Reading Umarnin Saurayi Complete by Gaskiya Writers Chapter 8 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sabida tsananin tashin hankali.

"A hankali ya shiga Wakin da aka kwantar da ita, Ammar ya fara cin karu dashi yana zaune saman kujera"

"yana kallon Mamar sa, buWa ™ofar da akayi ne yasa ya kai dubansa ga ™ofa, Abban sa yagani, aikuwa da"

"sauri yazo yatare shi haWi da faWin, ""Abba barka da zuwa""."

"Sai da ya zauna kan kujera kana yace, ""Ammar ya jikin Ummar taka?""."

"""Da sauki yace""."

"Dubansa yayi da kyau kana yace, ""tun yaushe take bacci hala""."

"Yace ""bayan fitar ka ba jimawa""."

Tea ya haWa yasha kana yace bari yaje gida yayi wanka idan ya dawo sai Ammar yaje.

"Tunda taga Anwar yashiga ke-ke napep yabar ta tsaye takasa koda Waga ™afa ta tafi bare ta mutsa, sose"

"abin da Anwar yayi mata ya bata tsoro, to me Hafsat take dashi wanda ita bata da?, tunanin ne taga bashine mafita ba tayi kyafa kana ta tsayar da mai napep, sunan wata ungwa tafaWa mishi tashiga ya kaita."

"Abba na fita Umma ta farka haWi da ™iran sunan Allah, da sauri Ammar da ke kusa da ita ya ™araso gareta"

"yana faWin, ""Umma ya jikin, mike miki ciyo?""."

"BuWar baki tayi ahankali tace, ""Ammar ba abinda kemin ciyo yanzu"" sai da ta Wan huta tace, ""ina"

"Abbanka yake ko har yanzu bai zomin da Hafsat ba?""."

"Ammar kasa magana yayi sai can yace, ""kiyi ha™uri Umma nasan zai zo da ita""."

"Komai bata saki faWa ba, amma tayi alwashin in har dai ta fita daga wannan hospital to ba shakka sai"

"taje gida ganin iyayenta, dan tasan ko hakkinsu na kanta, amma ya ta iya tunda ba laifinta bane."

"Bayan kwana biyu da faruwar haka jikin Umma yayi sau™i sose dan har abinci tana iya ci da kanta, sai dai"

"wasar Soyar da ake tsakanin Abba da Umma, dan yanzu baya son shigowa sai tayi bacci, dan baya son ta tambaye shi Hafsat."

Itako da ta lura da haka data ji alamun zai shigo sai tayi kamar bacci take har sai yafita kan ta buWe

idonta.

"Yau Monday, Doctor nashigowa ya tambaye ta yatakeji gami da lafiyar ta, sai tace batajin komai, magani"

yarubuta mata haWi da takardar sallama kana ya ™ara jamata kunne akan ta daina sa damuwa aranta.

"Bayan Doctor yafita Ammar ya ™ira Abban sa ya sheida masa ansallamesu, ba jimawa kuwa sai ga Abba"

"yazo sutafi, kayansu suka saka a mota kana suka shiga suka tafi gida, amma duk wannan abin Abba yakasa haWa ido da Umma har suka ™araso gida."

"Yana sauke su ya wuce wajan aikin sa, da yamma bayan ya dawo daga aiki har zai shiga gida sai suka"

"haWu da Baban Safiyya, bayan sun gaisa sai Baban Safiyya yace,"

"""KunSatar min da Wiya hankalinku ya kwanta ko?""."

"Murmushi Abban Hafsat yayi kana yace, ""ayi ha™uri Alhaji,fushin zuciya ne da sharin sheiWan, amma dan"

"Allah ayimana ha™uri wallahi yanzu haka ni kaWai nasan halin da nake ciki, amma dan Allah kar ayi fushi damu a cigaba da sanyamu a addu'a""."

