An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
story "HARIJIN TSOHO
..........Ƙwaƙwalwarsace ta shiga aykin gaggawa yayinda zuciyarshi ta tafi dogon tunanin wasu abubuwa da suka faru abaya.
inba mantawa yayiba tabbas zahra tasha alwashin bazata taɓa kawo masa budurcintaba gidansa in har yaƙi janye batun auransa da ita,to ko in har hakane meyasa yanzu yajita arufe maana bata taɓa sanin wani ɗa namijiba a rayuwarta.to fice ficen da take agidansa da auransa akanta da nufin ta tafi clubs da guraren iskanci ina take zuwa kenan?,duk safiya inta dawo daga yawon darenta setayi wankan tsarki kamin tayi sallah,to nameye wankan takeyi inhar ba na kwanciya da wani bane?
me hakan yake nufi,dama duk wannan shekarun data kwashe agidanshi budurwace kenan,?Rasa amsoshin tambayoyin nasane yasa a hankali ya mirgine daga kanta ya koma gefe ya kwanta ya lumshe idanunsa.
Zahra wacce ta fara jin azabar daren farkonta da uncle Abu Ayman jin yasauka akanta batare daya karɓi budurcin nata bane yasa ta buɗe idanunta tana kallonshi.
Ƙara jan bargo yayi ya rufe jikinshii,yasa hannu ya kunna fitilar gefen gadon nasu, ya kai dubansa inda take itama kallonshi take,
"Zahra meyasa kika kawomin budurcinki gidan aurena?"cewar uncle fuskarsa babu alamun wasa.
Murmushi tayi ta sunkuyar da kanta ƙasa tace akunyace"sabida kaine ka dace dashi uncle amatsayinka na mijina"ta faɗi kanta aƙasa.
"zamana mijinki be zama dalilin da zesa ki kawomin budurcinkiba,zahra,budurci anawa wanda ake sone kyautarsa wanda kinsani nasani babu soyayya atsakaninki dani,matsayina gurinki zahra ban dace da budurcinkiba"ya faɗi yana ƙoƙarin sakkowa agadon.
agigice zahra ta kamo hannunsa bakinta na rawa tace"uncle ka yafemin don Allah tabbas nayi kurakurai abaya amma a zamana dakai na fahimci kaine mafi alkhairi agareni,wallahi kafi kowa dacewa dabudurcina"tafaɗi hawaye na biyo idanunta.
"zahra nasan muhimmancin alƙawari kince inma na aureki dan budurcinkine to zaki rabar dashi atiti sede insamu sauran wasu,kuma na aurekine dasa ran sauran wasun zan samu,meyasa zaki kawo budurcin gidan tsohon kwanon dake da zuciya irinta yara?"cewar uncle yana murmushi.
Runtse ido tayi ta fashe da kuka tabbas ta jima tana yiwa uncle rashin mutunci be taɓa ɗaga ido ya kalletaba se yau data gama tsara zata bashi surprise na samunta budurwa dazeyi adarensu na farko wanda ta kyautata zaton a soyayyar da yake mata da zata ƙarune kamar yadda tasha gani a novels da finafinai se taga ita anata ɓangaren ba haka bane,.
"uncle ka yarda dani wallahi kaf duniya ba namijin da nakeso sama da kai,kayafemin abubuwan da nai maka abaya don Allah"ta faɗi cikin kuka.
murmushi yayi ya zura gajeren wandonshi yasa hannayensa duka biyu ya tallabo fuskarta yace "na gina sonki azuciyatane a matsayin mutuniyar banza zahra,ba wannan kamilalliyar zahran ba,in har kina son na yarda dake to dole se kin kaiwa wanda kikeso budurcin naki sannan ki dawomin a fankon ashanar da kikaimin alƙawarin zan sameki,komai runtsi mu dena mancewa da alƙawari zahra,mu zamo masu cikashi domin abun tambayane ranar gobe ƙiyama"yana kaiwa nan yasa kai ya fice daga ɗakin nata zuwa nashi.
