Reading Umarnin Saurayi Complete by Gaskiya Writers Chapter 2 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

su ™arasu ya faWama maigida zaiyi ba™i dan haka suna ™arasuwa maigida ya kaisu har part Winsa.

Godiya sukayi ma maigadi kana suka ™arasa ciki.

Kwance suka same shi anWaura masa drip a hannun sa.

"Da sauri Hafsa ta ™arasa gareshi,irin yadda ta ganshi ai bata san lokacin da tafara hawaye ba."

"Alama yayi mata da hannu ta daina kuka ,amma sai ™ara kukan takeyi."

Safiyya ce tayi mata magana tace ita kam sauri takeyi dan haka ta daina kuka su gaisa su wuce gida.

"Dakyar ta daina tayi masa yajiki,Safiya ma ta masa kana suka Wan zauna kaWan har drip Win da aka sama"

"sa ya ™are,Hafsa da kanta ta cire masa kana sukayi masa sallama suka wuce gida ba dan ran Hafsa"

yasoba.

Bayan kwana biyu da zuwan su takira sa tayi masa ya jiki yace jiki da sauki amma har yanzu bai daina

shan drip ba.

Sosai ta tausaya masa har tace zata zoko da yamma ne idan sun gama lecture.

Haka kuwa akayi tace Safiyya ta rakata tace itakam bazata koma dubin saba tunda taje.

Komai Hatsat bata ce da itaba dan ranta ya Saci akan abunda Safiyya ta mata dan haka tace ita sai taje

amma idan taje gida ta faWa musu sai yamma zata dawo dan tana da lecture ™arfe huWu.

Komai Safiyya bata ce da itaba kowa ya kama gabansa.

Ita Safiyya tayi gida ita ko Hafsa tayi gidan saurayin tah.

Koda taje doctor na duba shi har yana bashi shawara yarin™a cin abinci kuma ya rin™a shan magani.

"Bayan doctor ya fita Hafsat ta ™arasa gareshi kamar zatayi kuka tace, ""yanzu Hayat baka cin abinci,to ya"

"kakeso nayi, ko so kakeyi na kwanta?"". tana faWa tana fitar da ™wallah"

"Ahankali ya taso daga kwanciyar da yake kana ya ™arasu gareta, handkerchief ya bata dan ta goge"

hawayen ta.

"Bayan ta gama kana yadube ta da kyau yace,"

"""My sweet heart,bawai bana son cin abunci bane, a'a abinci sayarwa ne bana so koda na hotel ne,"

"shiyasa ban cika cin abinci ba""."

"Kallon sa tayi da kyau kana tace,"

"""yanzu meza kaci?""."

"Yace, ""zan sha lemo sai nasha magani dan bazan iya dafa wani abinci ba bare nadafa""."

"Tambatar sa tayi inada kitchen yake ya nuna mata bata ce dashi komai ba, ta tashi tashiga kitchen Win ta"

kunna gas ta Wura masa jallof in taliya wadda taji kayan haWi.

"Tana cikin aikin ya shigo,bata masan ya shigoba dan baka jin mutsin ma tafiyar sa har yazo kitchen Win."

Tunda ya ™arasu ya ™ife bayan ta da kallo yana ayyana wani abu aransa.

Kamar ana kallonta taji dan haka da sauri ta juyo dan taga wake kallonta.

"Ido biyu sukayi dashi da sauri ta Wauko mayafinta dan tasaka amma yayi sauri ya rikeshi kana yace,"

"""miye afanin rufewa tunda watarana yazama mallaki na"" yana faWa yana kashe mata ido Waya."

Komai bata samu damar cemasa ba ya umarce ta data cigaba da akinta.

"Yana zaune yana kallonta har ta kammala ta zuba masa yaci,amma yace sai tare za lsuci tace sauri takeyi"

ta koma gida yace duk batare zasu cibashi bazai ciba.

Da kyar ta yarda ta zauna sukaci.

"Bayan sun kammala ta Wauko maganin sa tabuWe ta bashi,yasha kana tayi masa sallama tace zata wuce."