"Sai da Abban Safiyya yayi murmushi kana yace, ""ba komai, kuma inaji ajikina ´ata tana hannun nagari,"

"kuma insha Allahu lafiya zata dawo"". daga nan suka cigaba da firar su, daga baya sukayi ma juna"

sallama suka wuce.

"˜arfi tara da rabi na dare, jirgin su Hafsat ya sauka a airplane in India, aikuwa tunda jirigin ya sauka taji"

"gabanta ya fara dukan uku-uku, lokaci Waya wasu hawaye masu zafi suka fara antayu mata, abukin tafiyar sune Sulaiman yace, ""Hafsat ki shafe hawayinki ki taso mu fita"". yana faWa yana tashi domin su"

fita.

"Bayan sa tabi har suka zo matakalal jirgi, yana gaba tana biye dashi suma sauran na biye da su, aikuwa"

"tana taka matakalar farko, sai wani iska mai haWi da sanyin daWi ya ziyarce ta, bashiri ta buWa baki haWi da Wago harshin ta tafara yiwa Allah kirari....."

*#VOte*

*Comment*

*Share*

*©SUMY NA'IGE*

"[4/17, 22:08] Summy Nah 1: *° °UMARNIN SAURAYI° °*"

*1441H/2020M.*

®&

*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION *

_{Gaskiya Waya ce daga ™inta sai Sata burin mu faWakar da al'umma domin ribantar duniya da lahira.}_

``` G" W" A ```

_*GASKIYA DOKIN ˜ARFE *" _

*NA MARUBUCIYA:-*

*SUMY NA'IGE *"

*TUKWAICI*

"*Sa'adatu Kaseem Yahaya, wannan pagen nakine ki kaWai kiyi yadda kike so *"

*WATTPAD:-* GaskiyaWritersAsso.

*G-MAIL:-* gaskiyawritersassociation@gmail.com.

*FACEBOOK:-* https://m.facebook.com/GaskiyaWritersAssociation.

*TWITER:-* https://twitter.com/GaskiyaWriters?s=09.

*SHAFI NA 21 *

"*                    * A hankali taci gaba da ta kawa saman mattakalar jirgin har ta sauko, suna sauka gaba"

"ki Waya, ba jimawa sai gashi anturu motar da zata kaisu makarantar."

"Bayan angama duba jukkunan su kana suka shiga mota suka kama hanyar da zata sa dasu da makaranta,"

"basu tsaya ko inaba sai bakin gate Win makarantar, kafin su shiga daga ciki sai Hafsat ta dago da kanta,"

dan tun lokacin da suka shiga motar kanta na kasa ta™i ta Wago bare taga jajayin fata .

"Aikuwa tana Wago kanta sai da tayi suman zaune, dan ganin wannan katafariyar makaranta da tayi sai da"

"tayi tasbihi ga Allah, makarantar tabi da kallo, wadda aka rubuta sunanta da manya haruffa, wato (GALGOTIAS UNIVERSITY)."

"Bata ™arasa kallon ba direban motar ya shiga cikin makarantar, bai tsaya dasu ko ina ba sai gyefin saukar"

"ba™i da ke cikin makarantar, bayan sun shiga sun zauna aka kawo musu abin motsa baki, bayan sun"

kammala kowanin su yayi wanka ya Wan huta kafin safe sai su fara shiga makarantar.

"Sulaiman ne ya kalle abukain tafiyar sa kana yace, ""wai ina Hafsat?, ayya taci wani abu kuwa?, dan nasan"

"™ila bataci komai ba tana can tana sana'ar ta ta kuka""."

"Sai Wayan wanda akekira da Safuwan yace, ""wata ™ila bata ciba, amma bari nayi mata knocking idan ta"

"fito zamu gani ko taci""."

Yana faWa yana tashi dan ya ™arasa Wakin da akayi mata ma sauki.

"Knocking da bai wuce uku ba ta SuWe, wannda tagani bakin ™ofar Wakin yasa ta ™a™alo murmushi haWi da"

"yin ™asa da kanta, kafin ta SuWa baki tayi magana yace,"

"""Idan kin kammala muna son magana dake""."

"Tace ""tom gani zuwa""."

Yana barin wajan itama ta koma Wakin ta shirya jikinta tasaka hijba kana ta fito wajan su.

"Sallama tayi musu, suka amsa haWi da bata izini sannan ta shigo."

Bayan ta shigo ta gaishe su haWi da musu ban gajiya kana ta zauna.

