian fbi din tare da mumym sa ya wani iso cikin bunkasa da takama,irin Gashi celebrant,nan ya iso daf da su yace whts happening here?
Jabir A rod ,gani nan nine jabir yace yana duban ogan su ido da ido

Taro anyi tsit kowa na kus kus,ana kai kaiwo da maganan ana gulmace gulmace ,a gefe ga yan media sun yi ready har sun soma dauka a camera,

Nan agent ya fito da arrest warrant ya wangale masa a idon Sa ya karanta da kyawu yace
'Ure under arrest'
Mrs hidayat tayi saurin juyawa ta fauce paper tace what for?
For what,? Tace a tsawce ,ohh no no no.enermies of progress are working againts my son
bazan taba amincewa da rashin mutuncin nan ba takarashe a hatsale

Ko su kula ta suka soma yunkurin gudanar da aikin su,
Shima nan ya tsaya zai musu gar gar, ogan yace sir" with all due respect in bazaka tafi ba fa doka ya bamu dama mu sa maka handcoufs mu kawo ka ko da karfi me,
So to avoid further disgrace muje kawai ya nuna ma jabir hanya,


jabir da tuni zufa ya som tssafo masa aka bar sa da kiran sunan mrs hidayt yana mummy kar ki bari a tafi dani, ko a kula su

Nan hidima ta kwabe tuni zahida da mrs rod suka haukace a wajen sai riirriko su ake yi suna zage ..zage,

Kamal tsaban munafurci yana bi yana tare media
Daga daukar al'amarin yana calming din su amma ena kamr ana dada azzama su
Don ko ena hura wutan zancen ake yi ,

ana cikim hakan acikin rubibin aka soma sharing sex video da jabir yayi da jummai da kuma hotunan wayanda ya kwana da su a daren jiya,mutane suna kallo gashi nan bororo

Maganganu ya zafafa,gurun tsumi ya munana,sai aika musu tsinuwa ake waje ya kaure da cece kuce"

don da zafi zafin sa anan din mrs hidayat tana ji tana gani wasu manya manyan abokanan harkokin ta data gayyato sukayi Allah wadar da rayuwar danta ,

yawanci anan suka soma tsame kansu tun yanzu a cikin harkan ta, cewar su familyn ta ba abunda suka iya illah public stunts da zubar da mutunci ,kuma business is busniess ba wanda zai sa kansa da dukiyar sa a hanyar halaka.

Abun ya mugun mata zafi..karshen ta ma da wani babban aminin gudanar da harkan ga ya gaya mata wani abun ma gani kawai akayi mrs rod ta fada kasa sumammiya

Nan aka bar zahida da kukan fitan rai, tana wailing tana rolling akasa sam bata cikin hankalin ta.

Duk hidiman nan ba wanda ya lura da cewa ashween baya wajen,

don tunda aka soma yaja hannun matar sa cikin motar sa
shima nan yayi zaman sa tare da ita daga wajen suna kallon Fitinan da ke tashi a wajen

Jikin jasmine yayi sanyi duk da bata san meye asali ya faru ba,
Tuni idon ta suka sauya don abun ya kazanta
jikin ta kawai ya bata lallai to mummunan al'amari ne..

Ganin mrs rod a kasa ga zahidan ma a kasa na birgima,
kamal na kan fama da jama' ah, ya sa shi juyowa ya kalli jasmine,
Kallon irin Naje?

Tayi shiru ta sunkuyar da kai, chan ta dago tana kallon sa
Yayi murmushi yayi kissing lips dinta sosai ,sannan yace ki zauna anan kar ki motsa ena zuwa kinji.