"Har takai ™ofa ya ce gobe tazu har tace ba zata zoba yayi kamar yayi kuka, da taga haka tace masa zata"

dawo.

Haka Hafsat taci gaba da zuwa wajansa har ya samu sauki.

"Ranar koda taje yayi wanka ya shirya cikin ™ananun kaya yayi kyau sosai, gashi abu ga mai kyau jinin"

fulani gashi kuma nira ta zauna masa.

Tunda ta shigo suka kife junan su da wani kallo mai wuyar fassarawa haWi da sakarma ko wane

murmushi mai ciki daso da ™auna.

Alamu yayi mata data ™araso.

"Ba musu taje gareshi,tasowa yayi daga wajan dayake zaune yazu daf da ita."

Kallonsa tayi haWe da gaidashi ya amsa jikin sa duk akasalan ce.

Tashi yayi ya Wauko mata ruwa haWi da wani lemo mai haWe da wata ™waya wadda shi ka dai yasan ko

tame cece.

"Zuba mata yayi tasha aikuwa tunda tasha ta farajin wani sauyin yanayi ajikin ta, lokaci Waya wata"

muguwar sha'awa ta taso mata.

Shi kuwa tunda tasha lemun yake binta da kallo har yaga maganin da yasa ya fara aiki ajikin ta lokaci

Waya.

"Akuwa lokaci Waya ya fara shafar jikin ta haWi da yima ta kalamai masu kashi jiki,yana yadda yaso da ita"

haka yaci gaba da romance Winta har ya samu ya rabata da mutun cinta.

Koda maganin ya sake ta tayi kuka har tagaji kuma ta jefeshi da miyagun kalamai sosai ya

ji zafin kalaman ta.

"Amma ya dake yaci gaba da bata ha™uri,amma ko kallo bai isheta ba."

Haka tasanya kayanta tayi tafiyar tagida.

"Aikuwa tun daga ranar duk wata hanyar da zai ganta ta rufeta,shiko duk inda yasan zai ganta yaje amma"

"bai gantaba haka har ya ha™ura,ranar yana kwance yara sa miya ke masa daWi agarin sokoto dan har yayi"

"niyar ya bar garin ya koma garinsu ,sai wata dabara ta faWu masa lokaci Waya yamike yaje wajan wata"

abukiyar karatun Hafsat ya gaya mata abunda ake ciki kuma ya bata kuWi masu yawan gaske yace idan

ma tashirya su abunda zai bata sai tayi mamaki.

Sosai Hajara ta ruWe dan haka ta Wau al™awarin ko ta halin ™a-™ane sai ta kawo masa Hafsat.

"Aikuwa tun daga lokacin Hajara ta li™ema Hafsa duk inda Hafsat take Hajara na can,dan shi Safiyya ta"

jama Hafsat baya dan Hajara kowa yasan taba yarinyar kirki ceba.

Watara na suna fira da Hajara sai ta Wauko mata labarin Jawad da rashin lafiyar da yayi yanzu haka yana

kwance ba shida lafiya sosai.

Duk da abunda tafaWa ya dake zuciyar Hafsat amma tadake bata cema Hajara komai ba.

Sai ma magana tama ta akan ta daina yi mata maganar sa dan har da faWa sai da sukayi kafin su rabu.

"Dare nayi Hafsat ta kasa kwanciya ba abunda take tunani saishi,sosai ta matsu safiya ta waye taje gidan"

sa taganu ko yaya tashi.

Tun shidda da rabi ta fito daga gida ta kama hanyar gidan sa.

Koda taje sai da ta musu knocking a ™ofar gidan maigida ya buWe ™ofa ya fito.

Gasheshi tayi kana ta tambaye shi ko Jawad nanan.

"Yace baya gari dan ya kwana biyu baya nan,sosai taji zafin rashin samun sa dan yanzu wani son shine"

takeji wanda ji take idan bata ganshi ba zata iya mutuwa.

Godiya tama Baba maigida kana ta kama hanyar makaran ta.

Har akatashi shoocl bata ga Hajara ba kuma duk inda tasan zata ganta taje amma bata same taba.

Ba ™aramin tashin hankali ta shigaba lokacin da takira wayar Hajira akace kashe take.