Dukan su suka amsa kana suka tambaye ta ko taci wani abu ba kuka taje tanayi ba?.

"Sai da tayi murmushi kana tace, ""wallahi naci kuma na koshi""."

"Suka ce to hakan yafi sannan suka Wan taSa fira gami da yadda karatun su zai kasance a wannan ™asar,"

"bayan sun Wanyi shuru sai Sulaiman ya dube su kana yace,"

""" Gami da zaman Hafsat hostel ne, duk da hostel Win ™asar yana da kyau amma ina ga kamar zaifi in kin"

yarda ko kun amice sai na kaita gidan Yaya ta dan itama karatu takeyi anan kuma tanada miji da yaro

"Waya, amma shi mai gidan nata sai wani lokaci ya kan shigo kuma ba zai wuce kwana biyu ba ya koma,"

"dan wancan lokacin da nazo acan na zauna kuma naga zaki fi jin daWin zama acan gaskiya, amma inkunga"

"hakan yayi muku kuma yayi miki""."

"Gaba ki Wayan su sukayi na'am da maganar sa kana ya dube Hafsat da tayi shuru ba tace komai ba yace,"

"""Hafsat mikika ce akan maganata""."

"Ahankali ta SuWa baki tace, ""ba abinda zance tunda ni ban san kan ™asar ba, amma tunda kai kasan kan"

"™asar duk yadda kayi ba komai, sai dai kar mutakura ta""."

"Yace, ""a'a kar ki damu dan Aunty Shemah ta wuce haka""."

Sai da suka gama tattaunawa kana tafito ta koma Wakin ta kafin safiya ta waye aba kowane class sai

kuma ta wuce gidan da zata zauna.

*******

"Wata unguwace mai napep ya sauke ta, bayan ta sallameshi tashiga wani longo tana shiga tafiya kaWan"

"sai tazo ™ofar wani Waki, da yake Wakunane jere a unguwar kuma da gani Wakunan hayane, na tsaka daga"

cikin su ta tura ™ofa tashiga.

"³an mata biyu ne aciki Wayan na kwance Wayan na shirin kayan sawar su, aikuwa suna ganin ta gabaki"

"Waya suka buga shewa haWi da faWin,"

""" Matar Anwar ce tazo wurin mu?""."

Sun faWi haka ciki da tsokana.

"Tsaki ta musu kana tace, ""kubarni da Wan iska, wai yau ni zaima wala™anci akan wata banzar yarinya,"

"wallahi naga har yanzu kansa bai daina rawa ba, amma dani yake zanci""."

TafaWa haka ranta amatu™ar Sace.

"Šayan wadda ke kwance mai suna Zahara ita tace, ""me ya haWaki da Anwar Win naki hala?""."

"Kafin tayi magana sai Wayan mai shirin kaya wato Hafiza tace, ""ta tsoniyar gizo bata wuce ta ™o™i, ni dai"

"wallahi Hajara da zaki bi tawa da kinbar Anwar da Hafsat, dan wallahi ko da zaki je wurin bokayin duniyar nan ba zai iya rabuwa da Hafsat ba, dan ni nasan son da yake ma Hafsat cikin jininsa yake, amma dan baki da imani kikabi kowace hanya kika lalata musu zama to gashi gaki ya aure ki aitun bata kai"

"da rufe baki ba Hajara ta mi™i tsaye zata cikumo ta sai Zahara tayi saurin tashi tari™i Hajara tana faWin, ""dan Allah Hajara ki kyaleta idan har ta isa tasa Anwar ya aure Hafsat, kuma bari kiji, wallahi Anwar koda"

"mi yake ta™ama sai ya aureki barin ni dashi, ai inyasan wata bai san wata ba""."

"Hafiza tace, ""kanku akeji"" tana faWin haka ta buWe ™ofar Wakin ta fice batare da tasaki magana ba."

"Tana fita sai Zahara ta dube Hajara da tacika tayi fam, abu kaWan take jira ta fashe, Zahara irin yanayi da"

"taga Hajara tashiga yasa ta ™arasowa jikin ta sose, ha™uri ta fara bata kan ta Wura hannunta saman dukiyar fulaninta, haWi da kai bakinta kan na Hajara,kissing Winta cikin sigar rarrashi."

"Sai da suka gama fanWarewar su kana Zahara ta ™ara matse Hajara jikita tana faWi, ""ke daina sama ranki"

