Reading So Makamin Cuta Complete By Surayyams Chapter 20 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ta sun nuna alaman batayi bacci ba kwata kwata jiyan,

Sai mrs rod ta dube ta itama da kyuw tace A'ah,zahida ya naga kin dan haura
ko na sami jika ne kam?

Tayi saurin galla ma mum din harara tace , wht? Jika a ena ? U kidding me mum, kinsan dai ash baya haka

Ido da ido ta dawo kallon ta tace just quit the pretence Kinsan ai me ya kawo ni

Tace, kamar ya nasan me ya kawo ki ,akwai matsala ne zahida?
...ke tsaya . in kinsan fada kikayi da ashween tun wuri ki koma ki bashi hakuri.
nagaya miki we cant loose him a familyn nan kina jina ko?

Zahida ta gyara zama da kyu ta kalle ta tace, ni ba fada nayi da shi ba mumy
Yes, kuma naji we cant loose him.mummy ta marairace ta riko hanun ta tace mum, jamal fa? what about him?
,jiyan nan i felt bad da kika ce shikenan kin cire hannu a kansa ,yanzu hakan zAmu rabu da shi ? Mum prison aka kaishi fa
I...i
Kallo ta bita da shi tana observing dinta
Zahidan ta sake yunkurin magana...
Just shut up zahida,mr rod ta dakatar da ita da wani mugun kallo

Me ya same ki? Nace Lpyar ki kuwa'?meyasa da chan da mukayi maganan a waya baki kawo wannan haukar naki ba sai yanzu.

Tace bcos nayi tunani ne mum,u cant be doing dis to jamal. haba mummy ki tuna fa kafin ya sami matsalan nan cases nawa ya murkusa miki, wani irin kokari ne baiyi akan mu duka ba
don kawai destiny ya juya masa baya,u shud be fighting d media not ur son. Ta karashe cikin kukkuni

Nan madam hidayat Ta rufe kunne ta mike tsaye cikin hatsala tace zahida kar kice min abunda ya kawo ki nan kenan run daga yola

A sanyaye zahida tace eh.
Mummy pls ,ki bari ash ya taimaka masa mana. kema ki sa hannu mu cire shi.jamal bazai rayu cikin prison ba

Da karfi tace no way, wallhy ba zan sa hannu ba kuma ash ma haka.
ai shikam na riga na fada masa bai gaya miki bane,

Sai kije ai ke din da kika damu akan wanda ko na ciro shi ma zai zo ya zame min kaya ne,

Zahida Licenced din sa ma an karbe saboda case din rape din nan
yo me zaiyi kenan in na fitar dashi banda ya zauna min a gida yana gadi? Ta girgiza kai tace
No ,i said no to dis curse
Kema kija min bakin ki kimin shiru ko na sassaba miki mswww.
.

Abubuwa dayawa na yawo a zuciyan zahida amma sai ta tashi kawai ta fice batare da ta tanka ba
Don kuwa tasan abun bazai kare musu ta dadi ba in ta amsa

Mrs rod kam ko ajikin ta in banda ma haushin abun data ji,wai ace zahida ne ke tausaya wa jamal? Msww ta ja tsaki tayi ta koma gado tayi kwanciyar ta.

Ita kuwa tana ficewa a gidan ta nufi enda jamal din yake,
Da shike a garin kowa ya san matsayin su bata sha wahalan samun ganin sa ba a prison din,
Kallon kallo suka maida juna tayi saurin mikewa ta ce brother?
Suka rungume junan su kalar tausayi,
Kallo daya zaka ma jamal kasan na cikin halin neman taimako,
Yace me kike yi anan zahida?

Hawaye ne suka dan zubo mata don sosai take matukar tsoron prizon,ganin sa a hakan yasata ta soma imagining kanta a ciki,

Nan ta zaunar da shi tana duban sa a sanyaye,tace am sorry bro, nayi iya kokari na na taimaka maka amma mum is so adamant, ko ashween ta hana shi sa baki,

Yace ba komai sis, bansha mamaki ba don inda zan gaya miki abubuwan da mum dinku ta fada min kafin akawo ni nan jiya da zaki ce ko ba ita ta haife ni ba. I hate her ,i hate her sooo much butula ce,ya fada da dacin rai

Shiru tayi tana rike da hannun sa tana calmig dinsa,
Nan tayi ajiyan zuciya tace' am scared ,jamal believ me banso haka ta kasance ba duk ni na nafara jawo maka matsala a rayuwar ka..am so sorry, sai ta fashe da kuka ..