Ta gyada kai ta mayar mai da murmushi,

Yana tafiya ya dialing number security nan aka zo aka kora media da sauran yan yada gari, kan kace 10 mints waje yayi shiru daga su sai su,

Ambulance kamal ya sa mrs hidayat
Zahida na rafka uban kuka akasa har yanzu kamar ranta zai fice,
Daga mota jasmine ke kallon ashween ya kamo ta,don taki amincewa kowa ya raba ta sai hauka take kamr mahaukaciyan gaske,

Amma da shike ashween ne
Tuni ta lafar da kai ta fada jikin sa tana kuka tana surutai, ya taimake ta ya taimake ta,
Maman ta, brodan ta ,familyn ta komai ma tana fada tana dada kankame sa tana sharban kuka

A hankali yake rarrashin ta,
Wanda ya sa jasmine sunkuyar da kai da sauri cikin kishi.nan hawaye suka soma sauko mata itama don haka kawai taji tashin hankalin ya taba mata zuciya,

Kamo hannun ta yayi, suka shiga ciki nan ma taki ta sake sa ,amma dai yayi iya kokarin sa sai da yaga tayi shiru tare da mata alkwarin yanzu zai je kan case din jabir din.

Alluran bacci aka mata kafin aka samu akaji kunne.

Nan ya fita ya nufi enda jasmine take tayi kukan nata har ta share hawayen tayi shiru

Kallo daya ya mata ya karanto malamar san,
Baice komai ba ya ja motar suka bar wajen,

Jikin ta yayi sanyi, fushi ne, tausayi ne duk ta rasa wanne take ji aranta, sai kakkamewa take tana basar da shi, har yai parking

A dakin su ma haka ne ba wanda ya tanka shima anan ma
Bai kulata ba sai ya fice, sai da ya kammala sallahr azahar dinsa ya dawo

Itama har ta cire kayan ta daura towl alaman wanka za tayi
Bata hankara ba taji shi daf a bayanta shi bai taba ta kuma bai matsa gefe ba

Ta san dai inta juya daf da daf suke sai taki ta juyo din
Nan yace nifa yunwa nakeji abar wankan nan tukun ,sai da taji sanyi aranta da ya soma mata magana

Murya ciki ciki ,cikin yanayin rigima tace ni
Ba ci zanyi ba sai nayi wanka kawai kaci katafi abun ka,

Nan Ya juyo da ita tana fuskan sa a take yace hmmm sabida zakiyi wanka bazaki ci abinci da kazami ba ko?

Tuni ta gwalo ido kamr marar gaskiya tace ni?,yaushe nafada? Ai naga u have sumting to attend to ne
shine ni..ku.ma...sai yyi saurin sa yatsa a bakin ya dago haban nata a hankali ya cusa harshen sa ciki nanbya shiga aikin romancing dinta
A haka har yayi nasaran
Taya ta wankan, taji dadi kam amma sai tura baki take ,

Ba bata lokaci Yayi sauri ya sauya kayan sa ya shirya tsaf don ya samu ya
shirya musu abincin da aka kawo musun,

Nan ma sai da ya sata agaba suka ci tare a hakan ma ta dinga bori sai da ya amince zai kai ta gidan mamy kafin ya dawo daga wajen su zahidan

Haka akayi kuwa do. Saida ta sa ya dauki kusan awa biyi chur tare da ita a gidan mamy kafin ya rabu da su

Nan Ya kama hanyar detention office inda aka ajiye jabir.

Amma sai kayai rashin sa'a Komai kamar dada hura sa ake yi evidence sunyi karfi akan sa,

a hakan har aka kai kwana biyu ana case, ga shi media ena ka saka,ko ena ba matsuguni an baza labarin har angaji

familyn mrs hidayat cikin kankanin lokaci ya fada kasa war was,

Wasu ma har suna mocking din zahida akan cewa saura nata salon zubar da mutucin suna zuba ido su gani.


Tun ranar da baun ya faru Ashween da kamal sune akan abun
sosai suka tsaya ma mrs hidayat musamman ma shi ashween da yake bata emotional suppot,

Brain din ta ya riga ya bata downfall dinta ne yake harin tasowa ,ta dubi Ash cikin jimami
Tace masa yara biyu kenan na rasa ashween,
Im a failure, i failed..ya karashe cikin kuka

Shi dai aikin kwantar mata da hankali yake amma cikin ransa ba hakan bane
Don kowani hawayen ta dake zuba sai yaji sanyi a ransa ,yace ashe ba dadi tsawon lokaci kike durgushe rayuwae mutane kike gina naki?