Alokacin duk wanda ya ganta yasan bata cikin natsuwar ta.

Danhar Mamar ta ta tambaye ta amma sai tace wata exmas ce za suyi mai zafi shiyasa take jin tsoro.

Addu'ar samun nasara Mamar ta tama ta haWi da bata shawara.

"Dadare tana kwance ta kuma gwada kiran Hajara tace ko zata samu,aikuwa cikin sa'a tana kira tafara"

ringing.

"Ringing da bai wuce uku ba Hajara ta Wauka tace,"

"""Ya aki ciki ne Hafsat?""."

"Sai da Hafsat ta sauke ajiyar zuciya kana tace, ""kina ina yanzu?""."

"Kai tsaye tace, ina layin bugi""."

"Sai Hafsat tace, ""Subuhanallah, miyakai ki layin bugi kuma?""."

"Sai Hajara tace, ""tambayana kikayi nabaki amsa,dan haka bana sun dugon surutu""."

"Sai Hafsat tace, ""kodama numbar Jawad nake son ki bani idan kina da ita ko kimin misalin wajan da zan"

"samun sa""."

"Aikuwa Hajara najin me tace ta bushe da dariya haWi da cewa,""komai kikeso nabaki ki sameni wajan da"

"nafaWa miki yanzu nabaki abunda kike so""."

"Duk da dariyar da tasa mata tayi mata zafi amma sai ta dake tace, ""dan Allah Hajara ki bani wallahi bazan"

"iya zuwa layin bugi ba,bare yanzu da dare""."

"Sai Hajara tace, ""tunda abunda kike nema bai dameki ba sai anjima""."

"Har zata katse waya sai Hafsat tace,""zanzo ki gayamin dai-dai ina zan sameki."

"Tace, ""dakin zo kikirani zan fito""."

Tace kada ki kashe waya gani zuwa.

"""Aa bazan kasheba""."

Aikuwa suna gama waya jikinta har rawa yake ta shiyar taje Wakin Mama tace zataje gidan su Safiyya ta

karSo jikarta dake hannuta dan karatu zatayi.

Mama tace to taje amma kar tajima.

Tana fita taje bakin ti-ti ta tare mai adai-daita ta faWa masa sunan inda zai kaita.

"Bayan ´ar tafiyar da sukayi ya kaita wajan, tun abakin wajan zaka fara ganin mata da maza suna kai kawo"

kuma dukkan su ba mai shigar kirki.

Gabanta ne ya fara faWuwa har taso ta juya kuma ta fasa.

Waya ta Wauko takira Hajara tace gata nan ™arasu.

Bata jima da kiran Hajara ba ta ™arasu cikin wata shiga kace ita ba ´ar muslmiba......

*#Vote*

*Comment*

*Shere*

*©SUMY NA'IGE*

"[4/17, 22:07] Summy Nah 1: *° °UMARNIN SAURAYI° °*"

*1441H/2020M.*

®&

*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION *

"_{Gaskiya Waya ce daga ™inta sai Sata,Burinmu mu faWakar da Al'umma Domin Ribantar Duniya Da Kuma"