kifewa zahra tayi agurin tana kuka me tsuma zuciya,wannan wacce irin lukutar masiface ace mijinka na aure yace bayason budurcinka se kaje ka rabar dashi atiti sannanne ze karɓeka a matsayin mata"
sake rushewa tayi da kuka data tuno cewa koma menene itace ta jawa kanta uncle beda laifi,itace tayiwa rayuwarsa tsatsan da yasa har yace duk abinda yace,ɗin.
ta biyewa sharrin zuciya da soyayyar da takewa habib yau gashi mijin nata na aure na shirin kubcemata kamar yadda shima habeeb ɗin ya kubce.
gashi mahaifinta yayi rantsuwa da duk ranar da ta sake uncle ya rabu da ita to karta sake kiranshi da sunan mahaifinta ya yafewa duniya ita.
wayyo zahra wai me ta aykatawa rayuwarta har hakane?.
[18/11, 11:13 pm] null: I just published "2" of my story "HARIJIN TSOHO"::https://www.arewabooks.com/chapter?id=691cef00e7bbab354361f101
*Littafin kuɗine normal class 500,vip class 1k*
*In zaki siya dan ki fitarminne kar kisiya*
*7044 600044 opay*
*Zahra muhammed nasir*
*07044600044*
*Wannan littafi me suna asama ban yishi dan cin zarafin kowaba, dan haka a kiyaye juyamin shi ta kowacce siga ba tare da izininaba*
*Akwai more pages a arewabooks dama sauran litattafaina da kuke nema ga link nan da ze kaika har farfajiyar gidana a can arewabooks ɗin👇*
https://www.arewabooks.com/dashboard/manage#:~:text=zahra%20muhammad-,zahrasurbajo,-My%20Profile
*ko kuma arewapen*👇
https://arewapen.com/u/zahrasurbajo
Ganin kukan baze mata bane yasa ta miƙe ta bishi abaya zuwa ɗakin nasa batare data damu da tsayawa sa kaya ajikinta ba.
kwance tasameshi kan gadonshi se juyi yake ga jelar tashi har yanzu atsaye take ƙyam,acikin wando.
besan ta biyoshi ba se jinta yayi ajikinshi,tana shafa dick ɗin da hannunta, duk da daɗin da yakeji hakan be hanashi dakatar da ita ta hanyar riƙe mata hannunba.
"uncle kabarni don Allah ka samu natsuwa atare dani,pls kadena tuna abinda ya faru abaya"cewar zahra ashagwaɓe.
lumshe idonsa yayi sabida muryar zahra na kashe masa jiki in tana shagwaɓa,a hankali ya miƙe zaune yana kallonta da shanyayyun idanunsa datake karanto zallar shaawar dake damun uncle ɗin nata.
"zahra,ba mun gama magana dake tun ɗazuba meyasa kika biyoni?"ya faɗi yana gyara mata tsayuwar gashin kanta daya zubo ya rufe mata fuska.
"uncle tunda ka aureni baka taɓa raba shimfiɗa daniba meyasa seyau zakai hakan kuma kasa ran wai zan iya bacci inda babu kai?"ta faɗi hawaye na biyo idanunta.
murmushi yayi yace"to da bansan akwai budurci ajikinkiba,shiyasa na amince dake muke kwana guri guda,amma tunda nagane to mun raba jaha daga yau,"
kwanciya tayi ajiinshi tana kuka tana faɗin "wlh bazan kwana inda babu kaiba"ta faɗi cikin matsanancin kukan da yaso bawa uncle ɗin dariyar.