"damuwa, indai Anwar ne kina zaune zaki gansa dan haka ki bar komai a hannu na nasan yadda zanyi da shi""."

"Dubanta Hajara tayi, taga da gaske take dan haka tace, ""nagode masoyiya ta, haka dai suka cigaba da"

firar su daga baya kuma Hajara tayi mata sallama ta koma unguwar su.

Tunda Umma ta dawo daga hospital ta daina sakin jikinta da Abba dan yanzu ma haduwa wuya take

"musu, yau ma da dare bayan ya dawo daga masallaci ta kai masa abinci yaci har yayi shirin kwanciya sai"

gata ta turu ™ofar Wakinsa haWi da sallama.

"Bayan ya amsa mata ya Wago da kansa ya kalleta ciki da son matar tasa yaci, ""™araso daga ciki Fatima""."

Ba muso ta ™araso ta samu waje ta zauna nesa kaWan dashi.

"Har ya buWa baki yayi magana sai tayi saurin cewa, ""Abban Hafsat, dama maganar da zan faWa itace, ina"

"son zanje gidan iyayena dan ina son naje na gansu, ko banza najima banje ba,kuma idan naje bazan"

"dawo ba har sai ka nemumin ´ata""."

Tana faWar haka ta mi™i dan ta fita.

"Da sauri ya ™araso gareta yana faWin, ""haba Fatima miyayi zafi haka, dan Allah karki barni wallahi ni kaWai"

"nasan halin da nake ciki, kuma zanci zuwa gida ki bari idan nasamu huta muje tare, dan koni ina son naje"

"naga gashesu"". ai tun bai kai ™arshin zanciba ta fice daga Wakinsa yana kiranta amma tayi kamar batajiba ta shige Wakinta haWi da rufe ™ofa."

"Tanda ta rufe ™ofa ta fara kuka mai cin zuciya da ba™in cikin rashin inda ´ar ta take, amma a gaskiya"

"baza iya cigaba da zama ba Hafsat ba, inhar yana son taci gaba da zama dashi sai ya nemu mata ´ar ta, dan gobe tunda safe zata ta kama hayar garinsu ko da kuwa ba zata gane gidan ba, dan ita gani take bazata gane gida ba, dan rabunta da gida kusan shekara ashirin, aikuwa tana tuna haka ta fara kuka"

maicin zuciya.

"Ko da yazo ga ™ofar yaga har ta rufe, ai basan sanda ya dafe kansa ba haWi da faWin ""ya salam"". kansa"

"ne yaji ya fara sarawa, dan haka ya koma Wakinsa ya zauna haWi da Wauko magani yasha kana ya kwanta."

Koda gari ya waye bayan sun gamala komai sun shirya sunyi beark aka turu azo dasu cikin school Win.

Bayan sunje aka ba kowa nasa abinda za'a bashi kana akayi musu jagora zuwa class Winsu.

"Bayan sun gama lecture ne sai Saulaiman shida abakan tafiyar su suka kai Hafsat gidan Aunty Shemah,"

"kuma gidan ba nisa da school Win, shiyasa batayi wuyar ganewa ba."

"Bayan sun shiga gida Aunty Shemah ta karSe su hannu biyu² haWi da kawu musu kayam mutsa baki,"

bayan su Wan ci abinda ta kawo musu nan Sulauman ya ™ara yimata bayani akan Hafsat itama Hafsat ya ™ara yimata bayani akan Aunty Shemah.

"Aunty Shemah sose tayi murna da samun abukir zama, dan zaman kaWaice bayayi mata daWi, dan mijinta"

"bayar da taje ko inaba daga makaranta sai makaranta,wani Waki ta nunama Hafsat tace tazo ga Wakin da zata zauna ,tashi tayi tabi bayan ta tanuna mata Wakin, sose Wakin yayi mata kyau, dan Wakine mai haWe toilet da ™aramin gado da wadiruf, bayan komai ya kammala sai Sulaiman yayi musu sallama yayi tafiyar"

sa.

*Wanene Anwar*

*#Veto*

*Comment*

*Share*

*©SUMY NA'iGE*

"[4/17, 22:08] Summy Nah 1: *° °UMARNIN SAURAYI° °*"

*1441H/2020M.*

®&

*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION *

_{Gaskiya Waya ce daga ™inta sai Sata burin mu faWakar da al'umma domin ribantar duniya da lahira.}_

