Downloaded From https://tknovels.com.ng 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) Bʏ. *HAWWA MUH'D USMAN.* (Rᴇᴀʟ Sᴍᴀꜱʜᴇʀ).💕 *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/NV64fA4cR6 *Bɪꜱᴍɪʟʟᴀʜɪʀ Rᴀʜᴍᴀɴɪʀ Rᴀʜɪᴍ.* *Aʟʜᴀᴍᴅᴜʟɪʟʟᴀʜ ᴀʟᴀᴀ ᴋᴜʟʟɪ ʜᴀʟɪɴ! Aʟʟ ᴛʜᴀɴᴋs ʙᴇ ᴛᴏ ᴀʟᴍɪɢʜᴛʏ ᴀʟʟᴀʜ,ᴛʜᴇ ʟᴏʀᴅ ᴏғ ᴀʟʟ ᴄʀᴇᴀᴛᴜʀᴇs,ᴍᴀʏ ᴀʟʟᴀʜ's ᴘᴇᴀᴄᴇ ᴀɴᴅ ʙʟᴇssɪɴɢs ʙᴇ ᴜᴘᴏɴ ᴛᴏ ᴛʜᴇ ɢʀᴇᴀᴛ ᴀᴍʙᴀssᴀᴅᴏʀ ᴘʀᴏᴘʜᴇᴛ ᴍᴜʜᴀᴍᴍᴀᴅ (ᴘ.ʙ.ᴜ.ʜ) ᴡɪᴛʜ ʜɪs ғᴀᴍɪʟʏ ᴀɴᴅ ʜɪs ᴄᴏᴍᴘᴀɴɪᴏɴs ᴀs ᴡᴇʟʟ.* *ⅅⅈՏℂℒⅈℳℰℛ:Aɴʏ ʀᴇsᴇᴍʙʟᴀɴᴄᴇ ᴛᴏ ᴀᴄᴛᴜᴀʟ ᴘᴇʀsᴏɴ ʟɪᴠɪɴɢ/ᴅᴇᴀᴅ/ʀᴇᴀʟɪᴛʏ ɪs ᴘᴜʀᴇʟʏ ᴄᴏɪɴᴄɪᴅᴇɴᴛᴀʟ.* 🆓 Pᴀɢᴇ.. »1⃣ 1⃣ :#Tʜᴇ ᴍᴇssᴀɢᴇ K'arar shigowar kiran waya shi ne musababbin da ya sata jan wani irin siriri kuma malalacin tsaki,a yangance kamar ba ta son d'auka ta kai hannu ta bud'e had'ad'd'iyar handbag d'inta made in Gucci company dake rataye jikin shoulder d'inta,yayin da kyakykyawa,kewayayyiyar farar fuskarta mai d'auke da k'aramin baki,dogon hanci had'e da manyan idanunta da suke cikin rainbow sunglasses suka fara bayyanar da damuwa,ta gefe ta d'an saci kallon y'ar uwarta da suke tafiya tare tana d'ane baki kamar za tayi kuka,kyawawa ne dukansu maa sha Allah,but da kyakykyawan kallo guda za kayi saurin gane mai rainbow glasses d'in ta zarta y'ar uwartan dake gefenta nesa ba kusa ba,but duk wanda yayi sa'ar kallonsu tabbas zai so ace ya k'ara,hannayensu rik'e cikin na juna suke tafiya,yanayin yadda suka fito suna hira da dariya gwanin kyau da burgewa,yayin da hakan zai yi saurin bayyana maka irin shak'uwar dake tsakaninsu,dan yanayin da suke ciki ba k'aramin dad'i yake musu ba,tab'e baki ta d'anyi bata bari sister d'intan ta fahimci yanayin b'acin rai da take ciki ba tayi saurin mayar da wayar silent ta tura a jaka,a hankali suka ci gaba da tafiya mai kama da yanga cikin tsakiyar babban compound d'in gidan wanda shuke-shuke suka k'awata,sanye suke da irin gowns d'innan masu zubin babbar riga,komai nasu iri d'aya ne a colour kawai ne aka samu bambanci,likewise their handbags and shoes suma duka haka,daf suna k'arasowa bakin wani brand new toyota landcruiser prado dake parke a carline wani kiran ya sake shigowa,kamar baza ta amsa ba haka ta sake fito da wayar ta zuba mata idanunta da had'ad'd'en sunglasses d'inta ya mamaye,a hankali d'ayar budurwar dake gefenta ta waiwayo a wani mugun yangance ta kalleta kad'an ta cikin glasses dake sanye a fuskarta mai launin pink,colour d'in rigar dake jikinta,fara ce itama sai dai bata kai d'ayar ba,because ita farin nata kamar ya so yayi yawa dan yadda jikinta yake kamar ka tab'a jini ya fito,tana da madaidaitan idanu,hanci da k'aramin bakinta da ya zauna saman fuskarta,a hankali tana ci gaba da kallonta da wani irin sanyayyan murya ta furta "O'ohhh.! Sweetheart why didn't u pick?" Tab'e baki wacce aka kira sweetheart tayi ba tare da ta kalleta ba tayi k'ayataccen murmushi cikin sanyayye kuma romantic voice d'inta ta furta "Kada ki wani damu habibtiiy,guy d'in da nake baki labarinsa ne,ni na tambayesa inda ya samu number na,wai ya d'auka number ne a wayar.." Sai tayi shiru bata k'arasa ba saboda haushin da taji maganar ya bata,murmushi d'ayar ta sake yi tace "No sweetheart as u know wulak'anci babu kyau,har kina fad'amin hakan all the time nayi,ki d'auka ki ji mene ne zai fad'a." Fuskarta da damuwa ta d'ago kamar a fusace tana b'ata rai tace "Haba mana na fad'a miki ba na son damuwa ne,shi ya cika takuri yayi ta kiran mutum,bai san lokacin da kake free ba" dariya mai sanye da pink d'in kayan tayi tana sakin hannunta,a hankali ta dawo gabanta ta tsaya tana zare glasses d'in dake sanye fuskarta,daf ta bud'e baki za tayi magana daga can nesa da su suka jiyo wani murya mai cike da kwarjini ya furta *"ISMAT!"* Yanayin da aka yi kiran kamar da fad'a. Saurin runtse idanuwa tayi tana yarfe hannu kamar ta ci chilli powder,a fili k'asa² ta furta "Huh! Ya rabb! When Yaah *BARRAQ* zai daina min titsiye idan zan fita?" Da sauri sai ta zare glasses d'in dake fuskarta ta juyo tana had'iye saliva's very hardly,fuskarta k'unshe da wani irin munafukin murmushin tsoro tana langab'ar da kai tace "Yes!" Saurayi ne matashi kyakykyawan gaske,wanda ya had'a qualities da duk wata d'iya mace za tayi fatan kasancewa tare da shi,Ilimi,hutu,class,naira,uwa uba kyau,yayin da da kyakykyawan kallo guda za ayi saurin gane tsananin kama ta jini da suke yi da wacce ya kira ISMAT,tun da ya tsaya gurin yayi shiru yana kallonsu na wani lokaci kafin ya rik'e waistband yace "Ina za kuje yanzu da yamma?" In'ina ta fara saboda yadda ya tsare ta da idanu,ganin duk ta rikice ta kasa tsayawa guri d'aya tayi masa bayani da sauri d'ayar ta matso tana rik'e arm d'insa tace "Huh! Ya Barraq ba za mu b'ata ba,za mu dawo yanzun and.." Kallon hannunsa yayi dai² inda ta rik'e ya kalleta yana had'e rai,da sauri ta sake shi tana matsawa side ta d'aga masa hannu tace "Sorry" yace "Uhn!" Bai sake cewa da ita komai ba,ya mayar da hankalinsa kan Ismat dake k'ifi² da ido yana sake had'e rai yace "Tambayarki nake ina za kuje?" Ta d'ago tana matse k'afafu kamar mai jin fitsari tace "Umhn! Dama!" Tsawa ya buga mata yace "Za kiyi magana ko sai na mare ki?" Da sauri cikin firgici ta runtse idanu jikinta yana tsananta rawa ta k'ank'ame d'ayar,k'wafa yayi a fusace yana zare idanunsa yace "Yawon banza za ki koya?" Quickly ta girgiza kai za tayi magana cikin hayaniya yace "Zo ki wuce ciki,idan kika kuskura kika sa k'afar ki wajen gidan nan kuma sai na..." Bai k'arasa ba daga bayansa yaji ance "Za kayi mata me?" Da sauri ya juya ya kalli bayansa jiyo muryar mahaifiyarsa dake tambaya,Ismat dake mak'ale a bayan d'ayar budurwar tana jin maganar mahaifiyarsu hurriedly ta fito ta nufi kyakykyawar matar dake tsaye tana k'arewa Barraq kallo,tana zuwa ta fad'a jikinta ta saki kuka,cikin wani irin takaici Barraq ya bisu da kallo yana fad'in "Mom ban san me yasa ba kya so nayi magana ba,wasu lokutan fa yaran nan baki san ina ne suke zuwa ba,freedom d'in da ake basu idan yayi yawa za'a samu matsala Mom,idan yanzun kina nan babu tabbas ki kai gobe,me yasa Mom? Ina da hak'k'in kulawa da tarbiyyar Ismat because i'm her elder brother besides Daddy ba mazauni bane,but sai kina nuna mata hakan kamar takurata nake yi,idan wani abu ya samu rayuwarta mu duka ya samu,dan Allah Mom ki bari,idan kina bata support za kisa ta raina ni,baza ta tab'a ganin girma na ba,sannan a ko ina ne nayi mata magana za ta iya bad'e min idanu da k'asa tayi min rashin kunya,hakan ba wani abu bane sai don kina nuna mata rashin muhimmancin da nake da shi a cikin rayuwarta,ki sani Mom ba iyaye kad'ai suke da alhakin kulawa da tarbiyyar y'ay'ansu ba,mu da muke y'an uwa muma muna da namu hak'k'in.. Please Mom ya kamata ki ba ni wannan damar a matsayin Yayanta na dunga bincika al'amuranta,idan ya dace suje shi kenan,ba zan hana ba.!" Yadda ya k'are maganar muryansa a k'asa kamar zai fasa kuka idan tace ba haka ba yasa ta kasa cewa komai da farko,Ismat kam da kanta ke jikin Mom lokaci d'aya taji jikinta yayi wani irin sanyi da kalamansa,though a times tana yiwa maganarsa kallon bai² but tabbas a yanzun ta fahimci ya fisu gaskiya har Mom d'in da take mahaifiyarsu,d'ago fuskarta tayi a hankali daga jikin Mom tana sauke ajiyar zuciya,Mom da ta zubawa Barraq idanu ta kasa magana tayi k'wafa a d'an fusace tace "Kai dai Barraq always idanunka na kan yaran nan,da sun fito kace su koma ina dalili? Duka inda kake zuwa na tab'a cewa ina so na sani?" K'asa yayi da kai with elegance yace "But Mom itafa mace ce" a fusace Mom tace "Ko mene ne,thought tarbiyya d'aya muka ba ku,me yasa za ka dunga zargin y'ar uwarka eh?" Yace "Mom ba haka bane ki fahimce ni" za tayi magana Ismat tayi saurin rik'o arm d'inta cikin sanyayyar muryarta tace "No Mom! Na fahimci abunda Yah Barraq yake nufi and ya fimu gaskiya!" Mom tayi saurin kallon Ismat sai dai bata ce komai ba,d'ayar budurwar dake gefe ne tun d'azun tana kallonsu jin abunda Ismat ta fad'a da wuri tayi kicin²,quickly kafin Ismat ta sake yin magana cikin sheshshek'ar kuka tana matso hawaye ta fara fad'in "No Mom! Duk abunda yake faruwa kawai dama Yaah Barraq yana son cewa nice mai laifi,ina son koyawa y'ar uwarsa yawo,da ba haka take ba,ko fita ba ta yi sai yanzun da nake zaune da ita,ni dama ba tun wannan lokacin na fahimci ba ya son zamana a nan ba!" Saurin kallonta Mom tayi tace "Haba *BADRIYAH* waye ya fad'a miki haka?" Barraq dake kallonsu ya tab'e baki because shi ya san abunda ta fad'a haka yake babu k'arya sai dai shi bai fito fili ya yi magana ba,Badriyah cikin sheshshek'ar kuka tace "Tun ba yanzun ba dama na gane nufinsa,kawai yak'i fitowa ne ya fad'a,amman ai Allah yana gani idan na kai Ismat wani wajen da bai dace ba ko nace tayi wani abun da yake inappropriate saboda ta lalata tarbiyyar ta,Allah ya saka muku duka idan na cutar da ita,but kuyi hak'uri yanzun na gane zamana a nan ba shi da wani amfani,Mom ke da Ismat kad'ai kuke so na but Yaah Barraq baya son hakan,kayi hak'uri kaima in Allah ya yarda zan tafi na bar muku gidan ku,nima ba a son raina nake zaune muku a gida ba ai.." Tana gama fad'ar haka bata jira wani yayi magana a cikinsu ba ta juya da gudu² ta wuce cikin babban simplex apartment d'in tana kuka,Mom da duk bata ji dad'in abunda ya faru ba ta waiwaya ta kalli Barraq bata ce masa komai ba sai k'wafa kad'ai da tayi,hurriedly ta juya tana kwala kiran Badriyah then a gurguje suka bi bayanta. Kusan a tare suka shigo cikin parlor ita da Ismat suna kiran Badriyah but har sannan bata amsa ba,dai² lokacin da suke jin sheshshek'ar kukanta da takun takalminta a tare suka kallo direction da sautin yake fita,suna d'aga kai suka hangota tana saukowa daga saman wani irin rantsatstsen staircases da ya bada style mai jan hankali d'auke da trolley sai share hawaye take yi tana k'arawa,jikin Ismat banda tsuma babu abunda yake tayi saurin kallon Mom hawaye suna taruwa a idonta tace "Please Mom kada ki bari ta tafi,kice ta zauna please!" Mom cikin wani irin mutuwar jiki ta kad'a mata kai,a hankali ta fara tafiya wajen staircases tana kallon Badriyah,tana gama sakkowa Mom ta rik'e hannunta,muryarta a k'asa irin na mai rarrashi tace "Haba habibtiiy,yanzun saboda Barraq za ki tafi ki barmu,mu duka ai muna son ki,me zai sa kiyi fushi? Yanzun har akwai abunda zai yi miki ki iya tafiya ki bar sweetheart d'in ki da ni? Kinga kuka take yi itama saboda kince za ki tafi,u know ba za ta ji dad'i ba idan kika barta,please just be patience kada kice za ki tafi a wannan lokacin kin ji?" Kai ta girgiza da sauri tana share hawaye cikin muryar kuka tace "Please Mom allow me to go,ba zan iya ci gaba da zaunawa ba,Yaah BARRAQ yana min wannan kallon" Mom ta kad'a kai tana sake rik'ota tace "No habibtiiy ki zauna kinji zanyi magana da Barraq d'in,ba zai sake ba idan Allah ya so!" A hankali Ismat ta k'araso saboda rashin kuzari tana rik'e trolley d'in hannunta muryarta tana rawa tace "Please habibtiiy don't go,idan kin tafi binki zan yi bazan zauna ba nima" Badriyah tana girgiza mata kai tace "No sweetheart ki zauna,ai ke gidan ku ne,nima zan koma gida ne,bazan iya zaunawa ba Yaah Barraq yana cewa ina koya miki wasu halin" Ismat ta kad'a kai tana share hawaye tace "Please habibtiiy kada ki tafi,Mom za ta yiwa Yaah Barraq magana zai bari,Mom kice ta bar tafiyan" Mom ta kad'a kai tace "Yeah! Zan yi magana da shi kin ji,ba zai kuma ba habibtiiy" kamar Badriyah ba ta so sai ta rausayar da kai tace "Okay!" Tana fad'an haka Ismat tayi saurin cewa "Za ki zauna d'in?" Ta kad'a mata kai cike da sakarci,Ismat tayi saurin rungume ta tana sakin murmushi tace "Thank u habibtiiy" ta bata wani deep peck a cheek d'inta guda,murmushi suka yi tare Mom dake kallonsu tayi murmushi itama then suka koma sama mayar da kayan tafiyar,Mom kam suna barin gurin ta dawo tsakiyar rantsatstsen parlor ta da yaji alatu,ko ba'a fad'a ba tsarin gidan kansa kad'ai mutum ya kalla daga compound zuwa ginin gidan dole yayi saurin gane lallai mamallakinsa ba k'aramin attajiri bane,wayarta data yasar bisan coach k'irar company'n apple IPhone 11 Pro ta d'auka,in less than two minutes ta kai wayar kunne,cike da bayar da umarni ta furta "Yanzun ka zo ka same ni a parlor" tana fad'a ta katse kiran. Barraq dake kwance saman lafiyayyen royal bed d'insa da yaji white beddings tun bayan da ya shigo yayi shiru yana tunanin kiran da Mom take masa,quickly ya tashi ya fito daga bedroom d'in,a parlor ya sameta ta hakimce,though ba wai tana da irin girman jiki ba,but yanayin zaman da tayi shi zai sa ace hakan,yadda take had'e rai tun kafin ya k'araso da ya kalleta sau d'aya yaji gabansa ya fad'i but haka ya daure ya k'araso yana satar kallonta ya zauna kad'an saman wani kujeran da fad'in "here i'm Mom" waiwayawa tayi ta kallesa tana kad'a kai then ta fara fad'in "yanzun Barraq me yasa za kayi haka? Kana son girma amma kai sam baka san yaya ne za ka same shi ba,shin idan za ka yiwa Ismat fad'an abunda take yi bai dace ba,ya kamata ka dunga nunawa a fili kana zargin da sa hannun Badriyah?" Sunkuyar da kai yayi saboda ya san gaskiya ta fad'a but shi yana yi ne ko Badriyah za taji haushi ta daina jan Ismat yawo mara dalili,silently kamar ba ya son maganar yace "I'm sorry Mom" muryarta a sanyaye tace "Daga yau ba na son haka,idan za ka yiwa Ismat fad'a saboda wani abu da tayi ba dai² ba ka had'a su duka,because Badriyah is ur cousin sis,abunda zai faru da Ismat kaji rashin dad'i itama idan ya faru baza ka ji dad'i ba,please ka bari ka ga bata ji dad'i ba,kuma ko waye aka yiwa haka ba zai ji dad'i ba,ku zauna lafiya dan Allah ba na son rigima,kai ne babba ka kama girmanka please" a hankali ya kad'a kai ya furta "In Allah ya amince Mom ba za'a sake ba" tace "better" ya jima a zaune bai sake cewa komai ba,da aka jima Mom ta kalleshi tace "Tashi kaje Allah kiyaye" yayi ajiyar zuciya yace "Thank u Mom" ta rakashi da idanu har ya shige room d'insa dake nan kusa da staircases. Suna shiga bedroom d'in kai tsaye Ismat ta wuce closet da trolley d'in Badriyah,while ita kuma ta haye saman bed tana kallon Ismat dake k'ok'arin shirya mata kayanta cikin closet kamar yadda na ta suke,tana daga saman bed a zaune ta fara yiwa Ismat maganar fitar da za suyi aka samu matsala,Ismat dake tsaye wajen lafiyayyen reach-in closet d'insu ta tab'e baki,then a hankaki ta waiwayo tana kallonta tace "Habibtiiy na fasa zuwa ni dai" hurriedly Badriyah ta d'ago kai tace "Saboda Yaah Barraq ya yi magana ko kuwa saboda me?" Murmushi Ismat tayi kad'an ta kad'a mata kai,Badriyah ta tab'e baki tace "Okay!" Daga haka bata sake magana ba ta bud'e jakarta da ta yasar gefe ta ciro phone d'inta,tunda tayi shiru ta fara clicking wayar bata sake ko tari ba ta fad'a dandalin sada zumunta. Sanda Ismat ta gama shirya kayan a hankali ta dawo kusa da ita ta zauna,tana kallonta taga fuskarta a had'e da sauri ta rik'o hannunta tana fad'in "Habibtiiy what's up? What's happened?" Badriyah data d'ago kyakyawar doguwar fuskarta ta zubawa Ismat idanu,kamar ba za tayi magana ba da farko ta tab'e baki tace "What's it?" Ismat dake kallonta tace "To wannan had'e fuskar da kike yi fa?" Murmushin yak'e tayi lokaci d'aya ta sake had'e rai tana kautar da fuskarta gefe tayi k'wafa,Ismat tayi ajiyar zuciya ta kwanta tana kallonta ba tare da ta ce komai ba,da aka jima Badriyah ta gaji da kallon da Ismat take mata ta d'ago idanunta tana b'ata fuska tace "Wai me kike kallo?" Murmushi Ismat tayi tace "Kawai ina kallon yadda kika yi ne duk fa wallahi ba kiyi kyau ba,don Allah ki saki fuskar ki" siririn tsaki Badriyah tayi za ta tashi kenan daga gurin ring d'in wayar Ismat ya dakatar da ita,a hankali ta juya ta kalli jakar dake kusa da ita ta sake kallon Ismat tana had'e rai,ganin har lokacin bata daina kallonta ba a fusace tace "Ur phone miss look" tab'e baki Ismat tayi tana juyar da fuskarta zuwa kallon wani gurin tace "Ke rabu da su,idan sun gaji za su daina kira" tab'e baki itama Badriyah tayi daga haka sai bata sake magana ba,sai da taga mai kiran ba shi da niyyar dainawa a hankali ta ajiye nata wayar ta d'auko na Ismat data rufe idanu kamar mai bacci,ta d'an saci kallonta ganin number ne ke kiran babu suna then tayi amswering tana furta "Hello!" Daga can side d'in da aka kira da yake a free tasa wayar,cikin wani irin shak'urarren murya mai cike da sanyi aka amsa "Hi! How are u and how was today?" Saurin bud'e idanu Ismat tayi tayo kan Badriyah with intention of ta kwace phone d'inta,Badriyah tayi saurin janye hannunta tana kallon Ismat ta furta "Alhamdulillah! Da waye nake magana please?" Ismat taga Badriyah ba ta da niyyar bata wayar ta dad'in rai tana had'e rai tace "Habibtiiy ki bani phone d'ina mana,mene haka kin d'auki naki kuma kin rik'e min nawa?" A hankali Badriyah ta zuba mata ido while tana cewa "Na tambaya waye babu amsa" murmushi aka yi mai sauti then yace "Oh! Sorry dear,kina tare da *FAWAD!"* Ta kad'a kai tana lumshe idanu saboda sanyin da muryar mai maganar yake tattare da shi,lokaci d'aya ta ji baza ta iya yi masa rashin kunya ba,a nutse tace "Uhn! Who are u looking for please?" Ya sake yin murmushi yace "mai wayar nake nema,and na kira na bada hak'uri ne please,if na takuraki yanzun my first call was not intentional,i'm just looking for my brother,aka samu matsala nayi missing 1 digit nayi kiran line,please kiyi hak'uri it won't happen again!" Badriyah tana lumshe idanu tace "Uhn! No problem" yace "But zan iya tambayar wani abu kuma?" Ta kad'a kai kamar tana gabansa tace "What's it?" Yana sassauta murya yace "Ur name please?" Kai tsaye ba tare da ta yi tunani ba tace *"ISMAT!"* yayi murmushinsa mai kyau yace "Nice name" kafin Badriyah ta sake yin magana da sauri Ismat dake gefe tace "Mene ne haka kuma habibtiiy,why didn't u tell him ur's? Kawai sai ki kama ki fad'a masa suna na ni da ban sansa ba?" Badriyah ta kalleta tana matsar da wayar gefe tace "Wayar waye wannan?" Ismat tace "Mine" Badriyah ta harareta tace "Shi ne zan fad'i nawa dan kin rainawa kanki hankali?" Fawad dake sauraren conversion d'insu ta cikin wayar yayi murmushi yace "Ohh! Ki bata hak'uri please,na ga mun yi laifi duka" Badriyah ta harari Ismat tana sake kallon wayar dake hannunta k'iran IPhone 8 Plus tace "Rabu da ita kawai wata irin mai duhun kai ce itan,but ni babu yadda za tayi da ni" Ismat tana kallon Badriyah kamar za ta yi kuka tana nuna kanta tace "Ni kike cewa mai duhun kai?" Badriyah dai bata sake tanka maganar Ismat ba sai sauraron abunda yake fad'a take,Fawad ya sake yin dariya lokacin da Ismat ke fad'in haka yace "I'm really sorry ma'am." Almost 30 minutes suka d'auka suna magana yana sake bawa Badriyah sak'on ta bawa Ismat d'in hak'uri then suka ajiye wayar lokacin tana kallon Ismat da taji haushi ta rufe idanu kamar mai bacci tace "Idan ba ki da duhun kai me yasa kika bawa Yaah Barraq dama yake hana mu fita a gidan nan? Wai idan bamu samu freedom yanzun ba sai wane lokaci ne? Nifa gaskiya ba na son zaunawa a gida,zama guri d'aya tsautsayi inji kifi,so why bazan fita na sha iska ba tunda i gotta chance?" Ajiyar zuciya Ismat tayi a hankali ta bud'e lumsassun idanunta tana kallon Badriyah ta yada kai gefe ba dai tace komai ba,Badriyah tayi tsaki ganin Ismat ba ta da niyyar yin magana tace "Ko yanzun abunda yasa ni ba zan fita ba raina ne a b'ace da ko baza ki ba ni kam sai na je" still Ismat bata ce komai ba,sai tashi da tayi ta nufi hanyar entrance za ta fita,sai da ta kusa door a hankali tace "Ni kam na je wajen bhai!" Badriyah ta rakata da mugun kallo a masife tace "Allah raka taki gona" murmushi Ismat tayi tana rik'e da handle na bedroom door d'in cikin zolaya tana kallon yadda Badriyah tayi kicin² tace "Ko za kije ne mu tafi tare?" Badriyah ta kyab'e fuska tana yi mata wani kallo tace "Huh! Allah tsare ni da zuwa wajensa,yanzu kam ina zuwa ai ban san me zai yi min ba kuma" saurin fita Ismat tayi tana cewa "kanku ake ji,but ni duk na kasa gane muku always fad'a ba kwa shiri" Badriyah ta tab'e baki tace "Shi dai da bai so a zauna lafiya,mutum kullum fuska kamar wanda ake aikawa sak'on mutuwa." Ismat da ta fita tayi dariya tana tafiya cikin nutsuwarta,sanda take sakkowa da taga babu kowa a parlor,tana gama tsallako staircases d'in ta wuce hanyar bedroom d'insa,a bakin door d'in ta tsaya ta fara yin knocking,Barraq dake kwance yana operating laptop ya d'ago kansa yana tambaya "Who's there" Ismat dake tsaye cikin cool maganarta tace "It's me bhai" tab'e baki yayi yace "come in" a nutse ta murd'a handle d'in ta tura k'ofar,yana adjusting kwanciyarsa daga rub da ciki ta shigo,ya zuba mata tsumammun idanunsa har ta k'araso kusa da shi da sallama a bakinta,yana sake kallonta bayan ya amsa yace "Ya aka yi?" Fuskar damuwa tayi wearing tace "Bhai! Dama zuwa nayi na baka hak'uri,in Allah ya yarda ba zan sake yin abunda za kayi fad'a ba" yana kallon yadda take matse yatsun hannunta yace "Gaskiyar da nake fad'a shi ne nayi miki fad'a kou Ismat?" Saurin kad'a masa kai tayi idanunta suna tara hawaye tace "A'a kawai na fad'a ne,but na sani gaskiya kake fad'a" ya kad'a kai yana tab'e baki yace "Ok then?" Tayi shiru,komawa yayi ya kwanta yace "na ji tafi ki ba ni wajen Allah kiyaye" still tayi ta kasa motsawa,ya d'ago a fusace yace "Tafi mana,tsaiwar me kike yi min a kai kuma?" Ta d'ago kanta tana kallonsa hawaye har sun fara sintiri saman fuskarta tace "Please bhai bazan sake cewa haka ba,kayi hak'uri har abunda Mom tace please!" Idanunsa yayi saurin rufewa because a rayuwarsa ya tsani yaga tana kuka,but abunda yake shirin yi yanzun ya san dole ne ya fara koyan yadda zai jurewa ganin zubar hawayenta,a dak'ile bai yarda ya sake kallonta ba yace "Uhn! Will u get out please my friend?" tana kallonsa tace "Toh" da muryar tausayi,a sanyaye cike da wani irin mutuwar jiki ta juya ta fara tafiya tana share hawaye,ya bita da kallo har ta je bakin