"jibeki ko kayafa babu ajikinki kinxo kina tumurmusar tsufana,pls sauko karki ƙarasani "
"ay kaine ka ciremin kayan"ta faɗi tana ƙara shigewa jikinshi.
to jeki ɗauko ki dawo in sa miki ba shikenanba,tunda ni na cire"ya faɗi yana murmushi.
ayko direwa tayi ajikinshi ta fice daga ɗakin zuwa nata ɗakin ta ɗauko wasu sabbin kayan baccin ba wanda uncle ɗin ya cire matanba,sabida wancan sanda unlce ɗin ke surcking pussy ɗinta duk ta ɓatasu,shiyasa ta ɗauko wasu.
shiko uncle bayan fitarta toilet ya shige ya kunna shower yana wanka,ɗumin ruwan na ratsa masa ko ina na jikinshi,
koda zahra ta dawo taga baya kan gadon jiyo ƙarar ruwan a toilet ɗinne yasa ta fahimci yana ciki,ajiye kayan tayi tamurɗa ƙoffar toilet ta shige itama kamar yadda yake mata in tana wanka.
tsaye yake acikin ruwan,ya juya baya ƙare mishi kallo take tana yaba kyan jiki da Allah yayiwa uncle wani inya ganshi ɗauka zeyi ƙarfe yake ɗagawa,sabida yadda jikinshi ke murɗe,furfurar kanshi da gashin fuskarshi ne kawai zesa kasan shi ɗin ya kai shekaru hamsin aduniya.
takawa tayi a hankali ta bayanshi ta rungumeshi ta kwantar da kanta abayan nashi,tudun nonuwanta dake taɓa bayansa su suka sashi sauke ajiyar zuciya me ƙarfi.
itako ƙara goga mishi su take tana ƙara birkitashi,zagayo da ita yayi gabanshi suna facing juna.
goshinshi ya ɗora akan nata goshin numfashinsu na cakuɗuwa guri guda buɗe sexy eyes ɗinta tayi a hankali tana kallonshi gamida saƙalo hannayenta ta wiyanshi tana murmushi.
shima kallonta yake da fitinannun idanuwansa yace"kin matsa da yawafa baby"
"kayito abinda ya dace mana"ta faɗi tana cije leɓenta na ƙasa ta gefe.
be bata amsa ba se murmushi da yayi yasa hannu ya rungumeta suka ƙarasa wankan sukafito yana ɗauke da ita ahannunshi.
[23/11, 11:46 pm] null: I just published "3" of my story "HARIJIN TSOHO"::https://arewapen.com/chapter?id=69238dcc9febe6665e210250
*Littafin kuɗine normal class 500,vip class 1k*
*In zaki siya dan ki fitarminne kar kisiya*
*7044 600044 opay*
*Zahra muhammed nasir*
*07044600044*
*Wannan littafi me suna asama ban yishi dan cin zarafin kowaba, dan haka a kiyaye juyamin shi ta kowacce siga ba tare da izininaba*
*Akwai more pages a arewabooks dama sauran litattafaina da kuke nema ga link nan da ze kaika har farfajiyar gidana a can arewabooks ɗin👇*
https://www.arewabooks.com/dashboard/manage#:~:text=zahra%20muhammad-,zahrasurbajo,-My%20Profile
*ko kuma arewapen*👇
https://arewapen.com/u/zahrasurbajo
Kan gado ya ɗorata sannan ya koma gaban mirror yagama kimtsa kanshi,yazo yahaye gaon ya kwanta,rarrafawa tayi ta haye jikinshi cikin shagwaɓa tke faɗin"uncle ni baka shiryanibafa?"
"zahra inada office gobe da wuri zan fita pls dare yayi kibarni inyi bacci"cewar uncle.