``` G" W" A ```

_*GASKIYA DOKIN ˜ARFE *" _

*NA MARUBUCIYA:-*

*SUMY M NA'IGE *"

*WATTPAD:-* GaskiyaWritersAsso.

*G-MAIL:-* gaskiyawritersassociation@gmail.com.

*TWITER:-* https://twitter.com/GaskiyaWriters?s=09.

*SHAFI NA 23 *

"*                    * da hanzari matar dake ™ofar gidan tayi saurin ™arasowa gareta tana faWin, ""Fati"

"kitashi kinji"". tana faWa ta Wauku ruwa ta shafa mata a fuska."

"Ba Sata lokaci sai numfashin ta ya fara dawowa dai-dai, cikin hanzari Ummar Hafsat ta tashi tana ri™i"

"Mama tana kuka mai cin zuciya tana faWin, ""Mama dan Allah kuyafemin""."

"Kafin tayi maga Baban ta dake kwance yana jin ance Fati ya tashi daga kwanciyar da yake, bakin sa na"

"karkarwa yace, ""wa na keji kamar muryar Fatina, koda gizo ne takemin ko mafarkin da na saba ne?""."

"Mama ta SuWa baki cikin sanyi jiki tace, ""eh Malam Fati itace""..tun bata rufe baki ba ya fara wa Allah"

"hamdala kana yace, ""Fati ™araso gareni kinji""."

"Ba musu ta ™araso gareshi tana faWin, ""dan Allah Baba kuyafemin nasan niyi kuskura amma dan Allah ina"

"neman afuwarku""."

"Yace, ""ba komai Fati, na yafemiki har a wajan Allah, kuma naji daWin ganinki ina yaraye bam mutuba, sai"

"dai dan Allah abinda nakeso dake shine Fati kuri™a zumunci ko bayan raina kada kiyar da ki katse zumuncinki da ´an uwanki,amma yanzu idan an kwana biyu ki shirya kije duk inda Wan uwanki yake ki"

"sada zumunci"". nasiha yayi mata sose akan tari™a zumunci, daga baya suka tashi suka ™arasa cikin gida."

Bayan kwana biyu da zuwan Ummar Hafsat gidan iyayenta ta kwashe duk abinda ke damun ta na Satan

"Hafsat har cikin da Hafsat tayi ta gaya musu, sose hankalin su ya tashi da suka ji wannan labarin, Malam da Mama faWa sukayi mata sose kana suka nuna mata ba abinda yaje mata haka face katse zumuncin da tayi, bayan komai ya lafa suka bata magana mai sanyi kuma sukayi mata al™awarin za su taya ta addu'a"

Allah ya bayyana ta duk inda take.

