Β  Β  NOVEL SHARES -

TSUTSAR NAMA BOOK 1 One

Page 6 of 12

Fira ce ta balle tsakanin mama da Ammi Ammi ta ce "ina ma yaran nan mu haΙ—a su aure don karfafa zumuncin mu" Ajiyar zuciya "mama tai tace ina Ι—an mai kuΙ—i zai auri mai aiki ai haka bazata yiyu ba"...... Ammi ta ce ni fata na ki Amince bani da matsala da Sadeeq nasan zasu sasanta kansu Please kuyi hakuri da wannan *Ζ³AR WANKE WANKE* Oum sultan *TAURARUWA WRITERS ASSOCIATION * π™½πšŠπš“πš’ πšπšŠπšπš’πš— 𝚒𝚊𝚍𝚍𝚊 πš”πšžπš”πšŠ πš”πšŠπš›πš‹πš’ πš•πš’πšπšπšŠπšπš’.πš—πšŠ πš‘πšŠπš—πš—πšž.πš‹πš’πš’πšž πš‹πšŠπš—πš’πš’ πšπšžπš—πšŠπš—πš’πš— πš£πšŠπš’ πš”πšŠπš›πš‹πšž πš‘πšŠπš”πšŠ πš‹πšŠ πš—πšŠπšπš˜πšπšŽ πšœπš˜πšœπšŠπš’ πš–πšŠπšœπš˜πš’πšŠ πš—πšŠ πšŠπš•πš•πšŠπš‘ 𝚒𝚊 πš‹πšŠπš›πš–πšž πšπšŠπš›πšŽ πš πšŠπš—πš—πšŠπš— πšœπš‘πšŠπšπš’πš—.πš—πšŠπš”πšž.πš—πšŽ πšπšžπš”.πš πšŠπš—πš’ πš–πšŠπš’ 𝚜𝚘.πš—πšŠ πš πšŠπš–πš–πšŠπš— πšœπš‘πšŠπšπš’πš—.πš—πšŠ πš‹πšŠπšœπš‘πš’ πš”πš’πšŠπšžπšπšŠ Bismillahir rahamanir rahim Page 31/35 Shawara ce ta farke tsakanin su da "Ammi" sai karfe Ι—ayan dare su ka kwanta don Ammi ta ce bata tafiya nan zata kwana... Karfe uku na asuba ya tashi alwala yayo ya fara nafila tare da istigifari neman tuba { yan hassadan Sadeeq daman nace maku malami ne shi fa} da addu'ar neman kariya daga aljannu da mutane sai karfe hudu ya gama tashin ta ya fara ke ke ke yake faΙ—a dan bai san sunan nata ba Ι—an buΙ—e ido tai ta ce Malam lafiya dai zaka dame Ni tun da safe?? Murmushin gefen baki ya mata tare da faΙ—in tashi kiyi sallah mana, sai wani barci kike kamar wata gawa.. Galla mai harara tai ta ce"wai kai don Allah haka kake daman ga ka Ι—an iska gaka da takura, wannan matar ka tabani da iskan cin ka wallahi"! Buge mata baki ya yi ya ce, bana nace maki kidaina kira da Ι—an iska ba zan maki hukunci idan bazaki daina ba kuma kin san hukuncin nawa... Tuna wa tai da miyan da yake zuba mata tace Allah ya kyauta na kuma shan miyan ka'idan kai Ζ™azami ne sai aka ce maka ni ita ce ne?? Kayi kuskuren taΙ“a min jiki da yanzu ko zan kai Ζ™ara kotu ne ta birnin hakina. Dariya yai mai sauti wai shine zata kai Ζ™ara shin mai wannan yarinyar ta Ι—auke shi ne ma mutso ta yai yace wallahi bacin ina tsoran Allah yau da sai kinji kiji amma akwai wata ran.......... Ta ce" kace fyaΙ—e zaka min kenan daman naga kai din hariji ne" Kallon ta yai yana Ι—aukar ita yarinya ce ashe ba haka ba, ina tasan hariji o Allah Ι—aya gari ban_ban umarni ya bata da tashi tai sallah bayin da tagani Ι—akin tanufa takai bakin Ζ™ofar ta ce" kai Ι—an iska yau ka hanani jin Ι—imin mama na Allah ya sakamin sai dai naji Ι—imin Ζ™ato kusa dani, nufar ta yai da sauri ta turo kofar tare da sa sakata" Ya ce matsoraciya da kin tsaya kinga Ι—an Iska ai kusan min 20 tana cikin bayi tana jiran ya tafi masallaci ta fito sai da yaji fitar shi sannan ta fito ita tai sallah, tana kan dadduma sai gashi yi tai kamar bata gama ba ya haye kan gado ya fara barci,, kwanciyar ta tai kan dadduma ita ma sai 7:00am su ka farka, abin kari "Nura ya kawo masu tana karyawa ta sa mai kuka ita gida zata ya ce wanda ba Ι—an iska ba ya kai ki mana kin manta Ni Ι—in Ι—an is....." A'a nifa bakai na ce mawa ba, da bangon Ι—akin nan nake.... Dariya ya yi don ya lura yarinyar Ζ΄ar rigama ce, ya ce komi na ce kiyi zakiyi don na kai ki gida ko a'a? Da sauri ta ce "haba yayana zanyi mana mai zai hana tafaΙ—a tare da ranΖ™wafar da kai kamar salahar gaske" So nake kimin tausa sai mutafi...... ZuΙ“ur ta miΖ™e ta ce" shiya sa nace kai Ι—an iska ne nai maka tausa kaji ubanme?" Uba na kike zaki? Ni zaki gaza zaki san kin zageni, kamota ya yi duk wani miyau sai da ya zuba mata a baki ta shanye Ζ™arshe ma kakin majina yai ya zuba mata kuma ta shan ye wurga gata gado yai ta lura idan rashi ya Ι“aci abu yake kamar mahaukaci gani tai yana cire riga ta dinga bashi hakuri da Ζ™yar ta samu ya hakura fitowa sukai dan ya kaita gida gani tai sunyi Hanyar gidan su ta ce" gun mama za ka kaini tana gidan mu ai"... Harara ya wulla mata ganin shi da tai haka yasa tasha jinin jikin ta, ta kama kanta suna yin parking taga Hajiya da mama sun nufo motar su da murna ta fito ta ce" lah mamana ashe kina nan nayi kewar ki" Kallon mama yai ya gaida ita, ya gaida ammi ya wuce part Ι—in shi,, tambayar ta suke ya mai jikin ita dai ta amsa taji sauki amma kanta ya kulle bata san wacece mai jikin ba ciki suka nufa zata fara aikin ta"Ammi tace tabari ta huta tunda can ma gidan aiki tai" Tace a'a Ammi kibari nayi sai mutafi gida ta kalli mama..... Bayan watan uku, tunda ga lokacin bata sake ganin "Sadeeq a gidan ba kullum fita ya ke da wuri bai dawowa Sai ta tafi gida" Ammi ce tace "Sadeeq mun yanke wani hukunci fa" Yana ji ta ambaci sunan shi yasan magana ce mai mahimmanci ya ce" nami Ammi na"? Sakamakon ka ki fidda mata ga a
πŸ