Ayko kuka tasa tana bubbuga ƙafaakan gadon bashiri ya miƙe yakimtsatan sannan yasamu ta barshi ya kwanta.
koda auba tayi ta rigashi farkawa ayko idanunta yauma akan burarshi inda ta ganta atsaye ƙyam shi yana baccinsa hankali kwance.
a hankali ta zame masa wando,ayko ta fito waje se sheƙi tke a tsaye ga wasu jijiyoyi dake jikinta fara tass da ita.
mamakin girmanta da kaurinta takeyickuma wai uncle ɗinta ke ɗauke da irin wannan halitta abun abun mamakine tsoho da kayan aykin yara.
kamar a mafarki uncle ya jiyota,tunkan ya buɗe idanunsa yasan waye ke masa wasa da bura da asubar fari.
buɗe idanunsa yayi da suka fara kaɗawa yace atausashe "zahra ke naki salon kenan na tashin miji a baccin,kin maidamin alaura kamar wani abun wasa, kisa agaba kita kallo"ya faɗi yana ƙoƙarin saukaagadon
da sauri ta riƙeshi tace"uncle a matse nake da shaawar mijina pls in bazaka kusanceninba ka fitarmin da damuwata don Allah"ta faɗi hawaye na biyo idanunta.dan ganin burar tashi sosai ya ɗaga mata hankali taji so take kawai acita,ci bana wasa ba.
"zahra "cewar uncle yana kallonta.
"Please uncle"ta faɗi a marairaice taana janyoshi.
binta yayi ta kwanta ya hau ksnta a hankali ya zame hannun rigarta ƙasa nonuwata suka bayyana,yasa tafin hannunsa ya fara mulmula mata kan nonon cikin salon tada shaawa.
ayko se banƙaro masa su take take sakin numfashi me ƙarfi.
a hankali ya ɗorabakinshi akan nonon ya fara tsotsa yayin da hannunsa ɗaya yay ƙasa dashi ciin pant ɗinta ya fara wasa da haq ɗinta,wacce tuni ta jike se santsi take,haka yy ta wasa da belunta tana wata kakkarwa,tana ruƙosh.
ƙasa yayi yasa bakinsa akan haq ɗin nata yafara shamata,yana tura harshenshi ciki,yana ɗan karkaɗa mata shi akan belun.
"wayyo uncle,kasamin pls,kacini ko ba yawa,ahhhhhhhh wayyyyo"sune sambatun da zahra keyi jikinta na karkarwa,
Ya jima yana wasa wasa da ita kamin yaji ta fara karkarwa tana feso wani ruwa daga haq ɗin nata,tana lumshe ido,alamun daɗi yakai maƙura.
yanajin ta sakeshi ya zame jikinshi ya wuce toilet da sauri,ya sakarwa kansa ruwa tun kn ya cire kayan jikinshi.
burar tashi ya fitoda itawani farinruwa na tsartowa daga jikinta yana karkarwar jiki ya cije leɓe a haks ya jima ksn yasamu ya gama fita yayi wanka ya fito,yayi shirin masallaci ya fice ya barta kwance tana maida numfshin gajiya
[23/11, 11:49 pm] null: I just published "4" of my story "HARIJIN TSOHO"::https://arewapen.com/chapter?id=69238f2b9febe6665e210c95
*Littafin kuɗine normal class 500,vip class 1k*
*In zaki siya dan ki fitarminne kar kisiya*
*7044 600044 opay*
*Zahra muhammed nasir*
*07044600044*
*Wannan littafi me suna asama ban yishi dan cin zarafin kowaba, dan haka a kiyaye juyamin shi ta kowacce siga ba tare da izininaba*
*Akwai more pages a arewabooks dama sauran litattafaina da kuke nema ga link nan da ze kaika har farfajiyar gidana a can arewabooks ɗin👇*
https://www.arewabooks.com/dashboard/manage#:~:text=zahra%20muhammad-,zahrasurbajo,-My%20Profile
*ko kuma arewapen*👇
https://arewapen.com/u/zahrasurbajo
"halima nayi iya yina amma uncle yaƙi kwanciya dani sede wasa wanda ni kuma Allah yasani nafison najishi aciin maratane ba samaba,na rasa ya zanyi"cewar zahra lokacin da ƙawarta ta kawo mata ziyara.
"zahra kuma har pills ɗin duk kin bashi amma beyiba?"cewar halima cike da mamakin halin irin na uncle ɗin.