Softly ya dada riko hannun ta yana murmushin takaici nan ya shiga rarrashin ta, ki daina cewa hakan, banida matsala da ke da jabir ' ya tallafo fuskan ta yace ku ma sai ku kula sosai,ni matsalata da uwar ku ce kawai, don wallhy ta jira fitowa na
na mata alkwarin sai na dada tabbatar mata ni ba dan ta bane.
Ya mike ya soma yunkurin tafiya abun sa.

Ko iya sake magana zahida batayi ba ta na binsa da kallo don tasan jamal yayi mummunan daukar abun azuciyan sa.

Haka ta tashi jiki ba kwari ta koma gidan amma bata bari ta hadu da kowa ba tayi saurin shirya wa ta nufi airpot ta kamo hanyar yola,

A gefen su jasmine kuwa bayan ta tashi ne tayi sallah ta dauro wanka

nan ta shirya tsaf cikin simple atamfa riga da skirt orange mai layi layin baki ,tayi kyau.

Ganin har 7.ya wuce bai zo ya duba ta ya sa ta mike da niyyar fita zuwa wajen sa ,amma sai da ta tsaya ta dubi kanta da kyu ,a ranta tace yau kam ai ba a isa ace na shigo tsirara ba,

Nan Ta nufi dakin sa,
Sallama tayi da sanyin murya ,yana ji bai amsa ba tukunna sai da ya dago kai ya kare mata kallo,

Murmushi ta danyi ,ta kara shigowa ciki ta na tsaye gefe sum sum, tace
Yaya..ya..yyy

Ya dakatar da ita da ido, wani shu"umin murmushi ya sake yace ashe dai wata bazata tabayin makaranta ba tunda har tana shiga dakin mutane ba da izinin su ba,

Ta zaro ido waje tace ahhhhh yaya nayi sallama fa

Yace to na amsa ne? Dagan gan ya mata nuni da kofa, yace To fice min a daki na kin fadi jarabawa.
Ya juya ya daure fuska abunsa.

Kallon sa kawai takeyi tsaban haushin abun har zuciyan ta na gaf gaf,"ohh god wai meyasa bani da lura ne ta fada a ma kanta a cikin ranta fuskan ta dauke da alaman
Rashin jin dadi.

Ta kasa motsawa sai kallon sa take fuskan nan a takune tana shirin masa kuka ,

Shiko dadi yake ji yaga ya birkita mata lissafi,nan ma yace baki tafi bako? To ci gaba da kara ma kanki laifi

Ai kamar an zaburo ta ta sake wani kuka tana bubbuga kafa a kasa nan gabansa tana bare baki,

Ko ajikin sa don inda sabo yanzu ya soma sabawa da koke koken jasmine yanzu,

Takai kusan minti 10 tanayi, Sai da ta gama tayi shiru sannan tace yaya kayi hakuri mana , to a sake min jarabawa da ga farko pls.

Nan ma ya share ta sai chan Ya juya yace' har kin gaji da kukan ne? Ai kin bata komai yanzu kam, wanda ya saki min kuka a daki na shi zai sa ki makaranta ba ni ba.

Nan ma ta dada jin zufa ya keto mata gashi ba alaman wasa kan fuskan sa yayi maganan

Kukan ne yake so ya dawo amma sai ta danne shi, ta zo ta tsuguna daf da shi ta langwame wuya a marairaice
Ko da suka hada ido sai da yaji wasu mutsa mutsan son ta ya cakke shi a hrt, da kyar yayi control din murmushi daga kan fuskan sa yana kallon na ta,

Nan ta sanyaya murya ta ce dan Allah kafada min me zanyi ,, to ai in mutum ya fadi exam ana bada second chance ko yaya,?

Bai amsa ta ba
Tayi shiru ta sunkuyar da kai murya ciki ciki tace mutuwa ne kawai fa bata bada second chance, ka taimaka min

Nan yaji jikin sa ya danyi sanyi lokaci guda,
Ammy ne ta fada masa a rai ' ya kai minti 5 yana kawo instances inda ace mutuwa na bada second chance da tuni duniyar sa ta dawo dai dai,

gani yake ko da rabin rayuwar sa ne akace zai iya bayarwa don ammyn sa ta dawo gare shi.