Zahida da mrs rod Gaba daya sun dawo abun tausayi
don zahida dake gidan ma akwance take ana sa mata drip tasha yakai leda 4,duk ta bi ta dawo shiru shirun dole

Kullum zuciyar ta nace mata" kin rasa ashween kin rasa farin cikin familyn ki to meye amfanin rayuwar ki,ki kashe kanki kawai ki huta,in ashween ya ki amincewa ku dawo xakiyi rayuwar talauci kenan..nan hawayem dole suka bi kuncin ta
Da shike jahila ce, da tunanin abun ya ishe ta ,drip din dake hannun ta ta fincike ta cire tabar jini ya soma bin hannun ta zirr yana zuba kasa
Gashi Ba kowa awajen har saida ya tsiyaya ta suma.

Dai dai Kamal da ashween sun dawo kenan da mrs hidayat

don tuni aka yanke ma jabir shima hukunci child abuse and rape,
Sassaucin da su ashween suka sama masa shine an masa ragwanya sosai a shekarun da zaiyi atsare,gwamnati ne tayi seizing faundation din aka sata under till furhter notice,


Suna zama a falo ,Mai aiki ne ta shigo ta gaishe su
ashween na tsugune gaban mrs hidayat yana kan calming dinta

Nan ta dagi ta kalli mai aiki Tace ya jikin zahida je ki dubo min ita,

Cikin mint 10 suna zaune gani sukayi ta dawo a haukace tana cewa madam, pls come naga bata numfashi

wani razannanen yunkuri mrs hidayat ta yi da sauri dukan su uku na biye da ita suka haura sama ,
Ga Zahida tayi galala da hannu kamar mutacciya

Kamal ne ya soma ganim jinin yace ohh my god meyasa ta cire drip din
A kaita asibiti
Tuni ashween ya tallafa ta aka yi asobiti da ita ,kamal kuma ya zauna da mrs rod da hawan jinin ta ya dada tashi bata ko motsi sai numfashi

Doctrs ne akanta suna famar aiki Wajen karfe 9 saura na dare kafin ta bude ido,
Shine zaune agefen ta
Ta juyo ta kalle shi, sanda taji wani sanyi a ranta,
Nan ta soma jin ashe yana son ta tunda har ya tausaya mata bai guje ta a wannan bakin tashin hankalin da ta shiga ciki

Gefen su kamal kuwa tuni mrs hidayat ta san yadda zatayi ta sa ya tafi gida da assurance din ta samu sauki
she just want to be alone, baiyi musu ba don dama shima ya gaji yana so ya samu ya kula familyn sa.

Bayam ya tafi,Mrs rod Zama tayi cikin nisan tunani tana yi tana shan heavy wine mai karfi amma kamar baiya ratsa ta tsaban bakin cikin data keji

'wani furzan iska tayi tace saura min chance daya tal,don haka bazan yi wasa ba.

Ta sake sipping, tayi ajiyam zuciya tace "Ashween dole ne su dawo sosai da zahida i want the marriage,

Tayi noding kai cikin gamsuwa ta dada cewa "yes,don Abun kenan da zai dawo min da martaba da arziki na agarin nan auren zahida da Ashween R.






*nace tab, tufka da warwara kenan😂😂😂duniya ena kika fito duniya ena zaki...su mrs hidayat iyayen son duniya*







*surriem*
[23/08, 05:42] ‪+234 806 071 2446‬: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*



💔

*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_


_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥



*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.



*This page is yours my one and only besty ASMA'U ZAYYAN im in love whith zha sabon littafin nan BAKIN GANGA ja muje ragamar wasan yanzu ta fara kauri one luv💋*

*jin jinan ban girma ma maman ilu ta wajena,da kuma kawata feedoh,Allah ya saka muku da alkharin fadakarwa da nishadantar wa .kunayi munajin dadi brilliant ladies*


*SO MUCH LOVE MY FANS no need for long essay huhn, i❤u*




*Page▶42*



A chan asibiti kuwa bayan zahidan ta dawo daga tunanin ta na cewa so da tausayi shiya sa ashweenyake zaune a gefen ta,

Nan ta kai hannu zata rike nasa da sauri ya janye ya bata rai.
Bin shi tayi da ido tana kallon sa kalar tausayi,
Tace fushi kake yi dani har yanzu baby,?