"Mamar ta tace, 'ke Fati ke da mijinki bansa wanda yafi wani laifi ba, ace ka kwashe shekaru kana cikin"

"garin sokoto amma kakasa le™a ´an uwanka, dan mi Allah bazai jarabe ku ba, ke kin kama waje kin zauna baki damu da kowa ba shima haka, wallahi kuntafka kuskure babba, amma muna ™ara godiya ga Allah da"

"har ya nuna muku dai-dai""."

Kuka Ummar Hafsat keyi kamar ranta zaifita.

"Kwanta uku cin garin sai ga Abban Hafsat ya zo, aikuwa shima kansa yasha faWa a wajan iyayenshi daga"

"baya suka ha™ura suka karSeshi, bayan komai ya lafa shima ya faWama ´an uwansa abinda ke faruwa,"

sose mahaifinshi yayi masa faWa kana yace ba komai ya ja masa haka ba sai katse zumunci da sukayi.

"Da yake garin su Waya da Umma, bayan komai ya Wan dai-dai ta tsakanin shi da iyayenshi kana yaje can"

wajan iyayen Ummar Hafsat suma suka Wura daga wajan da iyayenshi suka tsaya.

Bayan kwana biyu da zuwan sa sun Wan huta shida Ummar Hafsat duk ida wani Wan uwa yake sai da

"sukaje, haka da yayi ne Ummar Hafsat ta Wan ji sanyi har ta fara saki jikin ta dashi, satin su uku garin dange sannan suka dawo cikin garin sokoto."

"Gari na waye wa Anwar ya shirya ya isa part Win iyayensa, koda yaje suna parlour zaune suna fira,"

"sallamar Anwar da sukaji ne ta katse musu fira, da sauri iyayen nasa suka Wago kai suka kallesa haWi da mamaki a fuskukin su."

"Kafin suyi magana ya ™araso garesu yana faWin, ""Daddy , Mumy barka da safiya"". yana faWa yana"

kwanciya saman cinyar mahaifiyar sa.

"Daddy ne ya buWe baki yace, ""Son saukar yaushe? haka akazo ko ka faWa mana sai kayimana bazata?""."

"Sosa ™yar kansa ya fara kana yace, ""afuwan Daddy , garin ne naji ya isheni yasa nazo tun cikin dare""."

"Da sauri Mumy tace, ""au kace tun cikin dare ka dawo""."

"Yace, ""eh Mumy, amma kuyi ha™uri gajiya nayi da garin shiyasa na dawo"". kafin ya rufe bakinsa sai"

"Daddy yace,"

"""Ai na Wauka danaga ka jima acan ka samo muna sirika""."

"Murmushi Anwar yayi amma bai ce dasu komai ba, sai can yace, ""Mumy yaunwa nakeji haamin"

"breakfast""."

"Tace, ""tau autana taso muje dining kayi beark Win""."

"Daddy yace, ""tashi muje har ni muyi beark Win....haka sukaje dining Mumy ce tayi serving Win su suka"

fara ci.

Kowa naci abinda ke gabansa amma ban da Anwar da ke jujjuya spoon Win dake hannusa.

"Mumy ce ta kula da haka dan haka tace, ""auta na, mike dumunka naga komai baka ciba sai juya spoon ke"

"yi""."

"murmushi ya ™a™alo kana ya buWa baki yace, ""ba komai Mumy"". kafin ya rufe baki Daddy yace, ""Son"

"bana son karya kafaWa muna abinda ke damunka dan tunda ka shigo na fahince akwai abinda ke damunka""."

"˜yyar kansa ya fara sosa kana ya sadda kansa ™asa yace, ""Daddy ba komai, kwai wani abuki nane da"

"bashi da lafiya kuma nake son naje dubinsa amma ina gudun kuce yawon yayi yawa bazan jeba""."

"Kallon sa Daddy yayi yace, ""hmm kai dai auta faWi gaskiya, ai bazan ce haka ba, zaka iya zuwa dubinsa"

"aduk lokacin da ka gadama""."