"ke halima har burarshi nasa akan aq ɗina amma tsohon nan yaƙi cina,yakafe akan senaje na rabar da virginity ɗina tukunna ga wanda nakeso,sannan ze iya cina"cewar zahra cikin damuwa.
"Kaji wata lukutar masifa kuma ni halima inda ranka kasha kallo,shi uncle ɗin da bakinsa yake faɗin haka?"cewar halima cikin mamaki.
"Shi fa halima,kuma bakomai yasa akemin hakanba sedan abinda nai a masafarkon auranmu kinsan komai shine yake ramawa,wallahi haƙuri har nagaji da bashi,ya maidani wata mace with zero class wlh haka nake binshi ina masa shanyar tsuliya ko ze ɗan ci amma abanza "cewar zahra.
"Tunda tanan ya ɓullo ƙawata mu kumazamu ɓullo masa ta wata hanyar,tunda muma,ay da wayonmu dede gwargwado."cewar halima.
Da sauri zara ta matsa kusa da ita tace cikin zaƙuwa "wacce hanyace ƙawata fɗamin."
"shiryawa zakiyi kije ki samu ummanki kice mata be iya sauke hakkinki na aure,kinga tunda aminin abbankine ita zata faɗawa abban shi kuma yay masa mgn,kinga ay shikenan ze yarda awuce gurin"cewar halima.
Ayko wata shewa zahra tayi ta faɗa jikin hlimar suka rungume juna tana mata godiya dn ita bta taɓa kawo wannan tunanin a ranta ba.
ayko a waya ta kira uncle bayan sun gaisane tace a shagwaɓe"zani gida yanzu uncle inka dawo office ka biya ka ɗaukoni"
Lumshe ido yayi yana jin daɗin muryarta sosai take tada masa shaawa musammam in tana shagwaɓa,duk ranar data shigo hannunshi yasan dole se sun dangana da likita dan shaawarta tai masa yawa.
"zahra yaushe kikaje gidan kuma kikace zaki yau?"cewar uncle.
"Don Allah ka barni kaji"cewar ahra kamar zatayi kua.
"To kisa driver yakaiki,ba kuma nason shigar nan ta ƴanmata kiyi shigar mutunci"cewar uncle.
Dariya zahra tayi tace"a hakanne to masu amsar budurcin nawa zasu amsa kana samin dokoki?"
jin mgnr yayi har ƙirjinshi,da ƙyar ya seta kanshi yace"gurin masu amsar budurcin zaki kenan?"
"aa gida zani yanzude,"ta bashi amsa.
Ji yayi kamar ya hanata fitar sede kuma gudun kar ta mishi dariya yasa ya ƙyaleta.
tare suka fice da halima tana ƙara zugata kan abinda zatace in taje gidan nasu.
[24/11, 1:40 pm] null: I just published "5" of my story "HARIJIN TSOHO"::https://arewapen.com/chapter?id=692450316d3a2fc80f9a0c99
*Littafin kuɗine normal class 500,vip class 1k*
*In zaki siya dan ki fitarminne kar kisiya*
*7044 600044 opay*
*Zahra muhammed nasir*
*07044600044*
*Wannan littafi me suna asama ban yishi dan cin zarafin kowaba, dan haka a kiyaye juyamin shi ta kowacce siga ba tare da izininaba*
*Akwai more pages a arewabooks dama sauran litattafaina da kuke nema ga link nan da ze kaika har farfajiyar gidana a can arewabooks ɗin👇*
https://www.arewabooks.com/dashboard/manage#:~:text=zahra%20muhammad-,zahrasurbajo,-My%20Profile
*ko kuma arewapen*👇
https://arewapen.com/u/zahrasurbajo
Ta isa gidansu lafia,kowa na gidansu se murnar ganinta akeyi,nande ta zauna cikin su anata chapter kamin ta miƙe tabi mamanta ɗaki.