Yace dan Allah kimin shiru zahida,
Wai meye kike tunani da zaki so ki kashe kanki
Are you insane? Wai meyesa baki da tunani ne

Nan Tayi suru suru tana sun kuyar da kai, hankalin ta ya dan kwanta,don ta dauka ko har yanzun bai sauko bane akan maganan su da jasmine,don ita kadai ta san yadda ta ji da ya janye hannun nasa ,

Shirun da tayi bata amsa shi ba duk tana sake saken yadda zata bullo masa da abunda ke cikin ranta ne
Shi kuma Jin hakan ya sa shi yunkurin tashi zai fice ya bar wajen don yasani sarai wani abun take nema da shi.

Tamkar wacce take jin kanta garau da lpya haka ta diro kan gadon,da gudu ta fada a bayan sa ta kankame sa nan ta fashe da wani azabbaben kuka mai kashe jiki,

Yace ,ya salam"ya juyo ya riko ta ya zaunar da ita kan kujera dake gefe don excutive room ne.

yace Baby lpya? I just asked meyasa kika so kashe kanki,kin min shiru... ko nayi laifi ne?
Ita dai sharban kukan ta take
Chan data gaji tace"wayyo nikam na shiga uku.
Meye amfanin rayuwar ta ,i lost evrything, my family,my brothers and kaima gashi yanzun baka so na u left me,tafiya fa zakayi yanzun ka barni ko?

Ya bita da kallo Baisan lokacin da ma abun ya bashi karamar dariya ba,yace i left u .? But am here
C'mon kar ki damu zahida ai na miki alkwari zan fito miki da brodas dinki shikenan?

Tayi saurin gyada kai, tace and you? Bazaka yafe min ba, nan ta tsugana kan gwiwurta ta dafa sa tana kallon sa da jajayen idanun ta tace.. i admit nice da laifi.
duk abunda nayi wa jasmine ranar ban kyuta ba,
Im sorry Ash, dan Allah kayi hakuri kar ka rabu dani zan gyara,i wll take care of her if u want just dont leave me now plsssss baby na roke ka. ta karashhe cikin kuka

Shiru Ya tsaya yana kallon ta don ya ma rasa mai zaice guda,
Shi dai haka kawai ya soma jin baya son ta zauna da shi again,duk da ma yana daya daga cikin plan din su mai karfi a yanzun
Tunanin sa ma yarda zasu kaya da princess dinsa ne harta amince don baijin zai iya bari wani abu ya sake taba masa ita,

Murmushi ya kwakwlo yace its ok, tashi, ya dagota yace ki kwanta ki huta anjima zamuyi maganan ok?
Kamar wata muminan kare haka ta gyada kai kalar tausayi har ya fice,

Tana jin lumewar sa ta Lumshe idon ta sosai tace, hmm yanzu dai zamu fara wasan, ai in kasan wata baka san wata ba Ashween.

Tayi ajiyan zuciya ta cigaba, "Ena son ka sosai baby, but im sorry yanzu abun da banbanci
don kuwa ena bukatan garkuwa da karfin ikon ka, da basirar ka da arzikin ka,domin na sake dawo da martaban family na akasan nan..

Tayi wani irin shu'umin murmushi ta cigaba da cewa " hmm Nan ne kowa xai kwashi kashin sa a hannu ,thy will all pay for waht they did to my family. Ta sake lumshe ido ta cigaba da murmushin ta


Gefen jasmine kuwa yau ma wajen mamy tazo suka sha hira,sai dai tana zaune ne kawai amma sam hankalin ta baya jikin ta,
Damuwar ta tagan sa ya shigo ko dan taji aranta ba ya tare da kowa sai ita

Tana cikin wannan tunani aka kwada sallama aka shigo.bata ma ji ba don ita kadai ne mamy tayi rakiya,

Zama yayi gefe ya zuba mata ido, chan yace amarya jasmine,
Tayi saurin dagowa ta juyo
Nan suka hada ido tayi saurin saukewa kasa tana dada jan mayafin ta don ya rufe ta da kyau