"Murmushi yayi haWi da godiya ga mahaifin nasa kana yace, ""Daddy ba fa nan yake ba india yake""."

"Sai Daddy yace, ""a'a ba komai ""dubiyace Allah dai ya baka ladar zuwa, amma dai ba jimawa zakayi ba"

"autan Hajiya""."

"Da ameen ya amsa kana yace, ""au Daddy ba da kai ba kenan"". ya faWa haka ashagwaSan ce, kana ya"

"™ara da cewa ""next week insha Allah zanje"" fatar ahairi sukayi masa haWi da sama Wan nasu albarka."

"Suna fitowa lecture ita da ™awar ta Zeenatu, bayan sunyi ma juna sallama ita takama hanyar da za su"

haWu da Aunty Shemah ita ko Zeenatu ta kama hanyar hostel.

Wajan da sukayi parking Win mota ta nufa dan ita gabaki Waya ta manta da maganar da sukayi da

Sulaiman da yace idan ta fito lecture yana nemanta.

"Tunda ta fito yake kallon ta tana tafiya cikin natsowa, a hankali take taka ™afar ta har takowa gab dashi,"

"bata ma lura da mutum ba har tazo zata wuceshi, da yaga alamun bata ganshi ba dan haka ya Wauku waya ya danna kiran ta, tana tafiya taji wayar ta tafara ™ara, wayar dake hannuta ta duba taga wake kiranta, dan ita atunanin ta ko Aunty Shema ce? dubawar da zatayi sai taga sunan Sulaiman na yawo saman screen Win wayar ta, tunawa tayi da abinda yace mata, Wagowar da zatayi sai sukayi ido huWu dashi, zaune yake sai aikamata da wani ™ayataccin murmushi yake, wanda ke ™arama fuskar sa kyau da"

annuri.

"Akalar tafiyar ta ta juya zuwa wajan da yake, shiko sai famar kallon ta yake kamar yau ya saba ganin ta,"

"kallon da yake mata ne bata so, shiyasa sai famar tura baki takeyi waje, shiko hakan da take ba ™aramin kyau yake ganin tayi ba, haka dai taci gaba da tafiya har ta ™arasa wajan da yake."

"Kujera dake kusa dashi ya nuna mata yace ta zauna, kamar ba zata zauna ba sai kuma ta zauna, littafin"

"dake hannta ya ™arSa ya fara dubawa har ya kammala kana ya Wago kansa ya kalleta yace, ""ba ko gaisuwa""."

"Murmushi tayi haWi da buWa baki tace, ""ina wuni Yaya Sulaiman"". bata kai da rufe baki ba yace, ""waye"

"yayanki hala? mama kiri™e gaisuwar ki bana so tunda sai da na ru™a""."

"Murmushi tayi haWi da faWi, ""kai mana""."

"Yace, ""a'a nikam kije kinemu Yayanki ba dai niba""."

"Alamun kuka tayi tace, ""tau shikenan bari natafi tunda kai Win ba yayana kaki ba""."

"Ido ya zuba mata yana kallonta, dan yadda take magana yana masifar burgeshi, lokaci Waya yaji wata"

gogowar sonta ta ™ara laulayi zuciyar sa.

"Mayafinta ya ri™e yana faWin, ""sorry My kanwa, kallonta yayi yace haka yayi miki ko?""."

Bakinta ta cinnu gaba alamun yayi mata.

"har ya buWa baki zaiyi magana sai ga Aunty Shemah ta ™arso tana faWin, ""au nan kake tsayar min da ita"

"kana hana ta shiga lecture ko?""."

"Kafin yayi magana tace, ""Hafsat tashi muje, idan kana son ganinta kazo gida amma adaina tsayar min da"

"™anwa makaranta""."

"Murmushi yayi haWi da haWi hannayi sa waje Waya yace, ""tuba nake Aunty, insha Allah bazan koma ba,"

"amma akowane lokaci zanzo gidan naku""."