Lahira.}_

``` G" W" A ```

*_GASKIYA DOKIN ˜ARFE" _*

*NA MARUBUCIYA:-*

*SUMY M NA'IGGE " *

*SADAUKARWA GA:-*

*GASKIYA WRITER'S ASSCIATION.*

~Wattpad @GaskiyaWritersAsso.~

*SHAFI NA 5 *

*                     * Labulen ™ofar ta yaye kana ta shiga Waki.

"Saman sallaya ta same Mama dan haka ta ™arasu a hankali ta samu wuri ta zauna, tana jiran Maman ta"

shafa.

Bayan Mama ta shafa itama Hafsat ta shafa haWe da gaishe da Mamar ta.

"Bayan Mama ta amsa sai Hafsat ta Wago da kanta tace,"

"""Mama yanzu abukiyar karatuna takirani tace Malamin mu ya bada wani Asignment tun jumu'a bayan"

fitowarmu kuma yace Monday za'ayi summiting kuma ni ban masaniba sai yanzu kuma yace a makin test

"in mu ne,kuma rashin insa gareni babbar matsala ce""."

"Sai data kai ™arshen zance Mama ta Wago kaita dubeta kana tace, ""kina nufin yanzu nabarki kije?""."

"kai ta Wagama Mama alamar ""eh""."

"Sai Mama tace tare da Safiyya zaku je?""."

"Sai Hafsat tace, ""a'a Mama kinsan ba department Win mu Waya da itaba."

"Sai Mama tace, ""to gaskiya Hafsat abar wannan tafiya har dasafe "" har zata koma wata magana saiga"

Abban Hafsat yadawo daga masallaci.

"Bayan ya shigo ya zauna sungama gaisheshi kana Mama tayi masa bayanin da Hafsat tamata,kuma tafa"

Wamasa yadda tace da Hafsat.

"Bayan ta gama yace, ""aa bazamu hanamata zuwa ba, kuma kin san yanayi karatun da takeyi yana"

"bukatar kula sosai dan haka tashi ga kuWi kije kinji ´ar Abba"".yana faWa yana dubanta."

"Sai Mama tace ""kafison ta tafi""?."

"Yace, ""eh haka yafi abunda nakeso shine muyi mata fatar alhairi""."

Bayan Abba yabata kuWi ta Wau kayan ta tayi musu sallama tafice.

"Bayan fitarta Mama ta dube Abba kamar tayi kuka tace' ""masa ita yanzu karatun Hafsat bata sonshi dan"

gabanta na yawan faWuwa akan karatun Hafsat shiyasa yanzu bata da wata natsuwa akanta.

Sosai Abba yayi mata magana kan ta aje wannan maganar gyafe kwai suy mata fatar alhairi.

Tana fita takirashi tace ina yake gata tafito.

"faWa mata wurin yayi,taje tasa meshi."

Tana shiga motar shiko yaja suka tafi.

"Ti-ti taga ya mi™e yana ta tafiya dan ba hanyar gidan sace yabi ba,dan haka ta juyo ta dube shi tace,"

"""Hayat naga sai mi™i ti-ti kakeyi hala ina zamuje?""."

"Batare daya dubetaba yace ""Zamfara""."

"Tace, ""Hayat yanzu da daren nan""."

"Yace, ""eh yanzu nake da ra'ayi zuwa,inbazaki je ba na saukeki""."

"Tace, ""aa kayi ha™uri in na Satama""."

Bai sake ceda ita komai ba har suka isa Zamfara.

"Hotel suka sauka Waki Waya ya kama musu,bayan sunyi wanka sunci abinci wasu kayan bacci ne ya bata"

"ya umarce ta data sa,jikin ta narawa ta saka su,dasu da babu duk Waya suke ajikin ta."

"Jikinsa ya jawota ya rungume ta haWi da sha™ar ™amshin jikin ta, lokaci Waya ya fara romance Winta."

Hannunsa yasa cikin rigar ta ya fara shafar duk wani ilahirin sassan jikin ta.

"Sosai take jin daWin abunda yake mata dan haka ta ba da kai sai yadda yayi da ita,sosai yabata wuya"

"adaren, dan ba su suka kwanta ba sai biyu saura."