Yayi dariya mai sauti ya ce toh? me kuma kike boyewa anan din.
Ko Ciki ne? Huh so soon.? Ya zare idokamr wanda ya sha mamaki daganan sai ya dan sake murmushi yace ai,,aiho ashe ke ne, dama nasan damuwar ku kenan daga ke harshi,..ena dai kin basa kankin kin huta,

Ita kam dai Mamakin yay ashraf take ji gashi tana tsoron tanka masa don da alamun har yanzu komai bai wuce ba awajen sa. Sai ta share maganan na sa
Hakan dai ta daure tace ena wuni yaya ashraf,

Nan ma ya fashe da dariyan ban haushi, sannan ya ce lpya ta lau "ena shi wawan mijin naki, tayi shiru.

Ganin bazata amsa ba yace aiho,na gane ya tafi yawon bin mata a waje ko,?ai dama nasan ke kadai kam bazaki ishe sa ba, dama chan dan iska ne bt ure so blind.

Nan Abun ya soma taba ta Ranta ne yayi mummuman baci ta juyo Tace ya isa haka yaya ashraf, me yayi zafi da zaka ce ma miji na dan iska?
Toh Wallhy yaya na ba dan iska ba ne sai dai kaine dan iska mugu kawai,ta murguda mai baki

Ya sake tuntsurewa da dariya yayi kwafa ya na mata mugun kallo,nan Yace ai kam idon ki ya budu yanzu kinsan maza, kwanan nan dai zamu gani ke da kanki zaki san waye asalin masoyin ki na gaskiya jasmine,

Tayi tsuka ta dauke kai
Kan ta hankara har ya dawo enda take ya tsare ta da shu"umin kallo cikin sexy voice dinsa mai ban haushi yace
""Why not now jasmine,gani nan a gaban ki na baki dama.
ki tuba kizo na nuna miki so, na nuna miki jarumtar cikakkiyr namiji wajen kwantar miki da hankali,
Kinsan dai ko a ido na fi mijin nan naki gwari ko? Ya kashe mata ido yace, i can make you scream yr soul out on the bed try me.

Kanta na kasa ta cize baki Jikin ta har bari yake tsaban bacin rai da takaici, ji take kamr ta wanka masa mari amma sai ta ce aniyar sa ta bishi kawai is better ta bar masa wajen.
Nan ta mike tsaye kawai zata bar wajen don gani take hauka ne ke damun sa

Tana tashi Ai da hanzarin sa ya yunkuro ya chafke ta ya dawo da ita gaban sa,
Bata bari ya budi baki babta daka masa wani mahaukacin tsawa tace kasake ni yaya ashraf,nace ka sake ni ,i hate you.

Da shike mugun gaske ne sai ya maida mata wani shu'umin murmushi yace,
Wow i can see somtin in ur eyes jas,dan Allah jasmine ki bari na warkan dake ciwon dake damun ki, ya kasa ko? Sha'awa ne fal cikin idon ki, come to me im ready,ya fada cikin wani shu' umin murya yana dada jawo ta,

Tsaban zafin da hannun ta yake mata yadda ya riko wajen tam kamar zai yage mata fata ya sata fashewa da kuka mi tsanani tace Allah ya isa min,bazan taba yafe maka ba , mugu kawai azzalumi kazami ta tofa mai yawo a fuska, ta cigaba tana cewa ,dan iska kawai nan cikin kuka ta karashe

Sauke ajiyan numfashi yayi yana faman hura mata iskan bakin sa a fuska duk ya haukace ya zauce.

Suna cikin haka
Kamar a mafarki yaji an yi wani irin finciko sa da karfi tuni ya gan sa a kasa warwas sanda yayi tumbul ya kuma yin back turn.

Hada ido da sukayi da Ashween ya sa ya mike a zuciye shima wai zai rama
Ko da ya kawo naushi dam ashween ya riko hannun nasa ya murda sai da yayi kara kas kas sannan ya bishi da wani wawan naushi a baki saida yayi aman jini take

Kan gwiwar sa ya zuba yana nishi tsaban radadi daya balbale sa ,ashraf

Please Login or Register in order to submit comment