Shiru ne ya ratsa wajen don baya ma jinta tana ta fade faden ta ita daya
shiko tuni ya lula duniyan tunanin ammyn na shi.




💯☺☺
Ur comments is powerful friends



*surriem*
[23/08, 05:42] ‪+234 806 071 2446‬: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*



💔

*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_


_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥



*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.




*Don't live your life for odas..be yourself*






*Page▶33*





Ganin tunanin abun na niyyar masa illa ya sa shi sassauta wa ya dago kai ya kalle ta tayi zugum gaban sa alaman tana jiran amsa

Sai da ya saita kansa ya karkato yace,to naji fine An baki second chance sai ki tashi ki gyra duk abunda kika san bakiyi dai dai ba anan,

Ai ba jira ta tashi tsaye nan ma tace masa nagode yaya, tayi sauri ta nufi kofa ta labe tace salam alaikum,

Tuni abun ya soma bashi dariya,amma sai ya yi shiru saida tayi sau uku kafin ya amsa yace mata ta shigo.
Nan ma ba jira ta shigo din a ladabce ta gaishe sa har da wani cewa yaya kaci abinci kuwa?

Ganin shirmen tan zai yi yawa yace' toh ya isa haka, yayi,

Yanzu kuma Saura laifin yi mun kuka a daki bayan jiya nace ki daina wato baki ji ko? tayi saurin gyada kai alaman a'ah, fuskan nan a shashan ce tayi suru suru kamar marar gaskiya,

Tashi tsaye yayi ya danyi mika yana salati ,
Yace yawwa, to zo nan.
Ya fada ya nufi kan gadon sa tana biye da shi,
Nan ma tana kallon sa ya zare rigar dake jikin sa ya rage daga shi sai farar 3 quater,
Ita dai tayi tsaye tana binsa da ido batace uffan ba
Har ya kwanta ruf da ciki ya jawo pillow ya rungume yace oya massage.

Tayi kifi kifi da ido ,a ranta tace what,kaji dan rainin hankali.
hmm to ni dai ban iya ba, kuma aka takura ni sai na jagwalgwala mutum kamar yadda yake jagwalgwala ni..tayi kwafa tana kallon smooth and sexy back din sa.

Tana cikin hakan taji yace ' jasmine,
Tayi saurin cewa gani nan yaya nan ta nade skirt din ta ta haura saman gadon tayi tsugune gefen sa

Kamar mai jin tsoro haka take kai hannu jikin sa har dai ta soma daddadanna masa bayar sama sama,
Saukar lallausan hannun nata ya sa shi tuni ya lumshe ido duk da ma ba wai ta iyan ba ne

Sun kai kusan 30 mints tana danna waje daya don har zafi zaifi wajen ke masa tsaban yadda ta sa karfin ta akai.. nan yace, ke,to ya isa haka ki canza salo na gaji da wannan,

Idon ta ya fiffito dan ta har ta soma jin ta gaji,tuninta ma zaije ta gama ne ta tashi
Nan ta marairaice tace yaya, to ena zan danna maka yanzun,

Bai kula ta ba sai dai ya jawo wayar sa ya shiga site, nan ya kammala dowloading videon massage ya mika mata yace irin wannan nake so,

Bayan ta karbi videon ,Ta kalla ta sake kalla don ta rasa yadda zata soma yin irin sa ,gaba daya sai taji zufa na neman keto mata awajen
shikuwa lura da hakan ya sa ya kwace wayar yace oya kar ki bata min lokaci thiis is ur last chance...

Ai Ba shiri ta juya amma sai ta rasa ta ena zata sa hannu don ji take brain dintan ma ya wanke lokaci guda tamkar bata kalli videon ba,

Jin ta daura hannu daya a bayansa taki motsawa tayi shiru zugum ya sa shi cewa ,
To shikenan tashi ki tafi mun anan ,bake ba makaran ta.