k'ofa za ta fita yayi calling sunanta out "Ismat!" Tayi saurin juyowa tana amsawa yace "Ina Badriyah?" Tace "Tana can bedroom" yace "Kice tazo ina nemanta,ku taho tare" amsawa tayi da sauri ta fita,sun jima sosai kafin su zo saboda Badriyah bata yarda Barraq yana kiranta ba,har sai da Ismat d'in tayi mata rantsuwa sannan ta yarda ta biyota suka taho,suna shigowa Ismat tayi sallama,ita kam Badriyah tana had'a rai tace "Ga ni ance kana kira na!" Ya d'ago idanunsa ya zuba mata su saboda jin a yadda tayi maganar da raini,inwardly yayi k'wafa yana saita yanayinsa yace "Yeah! I just want to say sorry kan abunda ya faru d'azun" tayi saurin kallonsa taga ita yake kallo shima sai tayi fuska tace "Uhn! Babu komai" yayi murmushin gefe a ransa yana wani tunani yace "Shi kenan za ku iya tafiya" Ismat da ta ji dad'in abunda yayi da sauri taje ta rungume shi tace "thank u bhai,i love u" yayi murmushi ya shafa kanta,ta juya da sauri ta kalli Badriyah dake shirin fita tace "Habibtiiy why didn't u say u're sorry too to bhai?" A fusace Badriyah dake tafiya ta juyo za tayi masifa suna had'a ido da Barraq da ya kafeta da kallo,quickly ta lumshe idanunta tana jin yadda gabanta yake fad'uwa saboda idanunsa ba k'aramin kwarjini suke yi mata ba,duk iskancin da take ji da shi ko fitsara ta shirya yi masa a mafi yawan lokuta da sun had'a ido da shi take jin ta kasa,muryarta tana rawa ta kasa sake kallonsa tace "I'm sorry Yaah Barraq,nima bazan sake cewa komai ba" idanu suka zuba mata jin abunda tace a k'arshe,Ismat ta fashe da wani irin dariya tana satar kallon Barraq daya tab'e baki tace da Badriyah "Ba fa haka ake cewa ba,kice baza ki sake ba" da sauri Badriyah ta kalli Ismat rai a b'ace but ta yi k'ok'arin dannewa,tana aike mata sak'on harara k'asa² tace "Yeah! This is what i want to say ai hausar ne ya gudu" lumshe idanu Barraq yayi ya juya because ya san baza ta tab'a fad'a dai² ba duk da anyi mata gyara,ya riga ya san halayyarta na girman kai ba tun yanzun ba,ba wai iya fad'a ne baza tayi ba kawai bata yi niyya bane,strictly bai yarda ya sake juyowa ba yace "Ya wuce,za ku iya tafiya" daga haka ya ci gaba da aikinsa,suka yi masa sallama Ismat a baya,Badriyah a gaba sai cika take kad'an bata fashe ba suka fito. Suna fitowa za su wuce Mom ta kallesu ganin suna fitowa daga bedroom d'in Barraq ta bisu da idanu da tambayar "Me kuka je yi a room d'in Yayan naku ku kuma?" Ismat cikin farin ciki tace "Shi ne yace mu zo" Mom ta bita da kallon tuhuma tace "Yayi muku mene ne?" Y'ar dariyar jin dad'i tayi tace "Kawai fa Mom ya bawa habibtiiy hak'uri ne kan abunda ya faru" Mom tayi murmushi tana kad'a kai saboda jin dad'in abunda Barraq din yayi tace "Alright! Ya kyauta",saman armchair Badriyah ta kwanta tana had'e rai saboda ba ta son maganar a hankali tace "ni na baro phone d'ina a bedroom,sweetheart kira wancan yarinyar please ta kawo min" Ismat tayi murmushi tace "No bari na je zan d'auko nawa dama" ta fad'a tana wucewa hanyar staircases,Badriyah ta tab'e baki ta bita da wani kallon takaici tace "ki fad'a mata ta kawo mana,ko dole sai kin je da kanki?" Murmushi Ismat dake tsallake stairs tayi tace "Tana aiki ki jira zan kawo miki" Badriyah ta sake yin tsaki a fusace tace "Ke wallahi *ISMAT* kina da problem,wasu lokutan kina ba ni haushi,idan za kiyi aikin gidan why not ba'a fasa kawo maidservant ba? Kina sane aikinsu ne but sai ki dage kice za kiyi" Mom dake zaune tayi murmushi tana kallon Badriyah but she couldn't talk har time da Ismat ta dawo rik'e da phone biyu iri d'aya a hannunta,tayi murmushi lokacin tana mik'awa Badriyah da tayi kicin² phone d'inta tace "take please habibtiiy!" A fusace Badriyah ta fizge tana harararta,baiwar Allah duk da hakan bata ji haushi ba ta zauna next to her tana yi mata sanyayyan murmushinta tace "I'm sorry." Mom dake kallonsu a hankali ta kad'a kai cikin ranta kuwa mamakin halayensu da yayi daban da na juna take yi,even though they're from one family but d'abi'un su sam babu kama,a nasu side d'in su kam da suke zaune closer to each other,duk da kowa da abunda ke ransa,tunanin kowa kuma daban,but kamar had'in baki a lokaci guda suka bud'e network d'in wayoyinsu,k'arar shigowar sak'onni a jere cikin wayar Ismat lokacin,nan take yaja hankalin Badriyah da sauri ta d'ago kai a yangancen ta kalleta tana sake had'e rai tace..... #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300,VIPs ₦450. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name-Hauwa Muhammad Usman Acct number-0060746882 Bank name-Access bank. *Sai a tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *3- OTHER WORLD REMITS* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone Number:08165726609 City:Kano city. For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Don't missed.. Ba'ayi komai ba,bare a fara...😍 #Share pls. #Asli Smasher. #4/August,2020.A.D. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/NV64fA4cR6 🆓 Pᴀɢᴇ.. »2⃣ 2⃣ :#Sᴇɪᴢᴇs _In sha Allah yadda kuke gwada min soyayya,ba zan tab'a ba ku kunya ba,maganar saka english da kuka yi,u dont need to worry about it,if Allah wills za ku samu littafin Maktoub yadda kuke buk'atarsa,farin cikinku a kullum shi ne nawa,but dalilin da yasa littafin *'DAN MACE* ban canja daga yadda na fara ba,firstly dai rayuwar su kansu leading role d'in duk ba'a k'asar nan bane tunda ana abroad ne sai hak'uri,sai kuma wad'anda suka farfad'o min magana akan labarin,wannan dalilin yasa na k'i canjawa daga hakan,but for now feel free,littafin *MAKTOUB* zai zo a sauk'ak'e kowa zai karanta in sha Allah.. But don't forget to vote,idan babu voting zan yi baya da sakin update akan lokaci. ILSYM my people.♥_ *The hole todays page is going to HABIBTIY,My Mammah,one in a millions,Hajiya Maryam Alhassan (Jikar Kulu),Allah ba ki hak'uri Mammah,na san ni mai laifi ce,but kaina bisa wuya,hope my apology later zai karb'u,and za ki yafe min laifina😢,anaa ahabbak-thtiir Yaa Mamah.❤* 💕 Da sauri ta d'ago kai a yangancen ta kalleta tana sake had'e rai tace "please either ki sa wayar ki a silent ko kuma dai ki san yadda za kiyi ya daina damuna!" Murmushi Ismat tayi ta kad'a kai a hankali saboda akwaita da sanyin rai ta sake bawa Badriyah hak'uri,daga hakan bata sake bari wayar yayi k'ara ba ta mayar da shi silent,tana shiga dandalin sada zumunta na whatsapp here ta fara gamo da rututun sak'onni daga number da ake yawan kiranta,tayi shiru tana kallon screen d'in wayar fuskarta d'auke da wani irin mamaki had'e da damuwa,then a hankali ta fara k'ok'arin bud'ewa with intention of ta ga me aka turo da yawa har ya kai 20,sak'on farko sallama ne aka yi sai na bada hak'uri da suke biye da shi wanda yake d'auke da wasu irin tausasan kalamai masu tsayawa a rai bila adadin,deeply tayi ajiyar zuciya jikinta yayi sanyi then ta fara replying masa amsa na sallamar da yayi hannunta har wani shaking yake da ta kasa gane na mene ne? Message d'inta yana yin delivered kafin ta fita taga ya turo mata sak'on godiya,quickly ta kalla taga baya online kuma,sannan bata ga lokacin da yake typing ba,ta ji gabanta yayi wani irin fad'uwa haka kawai da sauri ta fita,kusan mintuna biyu duk sai tunani take yi ta kasa duba wasu messages d'in tana sake kallon number,can tana tunani sai taga sak'o ya sake shigowa daga number dai still,bata yarda ta shiga ciki ba ta tsaya dubawa taga yace "why are u keeping me waiting dear?" Tayi still tana tunani kamar kada ta duba,sai kuma taga dacewar hakan,b'im ta sake ganin wani sakon ya fad'o,tayi shahada ta bud'e tana sauke ajiyar zuciya here taga ya ce "Why za ki barni alone? Alhalin kin san sak'on ki kad'ai ne nake da buk'ata a halin yanzun?" A hankali ta had'iye saliva's uwa munafiki ya ji tsoron a k'uresa tana satar kallon Badriyah da Mom then ta fara typing masa "Sak'on mene ne?" Ko minti d'aya ba'a yi ba ya amsa "Kawai ina jin son yin hira da ke" strictly tace "Ni ban iya hira ba" emoji ya turo mata yana zare idanu,then yace "Why? Ba ki da abokan fira ne?" Tace "A'a ina da su,kawai bana son magana sosai" yayi murmushi ya tura mata "Ni kuma kinga ina da surutu sosai and idan na zauna guri da wuri ake sani na" tace "Ka ji dad'in ka" yace "Kema haka" murmushi tayi saboda abunda yace daga haka sai bata ce komai ba,da yaji ta yi shiru bata sake magana ba yace "Dear! Kina mene ne yanzun?" Tace "Ni wai?" Yace "Yeah!" Tace "Ina zaune a parlor" yace "Ohh! Kina hutawa kenan?" tace "Mmm!" Yace "but please! Can i ask u something?" Tace "akan mene ne?" Yace "Kawai na ji ina son friendship da ke and idan babu damuwa za ki iya sending min picture d'inki na gani?" tayi murmushi tace "Ba na tura pic a social media" yayi murmushi yace "Sai a ina?" Tace "Babu ko ina" murmushi ya sake yi bai sake cewa komai akan pic ba,sai yace "Ina sister d'inki da muka yi magana fa?" Tace "Ga ta kusa da ni,ko na bata yanzun ma kuyi magana?" Da sauri yace "No! But ki fad'a mata ina gaisheta" tace "Zan fad'a" yace "Yaushe?" Tace "Ko yaushe" yace "Me yasa ba zaki fad'a yanzun ba?" Tace "Mom tana nan" yayi murmushi yace "Kina jin kunyar Mom ne?" Tace "Sosai ma,not a little" ya tura mata emoji na thumbs up,tayi murmushi da sauri tace "Sai an jima" yace "Kina aiki ne za ki gudu ki barni?" Tace "No! Ina son yin karatu ne" yace "Ok! Kina wane school ne?" Tace "BUK!" yace "Mmm! Kice babba ce ke? Ina shiga school d'in sosai wajen uncle d'ina,he's a Proff and a Chancellor of the school also,kin sanshi ai?" Ta ware ido da sauri tace "Proff Junayd Mutallab right?" Yayi murmushi yace "kin sansa ashe?" Tace "Yeahh! Waye ma bazai sansa ba? Besides kuma he's my Daddy's friend ma" daga haka sai bata sake cewa wani abu ba ta b'oye masa sauran maganar,Fawad yayi wani murmushi yace "Woah bravo! Maybe mun san juna ma fa tunda kin san uncle d'ina and matsayinsa na abokin Daddy,maybe ma har gidan ku na sani kou?" ita dai Ismat dariya kad'ai tayi tace "bye for now" yace "Ok! Bye za muyi maganar later,but kafin lokacin ki tanadar min labari mai dad'i please" murmushi tayi tace "Ban iya labari ba" yace "Har ni ma baza ayi min hiran ba kenan?" Ta tura masa emoji da ya rufe ido alamun ta ji kunya,yayi murmushi yace "shi kenan ni zan baki labarin,kina son jin nawa?" Tace "Sure" yace "Ok later" tace "thank u." Tunda suka gama magana tana ajiye wayar ita kad'anta ta fara blushing tana wani lumshe idanu,Badriyah dake gefenta ta kalleta kad'an bata ce komai ba,a hankali Ismat tayi k'asa da voice tana sakin murmushi tace "Ana gaishe ki" Badriyah data zuba mata ido tana gesturing face tace "Waye yace?" Cikin muryar rad'a tace "Na d'azun da kuka yi magana da shi a phone" ta lumshe ido tace "Na gode" daga haka bata sake magana ba ta mayar da hankali kan phone d'inta,Ismat ta kwantar da kanta a saman shoulder d'inta kad'an tace "U know what habibtiiy?" Badriyah cikin gajiya da magana tace "Sai kin fad'a" tace "He is so kind and nice.." Kafin ta k'arasa Mom ta kallesu tace "K'us² d'in me kuke yi bakwa so naji?" Ismat tayi murmushi tace "Nothing Mom" Mom tace "Idan yayi wari za mu ji ai" Ismat tana sake yin murmushi ta bud'a idanu tace "ba zai yi ba Mom" da wani muryar shagwab'a,Mom tayi murmushi tace "Allah yasa." Daga haka itama sai bata sake musu magana ba ta ci gaba da aikinta. Yana kwance da rufaffen ido yana wasa da phone d'insa k'irar company'n apple,iPhone 11 pro gold colour da ya gama chart aka turo k'ofar bedroom d'in da sallama cikin wani irin romantic and husky voice mai tattare da kwarjini,hurriedly ya d'ago daga rub da ciki da yayi,ya sauke madaidaitan idanunsa da a kowane lokaci suke k'ara ma halittar fuskarsa kyau matsayinsa na cikakken namiji mai ji da gayu,k'udi da ilimi uwa uba kyau,akan d'aya guy d'in dake shigowa,ransa a b'ace ya kalleshi cikin yanayin fusata da fad'in *"AADIL!* wane irin iskanci yasa ka barni ina jiranka sama da awanni hud'u? Kawai ka fice ka sa ni zama a d'aki ni ba mace ba?" Kyakykyawan matashin da ya shigo da sauri wanda a shekaru bazai wuce thirty four ba,mai matsaikaicin tsayi,ma'abocin faffad'a kuma murd'ad'd'en jikin da ya bayyana a cikin shirt da ya ainihin kama jikinsa saboda tsaban workout mai launin red wine,da yayi asalin bayyana siffar sa na cikakken namiji,mamallakin doguwar fuska,shanyayyun grey eyes wanda za'a iya kira da "blue" at first glance,but they tend to have flecks of gold and brown,har ma a wasu lokutan they may appear to change color from gray to blue to green depending on clothing,lighting,and mood (which may change the size of the pupil,compressing the colors of the iris),dogon hanci da madaidaicin bakinsa wanda kyakykyawan bread d'insa ya zagaye,ya k'araso rik'e da glasses da yake rufe idanunsa idan zai fita,though a mafi yawan lokaci yana ta'ammali da glasses ne ba don yana so ba,but he just wear saboda idanunsa da ba ya son ana yawan maganarsu ana tankawa,yana shigowa yana unbuttoning wuyan shirt dake jikinsa,kamar ba zai yi magana ba da farkon ya daure bayan ya d'auki lokaci ya furta "Sorry Broah Mami ta tsayar da ni tun d'azun,u know tunda abubuwa suka yi kusa haka ba ni da wani isashshen lokaci yanzun idan ba an gama hidimar nan ba,kamar wani dai ni ne zan yi auren duk an takura ni!" Tab'e baki na kwancen yayi yace "Alright! Ka shirya mu fita" da sauri Aadil ya waiwayo ya kalle shi yace "Ina ne za muje *FAWAD* da wannan lokacin?" Saurin juyowa Fawad yayi a fusace yana jifansa da wani irin kallo yace "Wai kai me yasa idan aka yi maganar fita sai ka tambaya?" AADIL dake wucewa rik'e da shirt da ya cire a hannunsa ya tab'e baki yace "Ka fi kowa sanin ba na son zuwa gurin da ake hayaniya.." Kafin ya k'arasa Fawad ya tashi yana fad'in "Idan ba za kaje bane Malam kawai ka fito kai tsaye ka fad'a,ai ka san bazan ji haushi ba tunda ba yau aka fara ba" tab'e baki Aadil ya sake yi bai yi magana ba kai tsaye ya wuce hanyar bathroom,Fawad dake zaune ganin bai sake magana ba ya harareshi ya koma ya kwanta. Almost 15 mintunes ya fito sanye da white bathrobe jikinsa yana dripping little amount na ruwa,a hanakli yake tafiya cikin nutsuwa fuskarsa nan a had'e kamar gajimare sai k'amshin shower gels da suke binsa duk inda yayi,ya tarar da Fawad kwance yana jiransa,ya kalleshi kad'an ba tare da ya yi magana ba ya wuce,tsaye yayi a gaban magnifying mirror yana duba sumar kansa dake d'igar ruwa silently kamar bai son yin maganar ko ya zama dole sai yayi yace "Mmm! Thought ka tafi ai" Fawad da hankalinsa ke kan phone bai damu da kallon inda Aadil d'in yake ba yace "Saboda me?" Yace "just don't know,but ko ka yi fushi nake nufi" still Fawad bai kalleshi ba yace "Akan me zan yi fushi?" Aadil dake tsaye gaban mirror yana kallon kansa ya d'an cije lip trying ya gyara sumar kansa ya d'age gira yace "Mmm! Cus i'm not going anywhere" hurriedly Fawad ya d'ago kansa ya zubawa Aadil d'in idanu,saboda takaici bai iya yace da shi komai ba,yayi k'wafa ya tashi a fusace zai fita,Aadil da ya bisa da kallo ta cikin mirror d'in da yake tsaye gabansa har yaje bakin k'ofa,ya saki wani irin makirin murmushin da ya k'awata kyakykyawar fuskarsa,cike da zolaya yace "my friend babu sallama?" Ko kallonsa Fawad bai yi ba ya fice had'e da banging door d'in,tab'e baki yayi a hankali alamun bai damu ba then ya fara shirinsa,as he finished ya fito in a white sleeveless da 3quarter zuwa balcony sai zuba k'amshi yake hannunsa rik'e da iPad na company'n apple da wayoyinsa,tunda ya fito ya zauna saman plastic chair yake game,deeply tunaninsa ya tafi kan ina Fawad zai je a irin wannan lokacin? Ya jima zaune shiru a gurin yana pressing pad d'in,da aka fara kiran sallar maghreb kuma tsam ya mik'e a nutse ya wuce,after ya je masjeed yana dawowa gida lokacin already har anyi salatul isha'a ya kai dubansa kan ion-plated wristwatch na Skmei dake d'aure jikin wrist d'insa here idanunsa suka nuna masa 8:35pm,a hankali ya d'an tab'e baki ya wuce zuwa flat d'insu,wasa² har to 11pm bai ji shogowar Fawad ba,da yaga babu alamun dawowarsa kuma bai kirashi a waya ba ya kashe hasken ya kwanta abunsa. Dai² lokacin suna fitowa daga bedroom kowa ta yi shiru,kafin su sakko k'asa Badriyah ta hango Barraq dake zaune a dining yana cin abinci,ta tab'e baki tana ci gaba da tafiya cikin isa har suka iso wajen,Ismat tayi murmushi tana kallon Yayanta tayi masa sallama then ta zauna next to him tace "good evening bhai" ya kad'a mata kai a hankali yace "kina lafiya?" Tace Alhamdulillah" daga haka bai sake magana ba ya ci gaba da cin abincinsa,Badriyah kam dama ko kallo bai isheta ba saboda tana jin haushinsa,sannan da suka zo bata yi sallama ba,sai tab'e baki da tayi ta koma d'ayan side,opposite da su ta zauna tana latsa wayarta fuskarta har time d'in a had'e,Barraq ya d'ago ya kalleta yaga ba ta da niyyar gaishe shi yana lumshe idanuwa yace "hey my friend! Idan kin zo waje baza ki iya yin sallama ba?" Bata yarda ta d'ago ba saboda ta sani idan tace za tayi masa rashin kunya ma ba iyawa take ba tace "Assalamu alaikum!" Ya d'age eyebrow d'insa guda ya amsa yana harararta k'asa² yace "Ko na yi wani laifin daban kuma?" Tayi shiru bata ce komai ba,sai da aka jima ta ajiye wayar tana d'aukan plate tace "Yaushe nace ka yi wani abun?" Ya d'ago kai because bai yi tunanin za ta sake yi masa magana ba,ya d'an yi jim yana squeezing fuskarsa yace "Na ga har yanzun baki daina fushi ba thought wani abu ya sake faruwa" tace "Ba fushi nake yi ba" yace "Me kike yi kenan?" Tace "nothing" ya kad'a kai yace "Alright!" daga haka basu sake yiwa juna magana ba ya mayar da hankalinsa kan abincinsa ita kuma ta ci gaba da serving plate d'inta. Tana gama serving kanta ta fara yiwa abincin wani irin cin kamar tana had'iyar medications,Ismat ce ta fara kammalawa bayan tafiyar Barraq,da yake sun saba idan suna cin abinci baza ka ji suna magana ba har su kammala,bayan ta gama sai ta zauna shiru lokaci² tana kallon Badriyah tana jira ta gama su tafi,but duk sanda za ta kalleta sai taga still ci take duk abincin ma kamar ba ta so a haka dai take ci kuma tana yi tana clicking wayarta,tayi shiru bata yi magana ba because ta san yau haushi ne fal ranta idan tace za ta yi magana yanzun sai ta rufe ta da masifa har su kwanta bacci kuma ba zata fasa mita ba,though ta damu ta koma bedroom but haka ta daure ta ci gaba da jiranta,almost 40 minutes da gamawarta sannan Badriyah ta ture plate d'inta gefe,ta tsiyaya drink da ruwa a glass cup ta sha,ba tare da ta damu da kallon side d'in da Ismat take ba ta mik'e tsaye za ta bar wajen,Ismat tayi ajiyar zuciya a hankali ta mik'e ta biyo bayanta suka haura sama tare,as they entered idanun Badriyah suka sauka kan wayar Ismat da take haske,but haka ta wuce bata ce komai ba,Ismat dake biye da ita bata kula ana kiranta ba har kiran ya katse aka sake kira,duk kusan kiran haka suka yi ta shigowa akan idanun Badriyah but haka nan ta kasa cewa Ismat ta duba wayarta ana kira. Lokacin da Ismat ta gama shirin kwanciya ta d'auki wayar da niyyar tasa a silent here taga rututun miss calls,to her surprise duka kiran daga number Fawad ne,even though har time d'in bata yi saving ba amma ta gane numbersa sosai,ta zaro ido tana kallo da mamaki sosai a fuskarta na lokacin da ya kira bata sani ba,ko da ta nutsu tana dubawa sai taga wayar ya jima a silent,tayi shiru tana tunani,da taga hakan ba shi ne mafita ba,a hankali ta bud'e network d'in wayar,sak'onnin da suka dunga shigowa daga garesa sun yi matuk'ar sake bata mamaki,ta bud'e tana dubawa a hankali,sai taji jikinta duk yayi babu dad'i saboda yadda ya damu da yaji ta shiru,tayi b'oyayyar ajiyar zuciya ta fara masa replying reason da suka hana tayi answering call d'insa,as soon as text d'inta yayi delivered taga ya turo mata answer babu komai dama ya jita shiru ne,shi ne ya kira ya duba lafiyarta,tayi shiru tana mamaki bcos ita ba ta ganin time da yake typing,tayi ajiyar zuciya tace "Please can i ask something?" Sak'onta yana tafiya taga ya turo mata "no problem,u can" tace "Me yasa ba na ganin time da kake typing and ur last seen?" Ya turo mata emoji na smiles kad'ai,ta d'an b'ata rai tace "Baka amsa min ba" yace "I just hid" tace "alright" daga haka sai bata sake cewa komai ba,da aka jima yaji shiru yayi tunanin ko ta sauka here ya fara kiranta,tana kallon kiran ta kasa d'auka because bata san me za tace ba,asali ma ita wani irin kunya take ji tayi magana da shi a wayar saboda bata saba ba besides kiran da yayi ta mata take k'in d'auka,har kiran ya katse tana kallo,ya sake kira for the second time,har ta yi kamar baza ta d'auka ba,ta tuna babu kyau wulak'anci ita da kanta take fad'a a times idan taga Badriyah na yi,lokaci guda ta lumshe idanu tayi answering ta kai wayar kunnenta had'e da yin sallama cikin cool voice d'inta,daga side d'in Fawad yana jin maganarta cikin kunnensa ya lumshe idanu yana gyara kwanciya,kafin ya amsa ta sai da yayi mata murmushi mai tafe da ajiyar zuciya,wanda yasa haka kawai Ismat taji gabanta yayi wani irin mugun bugawa,ta daure tana kulle idanuwanta tace "Good evening" ya sake yi mata murmushi then ya amsa "evening,how are u dear?" Tace "Alhamdulillah" yace "maa sha Allah" daga haka ita dai Ismat tayi shiru,sai shi ya fara tambayarta "Ina kika shiga,ban jiki ba tun d'azun?" Tana lumshe idanu tace "Babu ko ina,na yi karatu ne" daga haka hira sosai yayi ta mata but mafi yawanci tambayarta ya dunga yi akan karatunta,ita dai k'ark'ari ta amsa masa da "Uhmn" ko "A'a'a" duk ta kasa sakin jiki sosai,da aka jima ma bata san lokacin da bacci ya sace ta da wayar a kunne ba,Fawad ya gaji da magana shi kad'ai because time d'in ko amsar "Uhmm,um'um da a'a" da take fad'a bai samu ba,jin shirun yayi yawa yayi murmushi ya furta "Sleep tight cutie",a side d'in Ismat kamar ta ji me yace lokacin,ta sake gyara kwanciya tana sauke numfashi cikin nutsuwa,ya sake murmusawa jin saukar numfashinta a hankali yayi hanging