"Tace, ""naji tana"" faWar haka suka fara tafiya."

"Har suka shiga mota suka tafi gida Aunty Shemah ba tace da Hafsat komai ba, bayan tayi wanka ta shirya"

"ta fito parlour dan tayi ma Aunty magana idan akwai abinda tayi mata ya Sata mata rai ta yafe mata, dan taga kamar fushi take da ita."

"Tun bata ™arasa parlour ba sai ga Affan Wan Aunty Shemah ya zo da gudun sa yana faWin, ""oyoyo Aunty""."

Hannayita ta ware shiko ya shige yana murnar ganinta.

"Šaukar sa tayi suka ™arasa falo, zaune suka sameta tana duba wasu books Winta, a hankali ta zo ta zauna"

"kusa da ita, bayan ta zauna ta gaisheta, bayan ta amsa suka Wan jama kaWan amma ba wanda yace ma"

"Wan uwansa komai, Hafsat ce ta katse shuru da faWin, ""Aunty ""."

Kanta ta Wago ta kalle Hafsat tayi mata kallon ya dai.

"Sai da ta sadda kanta ™asa kana tace, ""Aunty dan Allah in akwai abinda nayi miki kiya femin, naga kamar"

"fushi kikeyi dani""."

"Sai da Aunty Shemah ta haWi fuska kana tace, ""abinda naga kinayi Wazo shine bamin daWi ba, ace tun"

"yanzu har kin fara rashin shiga class, to bari kiji muddin kina son tamu tazo Waya sai kin aje komai ki kama karatu, bana son kiri™a tsaye da wani makaranta da sunan wani zance, ban yadda da wanna ba koda ace Sulaiman ne ™anena, kuma aganina karatu kika zo ba wata shiririta ba, dan haka nake haWaki da Allah ki dana tsayi kina zance makaranta, in ma mutum yace yana sonki zaki iya bashi dama yazo nan ya sameki amma ni a makarnta bana so gaskiya, dan ko iyayenki ne baza su barki ba, kuma ni har ga Allah"

"tunda na ganke jin kin shiga raina""."

"Sai da ta kai ™arshe zanci Hafsat ta Wago da kanta tace, ""kiyi ha™uri Aunty, kuma insha Allah bazan koma"

"ba, duk da sai dana fito class ne, amma bazan sake ba koda ma can ba ra'ayi na ba ne""."

Nan dai suka cigaba da firar su shiko Affan sai gwalamniya yake musu kamar yana jin miso ke faWa.

Bayan kwana uku da dawowar Anwar ya fara shiri-shirin zuwa india.

"Tunani ya fara to idan yaje india wace makaranta Hafsat take, da yaga abin zai bashi walaha ya fara"

tunanin kiran Hajara dan yasan ita ce zata samu masa address Win duk inda take.

"Kwance take tana tunani Anwar da koma yadda zai shigo hannuta lokaci Waya, sai ji tayi wayar ta na ™ara,"

"wayar ta Wauka ta duba screen Win wayar , sunan da tagani ne yasa tayi picking bata shirya ba."

"A kunne ta kara wayar amma bata yi magana ba sai da ta tsaya fitar da numfashi a hankali, dan ita"

kanta tasan tana son Anwar so bana wasa ba.

"Da yaji batayi magana ba yasa ya buWe baki yace, Hajara kin min shuru kamar baki san waya kira ba""."

"Tambaya ta jefamasa tace, ""yanzu kana ina ne""."

"""Kaduna"". haka yace da ita ata ™aice. kana yace da ita wani aiki nake son nasaki shine nace bari naji"

"ko zaki iya?""."

"Tace, ""inaji faWa idan zan iya zan faWa idan ma bazan iya ba zan faWa""."

"Yace, ""zaki iya, yace, address Win makarantar da Hafsat take nake so asamun na andia""."

"Wata dabara ce ta

Please Login or Register in order to submit comment