Kuma asuba nayi tafarka tayi sallah kana tazo ta kwanta.

"Shima yana gama sallah ya kwanta haWi da jawo ta jikin sa,romance Winta ya fara,duk da yanzu bata so"

"saboda jiya ba ™aramar wahala ya bata ba amma bazata iya ce masa bata soba,dan kar ransa ya Saci."

Sai bakwai da wani abu ya barta kushi ba dan ya gaji ba sai dan meeting Win da yake dashi 7:30.

Wanka yayi kana ya shirya yayi beak yayi mata sallama ya tafi yace sai ya dawo.

"A dawo lafiya ta masa haWi da addu'a,sai kace mijin ta ."

Yana fita tayi wanka ta shirya tabi lafiyar gado dan bacci ne a idon ta sosai.

Haka suka cigaba da zama garin Zamfara har kwana biyar.

"Zaune suke saman kujera ita dashi sai wayar ta tafara kaWawa,har taso ta™i Wauka kuma sai ta"

"Wauka,tana karawa kan kunnin ta ba abunda aka fara ce da ita sai, ""kina ina?""."

"Sai Hafsat tace, ""ina ruwanki da inda nake""."

"Sai Safiyya tace, ""to wallahi bari kiji yau zuwa gobe na baki, duk inda kike ki dawo,kuma inba haka ba"

"zanje gida na faWamusu abunda akeci dan nagaji da ganin ki cikin wannan muguwar rayuwa."" tana faWar"

haka ta datse kiran saboda wani kukan ba™in ci dayazo mata.

"Tana kuka tana faWin ""me Hafsat tanema tarasa da zata rin™a bibiyarsa kamar mijinta""."

"Kuka tashiga rerawa sosai kamar ta cire zuciyar ta tajefar saboda ba™in ciki,kuma ba abunda yafi ™una"

mata rai gashi yanzu saura sati Waya afara exmas amma ita Hafsat ba itace gaban taba.

"Tunda suka gama wayar da Safiyya jikin tane yayi sanyi sosai,kan ta taWago ta dubeshi dan shima ita yake"

"kallon kana ta buWe baki tace, ""Safiyya ce takirani,har tana yimin barazanar zata faWima su Mama bana schoocl,kuma nasan tunda tace zata faWa to sai ta tafaWa,dan Allah kayi hakuri mukoma dan nasan halin Abba ko kasheni zai iyayi""."

TafaWa haka hawaye na fita a idonta.

"HaWi fuska yayi haWi dagoge mata hawayen dake fita a idonta kana yace,"

"Dan takiraki ta gaya miki haka shine harda wani tada hankali, aikinsa duk bazata faWa ba saboda tana"

"faWa za'a dakatar da karatun ku, kuma ai zata fiki jin haushi tunda tafiki son karatun"".haka yaci gaba da yi mata faWa da daWin baki ™arshema ya umarce ta data kashe wayarta dan ko ankuma kira baza'a samuba."

Dan yace bazaiyi komaiba sai yagama aikin da ya kawoshi.

"Tun daga lokacin Safiyya ko takira wayar Hafsat kashe take,sosai hankalin ta ya ™ara tashi dan har gidan"

"sa taje amma mai gida yace yayi tafiya,gaba Waya ta rasa natsuwar ta har dai lokacin da Mamar Hafsat takirata tace takira wayar Hafsat kashe ko lafiya take?."

Tace eh karutu ne yayi mata yawa dan har sako tabani na faWa muku to nima ban dawo ba saboda

hostel nake kwana.

Aikuwa Mamar Hafsat najin tare da Safiyya suke ta samu natsuwa kana tayi musu fatan alhari.....

*#Vote*

*Comment*

*Shere*

*©SUMY NA'IGE*

"[4/17, 22:07] Summy Nah 1: *° °UMARNIN SAURAYI° °*"

*1441H/2020M.*

®&

*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION *

"_{Gaskiya Waya ce daga ™inta sai Sata,Burinmu mu faWakar da Al'umma Domin Ribantar Duniya Da Kuma"

Lahira.}_