call d'in. Da safen bayan Ismat ta farka cikin shiri ta fito sanye da women train suite,rigar sleeveless black colour da ratsin yellow,ta kame gashinta a tsakiya da yellow d'in band,k'afafunta sakaye cikin comfortably unisex canvas yellow,a gurguje take haura staircase d'in zuwa fitness room dake next floor,saboda tsoron abunda za ta tarar a wani irin hankali ta tura door d'in wajen,a sad'ad'e ta fara lek'awa ciki cikin tsoro idanunta suka sauka cikin na Barraq dake tsaye rik'e da cup yana juya tea,da sauri tayi k'asa da kai ta shiga da fad'in "good morning bhai" bai kalleta ba yana sanye da black trouser da shirt mai launin kakin sojoji ya amsa fuskarsa babu alamun wasa "morning,sai yanzun ne kike zuwa?" Tayi k'asa da kai tana hard'e k'afafu tace "Bhai ban farka.." Bata k'arasa ba ya d'aga mata hannu da fad'in "kina jira sai na dunga zuwa ina tada ke a bacci?" Ta kad'a kai za tayi magana ya banka mata mugun kallo yace "wuce ki bani waje kafin na mare ki" quickly ta wuce ta fara motsa jikinta bata bari ya sake magana ba. Har to 9am Badriyah bata zo wajen ba,ita dai Ismat tana gamawa lokacin duk ta had'a gumi tana satan kallonsa ta tattare belongings d'inta ta nufi hanyar fita a sad'ad'e,Barraq da ya bita da kallo ya tab'e baki yana rik'e da cup d'in tea yana sipping bai ce mata komai ba,sai ma juyawa da yayi a hankali yana kallon waje ta cikin bright curtain glasses dake zagaye da ginin wajen. Da sassarfa ta dunga sakkowa daga saman,tana zuwa second floor suka had'u da Badriyah a corridor dake cikin shirinta za ta sauka dining,fuskar Ismat d'auke da murmushi tana kallonta ta furta "good morning habibtiiy" Badriyah bata kalleta ba dan har lokacin bata daina fushi ba ta amsa "morning how are u?" Tace "Alhamdulillah" daga haka Badriyah ta tab'e baki tayi wucewarta k'asa duk don tana gudun kada Ismat d'in ta sake yi mata magana ko ta tsareta da tambayar dalilin rashin zuwanta gym,while ita a gurin Ismat ma tunda taga tana had'e rai dama ta san halin abarta idan tana fushi ranar baza taje wajen da Barraq yake ba idan ba dole ba har sai sanda ta gaji ta sauko dan kanta,tana ganin ta wuce tayi murmushi tana kad'a kai ta wuce cikin bedroom,tana shiga ta fara cire kayanta ta d'aura towel iya cinya ta wuce bathroom,mintuna k'alilan ta d'auka ta fito kanta nad'e cikin mini towel,ta zauna saman stool ta fara gyara gashinta then ta shafa lotion sai white powder da chapstick da tayi applying a lips d'inta,ta kame gashinta a gefe da black d'in ribbon then ta wuce closet,wasu jumpsuits suspender trousers ta d'auko mai fad'in k'afa wandon black one,rigar ciki peach color sai bak'in suspender da ta zagayo ta saman shoulders d'inta ta mak'ale shi a front na trouser d'inta ta d'aura wristwatch peach color leather one a wrist d'inta ta feshe jikinta da turarukanta masu sanyin kamshi da dad'i,tana kammala shiryawa ta bud'e door ta fito za ta wuce suka had'a ido da Barraq dake tahowa zai yi k'asa,a hankali ta d'an dakata masa ya fara wucewa then ta biyo bayansa,tana sakkowa ta wuce dining kunnenta mak'ale da earpiece bak'i tana sauraren wak'ar DJ AB,here ta iske Badriyah zaune har lokacin bata gama breakfast ba ta k'arasa tana sakin murmushi tana bin wak'ar da take saurare ta zauna next to her,Badriyah kam ko kallon inda take bata yi ba,itama bata yi magana ba tayi serving kanta ma chips da ketchup sai lafiyayyen tea data had'a a cup ta fara ci,Badriyah kam tana gama break d'in ta tashi ta bar mata wajen. 12:00pm Badriyah ta sakko daga sama tana tafiya kamar wahainiya,hannunta rik'e da wani k'aramin purse mai bala'in kyau black one,fuskarta ta ci uban heavy make-up sai walk'iya take yi,lips d'inta ya sha chapstick,Mom dake zaune cikin parlor jin takun tafiya ta d'ago a hankali ta kalli direction d'inta tana sakin murmushi tace "Maa sha Allah! U look beautiful habibtiy" Badriyah ta saki murmushin jin dad'in yabon da Mom tayi mata tace "thanks Mom" Mom dake kallonta har sannan tace "ina ita sweetheart d'in naki take? Ba tare za ku je ba?" Badriyah ta tab'e baki kad'an tana kad'a kai tace "No Mom! Ni kad'ai zanje,ai ba jimawa zan yi ba idan na tafi,da wuri zan dawo" Mom tace "Da kun tafi tare dai,kin santa yanzun idan kika tafi ke kad'ai za tayi ta damunki da waya ki dawo" Badriyah tayi murmushi tana satan kallon Barraq da zai fita cikin k'ananun kaya da suka ainihin amsarsa,ta d'aga murya yadda ta san zai ji tace "Ki barta kawai Mom ta huta tunda ba zan dad'e ba idan na je,ba na son mu fita wani matsalar ya sake arisen" Sarai Barraq ya jiyo ta ya fahimci ma'anar maganar but sai bai bada hankalinsa a wajen ba ya fice yana cewa Mom sai ya dawo,tayi masa fatan dawowa lafiya,hankalin Mom a kan Badriyah tace "Shi kenan habibtiiy Allah ya tsare,ki gaishe min da Hjy *LAYLA* d'in,kice mata in sha Allah zan shigo ko zuwa next week but before then ma dai za muyi waya,ita kuma *JAWAHIR* dama kice kada ta bari mu had'u bata zo gidan nan ba" Badriyah tana dariya ta fara tafiya tace "Tou Mom zan fad'a mata",tana fitowa ta fara tafiya a hankali taji an fizgota ta baya,a mugun tsorace ta d'aga kai da niyyar ganin waye,idanunta suka sauka kan Barraq fuskarsa babu alamun wasa yana kallonta,rai a b'ace yace..... #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300,VIPs ₦450. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name-Hauwa Muhammad Usman Acct number-0060746882 Bank name-Access bank. *Sai a tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *3- OTHER WORLD REMITS* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/NV64fA4cR6 *Just for u habibtiiy 😍 FATIMA ABDULMAJID,kiji dad'in ki tawan,as i promised u ga k'arin page nan,na biya bashi.😉* 🆓 Pᴀɢᴇ.. »3⃣ 3⃣ :#Tʜᴇɪʀ ᴄᴏʀʀᴇʟᴀᴛᴇs Rai a b'ace yace "Ina za kije?" K'ifta idanu ta fara yi,kafin ta had'e rai tana d'auke kanta daga kansa,even though ta tsorata amma sam bakinta bai mutu ba,tana k'ok'arin k'wacewa daga rik'on da ya yi mata tace "gidanmu za ni,kou shima d'in bazan je ba?" Ya zuba mata idanu yana kallon fuskarta,a hankali ya turata baya ya sakar mata hannu ya wuce yana tab'e baki yace "let me take u" wani mugun kallo ta watsa masa ganin ya juya baya,a fusace ta saki siririn tsaki tace "ka barshi zanje da kaina" ya waiwayo da sauri yana tura hannunsa a cikin aljihun jean d'insa,a dak'ile yace "ba shawararki nake nema ba" had'e rai ta sake yi tana k'ifta idanu tace "tou ni dai bana so,kayi tafiyarka dama" yana jin ta ce haka ya dakata kasancewar har ya fara tafiya,a fusace ya juyo yana kallonta yace "Ko kizo ki wuce muje ko kuma ki koma gida babu inda za kije" a masife bata yarda sun had'a ido ba tace "baza a zo ba d'in,wai ina ruwanka da ni? Kou aure na kake yi da za kana samin ido cikin al'amurana?" Tsayawa kallonta yayi da mugun mamakin fitsararta,bai jira ta sake cewa wani abu ba a fusace ya fara dawowa inda take,Badriyah tana ganin haka ta fara ja baya tana kallonsa a tsorace,yadda fuskarsa ta rine da b'acin rai ta san idan ya kamata mai kwatarta a hannunsa sai Allah,tana jin ta had'u da jikin pillar a tsorace tasa hannu ta bayanta ta rik'e pillar gam tana runtse idanu,ya tsaya gabanta yana kallon fuskarta ransa a b'ace yace "ni kike fad'a ma magana? Ke har kin isa ki kalleni ki mayar min magana,ni sa'anki ne?" K'irjinta banda b'im² yana bugawa very fast babu abunda yake,zuciyarta kamar zai yi skipped ya fito waje dan tsoronsa da taji ya shigeta,ya kad'a kai cikin fushi yace "ina magana kina amsamin kai tsaye ko kina min wannan maganganun rashin d'a'ar soon zan gyarawa bakin ki zama,ki bar ganin Mom tana dakatar da ni,duk wacce tamin iskanci zane ku zan yi ba ruwana" yana gama fad'a bai jira ba ya fizgi hannunta ya fara janta,tun daga varenda bai sake mata hannu ba har suka wuce compound suka iso carports dake d'auke da manyan motoci na alfarma,ita kanta Badriyah lokacin duk rashin kunyarta banda binsa babu abunda take yi,saboda wani masifaffen tsoronsa da taji ya kamata lokaci d'aya ta kasa kwace hannunta daga rik'on da yayi mata,yana zuwa ya bud'e wani range rover sport ash colour ya cillata,ya zagaya side d'in driver ya shiga,bai kalleta ba ya fara warming motar then ya fara horn wa get man,Badriyah kam dama tunda ya jefata a motar bata yi k'ok'arin guduwa ba because ta san waye Barraq kamar yunwar cikinta,fiye da zatonta idan tayi misbehaving zai iya zaneta yanzun,haka nan ta zauna ta gefen ido sai aike masa sak'on harara take har suka bar gidan,throughout the journey babu wanda yayi magana da d'an uwansa,gara shi ya kalleta sau d'aya daga nan bai sake ba ya mayar da hankalinsa kan driven,suna shiga unguwar jan bulo first gate link 1,a dai² get d'in gidansu yayi horn,get man ya fara lek'owa then ya bud'e get d'in,a hankali yayi riding car d'in zuwa cikin babban compound d'in gidan dake nan simplex kamar na su,sai dai bai kai na su girma da tsaruwa ba,yana gyara parking ya juya kad'an yana zabga mata harara bai ce komai ba ya fita,ta zabga masa harara itama tana sakin tsaki bata bari ya ji ba then ta bud'e motar ta fito,a baya ta dunga binsa har suka k'araso babban apartment d'in gidan dake tsakiya,ya danna bell yana had'e rai,kyakykyawar matashiyar da ta bud'e door d'in tana kallon Barraq ta zaro ido waje,fuskarta da wani irin expression tace "Yaa Barraq!" Yayi murmushi a hankali yana kallonta yace "Amarya" da sauri tasa hannu ta rufe fuskarta tace "Kai Yaa Barraq har kaima sai ka tsokane ni?" Ya sake yin murmushinsa mai kyau yana kallonta yace "A'a ni ban tsokane ki ba" ta d'an had'e rai tace "ga shi ka yi daga zuwanka" ta gefen idanunsa ya kalli Badriyah da tayi kicin² ta ja gefe ta tsaya,yana kallon budurwar dake tsaye in between doorway ya d'age girorinsa yace "to ko dai na koma ne?" Ido tayi saurin bud'ewa sai kuma ta matsa tace "I'm sorry" yace "thanks,but Mama fa?" Da sauri ta biyo shi tana cewa "tana bedroom but let me imform her",tana fad'a ta wuce hanyar bedroom d'in mahaifiyarsu tana cewa "welcome dear sis,ya gida da sweetheart?" Harararta Badriyah tayi taja tsaki ba tare da ta amsa maganar ta ba,Barraq ya d'aga kai yana kallonta yaga ta k'i zaunawa,ya tab'e baki bai ce mata komai ba ya wuce,Mama suka fito tare da Jawahir suna dariya,Badriyah ta kallesu ganin suna dariya tsarguwa yasa ta sake d'aure fuska,Mama ta bita da kallo ganin bata zauna ba tace "ke sojiya kika zama ne hala kike ma mutane tsaye akai?" Barraq yayi wani murmushi yana kallon Mama dake zama saman armchair yace "Ina yini Mama?" Fuskarta da fara'a sosai tana kallonsa tace "lafiya k'alau Barraq ya gida da aiki fa?" Ya shafa kwantaccen sumar sa yace "Alhamdulillah" Mama tace "Maa sha Allah,ya mutanen gidan kowa lafiya?" Yace "lafiyarsu k'alau suna gaishe ku" tace "Muna amsawa,ashe kana garin?" Yace "Ehh! Ban jima ba sosai ai" Mama tana kad'a kai tana murmushi tace "when za ka koma lagos ne na bada sak'o?" Ya saki murmushi a hankali yace "zuwa next week in sha Allah" Mama ta gyad'a kai tace "tou Allah kaimu,Allah kuma ya bada sa'a" yace "ameen" juyawa tayi tana kallon Badriyah dake ta tsaye har lokacin muryarta da fad'a tace "Idan ba zaki zauna ba sai ki koma inda kika fito kou?" Sake had'e rai Badriyah tayi tana tura baki then a hankali ta k'araso ta zauna next to Mama,bata yarda ta kalli inda Barraq yake ba tana shagwab'ewa tace "Ina yini?" Mama ta kad'a kai cike da takaici tana kallonta tace "lafiya ya gida da Mummy'n ku?" Badriyah tak'i sakin fuskarta har lokacin tace "kowa lfy" Mama tana kallonta tana yamutsa fuska tace "Ina Ismat na ganki ke d'aya?" D'agowa tayi da sauri za tayi magana suka had'a ido da Barraq dake kallonta yana jira yaji me za ta ce,a hankali ta d'auke kai tace "tana gida" Mama ta kad'a kai da mamaki tace "yau wane rana Ismat ta bari kin fita ba tare da ita ba? Amma lafiyarta k'alau kuwa?" Badriyah ta kad'a mata kai tace "Ehhh" Mama dake mata wani kallo tace "anya ba wani abu kika yi mata tak'i biyo ki ba Badriyah? Haka kawai na san ba za ki fito ki barta a gida ba" kamar za ta fashe da kuka ta fara kallon Mama tak'i cewa komai,Mama tace "tambayarki nayi kike kallona kin k'i ba ni amsa" a hankali tana tura baki tace "ni Mama babu abunda nayi mata,itace tace baza ta je ba fa" Mama ta tab'e baki tace "Allah yasa da gaske kike" saurin kallon Mama tayi tace "Da gaske fa nake yi" Jawahir dake ajiyewa Barraq ruwa da drink tace "Akwai dai mamaki cikin batun" da sauri Badriyah ta d'ago tana harararta tace "ke kuma waye yasa bakin ki a nan?" D'agowa Jawahir tayi tana zabga mata harara tace "dallah rufewa mutane baki,waye bai san k'aryar ki ba za ki wani zo ki fesa zance kice za'a yarda dama?" Saurin juyawa Badriyah tayi tana kallon Mama tace "kinga dai Mama kiyi mata magana,ni dama ban kulata ba dai kinga tun da na zo" Mama ta kad'a kai tana tab'e baki tace "ni babu ruwa na,yanzun nayi magana sai ku kunyata ni kuce ku y'an uwa ne kada na shiga tsakaninku" girgiza kai Badriyah ta fara yi cikin fushi tace "shi kenan tunda baza ki mata magana ba" Jawahir ta fara dariya tana kallon Badriyah tace "an ji kunya dai,mutum yayi ta fesa k'arya ko kunya bare tunanin ya fara girma" a fusace Badriyah ta mik'e tayi kan Jawahir za ta rik'o ta,Jawahir ta tsaya kyam tana rik'e waistband tace "Allah baki sa'a wallahi dama zane ki zanyi yanzun ki koma inda kika fito babu shiri" Barraq dai yana zaune yana kallonsu bai ce komai ba fuskarsa a had'e,inwardly kuwa mamakin irin rainin da Badriyah ta yiwa Jawahir yake yi,shekaru uku ne tsakaninsu amma gani Badriyah take yi kamar tare aka haifesu ko dan ta ga Jawahir d'in ba ta da girman jiki ne oho,a fusace Badriyah dake kallonta cikin tsiwa tace "ko dai mu daki juna?" Jawahir tana banka mata harara tace "idan kina musu zo kiga yadda zan casa ki a nan,wallahi sai na sa ki kuka kika yi kuskuren tab'a ni dama" juyawa badriyah tayi a fusace ta fizgo jakarta dake kusa da Mama tana huci tace "aikin banza kawai ni da na san haka ne ma da na yi zamana ban zo ba" a zafafe ta kama hanyar fita,Mama ta bita da kallo ta tab'e baki ko k'ala bata ce mata ba,Jawahir cike da tsokana tana yi mata dariya tace "Allah raka taki gona,dama ba wanda yace yana neman ki" juyowa Badriyah tayi saurin yi ta k'undumawa Jawahir zagi,Barraq dai yayi still inda yake mamaki fal ransa,sai tambayar kansa yake sake yi dama haka yarinyar nan take ba ta da kunya ko kuma bayan tafiyarsa lagos ne ta koma haka? Shi dai da yake duk a gaban mahaifiyarsu ne sai bai samu damar cewa komai ba ya mik'e tsaye yace "Mama ni zan koma" Mama tayi murmushi tace "tun yanzu soja? Yaushe ma kuka shigo gidan?" Yace "ai da yake ba gida zanje ba,akwai inda za ni daga nan,dama cewa nayi bari nazo na gaishe ku" Mama tace "ai kam na ji dad'i wallahi na gode sosai,Allah ya muku albarka" ya amsa yana yin murmushi da kallon Jawahir yace "amarya yaushe ne bikin?" Turo baki Jawahir tayi tana kallonsa tace "Kai Yaa Barraq ni ka daina ce min amarya,kunya fa kake sawa ina ji,gara kace min Jawahir d'ina yafi" yayi murmushi yace "ai wannan shi ne sunanki,daga nan har ayi biki" murmushi tayi ta tashi tace "ni dai a'a ba na so" ya sake yin murmushi yace "tou shi kenan tunda ba kya son ace amarya sai ace miki uwar gida kawai" wani had'e rai tayi tana kallonsa idanunta sunyi rau² tace "kai Yaa Barraq har fatan ayi min kishiya ma kake tun ban shiga ba?" Ya zaro ido yana dariya yace "Aaahh! Ni bance haka ba" tace "amma ai ka ce yanzun" yana sakin murmushi yace "Mmm! Yi hak'uri tou lil sis daga ke babu k'ari ma in sha Allah" ta fara dariya cikin jin dad'i tace "Allah yasa" yace "ameen,zan wuce" a hankali tace "muje na raka ka" yace "alright thanks" yayi sallama da Mama suka jero suna tafiya tare suna hira,har suka k'araso compound inda yayi parking,tsaye suka tarar da Badriyah a jikin motar ta cika fam sai harararsu take k'asa² amma bata bari ya gane ba,ya d'auke kai yana had'e rai ya bud'e mota ya shiga yana yiwa Jawahir magana,Badriyah ta harari Jawahir dake murmushi tana amsa maganar Barraq,then ta wuce tana sakin siririn tsaki za ta shiga motar,a fusace ya waiwayo yana kallonta cikin haniya yace "Hey! Get down my friend before i slap u" da sauri ta kalleshi tana k'ifta idanu kamar za ta fashe da kuka dan har ta saka half na jikinta a cikin motar,ya sake had'e rai kamar bai san ya ake dariya ba yana kallonta,da yaga ta fita a hankali ya juya yana d'aga ma Jawahir hannu yace "za muyi magana dear in sha Allah" tayi murmushi tace "alright! Ka gaida min Mom da Ismat,in sha Allah zan zo gidan ba da jimawa ba" yace "alright! Allah kawo ki lafiya" tace "ameen" a hankali ta matsa gefe tana d'aga masa hannu,ya fara warming motar ya saci kallon Badriyah dake kallonsa kamar za ta fashe da kuka yace "rufe min mota Malama" a sad'ad'e tana kallonsa ta rufe motar,ya fara riding motar forward a hankali kamar ba ya son tafiyar yana kallonta ta mirror,yadda ta bi car d'in da kallo baki bud'e ganin yana tafiya zai barta a gidan wasu hawaye masu zafi suka fara taho mata because bata fito da kud'i ba,saboda ta san ba ta da matsala da hakan mota kad'ai za ta d'auka taje duk inda take so,Jawahir da har lokacin bata tafi ba neman tsokana ya tsayar da ita ta dunga b'ab'b'aka dariya tana nuna Badriyah da hannu abunda Barraq ya yiwa Badriyah ya mata dad'i sosai,a fusace Badriyah tasa bayan hannu ta goge guntayen hawayen da suka zubo mata bata kula Jawahir ba,murmushi Barraq ya saki shi kansa yadda yaga ta dad'a cika fam kad'an bata fashe ba,yana kallonta ta mirror sai da yayi nisa da inda take yana daf da fita get d'in gidan then ya d'an tsaya,a hankali yayi mata horn,almost 2 minutes ta d'auka tsaye tana kallon motar dan bata sani ba da ita yake ko Jawahir da tak'i tafiya ta sata gaba tana dariya,ya sake yin horn for the second time,ganin ba ta da niyyar tahowa ya sauke glass ya lek'o kad'an yana zabga mata harara yace "za kizo mu tafi ko sai na tafi na barki a nan?" Tsayawa Jawahir tayi da dariyar da take yi a hankali tace "Ohh! Yaa Barraq gaskiya banji dad'i ba da za ka tafi da ita wallahi" a fusace Badriyah tace "Ke wai ina ruwanki ne tou shishshigi kawai?" Saurin kallonta yayi yana had'e rai yace "hey my friend za ki shiga mu wuce ko rashin kunyar za ki ci gaba da yima mutane?" Duk da shima d'in bata k'i tayi masa ba a yadda take jin kanta but gudun kada ya tafi ya barta ba ta ko kobo da za ta koma gida sai yasa ko d'aga kai bata yi ba ta wuce sum²,ta san idan tayi masa ma ita ce za ta kwana ciki,ta bud'e motar a fusace ta shiga ta rufe,yanayin yadda ta fizgi murfin motar yasa shi jifanta da mugun kallo a masife yace "Dama ki mayar da hankalinki jikin ki,idan wani abu ya samu mota na dalilin ki Allah yau sai na lahira ya fi ki jin dad'i,stupid girl" ita dai ta had'e rai bata yarda ko kallonsa ta sake yi ba taja baki tayi d'if,ya harareta ya juya ya sake yin sallama da Jawahir dake sakin murmushi then suka fice daga compound d'in gidan tana d'aga masa hannu. A hankali Ismat dake kwance saman lafiyayyen bed d'insu tayi juyi,mintuna biyu tayi tsaki ta sake juyawa d'aya side d'in,yau duk kusan haka nan take jin jikinta kamar ba ta jin dad'i,tun bayan fitar Badriyah a gidan sai da na sanin k'in binta suje tare take,but kuma haka nan duk ta rasa gane actual abunda yake damunta,juyawa tayi ta kalli phone d'inta dake nesa kad'an da ita,a hankali ta sake mirginawa ta d'auki wayar,yau duka tun safe bayan ta shigo daga dininig sai yanzun ta bud'e network d'inta,ta fara clicking a hankali cikin nutsuwarta duk da tana jin kamar zazzab'i yana son kamata,kamar daga sama tana shiga whatsapp sak'onni suka fara shigo mata daga number da tayi saving da bold "F",ta d'an lumshe idanunta a hankali then ta bud'esu akan screen na phone d'in,almost 3 minutes ta d'iba tana kallo bata bud'e ba,then tayi clicking akan number,sak'on farko da idanunta suka sauka akai yasa she doesn't even know when murmushi yayi escaping mata duk da yanayin da take feeling kanta a ciki,a haka ta daure ta fara amsa sallamarsa then gaisuwar da yake yi mata na weekend,ko minti d'aya ba'a yi ba da tafiyar sak'onta taga b'im sak'onsa ya sake shigowa,da sauri ta fita tana zaro ido though ya fad'a mata yayi hidden komai nasa but ita dai tana tsorata duk lokacin da yake replying mata,sai da ta shafe kusan mintuna biyu sannan ta koma taga ya rubuta "Ina kika shiga yau nayi ta jiranki ban ganki ba sleeping Queen?" Wani zaro ido ta fara yi sai kuma ta kalli screen d'in wayar while tana tambayar kanta a fili "ya akai ya san na yi bacci?" Kamar ya san abunda take yi kenan ya tura mata emoji na wink yace "Kina so na fad'a miki yadda aka yi na sani?" Dariya ta fara yi ta kasa ci gaba da chat d'in can kuma sai tayi offline,a hankali ta koma ta kwanta tana sakin murmushi,ko cikakken mintuna biyu ba'ayi da saukarta a online ba ya fara kiranta,kasa d'aukar wayar tayi da farko har kiran ya katse ya sake kira,wayar yana daf zai katse ta d'auka cikin cool voice d'inta ta furta "Assalamu alaikum" Fawad dake kwance ya lumshe idanu jin sanyayyar maganarta a cikin kunnensa ya amsa sallamar then yace "Me yasa kika sauka muna magana?" Murmushi tayi tana kulle idanunta,lokaci d'aya idea yazo mata tace "zan yi karatu ne" yayi murmushi yace "yanzun kuma dear?" Tace "Ehhh! Zan yi test gobe ma ai" yace "alright! Bari na barki kiyi karatu,but please ayi da yawa,banda wasa please" tace "in sha Allah" a hankali ta ji ya furta "zuwa yaushe za ki gama karatun tou?" Ta bud'e idanunta half kamar mai tunani ta danne lip d'inta na k'asa da hak'oranta na sama,a sanyaye kamar ba ta son fad'a yaji tace "within an hour ma na gama" yace "alright! Zan jira ki gama tou" tayi shiru bata ce komai ba,can yace "za ki koya min karatun idan kin gama?" Zaro ido tayi ta fara dariya,yayi murmushi yace "Baki amsa ba ai" ta dakata da dariyar da take yi tace "ai na san ka wuce ni,sai dai ka koya min kai" ya zaro ido kamar yana gabanta yace "waye ya fad'a miki? Ni fa ko secondary ma ban gama ba" ta zaro ido da sauri tace "da gaske?" Yace "sure" ta tab'e baki cike da yarinta tace "tou amma ai maganarka ya nuna kai ba yaro bane" yayi murmushi yana saurarenta yace "ni yaro ne mana,maybe ma kin girme ni" dariya tayi tace "Ni dai na san ban girmeka ba,shekaruna fa ba su da yawa" yace "how old are u tou muji?" A hankali tace "20 fa nake yanzun" yayi murmushi cike da tsokana yace "Ohh! Dama na sani kin girme ni,nifa yanzun nake 18" quickly ta zaro ido tace "Haba dai?" Yace "da gaske" ta fara dariya a hankali tace "ni dai ban yarda ba,ka fad'a min na gaskiyar" dariya yayi mai sauti sai kuma yace "just kidding dear,shekaruna 34 yanzun" zaro ido tayi sai kuma ta fara dariya,yayi still yana saurarenta yana blushing a hankali cikin cool voice d'insa yace "me kike ma dariya haka?" Ta dakata tana lumshe idanunta tace "Ashe kai tsaran bhai d'ina ne,shima 34 yake" yayi murmushi yace "Mmm! Kice na samu addition na sis kou,tunda kema sa'ar lil sis d'ina ne" tayi murmushi tace "kana da sis dama?" Yace "sure!" Tace "tou ya sunanta ita?" Shiru yayi yana murmushi sai yace "Umn!" Kamar yana tunani then yace "her name is *MADEEHA"* Ta gyad'a kai tace "Sunanta mai dad'i" yayi murmushi yace "amma na ki yafi dad'i ai" ta zaro ido da sauri tace "mine? Ya akayi ka sani tou,ni ai ban fad'a maka ba?" Soundly yayi murmushi yace "kin manta sis d'inki ta fad'a min jiya?" Da sauri ta zaro ido tace "Mmm! Na manta ma ni,amma d'an fad'i muji idan ba ka manta ba" strictly da wani irin murya ya furta "Pious" zaro ido tayi ta fara dariya then tace "ai ba haka ne sunan ba" yayi murmushi yace "Yeah! Kawai na fad'i ma'anarsa ne" ta d'an sassauta dariyar da take yi tace "A'a ni dai sunan za ka fad'a na ji" yace "sai na fad'a za ki yarda na sani?" Tace "sure" ya sake yin murmushi then da muryarsa mai sanyin dad'i yace *"ISMAT!"