Tasan in tayi kuka komai zai dada lalacewa nan ta shagwabe fuska tace wallhy ban iya bane yaya,pls kar kace na tafi

Ya juyo yace toh nawa zaki biya na koya miki

Ta dan kwalo ido waje tace' ni banda kudin da zan biya ka fa,
ta bi ta karashe magana da kukkuni ciki ciki tana satan kallon sa,

Dan dolen sa yayi murmushi ya ce to badai zAkice na miki free ba ko

Mutsu mutsu take yi,ta dukar da kai kasa tana wasa da yan yatsunta bata ce komai ba
Shikuma yana bin hannun da kallo don lallen hannun nata har ya soma rage hasken sa,
Nan Ya kamo hannun yace to kinyi nasara,yanzu cire wannan kayan naki na gwada miki sai ki min irin sa in nagama miki

kamar ta fashe da kuka haka takeji alokacin amma sai ta cije ta dan mike tsaye a gadon ta soma kokarin zuge zip dinta gwanin tausayi

' kallo kawai ya ke mata cikin ransa yace lallai jasmine na son karatu ,nan yayi karamin dariya ya mike tsaye

sai da taji wani dif dif a kirjin ta daya kamo hannun nata ya sauko da ita kasa tana fuskan tar sa
zuga daya yayi wa rigar ya zarge zip din duka ya cire mata shi
Nan ya kamo handle din bra dinta ta baya zai cireshi shima Tuni ta runtsa ido ta tamke su da hannun ta tam.

Ba tare da ya kalle ta yace meye hakan, da Allah cire min hannu kinga a video su sun sa h wani abu ne?, cikin masifa yakw maganan yace kifa barni nayi aiki na da kyaw
Tunda ba biya na za kiyi ba

Ba musu ta sauke hannun a hankali ya cire bra din ya rage daga ita sai skirrt ,nan ma ya sa hannu zai janye zip din skirt tuni ta tsime ta kankame jikin ta tana rawan dari dan tsoro nan na fulanin ta suka hau motsawa suna rawa a gaban sa.

Shi kam Bai jira ba sai ji tayi skirt din ya zube a kasa daga ita sai panties nan ya dago ta yace oya zo muje, ya dire ta kan bed din
Jasmine Sai nunfashi take saukewa taki ta sake jikin ta musamman yadda taga idon sa sun sauya duk ya rikice ya haukace amma bai lura ba
Kusan minti 35 Sai da ya gama aikin chakuda sassan jikin ta sosai sannan ya dawo hankalin sa,
Duk iya yadda taso kar ta masa kuka amma sai da yaci tura don sosai ya nuna mata bukatar son kusantar ta yau din ma amma haka taki firr ta ma juya masa baya tana shessheka,.

Shima Yana gefen ta yana maida numfashi don gaba daya
Jikin sa ya dauki zafi cikin sa na murdawa.

chan sai da yayi calming kansa kafin ya jawo ta jikin sa ya shiga rarrashin ta.
Abun ka da dama hakan take so ,Kan ace wani abun har tayi baccin ta manne da shi,

Kallo kawai yake bin ta dashi ya rasa meye matsalan ta guda daya na hana shi karban hakkin sa,

Nan ma Yana tunanin yana bi yana duban jikin ta cikin tausayi, musamman lips dinta da duk kan nonon nata da sukayi jajir sun mimmike har wani kumbura suke neman yi.




🙈👯🏻‍♀😅






*surriem*
[23/08, 05:42] ‪+234 806 071 2446‬: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*