"zahra ina fatan de lafiya ko dan ba sabon ki bane yawan zuwa gida,naga yau kwananki huɗu da zuwa?"cewar maman cike da kulawa.
Gyara zama zahran tayi ta fara ƙrƙiro kuka,da ya ɗagawa maman hankali ta fahimci zuwan ba na lfy bane.
"mama akwai matsala agidan aurena gagaruma wallahi in bakusa bakiba komai ze iya faruwa dani"cewar zahran cikin kuka.
Ruƙo hannunta mama tayi cikin sigar kwantan da hankali tace"ki kwantar da hankalinki ki samu natsuwa zahra ki faɗamin damuwarki insha Allahu in wacce zamu iyace zamuyi miki maganinta in kuma tafi ƙarfinmu zamu faɗawa Allah."cewar mama cikin sigar rarrashi.
"Mama tunda akayi aurena da uncle har yau be taɓa bani hakkina na aureba,mama ina cutuwa sosai"cewar zahra akunyace.
zaburowa mama tayi ta kama hannun zahran tace cikin mamaki"shekara biyun da kukayi da aure zahra kikeso kice ba abinda ya taɓa haɗaku?"cewar mama bakinta na harɗewa.
"eh wlh mama,"cewar zahra cikin kuka.
"Babbar mgn,to share hawayenki,bari abbanku ya dawo zan masa bayani zama ko baze yiwu hakaba dole ayiwa tufka hanci"cewar mama cike da mamakin abun.
Zahra ko wani sanyi taji aranta ta share hawayenta ta koma cikin ƙannanta sukaci gaba da hirarsu.
Abba seda yayi sallar ishai ya shigo gidan,bayan ya hutane mama ta fɗa masa ƙorafin zahra data kawo ɗazu.
shuru yayi yana sauraronta harta gama sannan ya fara mgn.
"hajiya Abu ayman ba wai ordinary mutum bane,wlh extra ordinary ne,nasanshi farin sani,shine ma dalilin da yasa na bashi auran zahra,taya zaace harijin miji irin sa wai zaace shekara biyu amma be taɓa kwantawa da zahraba wannan abun mamakine"
"wlh ba wani abun mamaki,fitowa zakayi kai masa mgn saninka dashi daban da abinda matarshi tazo ta faɗi,baze yiwu akashe mata rayuwa da ƙananun shekaruntaba"cewar mamacikin damuwa.
"Hajiya kidena ɗaukar batun zahra gaskiyafa,ba abinda zahra bazata iyaba dan ganin ta rabu dashi tunda ba sonshi takeba ina jiye miki"cewar Abba.
"Koma de menene tunda har ta kawo kokenta aduba mana koko so ake ta faɗa halaka kamin a tsawatar?"cewar mama.
"To zan bincika insha Allahu ammade tabbas nasan abune me matuƙar wiya haka ta faru ga aminina"
"ade bincika ɗin kuma atsawatar"cewar mama.
Suna nan suna maida mgnr uncle ya iso gidan ɗaukar zahra.
har cikin gidan ya shigo anata gaisawa,Abba da kanshi yay masa iso zuwa falonshi.
anan suka ƙara gaisawa,abba ya dubeshi yace"amarya ta kawowa uwarta ƙararkanefa "
Murmushi uncle yayi tabbas seda yayi zaton ba zuwan Allah da annabi zahra zatayi gidaba ilai kuwa,dubansa yakai gun abba yace.
"To a matsayinka na alkali,ay taramu zakayi mu duka se kowa ka saurari ɓangarenshi inaga hakan shine adalci"cewar uncle yana murmushi.
Ba musu ko abba ya kira zahra zuwa falon,bayan ta zaunane abban yace"ki maimaita mgnr da kika faɗawa mamanku dan asamu masalaha tsakaninku"
ji take kamar ƙasa ta tsage ta shige ciki dan nauyin yin mgnr agabansu,amma tunda mafita take nema dole ta faɗi,dan Allah yasani anason mijinta ya kwanta da ita.