``` G" W" A ```

*_GASKIYA DOKIN ˜ARFE" _*

*NA MARUBUCIYA:-*

*SUMY M NA'IGGE " *

*SADAUKARWA GA:-*

*GASKIYA WRITER'S ASSCIATION.*

~Wattpad @GaskiyaWritersAsso.~

*SHAFI NA 6 *

*                     * Bayan ya kammala abunda zai kaishi suka dawo gida da sati Waya taneme ya barta dan

taje school dan Monday za su fara exams.

Yace ta shirya ya kai ta amma kafin ya dawo gida ta tabbatar da tadawo dan baya son yadawo babu

abunda zaici.

School Win ya aje ta kana ya ™arasa wurin aikin sa.

Class Win su taje bata jima da zuwa ba aka fara lectura.

"2 dai-dai suka gama lectures insu,kuma suna fitowa bata tsaya komai ba ta kama hanyar fita."

"Har zata fita daga cikin makarantar sai Safiyya ta ganta tana ta sauri,da saura Safiyya tayi ™arasa gare ta."

"Mayafin ta ta ri™o,lokacin da take daf da fita school Win."

"Safiyya tace, ""ina zakije dakike ta wannan sauri haka?""."

"Kallon sama da ™asa tayi mata kana tace, ""wurin da kika aikeni zan je"" tana faWa tana hararar ta."

"Sai Safiyya tace, ""koma dai me yau ba inda zaki dan Mama na can hankalin ta tashe tana sun ganin ki dan"

"haka yau gida zamuje ta gannki ko tasamu natsuwa""."

"Hafsat tace, ""Safiyya har sau uku taki ra sunan ta, bana son kina shiga rayuwa ta Safiyya kirabu dani nayi"

"rayuwata,ki barni rayuwar ki ko tawa? kuma bazan je gidan ba inki haihu da uwarki kije kifaWa Win ina gidan saurayi na""."

Tana faWar haka ta kama hanyar fita ta bar Safiyya sake da baki tana kallon ikon Allah.

"Har zata fice sai ta dawo,gaban Safiyya ta ™arasu kana tace, ""daga yau kada ki kara shiga rayuwa ta dan"

"ni tunda jimawa nafitar dake rayuwa ta dan haka kema ki barni bana son sa idon""."

Mai adai-daita ta tara kana ta faWa masa unguwar da zai kaita.

"ita ko Safiyya gaba ki Waya mamaki da tsoro sun da baibaye zuciyar ta,dan gani take kamar ba kai sake"

"Hafsat ke gaya mata wannan maganar ba,amma a ko da yaushe tana wa Hafsat fatar shiriya itada kullihin musulmi."

"Bayan ta dawo daga school wanka tayi kana ta gabatar da sallah sannan tazo ta fara gyaran gida,tana"

kammalawa ta Wura sanwa.

"Saura ™iris ta kammala sai gashi yadawo,aikuwa tunda taji horn Win motar sa gaban ta ya bada"

"dummmm,saboda bata kammala girgin taba kuma tasan halin sa sarai baya sun jira."

Tana cikin wannan tunani tafara jin knocking Winsa.

Da sauri taje ta buWe masa ™ofa dan kar ta ™ara ma kanta wani laifi.

˜arSar jakar dake hannun sa tayi haWi dayi masa sannu da zuwa.

KarSawa yayi haWi da ™arasuwa daga ciki.

"Ruwan wanka ta haWa masa,bayan yayi wanka ya fito, ta tayashi shiri,bayan ya kammala shirinsa parlour"

ya fito dan yaci abinci dan ya kwasu yunwa yau.

"Komai bai gani ba a dinning, dan haka ya ™wala mata kira,ita ko tana can tana sauri taga komai ya"

kammala amma ina dan tana cikin haka taji yana kiran ta.

"Da hanzari tazo gareshi,aikuwa tunda ta ™arasu ya jefeta da wani kallo wanda yasa cikin ta juyawa lokaci"

Waya.

"Tambayar ta ya farayi yace, ""ina abinci na?""."

"Jikin tane ya fara karkarwa tace, ""kayi ha™uri nakusa kammalawa""."

"Sai da yajefe ta dawani kallo kana yace, ""sai yanzu kika dawo kenan?""."

"Kai ta fara girgiza masa tace, ""a'a muna gama lectures na dawo wallahi ko ina banje ba""."

"Tsawa ya da kamata haWe da cewa karya kikeyi kin dai tsaya iskancin kine shiya sa baki dawo ba"" nan ya"

"dinga cin zarafin ta har da kukan ta tana bashi ha™uri amma ya™i ko saurarin ta,daga ™arshe ma key Win motar sa ya Wauka yafi ce a gidan."

"Har ya fita ya dawo ya ™wala mata kira, da sauri tafito daga kiching haWi da dur™usawa gaban sa."

Tun bata kai da dur™usawa ba yace ta haWa kayan ta tabar masa gidan sa.