* Wani irin juyi tayi akan bed d'in kad'an ya rage bata fad'o k'asa ba dan yadda take mirginawa tun d'azun daga farko zuwa k'arshen bed d'in,beddings da suke kan bed d'in kuwa dama tuni duk sun cukuikuye tsabar yadda take mirginawa,da sauri ta bud'e idanunta jin half na jikinta yayi luu zai yi k'asa ta zaro ido da sauri ta koma baya tana sauke ajiyar zuciya,yayi murmushi yace "Am i right?" Tayi murmushi tace "yeah! Thought ka manta ai" yace "me yasa zan manta?" Tace "ina da wani muhimmanci ne a gurinka da za ka rik'e suna na?" Zaro ido yayi kamar ya ji tsoro yace "waye yace miki ba ki da muhimmanci da?" Ta zaro ido itama surprisingly tace "Toh ai na san haka ne,mu da bamu san juna ba ma" yayi murmushi yace "sai mun san juna za ki zama mai muhimmanci a guri na?" Ta lumshe ido tace "Ehhh" ya zaro ido yace "Ehhh! Fa kika ce?" Ta bud'e idanunta kad'an tayi shiru,yayi murmushi a hankali yace "Tunda haka kika d'auka shi kenan,but soon za ki sani idan kina da muhimmanci walla laa" (Ko a'a) zaro ido tayi da mamaki a fuskarta tace "dama ka iya Arab?" Yayi murmushi bai ce komai ba yace "Kije kiyi karatunki later za muyi magana" had'e rai ta fara yi saboda bai amsa mata ba,yaji ta yi shiru bata ce komai ba,a hankali yace "what happened dear?" Tura baki tayi cikin wani irin muryar shagwab'a tace "Baka amsa min tambaya na ba ai" yayi murmushi yana lumshe idanunsa a hankali yace..... #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300,VIPs ₦450. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name-Hauwa Muhammad Usman Acct number-0060746882 Bank name-Access bank. *Sai a tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *3- OTHER WORLD REMITS* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/NV64fA4cR6 🆓 Pᴀɢᴇ.. »4⃣ 4⃣ :#Pʟᴇᴀsᴇᴛʜ *It seems like baku yi appreciating zuwan book d'inba 😕 saboda yadda kuke ignoring,anyways duk yadda kuka yi dai² ne thanks all for da love,this is the right time dama da akace zan fahimci true lovers d'ina,wato na maida book paid shisa duk kuna kallo babu wanda zai iya comment sai kad'an daga ciki,groups d'ina kam dama ku ba'a saka ku lissafi,wannan sabon kune ayi abu baza ku tanka ba,billah i feel ashamed on u,kun yi matuk'ar ba ni mamaki,sai dai ba zan ce komai ba,wad'anda suka min fatan alkhairi da addu'o'i,i have nothing to pay u back,thank u so much habibtiiys,ILYSM.😘 Wattpadians hala kunyi bacci? I see no vote fa,why ne? Idan babu chanji gaskiya 😢 zan koma posting whatsapp kad'ai tunda haka kuke so.* 💕 Yayi murmushi yana lumshe idanunsa a hankali yace "Later za ki sani" b'ata fuska tayi tana hararar gefenta tace "ni dai a'a ka fad'a yanzun" ya sake yin murmushi then a hankali yace "yeah! Na iya kad'an" tayi murmushi tace "Nima na iya shuwai²" yayi murmushi a hankali cike da mutuwar da jikinsa yayi yace "sai an jima?" Ta kad'a kai kamar tana gabansa tace "Allah ya kaimu" yace "ayi karatu lafiya" tayi murmushi tace "thanks" ya lumshe idanunsa a hankali yana relaxing kansa a saman bed yace "alright! Bye" tace "bye" sai suka ajiye wayar tare,juyi ta sake yi ta mirgina,tana sakin murmushi aka bud'e k'ofa da k'arfi har sai da ta tsorata ta juyo,idanunta suka sauka kan Badriyah da ta shigo tana hawaye,cikin tsoro Ismat tayi sauri ta tashi a firgice ta rik'ota tana kallonta hankalinta duk ya tashi ta fara magana "what happened habibtiiy? What's wrong with u? Me aka miki please?" Kuka Badriyah ta fashe da ta zauna saman bed,da sauri Ismat tayi kneeling a gabanta idanunta sunyi rau² kamar za ta fashe da kuka duk ta birkice tace "please talk to me dear,waye ya tab'a ki? Ke da waye please?" Badriyah ta kasa magana sai kuka take,jikin Ismat ya fara tsuma da sauri ta d'auki wayarta hannunta banda rawa babu abunda yake yi ta fara kiran line Jawahir,mintuna biyu Jawahir ta d'auka da fad'in "Hello dear!" A firgice Ismat ta furta "Yaa Jawahir me aka ma habibtiiy take kuka?" Jawahir ta fara dariya tace "Me kuwa za ayi mata? Kema kin san halin mutuniyar ki ai" hurriedly Ismat tace "please Yaa Jawahir ki sanar min abunda akayi,kinga fa kuka take tunda ta shigo" bud'a hannu Jawahir tayi tace "tou ni dai ban san me aka yi mata ba,amma ki tambayi Yaa Barraq ko da shi ne suka samu matsala" Ismat ta zaro ido a tsorace tace "tare suka zo?" Jawahir tace "Ehhh!" Ismat tace "Alright! Sai an jima" Jawahir bata gama amsawa ba Ismat ta katse kiran,Jawahir tayi murmushi ta bi wayar da kallo kafin ta ajiye ta fita,juyowa Ismat tayi tana kallon Badriyah da har lokacin ta k'i yin shiru tace "please habibtiiy wani abu ya had'a ki da Bhai?" Banza Badriyah ta mata kamar bata ji ta ba,ta sake maimaitawa for da second time tana tunanin Badriyah za ta amsa mata,but sai taga ta k'i cewa komai,hankalin Ismat duk ya dad'a tashi,sai kallon Badriyah take kamar za tayi kuka tace "shi kenan tunda ba za ki fad'a ba,amma kin san idan kin ci gaba da kuka kanki zai yi ciwo kou?" Ta fad'a tana k'ok'arin sharewa Badriyah fuska,still Badriyah bata kalleta ba tana ci gaba da sauke hawaye kuma ta k'i cewa komai,kasa samun nutsuwa Ismat tayi a hankali ta sake d'aukan wayarta ta fara kiran line Bhai d'inta,dai² lokacin shigowarsa kenan cikin gidan ya d'an tsaya compound wajen mai wankin sa da ya kawo masa kaya,yana jin wayar yana ring ya wuce bai d'auka ba sai da ya kai kayan bedroom ya ajiye saman resting chair,ya fito da wayar daga pocket yana dubawa yaga Kid sis ce ta kira,a hankali yayi calling nata back,cikin azama Ismat dake juya waya a hannunta tun d'azun da ta kira taji bai d'auka ba tayi answering call d'in da fad'in "Bhai me ka yiwa habibtiiy take kuka please?" Had'e rai yayi yace "ita tace miki na yi mata wani abu?" Ta kad'a kai a hankali kamar tana gabansa tace "No! I'm just asking" yace "Ban sani ba,dama kiran da kike yi kenan?" Ta marairaice fuska tace "Bhai ka ga fa tunda ta shigo take kuka,kuma har yanzun bata bari ba" kafin ta sake magana ya katse kiran yana jan tsaki,a fili ya furta "shirme",waistband ya rik'e yana tsaye a inda yake sai ya rasa me zai yi? Because kiran wayar ya mantar da shi abunda yake niyyar yi,a hankali ya juya ya fara k'arewa room d'insan kallo,ya sake yin tsaki sai kuma ya juya ya nufi hanyar fita,da sassarfa ya dunga tsallake staircases yana zuwa corridor ya tsaya k'ofar bedroom d'insu yayi knocking,Ismat dake tsugune gaban Badriyah kamar mai neman alfarma tace "Yes!" Barraq ya turo k'ofar yana had'e rai ya shigo da sallama,Ismat kad'ai ta amsa tana kallonsa kamar za ta fashe da kuka,ya k'araso yana kallon Badriyah dake share hawaye a dake yace "Me aka yi miki kike ma mutane kuka? Ko dan ban zane ki ba?" Saurin d'agowa tayi sai kuma ta sake fashewa da kuka "Hey! Hey!!" Ya fad'a da wani irin murya a fusace yana nufarta,jikin Badriyah ya fara rawa saboda ta tsorata ta fara ja baya,sai da ta kai k'arshen bed sannan ta fara magana da muryar kuka "Ni dan Allah ka rabu da ni,kawai sai ayi min abu kuma ace bazan ji haushi ba?" Wani kallo ya fara watsa mata cikin hayaniya yace "uban me aka miki?" Ta sake fashewa da kuka tace "tou ba a gabanka tayi min ba?" Matsowa ya fara yi gashin jikinsa sun fara mik'ewa yana kallonta yace "Idan kika sake bakinki ya sake furta wani magana a nan gurin sai na b'arar miki da hak'ora,ke sha³r ina ne? Jawahir ba gaba take da ke ba? Ohoo! Da kika ga ban zane ki gaban Mama ba,ban yi miki maganar abunda kika yi ba shi ne kika samu bakin magana yanzun wai wani anyi miki abu baza ki nuna fushi ba,tou nuna fushin naki mu ga!" Ya k'are maganar cikin tsawa,saurin rik'e arm d'insa Ismat tayi cikin rawar murya ta furta "I'm sorry bhai,please forgive her" sai tayi saurin had'e hannayenta tana rok'onsa hawaye suna sauka kan fuskarta,saurin kallonta yayi yana making snapped muryarsa cike da warning yace "Ki rufe min bakinki a nan wajen kema,ko na ce kiyi magana?" Da sauri ta kad'a kai,ya juya a fusace yana kallon Badriyah "saboda kin iya rashin kunya shi yasa ba kya ganin kowa da mutunci,kowa kin maida shi sa'anki,yaushe kika zama haka? Nawa shekarunki suke duka?" Saurin d'agowa tayi tana tura baki,a fusace ya kad'a mata hannu cike da gargad'i ya furta "mind u! Idan kika bari naji wani kalma ya fito daga bakinki za kisha mamaki na yanzun" tura baki ta sake yi ta fara k'unk'uni k'asa² sam bata tab'a zaton zai ji ba tace "tou ba ita ta tsokane ni ba?" Gigitaccen marin da ya falla mata lokacin yasa bata tantance inda take ba sai da ta d'auki wasu sa'o'i sannan ta dawo dai²,cikin masifa Barraq yana nuna ta with his index finger ta inda ya shiga ba ta nan yake fita ba,sai da yayi mata tas² then ya juya a fusace zai fita,a guje Ismat ta bishi tana ba shi hak'uri bai kulata ba har suka sakko k'asa lokacin Mom tana zaune parlor tana magana a waya,tunda suka fara tahowa take kallon su har suka sakko za su wuce,da sauri tace "za muyi magana later,ina da wani d'an uzuri da ya taso min na gaggawa yanzun" sai ta katse kiran,lokaci d'aya ta furta "Hey! Duka ku zo nan" a tare suka juya jin muryarta because duk basu san tana zaune ba,Ismat tana share hawaye a hankali ta fara wucewa kusa da Mom then Barraq dake had'e rai,suna zuwa ya zauna kad'an saman wani armchair ya k'i yarda su had'a ido da Mom,but kallo d'aya za ka yi masa ka san ransa a mugun b'ace yake saboda yadda yake tauna hak'ora kamar zai ci babu,yadda nerves d'in kansa suka yi rad'a² kamar za su tsaga goshinsa su fito,Mom ta kalleshi ta kalli Ismat a hankali ta furta "Maza ina saurarenku ku sanar da ni abunda yake faruwa" saurin kallon Barraq Ismat tayi,ya kautar da kansa bai kalleta ba yace "nothing Mom" Mom ta kalli Ismat tace "me ya had'a ku?" Kai Ismat ta fara girgizawa then tace "ba da ni bane Mom" wara ido Mom tayi da sauri tace "ban gane ba? Idan ba ke bace waye? Me kika yi nace?" Kallonsa ta sake yi then ta sake cewa "Mom ba ni bace fa,shi da habibtiiy ne,ni hak'uri kad'ai nake basa" "habibtiiy?" Mom ta tambaya da mamaki,Ismat ta gyad'a kai tace "Ehhh" da mamaki sosai akan fuskar Mom tana bin staircases da kallo tace "when ta dawo gidan?" Ismat tace "yanzun babu jimawa",juyawa Mom tayi tana kallon Barraq ranta a b'ace tace "didn't i told u of what's right? Me kake son zama Barraq? Babban kwabo ko me? Kana so yaran nan su raina ka kou?" Saurin kallonta yayi yana marairaicewa yace "Mom ba fa yadda kike tunani bane,laifi tayi ban hukunta ta ba kuma ta zo tana yiwa mutane kukan banza" wani kallo Mom tayi masa tace "laifi kace?" Ya kad'a kai yace "sure Mom" ta kad'a kai tana kallonsa tace "wane laifi ne tayi maka? Yarinyar da ina kula wakenku sam bai nuna tukunya d'aya? K'aramar yarinya ka maida ni da za kace min ta yi maka laifi na yarda? Yaushe ma kuka zauna waje d'aya ban sani ba har tayi maka laifin?" Ismat ta d'ago a hankali ta saci kallon Barraq yadda taga yayi shiru ya kasa tankawa Mom ita kuma sai fad'a take masa a gabanta al'halin bata san abunda ma ya faru ba,da sauri a wani irin sanyaye tace "but Mom kada kiyi hukunci da abunda baki sani ba,tare suka je can fa" a fusace Mom ta juyo kan Ismat tace "how dare u told me tare suka je?" A sad'ad'e Ismat tana sunkuyar da kai tace "I just know" Mom tana yi mata wani kallo tace "saboda tare kuka je da su?" Ajiyar zuciya Ismat tayi tana lumshe idanu tace "A'a Mom munyi waya da Yaa Jawahir ita tace sunje tare" kallonta Mom ta dunga yi ta kasa magana,kusan mintuna uku then tace "je ki kawo min wayar muga" a hankali ta tashi ta fara tafiya,har ta d'anyi nisa da fara haura stairs d'in Mom ta daga muryarta tace "ku zo tare da Badriyah" ta amsa a hankali ta wuce bedroom d'insu da niyyar aiwatar da umarnin Mom,tana shigowa ta tarar da Badriyah ta fito daga bathroom fuskarta da alamun danshin ruwa,ta wuce ta fara d'aukar wayarta then tace "kizo Mom tana kiranki" saurin kallonta Badriyah tayi tace "Okay" suka wuce tare Ismat a gaba tana binta har suka sauko k'asan,tunda ta hango Barraq dama taji gabanta ya fad'i a hankali wani irin tsoronsa ya dunga shiga jikinta,sai tayi saurin sunkuyar da kai,bata yarda ta sake d'agowa ba har suka k'araso,Mom tana kallon fuskarta da yayi jaa ta gefe tace "come here dear" tana mik'a mata hannu,saurin tahowa tayi ta kwanta jikin Mom a hankali Mom ta zubawa fuskarta idanu tana kallo tana shafa gurin tace "me ya same ki a nan nake ga kamar shatin hannu?" Hawaye suka kawo idanunta a hankali tana tura baki tace "Yaa Barraq ne ya mare ni" saurin kallonsa Mom tayi cikin fushi tace "Kana hauka Barraq za ka fidda hannu k'aton namiji kamarka da ko wani namijin ka daka sai ka ji masa ciwo ka mareta,laifin me tayi maka kasa hannu ka daketa eh?" Sunkuyar da kai yayi a hankali yana sassauta murya yace "I'm sorry Mom but it's not intentional" a fusace Mom tace "it's not intentional kake cewa? Ni kake fad'a ma haka? Hauka kake za ka mareta? Gaskiya na gaji Barraq da sa ni maganar da kake daga jiya zuwa yau,ni dai ka tattara ka koma bakin aikinka Allah ba mu alkhairi" saurin kallon mahaifiyarsa yayi jin tana cewa ta gaji da ganinsa kusa da ita,kamar zai fashe da kuka yana ci gaba da kallonta yace "but Mom" a fusace tace "but what? Me kake da shi da za ka fad'a min na saurareka?" Saurin kallon Ismat yayi yaga itama fuskarta duk ta yi rau² kamar za ta fashe da kuka,a hankali ya sauke kansa k'asa yace "shi kenan Mom zan tafi gobe in Allah ya kaimu,ki yi hak'uri in sha Allah bazan sake ba" yadda yayi maganar cikin sanyin murya yasa Ismat jin wani irin tausayinsa a hankali ta share hawayen da suka zubo mata ta kalli Mom tana tura baki tace "but Mom bafa ki san me tayi ba kike masa fad'a kuma" juyowa Mom tayi kanta cikin fushi tace "kina son tare masa ne saboda na yi magana? Ko kuwa dan ba ke ya yiwa marin ba?" Sunkuyar da kai tayi a hankali tace "A'a Mom but kin sani ba'a hukunci da abunda aka ji ko aka gani daga tsagi d'aya hakan yana iya zama kamar rashin adalci ne wa d'aya tsagin,and duk gaskiyar da ake nema idan aka yi hukunci da abunda aka ji na gefe d'aya kin sani Mom baza'a tab'a gane komai ba" still Mom tayi tana kallonta,tabbas maganarta gaskiya ne,but ita ta san duk baza su fahimci dalilinta nayin haka ba,ta san wace ce Badriyah fiye da kowa kasancewar rayuwarta kusan duka a gidan yake,tun tana zuwa yi musu hutu lokacin tana yarinya har duka zamanta ya dawo gidan,kusan za ta iya cewa a halayen Badriyah tabbas ta san 75% wanda ko uwar da ta haifeta ba lallai ne ta sani ba,dole take dakatar da Barraq a wasu lokutan,because idan tana zuba ido zafin zuciyarsa zai iya sawa wata rana ya ji mata ciwo ita kuma abunda ba ta fata kenan ya faru,gyad'a kai tayi tana kallon Ismat tace "ko mene ne tayi masa bai kamata yayi mata irin wannan marin ba,duba yadda shatin hannunsa suka kwanta mata a fuska" Ismat ta d'ago tace "tou Mom ba zai sake ba ai in sha Allah ya fad'a fa" harararta Mom tayi tace "rufawa mutane baki,ke ni ban san me yake damunki ba k'iri² kina kallon abunda yayi kin san gaskiya amma sai wani support kike basa" murmushi ne ya kufce mata tana satan kallon Badriyah tace "tou Mom ai kin san itama habibtiiy ba jin magana take ba,kika sani ma ko wani abu yaga tana yi in appropriate to her behavior?" Harara Mom ta sake sakar mata tace "za ki rufe min baki a nan ko sai na b'ata miki rai?" K'ifta idanu tayi da sauri ta rik'e bakinta da hannu tace "I'm sorry Mom na yi shiru Allah,but ki tambayeta ta fad'i abunda tayi ya mareta muji idan itace da gaskiya dama za mu bata hak'uri" juyowa Badriyah tayi saurin yi a fusace jin abunda Ismat take fad'a tace "ban gane na fad'i abunda nayi ya mare ni ba?" Ismat ta d'aga kai a hankali tana kallonta tace "Ehhh! Ki fad'a muji idan ba laifi kika masa ba me yasa zai doke ki tou?" Had'e rai tayi cikin borin kunya ta fara ihu da fad'in "baza'a fad'a ba d'in,kawai dan kinga yana yayanki shi ne za ki zab'esa ki bashi gaskiya,ai na gane abunda kike nufi" dariya Ismat ta fara yi tana kallon yada Badriyah take yi tana k'ik'k'ifta idanu alamun rashin gaskiya k'arara a fuskarta strictly tace "Kin gani kou Mom Allah ba ta da gaskiya,ki tambayeta gata muji abunda tayi" a tsawace Badriyah ta mik'e tana yi mata wani kallo tace "Kinga Ismat ba na son haka,meye ruwanki a cikin maganar ma duka?" Ismat da dama halinsu d'aya da Jawahir gurin dariya ta dunga dariya tana kallon Badriyah har saida hakan yasa Badriyah ta sake k'ulewa,Barraq da har lokacin yake zaune bai ce da Mom ga abunda tayi masa ya mareta ba shi kansa sai da abunda Ismat take yi mata yasa shi yin murmushin da bai yi niyya ba,Badriyah kuwa dama da ta gama k'ulewa cikin fushi ta fashe da kuka,tana kallon Ismat dake tsagaitawa da dariya tace "tunda kin zab'esa akai na dama yau ba sai gobe ba zan yi tafiyata,sai kije kiyi ta zama alone,zan bar muku gidan kuyi ta zama ke da shi" tana fad'a ta juya za ta wuce sama da niyyar ta tattare belongings d'inta tayi wucewar ta gida a cewarta,Mom tayi saurin rik'o ta tace "haba habibtiiy me yasa za kice haka?" Ismat ta d'age shoulders tana tab'e baki alamun bata damu ba tace "Mom let her be please,maza ki gaida gida" a firgice Badriyah ta waiwayo jin abunda Ismat tace tana kallonta because bata tab'a expecting such a words za su iya fitowa daga bakin Ismat d'inba all because of bold relationship da take hangowa tsakaninsu tace "kika ce me?" Strictly Ismat tace "cewa nayi ki gaida gida,kou kina ga bazan iya zama ba a gidan mu idan kin tafi?" Yadda tayi furucin tana d'an zare idanu yasa duka su uku suka bita da wani kallon mamakin anya Ismat ce da gaske take fad'in haka ko kuma dai mafarki suke? Because kamar yadda suka yarda kuma suka sani abu ne mai wahalar gaske ace kalaman daga bakinta suka fito,sun san alak'ar dake tsakanin su biyun sun kuma san yaya ne matsayin Badriyah a zuciyar Ismat,tambayar farko da yazo wa duka su ukun shi ne "Mene ne ya zo cikin tunanin Ismat lokaci d'aya har ta iya fad'in idan ta rabu da Badriyah baza ta ji damuwa ba?" Jikin Badriyah banda tsuma babu abunda yake yi tana sake bin Ismat da kallon mamaki tace "kin san abunda bakin ki yake cewa Ismat? Do u really know of what ur mouth said? Kina cikin hayyacinki kika ce hakan?" Ismat tayi murmushi tana lumshe idanuwa tace "of course ina cikin hayyacina nace haka" ba Badriyah kad'ai ba hatta Mom ta ji matuk'ar mamaki da irin kalaman suka iya fitowa daga bakin Ismat but ta kasa samun confidence tayi magana,gyad'a kai Badriyah tayi a hankali tana yiwa Ismat wani irin kallon da na kasa tantance na mene ne,then da sassarfa ta juya ta wuce sama tana fashewa da kuka,tana barin gurin tunanin Mom ya dawo daga yajin aikin da yaje,tana kallon Ismat da mugun mamaki tace "Sweetheart! What really come over ur head? Kin san me kika ce da y'ar uwarki kuwa?" D'aga kai tayi tace "na sani Mom,barta muga idan za ta iya tafiya d'in" Mom tayi still tana kallon Ismat da mamaki but couldn't talk sai kallon da take yi mata duk inda tayi,Ismat tayi murmushi a hankali ta waiwaya gurin da Barraq yake tayi masa murmushi a hankali ta nufesa,saman hannun chair ta d'an zauna tana rik'e hannunsa duka tace "kayi hak'uri bhai da abunda tayi,ni dai na san ba za ka daketa ba idan bata yi maka laifi ba dama,but please i'm begging u daga yau ka daina saurin fushi,kaga ba shi da kyau,kuma ka sani Annabi (S.A.W) ya hana mu yin hukunci a cikin fushi" wani irin sanyi yaji kalaman Ismat sun saukar masa,a hankali yana kallon k'anwarsa da shekaru rututu suke tsakaninsa da ita yayi murmushi yace "in sha Allah kid sis zanyi k'ok'ari na daina,thanks for the reminder,i love u" murmushin jin dad'i tayi wanda ya bayyana hak'oranta tace "I love u too bhai,but please ka daure kana yiwa Mom bayani idan ta tambayeka abu,ka ga yanzun ni na san Badriyah ba ta da gaskiya,amma da ka yi shiru kaga Mom kai ta yiwa fad'a ba ita ba,please bhai kaga bai kamata ace ana yi maka fad'a a gabanmu ba,tunda kai Yaya ne,amma idan kayi bayani kaga babu wanda zai na ganin laifinka kou?" Sanyayyan murmushi yayi yana lumshe mata idanu a hankali yace "thank u dear" tayi dariya kad'an a hankali tace "tou ka fad'awa Mom yanzun abunda tayi,tunda ita bata san rufa mata asiri ma kayi ba" saurin kallonta yayi yace "ya akayi kika sani?" Tayi murmushi tana kallon Mom dake kallonsu ta kasa cewa komai tace "ban sani ba kawai fad'a nayi,because na san halin bhai na ba ya tab'a yin abu babu dalili,and habibtiiy too,na fi kowa sanin halinta because ni nake rayuwa tare da ita" kad'a kai yayi a hankali yayi murmushi yace "No! Dear ba sai na fad'a ba,tunda kin fahimci banyi da wani niyyar ba haka ma ya wadatar" zuba masa idanunta tayi a hankali kuma ta d'age girorinta duka tace "Ok! Tunda ka zab'i haka shi kenan,but ka yi min alk'awari idan ta sake baza ka sake b'oyewa ba za ka fad'a?" da sauri yace "promise bazan sake ba" dariya tayi ta dunk'ule hannunta a hankaali ta fara matsawa da shi tace "let's have this deal" da sauri ya kawo hannu suka had'a sai suka yarfe yatsu a tare,Ismat tayi dariya tana yin ihun murna,a hankali Barraq ya waiwaya yana sakin murmushi ya kalli Mom da ta zuba musu idanu,sai ya sake yin murmushi ya tashi yana fad'in "Let me go dear,ya kamata na fara shirin tafiya" saurin kallonsa tayi tana ware idanu tace "ina kuma za kaje bhai?" Da sauri ya waiwayo yana kallon direction d'in Mom yace "Baki ji Mom ta ce ta gaji da gani na ba?" Zaro idanu tayi tana kallon Mom kamar za ta fashe da kuka tace "Ni dai gaskiya kada ka tafi sai ka gama hutunka,ai naga itama dan bata san gaskiyar abunda ya faru bane tace hakan" zaro ido yayi yace "No dear gara na shirya na tafi tunda ta ce" kallon Mom Ismat ta dunga yi kamar za ta d'ora hannu a ka ta fasa k'ara a shagwab'e tace "please Mom ni dai ban so ya tafi gaskiya" saurin kallonta Mom tayi ta harareta a fusace kuma sai tace "tunda ba kya so sai ki tattara ki bisa can lagos d'in" zaro idanu tayi tana kallon Mom a shagwab'e ta tashi taje jikinta ta fad'a tana sakin kuka tace "ni dai Mom kiyi hak'uri abunda idan ya tafi sai ya jima zai sake zuwa kuma" Mom dake sauraron tab'arar Ismat babu shiri ta ture kanta daga jikinta tace "tashi ki wuce ki bani guri kafin na sab'a miki" saurin mik'ewa tayi tana kallon Mom hawaye suna sauko mata ta turo baki tace "Mom ni ce fa autar ki" yadda tayi maganar cike sa tab'ara ya masifar bawa Mom dariya,a hankali ta kad'a kai ta kamota ta kwantar a jikinta tana cewa...... #Za kuga VIP ya canja,saboda masu recharge ne,anyi min maganar babu card na ₦50. #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300,VIPs ₦500. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name-Hauwa Muhammad Usman Acct number-0060746882 Bank name-Access bank. *Sai a tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *3- OTHER WORLD REMITS* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/NV64fA4cR6 *For u brothers (ATK's) 😍 Kaka's HASSAN ATK & HUSSAIN 80K😜,thanks for the care and support..Ahabbakum-kthiir.♥* *I'm really appreciated JAMILA UMAR (JANAFTY)😘,thank u so much habibtiiy,son so fisabilillah.❤* 🆓 Pᴀɢᴇ.. »5⃣ 5⃣ :#Aᴄᴄɪᴅᴇɴᴛᴀʟʟʏ A hankali ta kad'a kai ta kamota ta kwantar a jikinta tana cewa "I know ke ce auta,but u know abunda bhai d'in kin nan yake yi a times suna b'ata min rai kou?" Saurin kallon Mom Ismat tayi a hankali tace "but Mom babu fa abunda yayi,he just want mun yi abunda ya dace ne,and he's right akan duk action d'in da zai d'auka,idan ba haka ba Mom rayuwarmu zai iya fad'awa a had'ari,mu d'in mata ne dole muna buk'atar wanda zai tallafi rayuwarmu,dole ne sai ana tsawatar mana muke iya bambance tsakanin right da wrong" shiru Mom tayi ta zubawa Ismat idanu tana sauraron jawabinta,ita kanta ta sani maganganun da Ismat take fad'a gaskiya ne,abunda take fad'a mata right away kamar wani gyara ne ma take yi mata a matsayinta na mahaifiyarsu,wanda a wasu lokutan tana yawan ganin laifin Barraq idan yayi wani abun more especially akan Badriyah,Ismat tace "kinga Mom idan bhai bai yi mana gyara ba a nan waye muke da shi matsayin wa da zai gyara mana?" Shiru Mom tayi ta kasa cewa komai,Barraq kam dama since ya mik'e bai koma ya zauna ba,but duk maganar da Ismat take yi fes a kunnensa yana tsaye inda ta barshi,b'angare d'aya na zuciyarsa d'auke da wani irin cheerful expression da hatta fuskarsa sai da ya bayyanar da hakan ya ci gaba da saurarenta yana kallonsu,while gefe guda kuma yake d'auke da wani irin mamakin yadda akayi Ismat take saurin fahimtar duk wani manufarsa akansu amma Mom ta kasa ganowa,tabbas hankali ba shi ne shekaru ba,hankali baiwa ne ubangiji yana iya halittar yaro k'arami sai yayi masa baiwa da hankalin da idan yayi wani abu mutane za suyi ta mamaki,haka idan yayi niyya sai yayi babba mara hankali mutane suyi ta masa kallon sha³ idan yayi wani abun,komai na rayuwa baiwa ne ubangiji yana bawa wanda ya so a lokacin da ya so,sannan ya hana wanda yaso a lokacin da ya so,a hankali Barraq ya juya yana sakin murmushin samun nasara ya kallesu,bai ce komai ba ya fara tafiya a hankali yana jinjina kaifin tunani irin na k'anwarsa,har ya kusa barin gurin Mom tace "Barraq" tayi calling sunansa out,tsayawa ya fara yi a inda yake then ya waiwayo,yaga kallonsa Mom take yi a hankali tace "me za kayi yanzun?" D'an jim yayi yana kallonta then ya d'an yi wearing fuskar damuwa yace "zan fara shirin komawa ne Mom as u said" kad'a kai tayi kad'an tana lumshe idanu then tace "Babu buk'atar sai ka koma yanzun,ka bari ka k'arasa holiday d'inka" murmushi ya saki yana kallon Mom yayi blinking idanu a hankali yace "thank u Mom" tayi murmushi itama daga haka bata sake cewa komai ba,ya juya yana kallon Ismat yayi murmushi ya d'aga mata hannu alamun thumbs up,tayi y'ar dariya kad'an da sauri ta sake rungume Mom tana ihun murna tace "thank u Mom,i love u" tayi pecking cheek d'inta,Mom tayi dariya tana shafa kanta dake jikinta tace "love u alf marra roohii" murmushi Ismat ta dunga yi tana jikin Mom daga nan suka fara hira sama² Ismat tace "Mom yaushe Daddy yace zai dawo?" Shiru Mom tayi tana murmushi tace "Ni ai bai fad'amin zai dawo ba ma" zaro ido Ismat tayi tace "Kai Mom har kema bai fad'a miki ba? Ni dai gaskiya ya dawo i miss him badly" dariya Mom tayi ganin yadda Ismat take b'ata rai ta ja tip noise d'inta tace "kwantar da hankalinki,next week ma zuwa yanzun ya dawo" ihun murna ta fasa sai ta tashi ta fara rawa tana cewa "Yay! Daddy will soon back home" tana tafa hannuwa kamar wacce ke kid'a tana rawa,Mom dake kallonta banda dariya babu abunda take yi tace "ke dai yarinyar nan ba ki da kunya a gabana kika tsaya kina rawa?" Saurin dakatawa tayi ta juya tana dariya ta nufi hanyar staircases tace "na tafi karatu Mom" Mom ta zaro ido tace "dama karatu za kiyi kenan kika tsaya kina rawa?" A gurguje tace "Ehhh Mom,but rawan ma ai kinga ya sani nishad'i,zanyi karatu yanzun babu damuwar komai a raina" Mom tayi murmushi tace "yayi miki kyau,yarinya kamar wata bayerabiya sam ba ta da kunya" ta tsaya daga karshen stairs d'in tana dariya tace "Ai Mom baki ga rawa na ba,wani abun ma sai auren Yaa Jawahir,hoo! Za mu kwashi rawa ni da habibtiiy" Mom ta kad'a kai tace "Allah bada sa'a,ni dama kada kizo kice min ga wani guri yana miki ciwo" dariya tayi da sauri ta juya tace "babu abunda za'ayi Mom",daga haka ta bud'e bedroom ta shiga. Since Badriyah ta tashi a gurin ta wuce sama a fusace,tana zuwa kasa k'arasa shiga room d'in tayi,haka kawai sai ta tsinci kanta da son tsayawa a wajen corridor da bedrooms suke tana kallonsu,duk maganar da suka yi tsaf ta saurara kuma ta ga komai da ya faru,a fusace lokacin tana gama jin hukuncin da Mom ta canja ta wuce bedroom tana sak'e² a zuciyarta. Lokacin da Ismat ta baro parlor tana shigowa ta tarar da ita kwance kamar mai bacci,not minded ta duba taga lafiya k'alau Badriyah take ko a'a haka kawai sai ta wuce ta jona phone dinta a charge then ta juya ta fita daga room d'in,wanda idan da ne tsaf Ismat za ta zo ta sata gaba wani lokacin ma tana hawaye za ta dunga ba ta hak'uri tana cewa kada ta tafi tayi hak'uri ta daina fushin da take yi,but yau ko kallon direction d'inta ma bata yi ba ta wuce tayi uzurorinta ta juya ta fita,wani irin tuk'uk'in b'acin rai ne yazo ya tokare a wuyan Badriyah da tayi luf a cikin spreadsheet kamar tana bacci,Ismat kam ko da ta fita direct ta wuce next floor inda gym d'in gidan yake,opposite da shi ta bud'e wani door ta shiga,shima dai kamar ginin gym d'in anyi sa da bright curtain glass sai dogayen labulaye dake zagaye da wajen wanda suka bawa komai na wajen damar b'uya,tana bud'ewa here tayi finding kanta cikin k'aton library dake d'auke da manyan kantoci,ta fara kunna fitilun wajen,kai tsaye ta wuce inda ta san za ta samu books d'in da zasu taimaka mata,ta gama d'auka ta wuce saman k'aton davenport dake wajen mai yalwar kujeru ta zauna,almost 1 hour da wasu minutes tayi spending tana research kafin ta kammala,bayan ta mayar da books d'in inda ta d'auka ta fito ta rufe gurin,bedroom d'insu ta sake komawa lokacin tana shigowa taga wayarta yana fitar da haske,da sauri ta wuce da nufin ta duba,haka kawai sai kuma ta tsinci kanta da sakin murmushi,ta fara lek'a wayar idanunta suka sauka kan "F" da tayi saving number,a nutse ta zare cable dake jiki ta d'auka had'e da kaiwa kunne tayi sallama,wani irin ajiyar zuciya ya sauke yana lumshe idanu a gajiye ya furta "where have u been dear kin barni sai kewarki nake?" Zaro ido tayi tana wangale baki,sai kuma tayi ajiyar zuciya tace "Ni?" A kasalance ya furta "Yeahh! Idan ba ke ba da waye zan yima irin wannan maganar?" Tayi jim tana tunanin anya mutumin nan ya san ita ya kira kuwa? A hankali ta tsinci kanta da fad'in "but why?" Strictly yace "Saboda muhimmancin da kike da shi mana" zaro ido ta sake yi tace "ban gane ba ni" yayi murmushi a hankali kamar ba ya son magana yace "Za ki gane soon,but ya karatun kin yi da yawa?" Ta lumshe idanu tace "sure! Ina yini" yayi murmushi kad'an yace "lafiya lau,how are u?" Tace "Alhamdulillah!" Ya lumshe idanu kad'an yace "Maa sha Allah,Ya Mom,sis and bhai?" Ware idanu tayi surprisingly tace "duka ka sansu dama?" Yayi murmushi yace "sure dear" tace "A ina?" Yayi murmushi yace "kin manta munyi hira d'azun kin fad'a min?" Murmushi tayi itama then tace "Ohh! Na manta ma" yace "kina da saurin mantuwa har haka?" Tayi murmushi tace "A'a kawai dai banyi zaton mun yi maganar ba" hira sosai suka dunga yi,Ismat sai sakin murmushi take da wani irin juyi akan chair data kwanta,Badriyah da ta fito daga bathroom d'aure da towel iya cinya jikinta da alamun ruwa bata san lokacin da Ismat ta shigo ba,jin maganarta a sanyaye kamar mai rad'a ta yi sauri ta kalli direction d'in da take,kwance ta ganta idanunta a lumshe waya kare a kunnenta,fuskarta cike da fara'a tana magana ba'a ji sosai,tsayawa tayi tana studying nata then ta tab'e baki ta wuce arean mirror kamar ba ta son magana ta furta "when kika shigo?" Saurin bud'e idanu Ismat tayi because a yadda tasan halin Badriyah idan aka mata abunda ya b'ata mata rai a gidan ranar duka fushi za ta shiga yi da su,cikin mamakin saurin sakkowarta ta bud'e ido sosai bata amsa ba,Badriyah ta waiwayo kad'an ta kalleta tana blinking idanunta tace "I'm asking" sake k'ifta idanu Ismat tayi kamar wacce bata gane me Badriyah ke nufi ba then ta furta "not too long" Badriyah ta jinjina kai a hankali tace "Yaah Barraq fa?" Da sauri Ismat ta d'ago kai tace "me kika ce?" Badriyah ta juyo dukanta tana sakin murmushi tace "gama wayar muyi magana tou" mamakinta sosai Ismat ta dunga yi,yadda tayi saurin sakkowa abun ya mugun d'aure mata kai,but ta daure tace "alright" Fawad dake jiyo maganar Badriyah sama² da na Ismat,a hankali yace "kina wani abu ne dear?" Tayi murmushi tace "No mun gama ai" yace "A'a bari na barki kuyi magana" murmushi tayi tace "Mun gama ai itama fita ma za tayi" yace "alright" Badriyah da fes taji maganar Ismat mamakin abunda tace a waya yasa ta kasa daina kallonta ta cikin mirror,a hankali kuma bayan wani lokaci ganin wayar da Ismat keyi bazai k'are ba ta fara shiryawa,tana gamawa ta d'auki wayarta tayi hanyar fita daga room d'in a hankali tace "na je gurin bhai naki na dawo" binta kad'ai Ismat tayi da ido saboda mamakin me za taje yi gurinsa,tunda ta san ba wai suna shiri da juna ba ne,sai dai bata ce komai ba har Badriyah ta fita daga d'akin. A gurguje yauma yake shigowa saboda kiran sallah da aka fara,ko kula da Fawad dake kwance ma bai yi ba ya kama hanyar bathroom,bayan ya d'auro alwala ya fito yana gyara hannun long sleeve da ya nad'e lokacin da zai performing ablution,gray eyes d'insa suka sauka kan Fawad dake kwance saman bed,a nutse ya kalleshi yaga bacci yake yi,da mamaki sosai a kan fuskarsa na lokacin da ya wuce bai kula da shi ba ya k'arasa inda yake ya tab'a shi,cikin husky voice d'insa mai dad'in sauraro ya furta "Broah! Wake up it's already time for rabb" d'an bud'a idanuwa Fawad yayi masu cike da bacci ya furta "what's the time now?" Aadil dake kallonsa yace "kaima kasan tunda ka ganni lokacin ganawa da ubangiji ne yayi,just wake up mu wuce masjeed" d'an juyi yayi kad'an then ya tashi ya wuce bathroom,bayan sun dawo daga masjeed suna tafiya Aadil yace "Ina kaje jiya kuma?" D'an kallonsa Fawad yayi ya tab'e baki kamar ba ya son magana yace "ina ruwanka da inda naje?" Tab'e baki Aadil d'in shima yayi bai sake magana ba har suka shigo compound d'in gidan,k'aton had'ad'd'en duplex ne na gaske,sai compound wanda sai ka yi da gaske kafin ka iya ganin k'arshen sa,har suka k'araso gaban flat na farko da ya kasance mai matsaikaicin girma babu wanda ya sake yiwa wani magana,Aadil da yayi taking step forward bai kalli Fawad ba yana wucewa wajen d'ayan babban apartment d'in yace "Na je gurin Mami" tab'e baki Fawad ya sake yi yace "alright" yana fad'an haka ya shige flat d'insu,a parlor ya zauna saman lafiyayyun arabian setting cuitions ya d'ora k'afafunsa akan couch yayi powering k'aton plasma da ya kusan mamaye rabin wall ya kai MBC 2,ya kai hannu ya d'auki wayarsa d'aya dake kusa da shi ya fara making call to line Ismat,dai² time d'in da ta d'auka yasa wayar a free ya furta "Hello!" Kafin ta amsa Aadil ya bud'e door ya shigo ransa a b'ace,a hankali Fawad ya juya ya kalleshi bai yi masa magana ba yaga ya zo ya zauna next to him yayi shiru,since ya zauna a gurin bai san me suke cewa a wayan ba,but idan ka kalleshi yadda ya nutsu za kayi tunanin yana sauraren duk maganar da suke,a hankali kuma sai ya mayar da kansa baya ya kwantar jikin wing d'in chair ya kulle idanu,har suka gama hiran da za suyi bai bud'e idanunsa ba,Fawad da ya ajiye waya ya kalleshi kad'an ganin kamar mai bacci a hankali yace "tou ai da zuwa kayi ka kwanta Malam,ba ka tsoron wuyanka ya samu matsala a haka?" Ba tare da Aadil ya bud'e idanunsa ba yace "wani yace maka bacci nake yi?" Murmushi kad'ai Fawad yayi yace "baka je gurin Mamin bane na ga ka dawo da wuri?" Idanunsa suna a yadda suke ya furta "No! Na je but wani magana naji tana yi min da ba na fahimta shi yasa na taho" kallonsa Fawad ya dunga yi sai dai bai tambaya ba,shima Aadil jin shiru Fawad bai tambaya ba ya ja bakinsa yayi shiru bai ce da shi komai ba,haka suka yi ta zama shiru sai TV dake aikinta ita kad'ai. Tana fitowa daga bedroom d'in ta fara sakkowa k'asa direct ta wuce hanyar bedroom d'in Barraq,duk da yadda zuciyarta take masifar jin tsoronsa a yanzun,ita dai ta gama yanke shawaran zuwa ba shi hak'uri duk da ba halinta bane but za ta koya ko dan saboda su zauna lafiya,marin da yayi mata d'azun yasa ta ga taurarin azabar da bata tab'a gani ba,ya kai ta wani duniyar na daban duk a cikin mari guda da yayi mata,shin idan tayi kuskure gaba ya sake marinta me zai faru? Wannan dalilin yasa taga ya dace dole ta nemi shiri da shi ko dan ta samawa kanta lafiya a gurinsa,tana tsayawa bakin door d'in tayi knocking,a hankali Barraq dake cikin room d'in yana shirya kayansa cikin closet da aka kawo masa daga wanki yace "Yes! Come in" a hankali Badriyah ta tura k'ofar ta shiga da sallama a bakinta,wanda ni dai har na manta ma yaushe ne na tab'a jin ta yi ita da kanta ba tare da an tunatar da ita ba,da sauri Barraq ya juya jin maganarta yana k'are mata kallo because bai yi tunanin ita bace,cikin sanyin jiki ta fara shigowa kanta a k'asa tana matse yatsun hannunta tace "Yaa Barraq please! Dama zuwa nayi na baka hak'uri kan abunda ya faru,in sha Allah i won't do it again ka ji?" Ta k'are maganar a sanyaye,kallonta ya dunga yi ko k'iftawa babu saboda mamakin shin da gaske Badriyah ce take iya bada hak'uri saboda ta yi laifi? Taji bai ce komai ba tsayin mintuna biyu a hankali ta d'ago hawaye suna zubowa daga idanunta tace "please bhai kace wani abu tou" saurin k'ifta idanunsa yayi har lokacin bai daina kallonta ba,yana sauke ajiyar zuciya yace "ya wuce" daga haka ya juya zai ci gaba da gyara kayansa ta matso da sauri tana share hawaye tace "let me help u" saurin juyowa yayi ya kalleta fuskarsa babu alamun wasa yace "no need,za ki iya tafiya" ta marairaice kamar za ta fasa kuka tace "sai dai idan baka hak'ura ba shi ne za ka hana nayi,naga ai da muna yi tare da habibtiiy,shi ne za kace a'a yau?" Kallonta shi dai ya dunga yi da mamakin yadda kalmominta suke fitowa a sanyaye babu tsiwa da rashin kunya,a hankali jin ta fad'i haka sai ya ajiye kayan ya matsa,bai sake cewa mata komai ba ya koma gefen bed ya zauna yana kallonta,tayi masa murmushi a hankali ganin ya koma ya zauna,ta dunga d'aukan kayan a hankali tana shirya masa su cikin press har ta gama,bayan ta gama ya kalli yadda ta shirya kayan kamar shi da kansa yayi ya lumshe idanunsa,a hankali ya furta "thank u" tayi murmushi mai sauti tace "Kaiii! Yaa Barraq what a compliment here?" Murmushin shima yayi a hankali sai dai bai ce komai ba,ta dawo gefensa kad'an ta zauna tana wasa da k'afafunta tace "Bhai baka ce ka hak'ura ba tou?" Kallonta ya d'anyi ta gefe then yace "sai na ce?" Ta gyad'a kai a shagwab'e tace "Ehhh ni dai kace ka hak'ura" da sauri yace "alright! But kin san abunda kika yi bai dace ba kou?" Ta sunkuyar da kai a hankali tace "Ba zan sake ba ai" yace "better,idan ba haka ba dama ni babu ruwana dake" saurin kallonsa tayi ya d'aga mata kai yace "Yeah! I mean it,idan kika sake yiwa Jawahir rashin kunya,ko ba itaba ma duk wanda ya girme miki,za mu samu matsala and zan zane miki jikin ki ranar" rau² idanunta suka yi wani irin abu mai d'aci ya tsaya mata a mak'ogoro ta daure sai had'iyar saliva take tace "Bazan k'ara yi ba" a hankali yayi mata murmushi yace "Yanzun idan kinje za ki iya kiran Jawahir ki ba-ta hak'uri?" Wani irin abu taji ya tsaya mata a rai tana kallonsa da idanunta da har lokacin basu koma back to normal ba ta daure ta d'aga masa kai,ya k'ifta idanunsa yana kallonta har lokacin yace "Kin tabbatar za kiyi?" Tace "Ehh!" Yace "Good! Ni kuma idan kika yi haka,akwai gift da zan baki but idan baki yi ba shi kenan,za mu sake b'atawa" dariya tayi mai tafe da hawaye tace "da gaske?" Ya d'aga mata kai yace "Yes" ta sake yin dariya tana gyad'a kai tace "Zan kira ta nace tayi hak'uri tou",tana fad'ar haka ta tashi tsaye,mik'ewa yayi saurin yi ya rik'o hannunta,da sauri ta waiwayo tana kallonsa,a hankali ya janyota sai da ya dawo da ita gabansa,ya kai hannunsa ya goge mata fuskarta da guntayen hawaye suka fara bushewa,tayi masa murmushi then a hankali ta juya ta fita tana cewa "Let me go and call her" yayi murmushi ya bita da kallon mamaki har ta fita. Next morning ya kama Monday,tun asubah yau da suka tashi tsakanin Badriyah da Ismat babu wacce ta koma bacci suka fara shirin tafiya school,7:00am yayi musu a dining,a gurguje bayan sunyi breakfast suka fita kasancewar yau test ne da su,suna yin sallama da Mom dake shirin fita itama sun fito compound Ismat tace "Habibtiiy please kiyi driven yanzun idan an tashi sai na dawo da mu" Dariya Badriyah tayi tace "ni babu abunda zanyi kawai ki taka mota Hajiya muje" Ismat ta marairaice tana cewa "please kin san ba pna son gudu da yawa and kinga yanzun mun sake b'ata lokaci" banza Badriyah tayi ta wuce side na mai zaman banza ta bud'e tana cewa "ki shiga mota mu tafi dan Allah idan ba so kike Dr *FADL* ya koro mu waje ba,musamman da kika san ya sanmu cewa zai yi me muka zauna yi a gida har wannan lokacin?" Murza idanu Ismat tayi tana kallonta kamar za tayi kuka,sai kuma ta bud'e side d'in driver ta shiga,tana zaunawa ta d'aura belt ta dafe steering tayi addu'o'i,ta fara warming motar a hankali tayi horn ta fara riding car d'in a nutse,har aka bud'e musu get suka fito suka d'auki hanyar da zai kaisu BUK Ismat bata taka motar yadda ya kamata,Badriyah da ta mayar da hankali kan waya tana clicking tayi dariya tace "Lallai ma sweetheart wai a haka kike so muje skul yau?" Ismat dake kallon gabanta ta d'an juyo ta zabga mata harara tace "ba dai sai da nace kiyi driven yanzu ba,idan mun tashi dawowa sai na amsa kika k'i?" Dariya Badriyah ta sake yi tace "Good! Allah ya so ba ni kad'ai zanyi rashi ba,kinga duk karatun da kika yi shi kenan kinyi asararsa a banza bai amfana miki komai ba" wani zaro ido tayi da sauri tunawa da yadda ta dage da daren bata kwanta da wuri ba sai da ta gama karatu,hankalinta a d'an tashe tunawa da hakan da sauri ta k'ara speed d'in motar,bisa tsautsayi garin ta kaucewa wani sabon motar dake gaban nasu ji kake gif ta daki motar da k'arfi..... #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300,VIPs ₦500. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name-Hauwa Muhammad Usman Acct number-0060746882 Bank name-Access bank. *Sai a tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *3- OTHER WORLD REMITS* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/NV64fA4cR6 *For u habibtiiys ♥ My REAL HAFSY & MAMAH ZEE 😍,kuji dad'in ku ahabbakum- thiir²..