"abba dama tunda mukayi aurene da uncle be sauke hakkina na aure gameda shimfiɗa"ta faɗi kanta a ƙasa,tana jin kamar taɓoye kanta.
murmushi uncle yayi ya dubi abba yace"wannan issue ɗin mune abbanmu,baka buƙatar shiga ciki kade sanni babu ta yadda zanyi wani abu mara dalili,so lets me handle this one pls"
Murmushi Abba yayi sannan yace"to nide banason mgnr ta sake dawowa gabana a gyara pls"cewar abban.
"Bazaa ƙara dawowaba insha Allahu"cewar uncle.
Itade zahra ba haka taso mgnr ta tsayaba amma yata iya,dole ta miƙe ta biyo uncle ɗin suka taho gida,ba abinda ya bata mmk dashi shine shan kunu da yayi kamar be taɓa dariyaba har suka iso gida.
[24/11, 1:40 pm] null: I just published "6" of my story "HARIJIN TSOHO"::https://arewapen.com/chapter?id=692451026d3a2fc80f9a1357
*Littafin kuɗine normal class 500,vip class 1k*
*In zaki siya dan ki fitarminne kar kisiya*
*7044 600044 opay*
*Zahra muhammed nasir*
*07044600044*
*Wannan littafi me suna asama ban yishi dan cin zarafin kowaba, dan haka a kiyaye juyamin shi ta kowacce siga ba tare da izininaba*
*Akwai more pages a arewabooks dama sauran litattafaina da kuke nema ga link nan da ze kaika har farfajiyar gidana a can arewabooks ɗin👇*
https://www.arewabooks.com/dashboard/manage#:~:text=zahra%20muhammad-,zahrasurbajo,-My%20Profile
*ko kuma arewapen*👇
https://arewapen.com/u/zahrasurbajo
*6*
Kowa ɗakinshi ya wuce wanka ta shiga ta fito tazo tasa kayan bacci,ta zauna kan doguwar kujera aɗakinta suna waya ita da halima tana faɗa mata yadda akayi.
turo ƙofar ɗakin da akayine yasata kashe wayar ta maida hankalinta gurin,unclene cikin kayan baccinsa hannayensa zube cikin ajihun wandonsa yana kallonta.
a hankali ya tako ya iso inda take ya zauna gefenta yana kallonta,a tsanake yace"ki tashi ki samamin abinda zanci yunwa nakeji"
ajiye wayar tayi ta miƙe,ta raɓa ta gefenshi ta wuce,bin bayanta yayi da kallo yadda ɗuwawukanta ke juyi acikin rigar baccin sosai ya tada masa hankali,hannu yasa ya shafo burarsa acikin wando da take ta faman harbawa.
zahra ko kitchen ta wuce,ta shiga dafa masa taliya da kaza dan tasan shine me saurin dafuwa.
Uncle miƙewa yayi yabi bayanta dan zaman shurun ya dameshi,a ƙofar kitchen ɗin ya tsaya ya harɗe hannayensa a ƙirjinshi yana kallonta,ba tare datasan yana gurinba.
tana gaban sink tana wanke plate ya taka ya isa inda take,se ji tayi an rungumota ta baya,ƙamshin turarenshine yasa bata wahala ganeshiba.
hannu yasa ya zagayo ƙirjinta,yayinda ya ɗora kanshi kan wiyanta yana shinshinawa,zahra kwantar da kanta tayi a ƙirjinshi ta lumshe ido tana jin yadda yake wasa da hannunshi akan mararta,
"kinaso na kwanta dake amma kinƙi cika sharaɗina zahra"cewar uncle yana lasar fatar kunnenta.
ƙara shigewa jikinshi tayi tans ƙara manna ɗuwawukanta akan setin burar tashi data tokaro wando,tace a shagwaɓe"Uncle kayi haƙuri kacini ayadda kajini bazan iya ba wani kaina wanda ba mijinaba pls uncle ina son kasancewa dakai"ta faɗi tna lumshe ido sakamakon wasa da nononta da uncle ɗin yakeyi.