"Aikuwa yana faWar haka da sauri ta faWa jikinsa tana bashi ha™ura,amma ina baya ko saurarin ta dan da"

"™arfi yajaye ta jikin sa ya kifeta da wani azaftaccin mari har guda biyu kana yace, ""kuma wallahi kafin na dawo kinbar gidan nan tunda ba na ubanki neba"" yana faWar haka ya ficewar sa yana huci""."

"Kuka takeyi kamar ranta zaifita dan ita ba komai yafi ™ona mata raiba irin yadda yace tabar masa gida, to"

ina zata je?.

Wani tunani ya faWu mata arai aikuwa da sauri ta mi™e daga durkushin da take ta koma kiching taci gaba

da aikin ta.

"Bayan ta kammala girki, sosai ta fara gyaran gida,bayan ta kammala tasaka turare mai ™amshin gaske"

wanda lokaci Waya yasa gida yabada wani ™amshi mai sanyaya zuciya.

"Toilet taje tayi wanka,bayan ta fito ta shafe jikin ta da ma yukka masu ™amshi haWi da hummara ta"

"musamman,dressing Win english wears tayi masa wanda tasan yafi so sosai."

Tana gamawa ta Wauko wasu turarukka ta feshe jikin ta dasu.

"Tarigi ya ta Wauru alwala,sallah magarb da isha'i ta gabatar kana ta fito parlour ta zauna zaman"

dawowar sa.

Batayi minti biyar da zama ba sai ga horn Win motar sa.

"Aikuwa da sauri ta ™ara feshi jikin ta da turare haWi da dauko lollipop tasaka a baki, ta fara tsutsu sai"

kace wata ´ar yarinya.

Bai ma tsaya wani knocking ba yasa key ya buWe ™ofar.

Tsaye ya ganta tana masa murmushi haWi dayi masa wani kallo mai ciki da so da ™auna.

"Jikin sa tafaWa haWi da faWin ""My Hubby nah, sannu da zuwa""."

Har ya buWa baki yayi magana sai tayi sauri ta haWa bakin sa da nata tana shayar da shi lolopop Win da ke

bakin sa.

Aikuwa tuni jikinsa ya karSi sa™on da take bashi haWi da sha™ar ™amshin da ke fita a jikin ta.

"Bare abu ga ma abuci son ™amshi,sosai ta mantar dashi fushin da yakeyi da ita,tsayowar ce ta gagaresu"

dan haka cak ya Wauke ta zowa bedroom Winshi.

"Sai da komai ya lafa kana ya jawuta jikin sa sosai kana yafara magana ahankali yace, ""My love jibi ne ta"

"fiyar dan haka ki kasan ce cikin shiri dan tafiyar safe zamuyi""."

Gabanta ne ya faWi dan ita har ta manta da wata tafi ashe tafiyar na nan kuma gashi Monday za su fara

exmas.

"Jikin ta asanyaye tace, ""Allah ya kaimu jibi lafiya""."

"""Ameen"" yace da ita haWi da kai bakin shi da nata ya fara kissing Win ta."

Duk abunda yake mata bata wani jin daWin sa saboda tunda yayi maganar tafiyar jikin ta yayi sanyi dan

tunani take anya zata bishi tabar exmas Winta?kum gashi aski yazo gaban goshi dan daf take da ta

kammala degree ta afannin gaenacology kuma da bata ci wannan exmas ba zasu iya withdraw inta

kuma gashi tana da carryover har guda biyu.

"Suna cikin haka tace, ""a'a gaskiya bazan jeba""."

"Ahankali yace, ""mikika ce?""."

"Tace, ""aa ba da kai naki ba""."

*************

Yau takama Monday kuma yau zasuyi tafi kuma yau zasuyi exmas.....

Wani zatayi tafiya ko exmas......