* 🆓 Pᴀɢᴇ.. »6⃣ 6⃣ :#Rᴇᴍᴀʀᴋ "Innalillahi! Ya Allah! Ya rabbi! Ya salaam!" Was the first words da suka zo bakinta a mugun tsorace ta fara k'ok'arin gangarawa gefe kamar yadda motar data daka yayi,Badriyah dake gefenta ta zaro ido ganin Ismat kamar za tayi kuka a rikice tace "Sweetheart mene haka kika yi?" D'auke kai Ismat tayi hurriedly ta zare belt tana k'ok'arin fita daga motar,da sauri itama Badriyah ta bud'e side d'inta ta fita da niyyar suje tare su bama mai motar hak'uri kamar yadda Ismat take niyya,suna gama fitowa Ismat bata yarda ta kalli Badriyah ba suka fara tafiya,shi kam mai motar ma yana gama fahimtar abunda suke niyyar yi bai jira sun k'araso ba ya tada motarsa ya barsu nan tsaye,da mamaki ko fitowa ya duba b'arnar da suka masa bai yi ba yayi tafiyarsa,Badriyah dama tana ganin haka ta tab'e baki tace "ka kyauta ma kanka" sai ta juya ta rik'e hannun Ismat tace "let's go" a hankali Ismat ta juya suka fara tafiya hankalinta duk ya tashi ganin ta yi masa b'arna bai tsaya ko hak'uri ta bashi ba ya tafi,a sanyaye ta dunga bin Badriyah,suna zuwa Badriyah ta shigar da ita mota,then tayi changing nata ita ta koma driver seat,tana tada motar kuwa tace "dawa Allah ya had'a ni ba da titi ba" nan ta fara sharara gudu,ba'a yi taking long ba suka k'araso get d'in new side,lokacin da suka shigo arean faculty d'insu bayan Badriyah ta yi parking suna fitowa za su wuce,Ismat ta d'aga kai za tayi magana idanunta suka sauka kan motar da suka bugawa babu jimawa,ta kalla tana ware idanu da sauri tace "habibtiiy look here!" Badriyah tana d'aukar handbag d'inta a back seat tace "what?" Ismat tace "motar da muka buga yanzun a hanya" da sauri Badriyah ta juya tana kallon inda take nuna mata,a hankali kuma ta d'auke kai tace "Ohh! I see" Ismat ta marairaice tace "kou muje yanzun mu basa hakur'in?" Zaro ido Badriyah tayi tana kad'a kai tace "ni kinga babu inda zanje,thought munyi niyyar ba shi hakur'in tun farkon da muka yi masa laifin,tunda ya nuna bai buk'ata why yanzun za muje? Kawai ki wuce mu tafi idan ba so kike muyi missing test ba" rau² idanun Ismat tayi tace "please habibtiiy" bata k'arasa ba Badriyah ta fizgi hannunta tace "Allah babu inda za mu,ki wuce kawai muje" babu yadda ta iya da halin Badriyah haka dole ta wuce tana binta sai waigen motar take yi har suka shige cikin faculty d'in. 7:00am Ya gama shirin fita cikin k'ananun outfit,black trouser with white slong sleeve sai suspenders (Garter belt) da ya kawo bak'i ya saka a saman shoulders d'insa ya ratso da shi ya mak'ale down to the front of his trouser,a hankali ya dunga kallon kansa ta cikin magnifying mirror da yake tsaye gabansa,kusan mintuna biyu ya d'auka a haka duk ji yake ba ya son zuwa but ya zaiyi tunda Daddy yayi maganar kuma itama Mami ta sa baki,dole haka zai yi hak'uri yaje tunda FADL d'in ma ba ya k'asar duka,and da ya dawo kuma shirye²n bikinsa ake magana dan yanzun abunda ya rage kai kayan lefe ne kad'ai,sannan kuma ya ji Daddy yana batun Fadl d'inma da matarsa a satin da aka gama biki za su bar Nigeria,har ya kammala shirin fuskarsa babu wani isashen walwala,yana gamawa ya juya yana gyara wuyan rigarsa da ya bar button d'aya bai rufe ba,ya d'auki sauran kayansa da ya bari ya fice ransa duk babu dad'i dan yadda ya tsani koyarwa shi a rayuwarsa sam bai ga dalilin ma da Daddy zaice sai shi ne zai je ya taking abunda Fadl d'in yake yi ba,kai tsaye apartment d'in iyayensan ya nufa bayan fitowarsa,yadda iska yake kad'a kyakykyawan gashin kansa abun gwanin burgewa,da yake fitowarsa kenan bai saka glasses ba sai yayi wani masifaffen kyau,he look so charming and breathe taken,yana tafiya hannunsa d'aya rataye da jakar laptop d'insa d'ayan kuma zube cikin pocket na jean d'insa,yana shigowa apartment d'in bai wani dad'e sosai ba ya yiwa Mami sallama,kyakykyawar matar da idan ba wanda ya sani ba bazai tab'a cewa ita ta haife shi ba saboda kyaun jiki da Allah yayi mata tayi masa addu'o'in fatan alkhairi,har ya juya zai fita Mami tace "but kayi breakfast za ka fita?" A hankali yana ci gaba da tafiya yace "No! Zan ci idan na fito daga class" tace "alright! Allah tsare min kai baby,kada ka manta ka ci abinci kana fitowa kada yunwa ya makamin kai" d'an murmushin gefe ya saki wanda ya k'arawa fuskarsa matuk'ar kyau,dimple d'insa dake side ya lotsa,a hankali cikin husky voice yace "sai na dawo Mami na" tace "Allah tsare hanya" yace "Ameen" then ya fita da sauri saboda ganin lokaci ya fara tafiya,yana fitowa wajen motar da yasa a fito masa da shi ya nufa wani sabon Mercedes benz C300 bak'i da bai tab'a hawa ba sai shek'in sabunta yake yi,kafin ya k'araso Bala dake aikin rage flowers ya ajiye scissors ya nufosa da sauri yana fad'in "Barka da fitowa Yallab'ai" Aadil ya kalleshi kad'an da gray eyes d'insa wanda hasken farar rigarsa ya mayar da su wasu iri sai suka sake yin haske da kyau,ya amsa yana kallon wristwatch d'insa,Bala ya mik'a hannu yace "Kawo a kai maka" kai ya d'an girgiza yace "No! Thanks,je kayi aikinka" Bala yayi murmushi yace "Allah ya tsare hanya" Aadil ya d'anyi taking step forward slowly ya zaro hannu daga pocket yace "Take" quickly Bala ya k'araso ya karb'i kud'in da Aadil yake mik'o masa,ya fara jero masa godiya da addu'o'i,ya wuce ya barshi nan tsaye,yana tafiya Bala ya duba k'udi yaga 5k yayi murmushi yana godiya ga Allah dama ba shi da k'udi tashinsa da safen,ga matsalar rashin lafiyar mahaifiyarsa,ciwon k'afa yasa daren ranar ma da kyar tayi bacci sai da aka rok'o aboniki a mak'ota aka shafa mata sannan suka d'an samu sauk'i,ai kuwa ya tura kud'insa a aljihu da sauri ya d'auki scissors ya ci gaba da aikinsa cikin walwala da jin dad'i,yana aiki yana sake jerowa Aadil d'in addu'o'in fatan alkhairi,saboda Aadil ya kasance wani irin mutum mai yawan alkhairi,lokuta da yawa idan zai yi kyauta baka sanin zai baka sai dai kawai kaji yace "Karb'i",sannan yana da saurin fahimtar damuwar mutane,ko yaya yaga fuskar wani cikin hadiman gidansu ya sauya duk da ba shi da yawan magana,sannan baya damuwa yasan matsalar dake damunka matukar ba kai ka fad'a masa ba but yana k'ok'ari yaga ya sanya murmushi akan fuskarka,wannan d'abi'ar tasa tun yarinta a haka ya taso,and halayyar Proff Junayd kenan,kusan komai na daga kyawawan halayensa da rashin son magana duk gadon su yayi a gurin mahaifin nasa. Ko a get ma da zai fita bayan Malam Jibrilla ya bud'e masa get,kafin ya bar gidan sai da yayi masa alkhairi then yaja motarsa ya bar gidan,tafiyar mintuna kad'an yayi bai wani jima da fitowa daga cikin unguwar rijiyar zaki ba yana tafiya kan titi wani mota ya daki nasa,a hankali ya gangara gefen titi da niyyar ya duba matsalar da aka samu,sai yaga motar ta biyo bayansa,tunda ya tsaya da yake nasa glasses d'in masu duhu ne yayi zamansa yak'i fitowa,almost 5 minutes ya d'auka zaune yana kallon motar da ya parker nesa da shi kad'an,ai kuwa yana ganin y'an matan biyu suna fitowa hankalin wacce ke driven d'in a d'an tashe,da ya nutsu yaga duk ma yara ne and kamar akwai inda suke niyyar zuwa suna sauri kawai sai bai tsaya ba ya ja motarsa yayi gaba,yana kallon yadda fuskarta tayi alamun bata ji dad'i ba ya tab'e baki ya taka motarsa da mugun gudu ya barsu tsaye a wajen. Har ya shiga New side abunda ya faru bai wani dameshi ba dan shi bai ma fito ba bare yaga mene ne matsalar da aka samu? A gaban faculty of science ya parker motarsa daga gefe,haka kawai bayan tsayawarsa a gurin yaji bari ya d'an zauna kad'an ya b'ata wasu mintuna though yana matuk'ar mutunta lokaci a rayuwarsa but ya san idan ya shiga lecture yanzun wasu a cikin d'alibai ko hanyar tahowa makarantar ma basu kama ba,yana nan a zaune cikin mota,motar su Ismat yazo wajen ya tsaya,shi duk bai ma kula da zuwansu ba,har suka gama rigimar su ita da Badriyah akan zuwa su bashi hak'uri Badriyah ta janyeta suka wuce,suna barin wajen ko minti guda ba'a k'ara ba ya ajiye iPad d'in hannunsa da yake clicking,a hankali ya juya ya d'auki glasses d'insa mai duhu ya saka then ya fito ya rufe motar,cikin wani irin takun nutsuwa yake tafiya hannunsa rik'e car key d'insa,ya wuce zuwa theatre da yaga nan ne venue a jikin timetable da Daddy ya bashi,tunda ya fito yana tafiya duk inda ya bi kallonsa ake ba mata kad'ai ba hatta samari masu ji da gayu da aji binsa suke da kallo suna yaba tsarin halitta da kyaun wannan halittar ta Ubangiji,yana shiga theatre muryarsa a low tone yayi sallama,wad'anda suka fahimci abunda yayi suka amsa,direct ya wuce saman deck ya tsaya yana kallon students d'insa da suka bishi da wani kallon mamaki,abun haushi yana tsaye wajen wasu har lek'owa suke su sake ganinsa,ni dai nace (an fad'i ba nauyi,mutane dai suna fama da rashin class,kawai suyi ta jawowa ana zaginmu ana cewa y'an ghetto area ne,al'halin su kansu masu kud'in idan sunga abun kallo kalla suke,ko da kuwa talaka ne yazo wucewa sai kaga sun bisa da kallon k'asan ido na munafirci duk dan ace wai basu kalla ba,nan kuwa sun gama kallewa ma tuni..Lol) Since ya tsaya gurin duka theatre ya d'auki wani irin shiru na musamman kowa jira yake yaji me zai ce,ai kuwa ya sake gyara tsayuwarsa for the second time ganin anyi tsit shi kad'ai ake saurare aji daga bakinsa,yayi gesturing face yana tura hannunsa d'aya cikin pocket da wannan husky voice d'insa ya fara gabatar da kansa cikin tsadadden pure turancinsa kamar baturen k'asar amuruka,as he introduced his name *AADIL JUNAYD MUTALLAB* gaban Ismat yayi wani fad'uwar da ta rasa dalili,gaba d'aya ma ita ko ido ta kasa d'agawa ta kalli direction d'insa but kunnuwanta duka suna gurin tana saurarensa tsab,while a gefe d'aya kuma since ya fara magana Badriyah ta d'ago itama sau d'aya ta kalleshi ta tab'e baki bata yarda ta sake kallonsa ba ta ci gaba da clicking wayarta,even though a sahun gaba suke zaune but hakan bai wani dameta ba,Ismat dai ta yi k'ok'ari ta mayar da hankalinta tana sauraren duk abunda yake fad'a,yana gama introducing kansa ya juya kad'an rik'e da marker then ya fara musu tambayoyi game da abunda suka yi a baya kafin tafiyar *Dr FADL JUNAYD MUTALLAB* his elder brother kenan,ya samu dai an bashi amsar tambayoyinsa sosai,hakan da suka yi kuma sai ya k'ara masa k'warin guiwa,cikin abunda bai wuce mintuna da zuwansa ba after sun gama tattauna abunda ya gabata yace "Topic d'inmu na yau za muyi sa ne akan rainon ciki da irin matakan da suka dace mahaifiya ta kula da su saboda muhimmancinsu a fagen kare lafiyar jiki da ruhin yaron da zata haifa" kowa ya nutsu yana saurarensa banda Badriyah da ta mayar da hankali kan phone kad'an² take d'aga kai ta saurara,a nutse ya furta "Idan baku manta ba a lectures d'inku da ya gabata,though ba ni nayi muku ba,na san Dr yayi bayani kan batun rainon ciki ne da matakan da suka dace mahaifiya ta kula da su saboda muhimmancinsu a fagen kare lafiyar jiki da na ruhin yaron da zata haifa gami da gargad'i kan nisantar munanan dabi'u ciki har da nisantar cin abincin haram,hak'ik'a addinin Musulunci ya jaddada muhimmancin lura tare da tantance tsakanin abincin halal da na haram domin tasirin kowanne daga cikinsu a fagen tarbiyyar mutum. Ya zo cikin tarihi cewa:Imam Husaini (R.A) yana fayyace dalilin k'iyayya da gabar mak'iyansa a kan iyalan gidan Manzon Allah tsarkaka da cewa:"Su cikin cikinsu ne da haramun don haka (haram) ya lullub'e musu zuk'ata,sakamakon haka ba zasu karb'i gaskiya ko saurararta ba." Abincin haram yana da mummunan tasiri a kan tsatson mutum,daga cikin fitattun malaman tarbiyya da kyawawan dabi'u wani malami yayi bayani kan tasirin abinci da cewa:"Hak'ik'a abincin halal da ke taimakawa wajen samar da maniyyi yana gagarumin tasiri na ban mamaki a kan kyakykyawar tarbiyyan yaron da za a haifa da wannan maniyyi. Kamar yadda abincin haram yake da mummunan tasiri wajen gurb'ata tarbiyyan yaron da za a haifa da wannan maniyyi,yana mai fayyace cewa:"Abincin haram da dukiyar haram sun fi muni a kan duk wata gobara,kuma matuk'ar maniyyin yaro ya samo asali ne daga abincin haram,to lallai shiriyarsa lamari ne mai cike da tarin matsala." Wasu suke cewa:An ce wa wani mutum bawan Allah mai daraja cewa:"Lallai d'anka ba ya da tarbiyya! Sai ya ce:"mene ne ya aikata?" Sai aka ce masa:"mai dakon ruwa yana d'auke da jakar fata da ake d'ibar ruwa ciki a kan kafad'arsa,yana cikin tafiya sai d'anka ya soka allura a jakar fatar,lamarin da yayi sanadiyyar hujewar fatar tare da zubar ruwan da ke ciki." Sai wannan mutum mai daraja ya yi tsananin fushi kuma ya d'auki matakin titsiye matarsa,sai matar ta shiga cikin damuwa,tace "lallai babu mamaki." Cikin mamaki wannan mutum ke cewa:"Don mene ne babu mamaki? Sai matar ke cewa:"A lokacin da nake d'auke da cikinsa na zauna a k'ark'ashin wata bishiyar ruman mallakin wasu mutane,bayan da sha'awar ruman d'in ta kama ni,sai na d'auki matakin huda ruman guda da allura inda na sha ruwan ta wannan kafar da na huda." Sakamakon laifin huda ruman d'in mutane tare da shan ruwanta ba da izini ba,shi ne tasirin wannan laifi ya wurga d'ana cikin wannan mummunar dabi'a ta huda jakar ruwan mutane." 'Daya daga cikin muhimman al'amuran da suke kara gadarwa jariri kwanciyar hankali da nutsuwa a cikin mahaifiyarsa shi ne:Mace mai d'auke da juna biyu ta kasance a cikin kwanciyar hankali da nutsuwar ruhi,hak'ik'a matuk'ar mace mai juna biyu tana cikin damuwa da tashin hankali musamman na ruhi,hakan yana yin mummunan tasiri a kan jaririn da ke cikinta musamman a rayuwarsa bayan zuwansa duniya. Wannan fad'akarwa tana da tushe a shari'ar musulunci,kamar yadda bincike na ilimin zamani ya tabbatar da hakan. A b'angare guda kuma gwargwadon irin matakin da mace mai juna biyu ta d'auka na nisantar ayyukan laifi da munanan dabi'u,kwatankwacin irin kwanciyar hankali da nutsuwa gami da tsarkin rayuwa da jaririnta da ke cikinta zai samu a rayuwarsa ta nan gaba a bayan haihuwarsa kenan. Har ila yau d'aya daga cikin al'amura masu tasiri a fagen gadar da kwanciyar hankali da nutsuwa ga jariri a cikin mahaifiyarsa shi ne:Irin mutanen da mace mai ciki take rayuwa tare da su a k'ark'ashin inuwa guda,gwargwadon irin matakin da mutanen da suke rayuwa da mace mai ciki suka faranta mata rai a irin hirarrakin da suke gudanarwa da ita,kwatankwacin irin kyakykyawar tasirin da hakan zai yi a kan jaririn da ke cikinta,kamar haka ne idan mace mai d'auke da juna biyu tana zama da mutanen banza masu furta munanan maganganu ko take halartar wuraren batsa da alfasha,hakan zai iya yin mummunar tasiri a kan jaririn da ke cikinta a bayan zuwansa duniya. An ruwaito hadisi daga Annabi (S.A.W) yana bayyana cewa:"Maganganun abokin zama na gari,kamar misalin mai sayar da turare ne,idan har bai yayyafa maka turaren ba,to duk da haka zaka amfana daga k'amshin turaren,haka nan maganganun abokin zama mutumin banza,kamar mak'eri ne,idan har tartsatsin wutar k'irarsa bai k'ona ka ba,to mummunan warin wutar k'irar zai yi tasiri a kanka." Sakamakon haka dole ne a kan mace mai juna biyu ta d'auki matakin kiyaye hukunce²n shari'a ta hanyar nisantar ayyukan laifi da suke haramun gwargwadon iyawarta ciki har da furta munanan maganganu da suke matsayin alfasha tare da nisantar da kanta daga majalisin gulmace² da yi da mutane. Hak'ik'a matakin gudanar da addu'o'i da zikirin Allah suna da gagarumin tasiri a kan cikan lafiya da amincin jaririn da mace mai juna biyu ke d'auke da shi. Tabbas mace mai juna biyu kamar mai jihadi ne a tafarkin Allah da addu'arta ke saurin karb'uwa a wajen Allah mad'aukaki,hak'ik'a gudanar da addu'ah da neman buk'atu a wajen Allah suna daga cikin mad'aukakin matsayi da ke fayyace kasantuwar mutum a matsayin hak'ik'anin bawa ga Allah,kamar yadda ya zo cikin Suratul-Furk'an a aya ta 77 cewa:"Kace Ubangijina ba zai kula da kuba,ba domin addu'arku ba." Sakamakon haka ya zama dole a kan mahaifiya matuk'ar tana buk'atar zuri'ah ta gari da y'ay'a masu kyawawan dabi'u ta kasance ta zage dantse tare da dawwama a kan addu'ah da neman kusanci a wajen Allah. D'aya daga cikin irin wad'annan addu'o'i shi ne kamar yadda ya zo cikin alk'ur'ani mai girma Suratu-aali imraan aya ta 38 cewa:"Ya Ubangiji ka azurta ni daga gare ka zuriya tsarkakakkiya,hak'ik'a kai mai karb'ar addu'ah ne." Har ila yau a cikin Suratul- Furqan aya ta 74 Allah yana cewa:"Kuma wad'anda suke cewa "Ya Ubangijinmu! Ka ba mu sanyin idanu daga matanmu da zuri'ar mu,kuma ka sanya mu abun koyi ga masu tsoronka." Hakika mahaifa miji da mata za su iya kiyaye irin wad'annan addu'o'i da suka zo cikin alqur'ani wajen rok'on Allah kan ya azurta su da yara nagari masu k'oshin lafiya da cikar halitta.." Wani irin tafi gaba d'aya theater ya d'auka saboda yadda bayanin da yayi ya masifar shiga zuk'atan students d'insa,but duk da hakan abun duk bai wani ba shi mamaki ba,haka yayi ta fayyace musu bayanai tare da ayoyi da hadisai cike da k'warewa,gogewa tare da amfani da d'umbin iliminsa,da yake course d'in 3 credit ne duka har lokacinsa yayi babu wanda ya farga,after ya tabbatar babu mai sauran tambaya ya kwashe belongings d'insa ya fice cikin takun isa. K'atuwar ajiyar zuciya Ismat tayi tana d'ago idanunta ta sauke kan Badriyah dake chat abunta hankali kwance,ta jinjina kai a hankali tace "habibtiiy lets go please ina son shan ruwa" amsawa Badriyah tayi a nutse ta mayar da wayar jaka ta mik'e tace "let's go" tashi Ismat tayi suka fito a hankali suna tafiya,wunin ranar duka a skul suka yi shi sai 4pm sannan suka dawo gida a mugun gajiye,Mom kam ita bata dawo daga aiki ba time d'in,haka suka wuce kowa tana fad'in wash,wanka suka fara yi da yake Ismat dama suna shigowa ita ta fara,lokacin tana fitowa ta wuce wajen phone d'inta dake ajiye saman bedside,daga ita sai towel dake d'aure jikinta,his length duka bai wuce cinya ba,ta zauna bakin bed ta kunna network then ta ajiye wayar ta mik'e,gaban mirror ta wuce ta fara murzawa jikinta lotion,ta yi applying chapstick ma lips d'inta,as she finished ta wuce closet d'insu,wani fitinannen crazy jean ta d'auka blue daga cinyarta duk a bud'e kamar an sa abu an yayyankasa,fresh skin na thighs d'inta da yake fara sol a bayyane kana kallo kamar ka tab'a jini ya fito,tasa y'ar k'aramar sleeveless pink da ta kama jikinta mai adon blue d'in flowers ta gaban,gashin kanta kam bata tsaya b'ata lokaci a kansa ba,tana gama gyarawa tasa clips ta matse shi,ta fesa turarukanta masu sanyin dad'i,a hankali ta fara takowa wajen data ajiye phone d'inta,tana d'auka ta wuce a nutse tace "habibtiiy ki same ni parlor please" tana fad'a ta wuce ta fita tana mak'ala earpiece a kunnenta..... #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300,VIPs ₦500. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name-Hauwa Muhammad Usman Acct number-0060746882 Bank name-Access bank. *Sai a tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *3- OTHER WORLD REMITS* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/NV64fA4cR6 🆓 Pᴀɢᴇ.. »7⃣ 7⃣ :#Bᴀsᴋᴇᴛʙᴀʟʟɪɴɢ Kusan a tare motar Aadil da na Fawad suka shigo compound d'in gidan,but Aadil ne a gaba then Fawad,yana gama gyara parking ya bud'e motar,a nutse ya juya d'aukan jakar laptop d'insa da wayoyinsa dake seat d'in mai zaman banza,Fawad ya k'araso yana yi masa wani irin kallo yace "Ina ka shiga yau baka je office ba?" Sai da ya gama tattara belongings d'insa tsaf ya d'ago,a hankali kamar ba zai yi magana ba da farkon yana rufe motar a tak'aice yace "BUK!" Kallonsa Fawad yayi da mamaki a fuskarsa yace "Me kaje yi can?" Yana gama locking motar ya fara tafiya a nutse ya furta "Daddy ya sani zuwa na karb'i Aakiiy" Fawad ya fara biyo bayansa yace "When akayi hakan?" Bai damu da tsayawa ba yana tafiya zuwa hanyar flat d'insu yace "It was yesterday" Fawad ya gyad'a kai a hankali bai sake cewa komai ba,suna shiga parlor Aadil ya zube all his belongings saman table ya wuce bedroom,zaunawa Fawad yayi saman armchair yana zube wayoyinsa shima da car keys d'insa,a hankali kuma sai yayi relaxing kansa saman armchair yana mik'a because ya yi mugun gajiya,shi kad'ai yaje hospital yau duk wasu ayyuka da meetings kuma da suka taso shi ya jagoranta tunda baiga Aadil d'in bama bare suyi 50². Almost 35 minutes da shigar Aadil bedroom ya fito sanye da bathrobe bak'i wanda yayi masifar k'ara fito da hasken fatarsa ya sake bayyana shi matsayin kyakykyawa ajin farko,cikin takunsa na zaratan maza mai tattare da nutsuwa yana k'arasowa bai kalli inda Fawad yake ba ya d'auki d'aya daga cikin wayoyinsa ya fara making call,in less than 3 minutes aka d'auka,idanunsa a lumshe yana matsa forehead d'insa da hannun hagunsa,cikin wani cool voice ya furta "please help and make some coffee,ki kawo yanzun" d'an jim yayi then ya cire wayar daga kunnensa ya ajiye,ya juya ya koma bedroom,lokacin da yake fitowa bayan ya shirya cikin k'ananun kaya,polo t-shirt ne sanye a jikinsa da trouser white sai d'an adon bak'i kad'an a jiki da aka yi rubutu,sumar kansa gwanin sha'awa ya sha gyara kamar ba'a saka masa ruwa,bai gama zaunawa ba aka yi knocking door,a hankali yace "Come in" turo k'ofar akayi a hankali da wani siririn murya aka furta "Assalamu alaikum" ya amsa bai damu ya kalli gurin ba,farar kyakykyawar k'afarta ta fara saukewa cikin parlor'n then a hankali ta shigo tana d'an waigawa ganin bata ga mutum ba,kyakykyawar matashiya ce wacce duka a shekaru da wuya ta k'arasa su Ismat sai wara manyan idanunta take yi,tasowa yayi daga cikin chair da ya nutse ganin bata k'araso ba a hankali yace "Ba ni nan" saurin kallon direction d'insa da taji maganarsa tayi sai kuma tayi murmushi ta fara takowa hannunta rik'e da medium tray na silver,samansa da flask da cups biyu because ta san yana wahala ace shi kad'ai ne,kamar yadda tayi tunani kuwa ta gansu taren dama ta sani yadda suke kamar twins kullum suna manne da juna,tun yarintarsu ma da Mami take bada labari d'aya baya rabuwa da d'aya shi yasa komai nasu tare suke yinsa,yanzun ne da girma ya fara zuwa aka fara samun wasu changes suka fara intervene tsakaninsu,saman table ta ajiye a hankali tace "Masa'al khair Akhiiy" yana lumshe idanunsa ya furta "Kaiifak?" Da yar siriruwar maganarta tace "Alhamdulillah" ya sauke numfashi kad'an yana d'aukan cup,da sauri ta d'auka tace "let me help",ajiyewa yayi ya koma baya,ta matso a hankali ta d'auki cup d'in ta sunkuya tana zubawa,Fawad ya bud'e idanunsa yana tashi zaune,da sauri ta bud'e idanu tace "Akhiiy! Dama ba bacci kake ba?" Yayi mata murmushi a hankali yace "Yeah! Yau nayi stressing kaina da yawa shi yasa" ta yi murmushi kad'an tace "Good evening" yace "Evening,how are u?" Tace "Alhamdulillah! Ya aiki?" Lumshe ido Aadil yayi yana karb'ar cup da take mik'o masa a hankali cikin rashin son magana yace "U can now leave" d'an bud'a ido tayi za tayi magana ya bud'e shanyayyun gray eyes d'insa ya zuba mata su,da sauri ta tashi tana tura baki ta fara tafiya,tana daf za ta fita Fawad ya kalleta yana sakin murmushi yace *"NAINA!"