Shima amatse yake da ita sede baze karya alƙawarin daya ɗauka akantaba"tunaninki ni ce miki akayi banason cin nakine?har akwai namiji me lafiyar daze aje mace kamarki yaji beson cinta,ay babu shi zahra,nima wannan budurcin naki shine kawai yamin shinge,amma da zaran kin rabar dashi ashirye nake na kwana biyu akankima ban gajiba"cewar uncle cikin wata murya dake ƙara jefata tarkon sonshi.
"uncle kadena faɗin haka babu kyau matarkace nifa ta aure,"
"banaso kisake kai ƙarata gurin iyayenki plszahra banaso"cewar uncle yana lashe wiyanta.
juyowa tayi tana fuskantarshi hannu yasa ya ɗago haɓarta,idanunsu sarƙe ana juna,a hankali ya ɗora bakinsa kan laɓɓanta masu taushi ya fara kissing ɗinta,
a hankali take maida masa martani suna sauke numfashi inbanda sautin kiss ɗin ba abinda ke tashi a gurin.
seda yaji ze fita hayyacinsa baki ɗayane ya saketa ya wuce falo,yana maida numfashi,da ƙyar ta ƙarasa girkin ta zubo masa tazo ta kawo masa,.
[25/11, 10:51 pm] null: I just published "7" of my story "HARIJIN TSOHO"::https://arewapen.com/chapter?id=69262303f70f5497ab78b30a
*Littafin kuɗine normal class 500,vip class 1k*
*In zaki siya dan ki fitarminne kar kisiya*
*7044 600044 opay*
*Zahra muhammed nasir*
*07044600044*
*Wannan littafi me suna asama ban yishi dan cin zarafin kowaba, dan haka a kiyaye juyamin shi ta kowacce siga ba tare da izininaba*
*Akwai more pages a arewabooks dama sauran litattafaina da kuke nema ga link nan da ze kaika har farfajiyar gidana a can arewabooks ɗin👇*
https://www.arewabooks.com/dashboard/manage#:~:text=zahra%20muhammad-,zahrasurbajo,-My%20Profile
*ko kuma arewapen*👇
https://arewapen.com/u/zahrasurbajo
Gyara zamansa yayi yaci abincin yana kammalawa ya miƙe ya dubeta yace "good night,pls ki tanadarmin breakfast da wuri gobe zan fita in Allah yakaimu"be jira amsartaba ya jua ze wuce da ɗan gudunta tasha gabanshi tace"uncle naga ɗaki ɗaya gado ɗaya zamu kwana why not kabari se munje baccise kabani saƙon?"ta faɗi tana shigewa jikinshi.
"banaso mu sake kwana guri guda zahra kinasamin feelings da yawa wanda in bana samun satisfy zeyi effecting ɗina shiyasa nake kiyayewa"ya faɗi yana rabata daga jikinshi.yasa kai ya wuce.
zahra tsayawa tayi kamar gunki agurin tana tunanin mafita,abun na uncle yafara wuce gona da iri,kodan yaga tayi laushine ba zahran da asani da bace,inba hakaba ay wulaƙancin yana yawa.
achankali ta aka zuwa nata ɗakin,uncle da yay fakare a ɗakinsa yana jiran shigowar zahra dan yana da tabbacin seta biyoshi amma jin ƙarar rufo ɗakinta shiya bashi tabbacin bazata zoba yau,sosai yaji bac daɗi dan ko ba komai yana,jin daɗin ganinta akusa dashi.
haka ranar duka basuyi wani baccin kirkiba sabida sabo dajin ɗumin juna.
koda gari ya waye,zahra wanka ta faɗa dan jikinta ciwoyake mata sosai zatonta in tayi wankan zata samu reliefsede tana