"*GASKIYA ZAN DAKATAR DA RUBUTA WANNAN BOOK, SABODA RASHIN COMMENT DA BAKUYI DAN"

"HAKA NAKEYI MUKU FATAR ALHAIRI,AMMA IDAN KUN GYARA NIMA ZAN CIGABA DA RUBUTU AMMA"

IDAN BANGA GYARA BA TU KOWANIN MU YA HUTA *

"[4/17, 22:07] Summy Nah 1: *° °UMARNIN SAURAYI° °*"

*1441H/2020M.*

®&

*GASKIYA WRITERS ASSOCIATION *

"_{Gaskiya Waya ce daga ™inta sai Sata,Burinmu mu faWakar da Al'umma Domin Ribantar Duniya Da Kuma"

Lahira.}_

``` G" W" A ```

*_GASKIYA DOKIN ˜ARFE" _*

*NA MARUBUCIYA:-*

*SUMY M NA'IGGE " *

*SADAUKARWA GA:-*

*GASKIYA WRITER'S ASSCIATION.*

~Wattpad @GaskiyaWritersAsso.~

*TUKWICI*

*All gaskiya writers Fans*

*Musamman gareki Maman Zee ™aunarki gareni ba mai ™arewa bace.*

*SHAFI NA 8 *

*                     * Cikin ikon Allah ya aje mata Question paper ya wucewarsa batare da yayi mata

magana ba.

Aikuwa yana wuce ta ta fara yiwa Allah kirari a zuciyar ta haWi da godiya a gare shi.

"Tunda ga lokacin taci gaba da rubuta mata exams har suka kammala ba tare da ta samu wata matsala ba,"

"sai dai gaba ki Waya ta dawo hostel da zama dan bata da lokacin komai sai na karatu, kuma tunda ta fara"

rubuta ma Hafsat jarabawa ba wanda ya gane ba Hafsat bace in ba ™awar karatun Hafsat ba Naja'atu.

"Sosai taba Safiyya gudunmuwa wajan ganin tayi ma Hafsat jarabawa, duk da ba department Waya suke"

"da Safiyya ba amma tayi ™o™ari sosai dan gabaki Waya ta hana ma kan ta barci ko da yaushe tana library wajan karatu, tayi nata tayi na Hafsat, har Allah ya nuna mata ta gama lafiya sosai tayi rama saboda rashin natsuwa da rashin isashen bacci."

"Tunani ta farayi lokacin da suka gama exams yadda zata koma gida ba tare da Hafsat ba, dan haka ta"

"yanke shawarar taje gidan sauranyin nata ta gani ko zata ganta,har zata je kuma ta fasa saboda ba"

™aramin ba™in cikin ganin sa takeyi ba dan haka ta yanke shawarar takira ta a waya.

Miss call kusan biyar tayi mata amma bata Wauka ba sai ga na shidda kana ta Wauka batare da tace komai

ba.

"Safiyya ba tadamu da rashin maganar taba dan haka tace, ""kidawo dan ni zan koma gida kuma kin san da"

"naje zasu tambaye ki dan haka gobe zan koma ko ki dawo ko kada ki dawo na dai faWa miki""."

Bata ma bari taji me zataceba ta tsinke wayar.

Ita ko Hafsat tunda suka sauka ya kama musu hotal bata sake koda le™o ™ofa ba dan baya barin ta.

"Kuma yanzu ko lafiya bata isheta ba dan yanzu bata da wani kuzari, ga wata rama da takeyi duk tabi ta"

"bushe kuma tana cin abinci amma kamar bata ci, sosai abun ke bata tsoro dan ita gabaki Waya tunda sukayi tafiyar nan bata cikin kwanciyar hankali, abu kaWan ya isheta kuka."

"Yau ma kamar kullum suna kwance yana romance Win ta son ran shi, sosai yake jin daWin abunda yake"

"mata, ™o™arin shigar ta ya fara amma tana Wan kaucewa, saboda yanzu ko kaWan bata son abun da yake mata dan yanzu da ya gama abunda yakeyi da ita sai wani azaftaccin ciwon mara ya taso mata wanda"

kesa jikin ta kar-karwa lokaci aya.

Sosai take wahala kuma duk wannan uban ciwon marar dake taso mata ta gagara faWa masa ya dena

amfani da ita ko suje hospital a'a ita baza ta iya faWa masa ba dan kar ransa ya Saci.

Duk da tana ™o™arin hanashi amma shi bai masan tanayi ba.

Ba Sata lokaci ya afka cikin ta ya fara abunda yake so da ita son ranshi.

Aikuwa yana gamawa ya

Please Login or Register in order to submit comment