* A hankali ta waiwayo bata amsa ba,yace "Mami ta dawo?" Tace "Ehh! Tana tare da Daddy ma" yace "Alright!" Juyawa tayi ta fara tafiya Aadil ya bita da kallo har ta fita,a hankali ya d'an tab'e baki ya fara shan coffee. Mik'ewa Fawad yayi bayan fitar Naina,yana kallon Aadil da ya had'e rai kamar wanda aka yiwa wani abu yace "Kai dai halinka sai kai" yana fad'a ya wuce hanyar bedroom,Aadil dai bai ko kalli inda ya bi ba ya ci gaba da sipping coffee d'insa har sanda Fawad d'in ya fito cikin k'ananun kaya da suka ainihin amsar jikinsa,yana k'arasowa ya d'auka cup ya tsiyaya coffee ya koma saman rug ya zauna had'e da mik'e k'afafunsa and leaning his back against chair da yake zaune kusa da yayi powering TV,because shi dai bai shirya ma zaman shirun da suke yi ba,even though idan da sabo ya kamata ace ya jima da sabawan,saboda dama haka suke yi idan su biyu ne kamar wasu kurame sai dai kowa yayi abunda yake ga zai fishshesa,kasancewar shi Aadil tun asalinsa dama mutum ne da bai cika son yawan magana ba,idan yana guri ko baya nan ma ba ganewa ake ba saboda masifaffen miskilancinsa,matuk'ar kaga yana magana kuma tabbatar shi da Mami ne,tsayin rayuwarsa da ita kad'ai ne yake iya dogon hira,a bayanta kuwa har yanzun ba'a samu na biyu ba,duk adadin shak'uwarsa da Fawad ba sosai za ka gansa suna magana ba,idan kaga suna dogon magana kuma sai dai abunda ya shafi company,while shi kuma Fawad tun asalinsa ya kasance mutum mai yawan magana,idan har ya zo guri dole sai an sanshi,sannan ba shi da wahalar sabawa da mutane,wannan dalilin yasa lokuta da yawa bai cika son zaman gidan ba tun da suka kammala PhD d'insu suka dawo Nigeria sai lokaci²,saboda shi a d'abi'unsa ba ya son zaman shiru,sab'anin da can baya kafin su tafi karatu da komai nasa yake gidan,since aka yaye su yake hannun Mami,ita ta rainesu tare da Aadil kasancewarsa d'a agurin k'anwar Proff Junayd Mutallab mahaifin Aadil. Waigawa yayi inda ya ajiye wayoyinsa ya d'auka,a hankali ya bud'e net ya shiga dandalin sada zumunta na whatsapp,yana sakin sanyayyan murmushi yaje kan contact d'inta yayi mata sallama because yau tun safen da ya tafi office bai samu lokacin kansa ba,da yaga text d'in yayi delivered sai ya sake yin murmushinsa mai kyau,ya san tana kusa baza'a jima ba zai ga ta yi replying,da aka jima kad'an ya ji ta shiru,here ya fara tunanin kiranta yaji,as soon as kiran wayar ya shiga,a time d'in Ismat ta kammala shirinta kenan ta fito daga bedroom,tana jin ring d'in da wayar yake tayi murmushi because ta san waye zai kirata a irin lokacin,sai da wayar ya d'an jima yana ring har kamar zai yanke then tayi answering call d'in,da yake akwai earpiece a kunnenta tana ci gaba da tafiya tayi masa sallama,Fawad dake zaune ya mayar da kansa ya kwantar saman kujera ya lumshe idanunsa,jin sanyayyar maganarta a kunnensa yasa he didn't know when ya sauke ajiyar zuciya,tayi murmushi kad'an tace "Good evening" a hankali da wani irin kasalar dake cin jikinsa ya furta "Evening dear,how are u?" Tace "Alhamdulillah,ya aiki?" Yace "Aiki Alhamdulillah,ya skul fa?" Tayi ajiyar zuciya kad'an tace "Mun baro shi" amsar ta ne ya bashi dariya yace "Mmm! Sai gobe kenan?" Ta kad'a kai first then tace "Ehh!" Ya kad'a kai a hankali yace "Maa sha Allah,Allah kaimu" tace "Ameen" shiru suka yi dukansu daga haka,lokacin ta gama sakkowa kenan daga stairs ta hango Mom tana shigowa parlor da sauri tace "Mmm! We will talk later please" idanunsa a lumshe har lokacin yace "Kina wani abu ne yanzun?" Da sauri tace "Ehh!" Yace "Alright! Ya za'ayi na sani idan kin gama?" Saurin katsesa tayi tace "I'll call" yayi murmushi yace "Alright! Bye" tayi sauri tace "Bye!" Sai ta fara yanke wayar,da d'an gudunta ta nufi Mom dake shigowa tana fad'in "Oyoyo Mom!" Mom da bata ganta ba sai dai maganarta da taji ta waiwayo a hankali tana sakin murmushi tace "Sweetheart! Kun dawo?" Ta kad'a kai tana sakin murmushi ta rungume Mom tace "Sannu da dawowa Mom,ya aiki?" Mom da ta bud'a idanu tana kallon y'arta kamar yau ta fara ganin ta saka irin kayan tace "Waw! U look breathe taken sweetheart!" Dariya Ismat tayi ta karb'i handbag d'in Mom tace "Thank u Mom" Mom ta rik'e hannun Ismat suka fara tafiya kamar wasu friends tace "Ina habibtiiy'n ki?" Murmushi kwance saman fuskar Ismat tace "Tana bedroom" mom tace "Ba za ta fito ba?" Da sauri tace "Tana shiryawa ne" Mom tace "Alright!" Dai² lokacin suna shiga bedroom d'in Mom,Ismat ta wuce wajen da take ajiye bags ta sak'ale,ta dawo ta wuce bathroom tana b'ata rai take cewa "Mom! Kuma kinga ba mu yi test d'in ba" Mom dake rage kayan jikinta tace "Why?" Ismat ta bud'a hannu tace "Wai Dr ba ya nan,shi ne sai ya turo k'aninsa,but Mom kin san wani abu kuma?" Mom dake jira Ismat ta gama had'a mata ruwan wanka tace "Sai kin fad'a" ta juyo tana kallon door d'in duk da ba ta hango Mom da murmushi a fuskarta tace "Allah duka y'an gidansu sunji dad'i Mom,suna da ilimi sosai both boko da addini,idan kinga k'aninsa kou sai kinyi mamaki,duka ba zai wuce sa'an Bhai ba fa,amma kuma shima Dr ne,sannan ya masifar iya lecture,ni dai Mom kinga ba na son zama da yawa,but yau duk 3 hours da ya share yana lecture gani nayi sun tafi kamar ma fa bai fi 30 minutes da shigowa ba,wai sai cewa yayi lokaci yayi sai wani had'uwar" Mom dake sakin murmushi tana sauraren maganar da Ismat take yi tace "Lallai sweetheart da alama yau kinji dad'in lecture d'in Dr" tayi murmushi tana juyowa za ta fito tace "sure Mom,ko lecture Dr Fadl ban tab'a jin dad'in sa ba kamar na k'aninsa,ko don yana takuramu saboda ya sanmu ne ohoo! Yayi ta tambayar mutane kamar mu kad'ai yake koyarwa,ni dai dama zan fad'i ma Yaa Jawahir tace yayi hak'uri ya daina tambayata,duk ya tambaye ni Allah rikicewa nake na kasa amsashi yadda ya dace" Mom dai dariya tayi tace "Idan da rabon ya saki lecture wata rana kuma maga yadda za'ayi" zaro ido tayi tace "Tabbb' Mom ranar ai nutsewa kad'ai ne bazan yi ba" Murmushi Mom tayi tace "Lallai sweetheart! Bari na fito kou?" Tayi murmushi tace "Ok Mom" ta wuce wajen kayan da Mom ta ajiye saman bed,d'aukansu tayi a hankali tana sakin murmushi ta wuce da su laundry,almost 15 minutes Mom ta fito sanye da bathrobe pink colour gashin kanta nad'e a cikin pink d'in towel,tana kallon Ismat dake kwance saman bed d'inta ta wuce gefen mirror ta zauna saman stool bata yi mata magana ba,a hankali ta d'auki hand dryer ta kunna,Ismat ta bud'e idanunta a hankali ta taso,ta fara tura phone d'inta a cikin pocket ta nufo inda Mom take,Mom tana kallonta tana murmushi tace "je kiyi kwanciyar ki sweetheart na san kin gaji yau" murmushi tayi tace "No! Mom kawo nayi miki" kad'a kai Mom ta sake yi then ta bata dryer d'in,ta san indai Ismat na kusa ba za ta bari tayi da kanta ba,she always use to help her,matuk'ar ba rashin lafiya take yi ko ba ta kusa ba,idan ta fito wanka ita take gyara mata gashinta,even ruwan wanka indai tana nan ba ta bari ta had'a da kanta,sai da ta tabbatar ta gyarawa Mom kyakykywan gashinta then tayi mata kalba da shi guda d'aya daya sauka ta gefen wuyanta,ita dama Mom haka take yi idan ta dawo daga aiki ba ta saka ribbon a jikin gashin,Ismat tana gamawa tayi murmushi tace "Bari na jiraki a parlor Mom" Mom tace "Alright" a hankali Ismat tace "Sai kin fito" Mom ta shafa gefen fuskarta,Ismat tayi murmushi then ta juya ta fara tafiya,har ta kusa door Mom tace "Yayanku fa?" Ismat ta d'an tsaya kad'an tace "Ni dai ban gansa ba" Mom ta kad'a kai tace "Shi kenan" wucewa Ismat tayi ta fita,Mom ma ta mik'e ta wuce arean closet. A parlor Ismat ta tarar da Badriyah kwance saman armchair,ta zauna kad'an kusa da ita Badriyah ta bud'e idanu tana kallonta,a hankali tace "Ina kika je kuma?" Murmushi Ismat tayi tace "Ina tare da Mom" Badriyah ta tashi zaune tace "Ta dawo ne?" Ismat ta kad'a mata kai tace "Yes! But yanzun za ta fito ma" komawa Badriyah tayi ta kwanta had'e da d'ora kanta a thighs d'in Ismat tana lumshe idanu tace "alright!" Ta ci gaba clicking wayarta dake hannunta. While itama Ismat here ta fara making call as she promised him idan ta gama za ta kira,kiran yana tafiya ya katse ya kirata,ta zubawa wayar idanu na wasu seconds tana murmushi then ta d'auka ta kai kunne,hira sosai sukayi but idan ba wanda yake kula da motsawar bakinta ba sam ba zai ce ga abunda take yi ba,hatta Badriyah dake kwance saman k'afafunta da yake hankalinta na kan phone d'inta sam bata ma san me Ismat d'in take yi ba. In just a short period of time,wani irin shak'uwa mai k'arfin gaske ya shigo tsakanin Ismat da Fawad,even though basu tab'a sanin juna ba four about 3 weeks da fara alak'arsu,hasalima basu tab'a ko da ganin pic d'in juna ba,since ya tambaya tace ba ta tura pic bai sake tambayarta ba,but he always use his chance suyi hira ya ga tana farin ciki,ko wane lokaci abunda yake buri shi ne yasa ta cikin nishad'i,yayin da zuwa lokacin ita kanta a nata b'angaren ya kasance idan ma bai kirata ba ita za ta kira shi,sai dai idan ya ga kiran ya katse ya kirata back,Badriyah kam da yake zuwa lokacin Barraq ya koma lagos duk a sake take,sai dai itama yanzun tun daga incident d'in da ya faru ranar ya hanasu fita bata sake sha'awar tace za su fita ba,idan ya zama dole kuma sai dai ta zare jikinta ta tafi ita d'aya,while a gurin Ismat yanzun hakan ba ya wani damunta dan Badriyah ta fita ta barta ita kad'ai wuyar dai ace ta kunna network d'inta ko Fawad ya kira ta,yanzun za ka ganta tana zuba smile,duk da Badriyah a yanzun kusan kamar ta yiwa kanta fad'a ta d'an nutsu,magana ma a gidan ba sosai take saka kanta a ciki ba,ana cikin wannan yanayin ne kuma aka kawo lefen Jawahir,inda aka karb'i kayan a nan gidan uncle d'inta Proff Imraan mahaifin Ismat kasancewar shi ne waliyyin amarya,akwatuna na gani a fad'a guda 12,kowanne cike da kaya maa sha Allah,golds kad'ai da aka lissafa wanda aka zuba cikin lefen sun kai 5 manya,banda bangles da rings da suke daban,aka tsayar da ranar biki next 2 weeks. *Few days later...* Shirye²n biki sun kankama a kowane gefe,yayin da a gefen su Ismat ya kasance kusan kullum basa zama,ba sa nan ba sa can kullum suna hanya,saboda kusan su ne manyan k'awaye da Jawahir d'in take ji da su,sam ta ajiye batun wani shekaru uku da ta basu,da yake kuma dama ba wani girman jiki ne da ita ba idan ba wanda ya sani ba sai yace sa'anni ne su d'in,Barraq kam tuni ya koma lagos,kuma har zuwa lokacin tun da ya tafi sau uku kad'ai suka yi waya da Ismat saboda yanayin aikinsa,lokacin da aka kawo lefe kuma da suka yi waya,suna maganar bikin here yayi musu aiken manyan laces masu tsada ita da Badriyah had'e da shoes and bags duk na fitar biki,ai kam Badriyah tana ganin kayan duk ta rud'e ta ji dad'i sosai,here ta kirasa tayi masa godiya,yanayin da ta nuna masa jin dad'inta yayi ta mamakin canjin da aka samu game da ita,dan ko yanayin maganarta ma ya sauya sosai babu wannan rashin kunyar da tsiwar a ciki,and it was there ya tuna mata batun gift da yace zai bata idan ta bawa Jawahir hak'uri kafin ya tafi sannan ta daina rashin kunya,ita kuma sai bata tuna masa ba,here yace idan ya zo biki za su had'u sai ta fad'i abunda take so,tayi ta murna tana yi masa godiya,while a gefe d'aya duk wannan nisan kwanakin da aka d'auka a gefen Ismat kuwa ko da wasa ta k'i yarda ta sanar da Fawad ainihin abunda yake faruwa,game da batun bikin Jawahir ma ko a hira bata tab'a masa maganar ba,har kwanaki suka yi ta zuwa suna wucewa. Ma su iya magana na cewa "Duk abunda kaga bai zo ba,tabbas sai dai idan ba'a saka masa rana ba",kasancewar yau Wednesday and yau d'in shi ne ranar farko da suka tsara za su fara gudanar da event d'in bikin Jawahir,though ba wani abu ne suka shirya na musamman ba,basketball ne aka shirya yinsa na iya y'an matan da suke b'angaren amarya sai wanda za su wakililci family'n ango suma za su zo nan gidan su Ismat kasancewar a nan y'an matan suke,da yamman kamar yadda suka tsara after asr prayer y'an matan duk da za suyi wasan sun hallara a k'aton compound na gidan su Ismat da yake nan kamar wani gari guda,tun daga get har ciki ko ina an gyarasa anyi decoration mai jan hankali,lokacin da amarya Jawahir da manyan k'awayenta su Ismat suka fito tare da wasu classmates d'inta Aanisah da Farha suma duk da yake y'ay'an manyan Proffs ne,sun san juna sosai tare suka yi karatu har service ma suka fito batch 'B' tare suka zauna da aka kaisu platoon 7 lokacin da suka shiga cam,rayuwarsu da komai tare suka yi har suka yi service suka gama cikin shekarar,sai kuma ga bikin Jawahir d'in ya taso bayan kammalawarsu. Sanye suke da women's basketballs jersey,rigar sleeveless blue da ratsin pink sai wanduna suma kalar rigunansu wanda tsayinsu duka yake iya guiwa,direct basketball court dake cikin gidan suka nufa bayan fitowarsu,suna shiga team suka ware,su Ismat sune kayansu yake blue da ratsin pink,while su kuma family'n Dr FADL na su yake blue da ratsin yellow,bayan anyi gaisuwa tsakanin y'an wasa,su 6 ne duka a team d'in,Ismat ita ce kan gaba because ta fi sauran k'warewa,bayanta Badriyah sai su Aanisah da Farha k'awayen Jawahir sai wata cousin d'in Ismat y'ar k'anwar Mom Hasna da wata cousin d'in su Badriyah,yayin da team d'in gidan ango Naina ta kasance akan gaba sai Madeeha da wasu relatives d'insu da za suyi wasan tare su 4,duk sun had'e cikin sport wear da yayi mugun karb'ar su,murmushi Ismat tayi ta waiga tana kallon wajen court d'in inda mutane suke zaune cikin theatre,fes idanunta suka sauka kan Mom dake kallonta tana sakin murmushi,wani k'arfin guiwar da taji ya shigeta yasa tayi ajiyar zuciya tayi blowing kiss ma Mom tana dariya,here wasan ya fara. In less than 10 minutes da saka wasan,Ismat ta ci first ball inda ta jefa daga nisan 2 metres,nan family'n amarya suka d'auki ihu da tafin murna,aka fara kiran sunan *ISMAT* ana sake zugata,while family'n ango su kuma ganin an ci su,suka sake yunk'urawa a nan wasa ya d'auki zafi,Naina ma da yake ba baya bace wajen basketball since Ismat taci ball d'in farko ta rik'e wuta ta k'i bari a sake cinsu,while itama Ismat ta rik'e wuta tak'i yarda a ci su,haka aka dunga wasan kowa yak'i bari a ci garinsu,ana cikin haka wasan ya kusan k'arshe Ismat ta sake cin wani ball d'in,ihun murna wajen family ba'a cewa komai,bakin kowa sunan Ismat yake kira,tun daga nan kuma sai ba'a sake cin ball ba har aka tashi 2-0,akayi awarding family'n ango saboda amsa gayyata,bayan an k'are wasan duka y'an matan suka yi cikin gida,su Naina k'annen ango suka yi sallama da su Ismat suka wuce gida sai sun had'u gurin dinner..... #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300,na yi cancelling VIP saboda wasu dalilai. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* 1.ACCOUNT DETAILS.* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/NV64fA4cR6 🆓 Pᴀɢᴇ.. »8⃣ 8⃣ :#Sʟᴀᴘ ɪɴ ᴛʜᴇ ғᴀᴄᴇ Washe gari ya kama Thursday a ranar ne family'n gidan amarya za suyi dinner d'insu,tun misalin k'arfe 8:00pm duk family sun iso cikin Emaan event center dake nan kan titin Sharad'a Ja'en,da yake a nan ne suka shirya za'ayi dinner d'in kasancewar gurin bikin center ne na gaske na manya,sosai an k'awata gurin da decoration komai a tsare cikin ilimi da wayewa,su Mom dama su suka fara zuwa ita da Mama sai k'annen Mama d'in da Maman Hasna k'anwar Mom,duka sun yi ankonsu cikin wani tsadadden lace d'an ubansu kalar lake blue anyi musu make-up dai² shekarunsu,idan ka gansu kamar wasu matan shugabanni,abun gwanin sha'awa da burgewa kowa tana wane wannan,jikin nan sai haske yake,golds kam dama ba'a maganarsu duk inda suka juya sai dai kayi ta ganin kyallinsa,ana cikin haka motocin k'awayen amarya suka fara k'arasowa,dai² k'arasowar wani mota tokunbo da yayi parking k'irar mercedes benz GLK red colour a wajen,Aanisah da Farha suka fara fitowa daga back seat a yangance,sun ci ado kamar ka sace su ka gudu,then Badriyah ta fito daga gefen driver itama,sanye da red colour d'in tsadadden material,fuskarta ta ci make- up da ya ainihin karb'arta,ta yi wani irin masifaffen kyau kamar za taje gasar kyau,har ta rufe motar za ta tafi sai kuma ta b'ata fuska a hankali ta furta "Sweetheart mene ne kike yi haka kuma? Ki fito mana mu wuce" Murmushi Ismat dake zaune cikin mota tayi then ta bud'e motar a hankali ta sauke kyakykyawar fara sol d'in k'afarta na dama da yake cikin wani d'an ubansun high hill d'inta mai tsayin 10cm,wani irin buckle sandals ne mai open toe silver,bak'in k'unshi da jan da aka tsantsara mata yayi kyau ya ainihin sake k'awata kyakykyawar k'afarta,a nutse ta wani lek'o da fuskarta cike da aji,hasken da aka k'awata gurin da shi yasa da sauri ta d'an lumshe idanunta kad'an tana sauke ajiyar zuciya,Badriyah da tayi still tana kallonta ta furta "ke dai ki ta b'ata ma mutane lokaci" murmushi tayi bata ce komai ba then ta sako d'aya kafar nata waje,a hankali cikin takun nutsuwa ta fito ta rufe motar suka jera suka fara tafiya kamar wanda suke counting steps,lokacin da suke shiga cikin hall d'in gaba d'aya idanu kansu ya koma yadda suka yi kyau kamar su ne amaren,komai na su iri d'aya kamar wasu twins,just looking as the definition of beauty,sanye suke da wani irin fitinannen allagown da akayi musu ta saman an rik'e shi ya fitar da shafe kamar straight gown sai daga can wajen knees da aka sake d'inkin yayi wani irin bud'ewa ta bayan kuma ya sauka sosai ya kwanta k'asa,suna tafiya rigar yana binsu,hannunsu rik'e cikin na juna,since suka shigo har suka wuce gaba² kallon su ake yi,su kam basu damu ba suna tafiya suna hira abunsu though Ismat tana jinta not completable,lokacin da amarya Jawahir da angonta Dr Fadl suka shigo wajen "Maa sha Allah" shi ne kalmar da yayi ta fitowa a bakin family,saboda sun bala'in burgewa sunyi matuk'ar kyau cikin shigar farin kayan da suka sa kamar ka sace su ka gudu,dinner ya d'auki zafi Mc ya b'ukaci amarya da ango su tashi,bayan fitowarsu tsakiyar fili aka saki kid'a,a hankali Ismat da Badriyah suka tashi suka yi wajen duk da yadda Ismat take jinta saboda vail da babu a jikinta,suna tafiya suna rawa gwanin burgewa dan dukansu dama ba baya a rawa,Jawahir da duk take jinta a takure tana ganin sun taso ta fara sakin murmushi suna zuwa da suka b'alle bakin jaka nan suka fara masu spraying Nigerian note suna yi suna rawa,Jawahir ta saki jiki ganin y'an uwanta a kusa ta fara rawa abunta,shi dai Dr Fadl kallonsu ya dunga yi yana murmushi because ba gwani bane wajen rawa,yana kallon su Ismat yace "We'll met after my weeding,za kuyi bayanin rawar da kuka tsaya yi a kan idanuna" Ismat ta fara dariya da sauri ta koma side d'in Jawahir tana fad'in "We are so sorry In-law,baza mu sake ba ai!" Yayi murmushi a nutse ya saka hannu a aljihu yana fitowa da shi ya fara musu spraying,idan ya ciro bundle sai dai kaga ya k'are,su Ismat sai rawa suke abunsu Mom da Mama suka zo suka yi ta musu yayyafin naira,Mc yaga uban kud'in da Mom suke watsarwa,take sai jin sunansu suka yi a bakinsa yana kiran *Dr HINDAH* mata d'aya a gurin *Proff IMRAAN USMAN* jarumi uban sadaukai,professor Imraan VC na jami'ar BUK,likita mai halin girma,a gaida iyayen amarya,likitar da samun kamarta sai an duba,haka Mama ma da ya rik'e sunanta *Hjy LAYLA* mahaifiya gurin amarya,yadda ya dunga wasa su cikin wak'a abun ba'a cewa komai su kam sai b'arin naira suke,bayan su Mom sun koma sun zauna su Ismat kam har time d'in basu gaji sun daina rawa ba,sun had'u da su Aanisah da Farha,ga Hasna ma sai casar rawa suke abunsu sun sa Jawahir a tsakiya ita da Dr,Mc da ya hango shigowar tawagar abokan ango ya d'an sassauta volume,a nutse cikin zolaya da barkwanci yace "Aaahhhaa yawwa! Yanzun kuma muna yiwa tawagar abokan ango maraba duk da they're late comers,sai dai muna buk'atar su k'araso kafin su zauna,dan muma sai mun basu wahala tunda suka sa mu jira.." Yadda yayi maganar yana dariya duka hall d'in aka d'an dara,Ismat dake using handkey tana danne sweat tayi murmushi tana kallon Badriyah tace "Habibtiiy let's go" Zaro ido Badriyah tayi tace "What? Daga farawa,me akayi ma? Ke da kika ci alwashin sai na janye ki za ki bari?" Dariya Ismat tayi ta d'an sunkuya dai² kunnenta tana mata rad'a tace "ruwa nake son sha ne,ba gajiya nayi ba" dariya Badriyah ta fara mata tace "babu wani nan" harararta Ismat tayi kad'an tana murmushi tace "tou babu wani nan d'in" tana fad'a ta fara tafiya za ta sauka,idanu suka yi yuuu kanta saboda yadda take tafiya gently ass d'inta da ya zauna cikin gown d'inta ya fito das kamar an k'ara mata da wani abu sai juyawa yake,ya matuk'ar jan hankalin y'an maza,nan da nan aka fara d'aukarta pics tana tafiya sai kawai ta ga hasken flashes ya fara gilmawa akanta,ai kuwa tuni ta daburce a rud'e ta rik'e gown d'inta ta fara ratsawa tana wucewa tana kare fuskarta har taje wajen da su Mom suke,kamar za ta yi kuka ta dunga kallon Mom saboda abun ya mugun ba ta haushi kamar dai ita kad'ai ce a gurin,tana zama Badriyah data biyo bayanta ta fara dariya,ta d'ago a fusace