💔

*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_


_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥



*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.


```
Ena alfahari daku readers
Sakallahu khairan```❤🙌🏾🙌🏾🙌🏾🙌🏾🙌🏾💋


*Masu coments wannan shafin naku ne🤝🏼💯*



*Page▶34*




Ashween Shikan sa baifi runtsawa na a kalla 10mints yayi ba ya tashi.

Gefe ya gyara mata kwanciyar nata ya shige bathrum ya kimtsa kansa ,
Nan ya fito har ya kammala shiri cikin armless shirt mai kyaw da wani wandon iya sawon kafan sa ya dan matse sa kadan,kafin ya fita waje.

Karime ya sa tayi musu break fast
Wanda ya sa sai da Ya dau kusan minti 30 kafin ya dawo dakin ko da ya shigo sai bai ganta ba ga shi gadon neat alaman ta tashi ta kimtsa wajen shap shap ta fice dakin ta

Ba shiri ya juya yace ma karime ta biyo sa da abincin
Har suka kai kofar dakin jasmine amma sam taki budewa ,nan yace ma karimen kiyi mata magana
shi ya koma nan gefe ya na jinsu
Karime tace madame, karime ce na kawo abinci.

Nan ma saida ta ja kusan minti 5 sannan ta bude kofa
Jinin ta sam bai hadu da karime ba don haka dama tayi niyyar cewa ta koma da shi kawai ta koshi..amma kuma tana bude baki zatayi magana sai sukayi ido hudu da shi ya harde hannu fuskan sa ba alaman wasa yana kallon ta.
Cikin sauri ta juya ciki ta barsu awajen

Karime kuwa tsaban gulma itama ta yi saurin duruwa ciki don kar yace mata ta bashi abincin ya karasa da kansa,

Jasmine Bata zauna ba tana tsaya ta sanya english wears ajikin ta wani rip jeans ne blue da top,
Alokacin kwalliya kawai tayi ko dankwali bata daura ba tukun alaman yanzu take kan shirya wa,

Daga gefe Kallo karime ke binsu da shi a dabaran ce ,musamman yadda taga ashween ya bada dukkan hankali ya na Bin jasmine da ido,

Yace 'yaushe kika tashi,?c'mon zo nan ki karya yana matsowa,
Nan ta kasa motsi don tana lura da yadda karimen ke kifi kifi da ido kallon su tana faman pretending da tray din abincin a hannun

sam ta taki ajiyewa ta fice sai ta tsaya gum a gefe ,

Jasmine kuwa budan bakin ta "Ba ta san lokacin data ce masa ni ba zan ci ba, na koshi ta bi ta tamke fuska tana harar sa,ba gaira ba dalili

Bai kula ta ba don yasan zata iya sawa suyi ba dai dai ba a gaban karimen nan ya dubi karime yace" what are yhu still waiting for!?

Ba shiri ta dire abincin kan stool tayi buut ta fita,
Itako jasmine daman burin ta kenan don ta gama hankalta da gulmane ke cin karime a cikin ta,

Matsowa yake ranshi a dan bace ,ai tuni ta sauya fuska ta soma marairaicewa
Sai da ya zo daf baice komai ba,
lokacin numfashin su na gogan na juna ta ma rasa me ke mata dadi,nan ta budi baki tace, ni fa wasa nake yi zanciiiii...

Wani kallon yabita da shi yace good for you,
Amma hakan ma ba barin ki zanyi ba ena nan zaki cinye a gaba na kin amince?
Da sauri ta gyada kai don bata cike da fitinan na sa,

Shi da kansa ya shirya komai waje daya a plate duk da ma don su biyu akayi , chips ne da egg souce na nikakken nama wanda yaji albasa da koyi yayi nasha nasha sai qamshin dadi dake tashi wajen,

Yana kallon ta ta soma ci a hankali
Don Tun tana kauce ma idon sa har ta dena
Sai da taci har taji ba dadi kafin yace toh saura tea din,
Tace nikam na koshii, ai kaima baka ci ba ta turo baki
Yy murmushi yace sai da kika koshi zaki san banci ba ko?
Ta sunkuyar da kai alamn jin kunya, daga nan ta soma yunkurin bashi shima amma
Haka ya nace shima yace bazai Ci ba.

Sai da tayi ta lallabasa abun, abun dariya abun kuka tana yi yana yarfa ta'har saida ya gama waina ta sannan ya hakura ya soma amsar abincin daga hannun ta,

Sururu take aranta tana cewa ga spoon amma sai ace na bada abinci na da hannu duk hannu na yayi maiko
Mugu, gashi sai cizo na yake yi.

Kamar ya na karantar bakin nata yace
Nine mugu ko jasmine?

Tace ahhhhhh, yaushe na fada maka haka ta shashance tana kallon sa,
Ya tabe baki yace, hmmm cigaba dai.

Shiru itama tayi ta cigaba da dura masa baki gum, don kar a sake samun akasi irin wannan

A haka har suka kammala cin komai awajen ,dam yake jin kansa ,nan ta mika ta soma yunkurin tattara wajen,shima so yake ya fice da sauri
Bai hankara ba ya dan buge ta gefen boobs din ta kadan ..
Wani sake kara tayi assshhh, ta ajiye plate din ta kai hannu kan boobs dinta tana ya mutsa fuska alaman zafi

Kallon mamaki yabi ta dashi don bai yi masa kamar ya taba enda take rufewan da zafi ba
Amma dai sai ya fiske yace
Sorry, yi hakuri
bata ko amsa shi ba bare ta dago kai,ta cigaba da sauya fuska kamar me shirin kuka tana yi tana dan taba wajen a hankali
yace yayi zafi ne har haka to mugani ,?

Ai ko da sauri ta dago tace, yay dan Allah ka barni, kar ka gani pls, shi dai ya bita da ido bai tanka ba
ta sake cewa ni ai zafi yake min sosai kuma tun dazu nake ji, sai ta soma shirin kwakwulo kuka

Ya jawo hannun ta zuwa gadon yace oya kwnta gani kawai zanyi, i promise

Ba laifi duk nipples din ta sun haura kadan amma sam taki bari ya taba
tana faman zabga mai bala'in shagwaba akan duk shi ya jawo mata"
Jasmine Dagan gan take masa duk hakan saboda bata son ya tafi ya barta ne ita kadai a dakin, don sosai ta gaji da zaman kadaici a gidan

Bayadda ya iya haka ya zauna a gefen ta
tayi complain kala kala ya kai 30 shikuma nakan aikin lallabata.


Karfe 11 saura zahida ta shigo gaba daya bata jin dadin jikin ta ranar gashii ta kira ashween iya kira amma bai daga ba

hakan ma ya sa ta dada harzukewa tana jin kunan rai,don ta tsani ta neme sa ta rasa lokacin da take matsanan cin son tayi masa magana


Tsaban gulma karime na nan kan stairs din kofar dakin jasmine tana zurga zurga wai ko zata fahimci wani abu amma sai shiru kakeji,

"Nan taji an ce ke,me kike yi anan?
A tsoro ce ta juyo tana ciro ido waje
Nan suka hada ido da zahida
Wani karamin sauke numfashi tayi tace,madam
Har kin tsora ta ni..sannu da dawowa ai na duba ki ban ganki ba,

Zahida Tayi tsaki tace , ni ba abunda na tambaye ki ba kenan
Me kike yi anan wajen naga nan dai hanyar site din ashween ne ko?

Karime Tayi saurin rife baki cikin bare bare, ta dawo kasa ta ce "uhmm madam,dama naga oga ne tin tuni ya shiga wajen yarinyar nan bai fito ba ..suna ciki yanzu haka

A hatsale zahida tace what? kikace yana dakin ta?
Kan bala'i...wani uban Tsawa ta daka tace matsa min a hanya ke, Wanda ya sa karimen tuni ta ja da baya ta dafe kirji don tsoro

Baki na bari karime tace Allah ya huci zUciyar ki sarauniya uwargidan ogah.
Ai Naga kamar abinci suke ci"

Bata jira wani karin bayani ba ta bangaje ta ta haura saman a fusace
Idon ta har na rufewa.

Ko knocking kwakkwara batayi ba ta cusa kai gum

wani duhu ne take ya gauraye idanun ta
Kanta yana sara kirjin ta na duka goma goma,

Ashween kam sun riga sunyi nisa
Don gani tayi ya riko hannun jasmine daya ya manna a fuskan sa ita kuma tana kwance tana zuba mai jarababben shagwaba fuskantar su na kallon juna,

Duk Ya gama sa hankalin sa ya susuce alaman har yanzun yana bata hakuri,don Magana sukeyi amma ita zahida dake tsaye wajen bata jin komai


Kifta ido ta shiga yi don sai abun ya soma mata kamar gizo a idonTa yayin da ashween ya soma kawo kansa a hankali zaiyi kissing din jasmine

Wani uban tsalle ta daka ta tsala ihun sunan sa kamar tsuliyan ta zai yage
Sai da suka razana suka juyo suna kallon ta

Da sauri jasmine ta dan ja gefe a tsorace shi kuma ya mike tsaye
Yana duban zAhida dake shirin dauke numfashin ta don bacin rai .

Baiso hakan ba,amma sai ya dake yace me haka baby,?lpyr ki kuwa

Tayi saurin daga mai hannu alaman bata so taji komai nan tayi waje a fusace da gudu tayi site dinta..

Juyawa baiyi ba ya bi bayan ta shima..


Jasmine tunda ta lura da abun ko juyi bata sake yi ba

itakam enda son ranta ne wallhy bazata bari ma ya fita ba bare ya bi bayan ta.






🤣🤣wayyoh hmmm🤫




Coments for next..wai shin ya za akaya our beauty is angry🙆🏽‍♀😂





*surriem*
[23/08,

Please Login or Register in order to submit comment