idanunta sunyi wani iri da hawaye a ciki tace "kinga dama sai da nace zansa vail kika hana ni,yanzun duk wanda suka d'auke ni a pics na san inda za su kai ni ne?" Zaunawa Badriyah tayi a gefenta tace "tou sweetheart yau d'aya dai dan ba'a sa vail ba sai ya zama damuwa,abu ne fa na lokaci d'aya da anyi an gama shi kenan it won't repeat it self" Mom tana kallon su a hankali tace "Sweetheart" Ismat ta d'ago idanunta a hankali tana kallon Mom tace "Na'am" Mom tayi murmushi tace ''don't feel bad dear,ba kiga itama amaryar babu wani mayafin kirki a jikinta ba?" Tace "tou Mom amma d'inkin mu fa ba iri d'aya bane da nata" Mom ta lumshe mata idanu tace "Tou kiyi hak'uri ai an kusa tashi" shiru tayi bata sake magana ba ta d'auki bottle water ta bud'e,a nutse ta kai bakinta ta fara sha,tana gamawa ta ajiye kenan ta jiyo wak'ar Fire boy da take masifar so *"FEEL"* ai bata san lokacin da tayi wani smile ba tace "Habibtiiy ta shi muje" dariya Badriyah ta fara tana kallonta tace "ke da kike fushi kuma ina za kije?" Tace "Ni dai ki taso muje" tashi Badriyah tayi suka rik'e hannu daga nan gaban su Mom suka fara rawa Mama da Mom suna kallon yaransu cikin sha'awa tun a nan suka sake b'alle bakin jaka suka dunga musu spraying,kan kace me sai ga gurin da suke ya cika da mutane,wad'anda basu san su bama suka dunga zuwa suna musu lik'i,yadda suka dage suna rawa abun ya burge mutane sosai,Mc da yaga sun janye mutanen gurin yayi ta kiran k'annen amarya duk da bai rik'e sunayen su ba,yana rok'on su dawo saman deck. Duk wannan abun da ake tun da aka fara dinner Aadil da Fawad suna cikin gurin,komai akan idanunsu ya kasance har d'aukar Ismat pic da aka dunga yi,yadda suka yi masifar kyau cikin shigar d'anyen getzner dake jikinsu mai launin sky blue,sai takalman Billionaire couture apricot suede loafers dake sanye k'afafunsu mai wani crown logo ta gaban bak'i,kayuwansu sunci hula zanna,d'inkin da aka yi musu kansa abun kallo ne bare su d'in da kansu,breads d'insu ya sha gyara sai shek'i yake ya k'ara k'awata fuskokinsu,but da yake shi Aadil dama ba son hayaniya ya cika ba,since suka shigo ya samu guri ya zauna bai yarda ya tashi ba,sai ma wayarsa da yake ta faman dannawa,dai² su Ismat sun dawo kusa da Jawahir da take kallonsu da kamar za tayi kuka tunda suka barta ita kad'ai a saman deck d'in,Fawad ya tab'a Aadil,a hankali ya d'ago gray idanunsa da hasken kayan dake jikinsa suka sa su komawa blue,da yake yau ma bai saka glasses ba sai suka k'ara masa wani irin kyau had'e da kwarjini,kamar dai ko wane lokaci idan bai so yin magana ba sai dai ya zuba maka idanu ko ya hau d'age gira,yana kallon Fawad dake mik'ewa tsaye ya d'age masa eyebrows,hakan ya bama fatar goshinsa damar tattarewa kad'an sai ya k'ara masa wani irin kyau,Fawad yace "let's go" d'an motsa baki yayi kamar zai yi magana dimple d'insa ya d'anyi ciki,a hankali yana lumshe idanunsa ya tashi,bai ce komai ba suka fara tafiya,tun da suka nufo inda ango da amaryar suke gaban Aadil yake fad'uwa but ya rasa dalili,suna zuwa wajen suka fara yiwa Dr da Jawahir lik'i gurin ya sake hautsinewa,y'an mata an hango zuk'a² zaratan samarin nan suka sake cika filin gurin (lol). Ismat dake rawa ita da Badriyah gefen Jawahir cikin nishad'i,dai² zuwan *NAINA* da *MADEEHA* kusa da su a hankali Naina ta rik'o hannun Ismat tana sakin murmushi,Ismat da taji an rik'ota tayi saurin juyowa,tana ganin Naina ta saki fuskarta tana yi mata murmushi suka rungume juna Naina tace "Tun d'azun na ganki ina son zuwa na ga kina rawa kada na katse miki jin dad'i" dariya Ismat tayi tace "Shi ne kika k'i zuwa muyi tare?" Naina tana sakin murmushi tace "ni ai ban iya rawa ba,da dai sis Madeeha ce" saurin juyowa Ismat tayi tana kallon Madeeha da bata san sunanta ba sai yanzun da Naina ta fad'a,zuciyarta yana kawo mata wani tunani sai ta d'an lumshe idanu tana sakin murmushi ita kad'ai,but sai dai bata ce komai ba,since su Naina suka hauro gurin suka hau rawa tare da su Ismat,Aadil dake k'ok'arin barin wajen yana d'ago idanu ya kalli side d'insa jin ya buge mutum ya sauke illuminated eyes d'insa kan Ismat dake dariya,kyawawan hak'oranta a waje,ajiyar zuciya yayi a hankali ya lumshe idanunsa ganin ita bata ma san abunda yake faruwa ba,ya juya ya fara tafiya a nutse zai bar wajen,hurriedly Naina da ta hangosa ta rik'o masa hannu tana fad'in "Aakiiy! Ai mu baka mana lik'i ba za ka tafi" Ismat ta juyo da sauri jin abunda Naina take fad'a idanunta suka sauka kansa kamar yadda shima yake kallonta,eye ball d'inta a cikin kyawawan idanunsa masu matuk'ar kyau,wani irin hasken da ya gilma sakamakon kallon kallo da suka yi yasa taji gabanta ya fad'i da sauri ta d'auke kai gefe tana rik'o hannun Badriyah,shi kansa Aadil tunda ya kalleta haka kawai yaji ya kasa barin gurin kamar yadda yayi niyya da farko,a hankali ya mayar da hannunsa cikin aljihu yana fitowa da shi ya b'alle bundle d'in kawai ya watsa shi sama akansu,idanunsa har lokacin akan Ismat da tak'i yarda ta sake kallon direction d'insa,ya sake cire wani bundle d'in yana musu spraying,Naina bata sake masa hannu ba tana kallon Ismat data juya baya ta kasa ci gaba da rawa ta furta "Hello friend! Meet my akhiiy Dr Aadil Junayd Mutallab" wani irin zaro ido Ismat tayi ta kasa juyawa,jin abunda naina take fad'a kuma a take tunaninta ya dawo dai² ta tuna family'n su Fawad kenan fa,and shi kuma Aadil lecturer d'insu kenan da yake representing Dr Fadl,ai sai ji tayi k'afafunta sun fara wani irin rawa,Naina tayi murmushi a hankali tana rik' e da hannun Aadil suka dawo ta gaban Ismat,Badriyah ta zubawa Ismat idanu tana dariya saboda ta san mutuniyar akwai kunya,Naina tana sakin murmushi tace "Friend ba za ku gaisa da Aakiiy na ba?" Da sauri Ismat ta d'ago tana kallon Naina ta k'irk'iro murmushi cikin cool voice d'inta bata yarda ta kalleshi ba tace "Ina yini?" Wani lumshe idanu Aadil yayi a hankali yace "Lafiya lou,ya taro?" Tayi k'asa da kai tana matse fingers tace "Alhamdulillah" idanun Aadil akanta har lokacin but idan ba kula mutum yayi ba bazai tab'a cewa ita yake kallo ba yace "Maa sha Allah,Allah sanya alkhairi ya tabbatar musu da zaman lafiya" Ta amsa "Ameen" suka gaisa da su Badriyah ma da su Aanisah,sannan Naina ta sake masa hannu ya wuce tana yi masa dariya. Har misalin 10pm mutane basu gama watsewa a gurin dinner ba,Ismat da taji k'afafunta sun fara ciwo babu shiri taja hannun Badriyah tace "habibtiiy gaskiya mu wuce ni dai k'afafuna sun fara ciwo" Badriyah ta fara dariyar mugunta tace "Ba dai na ce kisa flat shoe ba idan za kiyi rawa kik'a ji na,ni kinga babu ruwana ban wani gaji ba" Ismat ta tab'e baki tace "tou ni dai muje,kada Mom ma tayi min fad'a,mu tafi gida haka tunda an tashi ma",tashi Badriyah tayi tana kallonta tace "muje tou" suka fito suna tafiya gwanin burgewa har sun kusa fita daga hall d'in Ismat ta d'an tsaya kad'an tace "Habibtiiy! Ki jira ni a mota na yi mantuwa" Badriyah ta amsa ta wuce,ita kuma Ismat ta juya,gurin Mom taje suka yi magana after then ta juyo tana tafiya a hankali Naina dake nemanta tun d'azun da wayar Ismat data bata ta rik'e mata ganin za ta fita tayi calling sunanta out *"ISMAT!"* Juyawa Ismat tayi da sauri jin ana kiranta,tana waiwayawa ta hango Naina tana d'ago mata phone d'inta,ta bud'e idanunta da sauri tana cewa "Tabbb'! Na manta fa na baki ajiya" Naina tayi murmushi lokacin da take k'arasowa tace "Ni ai ban manta ba" suka yi murmushi ta mik'awa Ismat wayar,Ismat ta sake yin murmushi tace "Thank u" Naina tace "what a compliment here dear?" Ismat dake sakin murmushi tace "duk da haka dai" suka yi dariya tare,Naina tana kallonta tace "ba dai tafiya ba?" Ismat ta kad'a mata kai tace "K'afafuna sun fara ciwo ne,shi yasa za mu wuce gida" Naina tana kallonta da tausayi a kan fuskarta tace "Eyyah! So sorry dear,Allah k'ara sauk'i" Ismat ta amsa suka yi sallama,a hankali ta juya ta fara tafiya tana jan k'afarta da take jin sun fara rik'ewa,ta fito kenan with intention of taje wajen da suka yi parking motarsu da yake already Badriyah har ta wuce mota tana jiranta,kamar daga sama tana cikin tafiya taji an sake rik'e mata hannu,ta fara juyawa fuskarta d'auke da murmushi a tunaninta Naina ce take son tsokanarta,tana waigawa here idanunta suka sauka kansa,a mugun firgice ta zaro idanu tana kallonsa,then ta bi hannunta da ya rik'e da idanu,a matuk'ar firgice ta dunga juya hannunta tana son k'wacewa,kusan mintuna uku suna tsaye sai son k'wacewa take ta kasa,shi kuma yana tsayen bai yi magana ba kuma bai sake mata hannu ba yana dai rik'e da ita har lokacin,Ismat ganin mutane sun fara tsayawa kallonsu wasu suna k'us² lokaci d'aya da zuciyarta tayi wani irin tunzurota,a fusace tana d'aga hannu bata san lokacin da ta wanke masa fuska da mari ba,ji kake tass sound yayi arisen..... #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300 via my details. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* 1.ACCOUNT DETAILS.* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/NV64fA4cR6 🆓 Pᴀɢᴇ.. »9⃣ 9⃣ :#Nᴇɢᴀᴛɪᴠᴇ ᴇᴍᴏᴛɪᴏɴᴀʟ Wani irin lumshe idanu yayi a hankali ya sake bud'e idanunsa ya sauke su akanta,fuskarsa d'auke da kinda beautiful smile,idanunsa sun d'an yi wani irin sauyawa na lokaci d'aya yana kallonta ya sake mata hannu,hawayen bak'in ciki da suka kawo idanunta suka gangaro saman fuskarta a guje,duk kuma ita ba komai ya fi b'ata mata rai ba a lokacin sama da yadda yake jifanta da murmushi,sosai abun ya k'untatawa zuciyarta,tana kallonsa da wani irin b'acin rai a cikin idanunta bata iya cewa komai ba hurriedly ta juya za ta bar wajen hannayenta rik'e da gown d'inta data tattare,ta tsinto asalin muryarsa cikin wannan cool voice d'in san da ta sani yana fad'in "Thanks dear!" Wani irin k'amewa Ismat tayi a gurin kamar wacce aka yi pausing,jin muryar da ko cikin taron arfa ta had'u da mai shi baza ta tab'a iya mantawa da shi ba a cikin kunnuwanta da kwakwalwarta yana mata yawo,a rikice ta waigo tana yi masa wani irin surprised look hawaye suna ci gaba da saukowa saman fuskarta,ya sake yi mata murmushi a karo na babu adadi,a hankali ba tare da ya sake yin magana ba daga haka ya juya ya fara tafiya. Aadil dake zaune cikin mota tun d'azun after ya gama yiwa su Naina lik'i yana jiran Fawad ya fito su wuce gida,kamar ance ya d'ago daga nan inda yake zaune cikin mota,his illuminated eyes suka sauka kan Fawad dake rik'e da hannun yarinyar da Naina tasa suka gaisa not too long,wani irin fad'uwa yaji gabansa yana yi sakamakon abunda ya gani a hankali ya zuba musu idanunsa,babu zato yana kallonsu da wani irin yanayin da ya kasa gane na mene ne kawai yaga yarinyar ta fallawa Fawad mari,abunda ya faru akan idanunsa lokaci d'aya ya matuk'ar girgiza shi,sai dai bai san ma lokacin da wani irin smirk ya kufce masa ba,ya sake lumshe idanunsa ya bud'e ya ci gaba da kallonsu cikin wani irin yanayin da ya kasa rarrabewa farin ciki yake ko damuwa? Gani yayi Fawad ya yi murmushi then a hankali ya sake mata hannu,abun da ya faru ya mugun bawa Aadil mamaki ya d'aure masa kai,but bai gama mamaki ba sai da yaga lokaci d'aya yarinyar da take niyyar fara gudu,saboda a yadda ta tattare riga kana kallo za ka san a shirye take ta k'arawa k'afafunta sauri,kawai sai yaga ta yi wani irin juyawa tana kallon Fawad d'in da fuskar mamaki hawaye suna sauka kan fuskarta,bud'a idanu ya sake yi sosai yana kallonsu gabansa sai fad'uwa yake,still a nutsen yaga Fawad ya sake yi mata murmushi bai yi magana ba ya fara tahowa wajen motar da yake ciki. Aadil couldn't stop looking at them har lokacin da Fawad ya bud'e motar ya shiga side na mai zaman banza,ya waiwaya continue looking at him lokacin yana kwantar da kansa jikin seat had'e da lumshe idanunsa ya kasa magana,almost 5minutes yana kallonsa then ya sake juyawa ya kalli inda take,har lokacin tana nan yadda Fawad ya barta rik'e da gown d'inta ta kasa tafiya,Aadil dai mamaki duk ya hana masa tada motar su tafi,sai da Fawad ya d'ago a hankali yana tura hular kansa baya yace "Muje mana,tsaiwar me muke yi kuma?" Tab'e baki Aadil yayi a nutse ya d'auke kai ya tada motar ya fara riding,sun d'auki hanyar komawa gida motar yayi wani irin shiru,though dama hakan ba sabon abu bane a gurinsu,a nutse Aadil ya katse shirun ta hanyar watsowa Fawad tambayar "Me ya had'a ku?" Lumsassun idanunsa Fawad ya bud'e a hankali,kamar ba zai yi magana ba da farko ya dunga kallon Aadil then a hankali yace "Nothing" Aadil ya waiwayo ya kalleshi kad'an yace "Haka kawai ta mare ka kenan?" Saurin bud'a idanu Fawad yayi yace "Na fad'a maka babu komai" Aadil yayi murmushi yace "Akwai abunda kake b'oyewa my friend" a d'an fusace Fawad dake kallon waje yace "Tunda ka sani mene ne abun tambaya?" D'age eyebrows Aadil yayi a hankali ya tab'e baki yace "Saboda ina son sani" siririn tsaki Fawad ya saki then kamar ba ya son cewa komai ya fara sanar da Aadil d'in alak'arsa da Ismat,Aadil dake driven lokacin suna tsayawa dai² get d'in gidansu ya dunga kallon Fawad da wani irin mamaki,but bai ce komai ba yayi horn malam Jibrilla ya bud'e masa get,yana riding motar zuwa cikin compound d'in gidan,a hankali kamar ba ya son magana yace "U made a mistake!" Saurin kallonsa Fawad yayi yana bud'a idanu yace "Mistake wane iri?" Aadil yana gyara parking a carline yace "Me yasa za ka rik'e mata hannu daga had'uwar ku?" Shiru fawad yayi yana kallosa,Aadil yace "U know! Kai ba muharraminta bane right? Besides baku had'a ko wane irin alak'a na jini ba,hasalima baku tab'a ganin juna ba,on ur own speculation nake so ka fad'a min,me ya kamata kayi a had'uwar ku na farko wanda zai bawa alak'ar ku damar d'orewa? Me kake tunanin ita za ta d'auki abunda ya faru tsakanin ku yanzun? Daga had'uwa ka rike mata hannu,duk wacce ta san mutuncin kanta yaya za ta d'auki al'amarin,and then mene ne ya kamata tayi wanda zai ba ta kariya,mutane ba za suyi zarginta ba a matsayin y'a mace da aka ga namiji ya rik'e?" Wani irin kallo Fawad ya dunga yi masa,sai dai ya kasa magana,a hankali Aadil ya bud'e motar yana fita yace "A nawa ganin bata yi ba dai² ba dan ta yi haka,saboda haka kada ma ka fara ganin laifinta because ta yi abunda ya dace a matsayinta na mace da bata tab'a saninka ba!" Fitowa Fawad yayi ya kasa magana har lokacin sai kalaman Aadil dake masa yawo a cikin kai,daga haka babu wanda ya sake magana suka fara tafiya zuwa flat d'insu. Ismat kam since Fawad ya barta tsaye a gurin,gaba d'aya taji jikinta ya kasa motsawa,duk wasu veins dake taimakawa jikinta lokaci d'aya suka yi wani irin rik'ewar da all joints dake jikinta suma suka yi mata wani irin nauyin da even index finger d'inta ya gagareta d'agawa bare ta iya motsa harshenta,shin idan ma ta bud'e bakintan mene ne take da shi da za ta fad'a masa har ya saurara? Wane magana za ta iya furtawa a yanayin da take ciki? Cewa za tayi yayi hak'uri ko kuma yaya za tayi? Haka ta bishi da wani irin kallon tsoro ba tare da ta iya tsinana komai ba har motar da ya shiga ya bar gurin,while a gefe guda kuma abunda ya faru tsakaninsu tuni y'an gulma sun kai rahoton sa cikin hall d'in,jin kunnen Mom taji wai Ismat ta mari wani a waje yanzun,amma ba'a san me yayi mata ba an dai ganshi ya rik'eta,hankalinta a tashe ta fito wajen tare da su Mama,tana hango Ismat tsaye tun kafin ta k'araso ta fara kiranta "Sweetheart!" In a kinda frightful voice,Ismat dake tsaye tun d'azun kamar wata statue banda hawaye babu abunda yake sauka kan fuskarta,Mom tana zuwa ta rungume ta tana dudduba ta da fad'in "What happened dear? Ya miki wani abu ne?" Fad'awa jikin Mom tayi hurriedly ta fashe da wani irin kukan da kamar ana fizgar mata rai,hankalin Mom da su Mama ya sake tashi ganin irin kukan da take yi,babu shiri Mom ta rik'eta securely a jikinta,Badriyah dake cikin mota tana jiran Ismat taron jama'ar da ta hango yasa ta fito da sauri daga mota tana ratsawa,Mom tana ganinta tayi saurin rik'ota hankalinta a tashe a rud'e tace "Maza habibtiiy wuce muje gida" tana maganar tana had'a hannayensu duka tana rik'ewa,because a lokacin Dr Hinda ta mugun tsorata da yadda taga gudan jininta tana wani irin kuka mai ban tsoro,da kyar Mama suka samar musu hanya suka fita cikin taron mutane,a gaggauce tana saka su a mota ta shige ko sallamar da su Mama suke yi mata bata iya tsayawa ta amsa ba tasa driver yaja motar suka bar wajen da mugun gudu,tunda suka taho tunani iri² suke kawowa ran Mom,zuciyarta ta yi wani irin rauni musamman ganin yadda Ismat take kwance jikinta ta kasa daina kuka,suna k'arasowa gida ko parking bata jira driver ya dai²ta ba ta fito rik'e da hannun Ismat suka wuce cikin gidan,bata saketa ba sai da suka je bedroom d'inta,tana kallon Ismat da har lokacin hawaye sunk'i daina zuba a fuskarta da wani irin fuskar damuwa ta rik'e kafad'unta tana kallonta,cikin sanyayyar magana irin na lallashi mai cike da tsoro ta furta "Sweetheart!" Ismat bata iya amsawa ba,Mom tace "Kalle ni,maza d'ago idanunki ki fad'a min ya miki wani abu ne?" Kasa d'agowa Ismat tayi ta kalli Mom,Mom cikin wani irin tashin hankali ta sake furta "Sweetheart! Maza ki sanar da ni abunda guy d'in yayi miki,me ya miki? Ya rik'e ki ko kuwa? What happened between ke da shi? Ki fad'a min kafin na kira Daddy ko Yayanki!" Wani mugun fad'uwa gaban Ismat yayi jin Mom tana ambaton za ta sanar da Barraq hurriedly ta d'ago idanunta da suka fara kumbura fuskarta kansa yayi wani irin jaa abunku da farin mutum,tana kallon Mom tashin hankali k'arara cikin idanunta ta fara girgiza kai alamun a'a,Mom cikin damuwa tana share mata hawaye ta furta "idan ba kya so Daddy ko Barraq suji maganar nan,maza tou ki sanar da ni abunda yayi miki" da kyar muryarta har ya dashe ta bud'e baki tace "Hannu kad'ai ya rik'e min" tana fad'an haka tayi shiru bata sake cewa wani abu ba,Mom tana jin abunda Ismat ta fad'a bata san lokacin da ta sauke wani mugun ajiyar zuciya ba ta rungume ta tightly,a hankali ta lumshe idanunta tana shafa bayanta ta furta "Alhamdulillah alaa kulli halin" sai kuma ta sake d'agota ta zaunar da ita gefen bed and to sit next to Ismat d'in tana calming nata,a hankali ta kamo Ismat ta kwantar a jikinta tana shafata da wani irin murya tace "Allah ya taimakesa iya nan ya tsaya.." Saurin d'agowa Ismat tayi da kumburarrun idanunta tana kallon Mom tace "Mom!" Sai kuma tayi shiru ta kasa cewa komai,Mom tana kallon wani guri ta furta "Da ace yayi kuskuren tab'a min mutuncinki,surely ba zan tab'a barinsa ya sha ruwa cikin salama ba,dole ne ya biya zunubin da ya aikata.." Wani irin kallon Mom Ismat ta dunga yi a hankali tana zare jikinta daga na Mom tace "Mom please! Ni ki bar cewa komai kan maganar" a hankali Mom tana shafa kanta tana kallonta ta girgiza kai tace "Baza ki fahimci damuwar ba baby,amma tunda Allah ya tsare alhamdulillah,yanzun maza ki tashi kije kiyi wanka,sai ki kwanta kada kanki yayi ciwo" lumshe idanunta tayi a hankali tana turo baki cike da shagwab'a tace "Ni dai a gurinki zan kwanta yau" Mom ta lumshe idanu a hankali tayi tak'aitaccen murmushi tace "Ita kuma habibtiiy'n ki barta ita da waye?" Shagwab'a Ismat ta fara yiwa Mom tana cewa "ni dai gaskiya Mom a nan zanyi bacci na" Mom tace "A'a kije bedroom d'inku" a hankali Ismat tace "shi kenan bari na tafi tunda korata kike yi" murmushi Mom tayi kad'an tana kallon Ismat dake k'ok'arin sauka a jikinta tace "Ni ban kore ki ba,na dai ce kije d'akin ku,za ki bar Badriyah ne ta kwanta ita kad'ai?" Turo baki tayi cikin shagwab'a tace "Tou Mom mu zo mu kwanta a nan duka?" Mom ta girgiza kai tace "Ni dai kada kuzo ku lalatamin bed,dama kuyi zamanku a can" kamar za tayi kuka ta tashi tsaye tana rik'e gown d'inta,bata sake cewa komai ba ta fara tafiya,Mom ta bita da kallo tana sauke ajiyar zuciya,dai² lokacin kiran Mama yana shigowa sai bata sake cewa Ismat komai ba har ta fita,a hankali ta juya tana kallon wayarta dake ajiye gefe,ta kai hannu ta d'auko tare da answering call d'in ta kai wayar kunne da fad'in "Assalmu alaikum! Hjy Layla kun koma gida ne?" Mama dake cike da damuwar abunda ya faru ta furta "Dr komai lafiya dai kou?" Mom tayi ajiyar zuciya a hankali tace "Alhamdulillah! Lafiya k'alau Hjy" Mama tayi ajiyar zuciyar samun nutsuwa tace "Maa sha Allah,dama abunda na bugo naji kenan,since kuka tafi hankalina ya kasa kwanciya,ina ta kira ma wayar yak'i tafiya sai yanzun" Mom tace "Allah sarki,network bai da kyau cikin kwanakin nan" Mama tace "Tou tunda komai lafiya Alhamdulillah,but gaskiya ina ga ki abunda yafi ki tambayeta ko ta san yaron" Mom tace "Ba na tunanin haka gaskiya,because duk abunda take ciki ina sani,ba na jin ta san shi at all" Mama tayi shiru a hankali tana tunani sai kuma tace "tou shi kenan dai,amma da kin fara tambayarta ko wani abu ya tab'a had'a su,ni ina jin tsoron irin wad'annan samarin,gara idan da wani problem d'in tun yanzun a yiwa tufkar hanci" Murmushi Mom tayi tace "Babu damuwa Hjy in sha Allah zan tambayeta naji zuwa da safe,yanzun ta gama min rikici ma ta fita" Mama tayi murmushi tace "Auta kenan,tou Allah ba mu alkhairi zan je gurin bak'i,Allah k'ara kiyaye mana su" Mom tayi dariya tace "Ameen,a gaishe da yallab'ai,sai na shigo" suka yi sallama,Mom tana ajiye wayar ta yi shiru ta fara tunanin maganar da suka gama da Mama,bayan wani lokaci ta mik'e a hankali ta fara rage kayan jikinta. Since suka shiga flat d'in babu wanda ya sake magana da d'an uwansa,Aadil kam dama suna shigowa kai tsaye ya wuce hanyar bedroom,while shi kuma Fawad here ya kwanta saman armchair had'e da lumshe idanunsa ya fad'a duniyar tunanin abunda ya faru not too long,yana kwance zuciyarsa sai sak'e² da tunanin abunda zai faru next yake but ya rasa mafita d'aya da zai rik'e,a haka har Aadil yayi wanka ya fito cikin wasu lightweight pyjamas da suka karb'esa,lokacin da yake fitowa daga bedroom ya d'an saci kallon Fawad dake kwance kamar mai bacci a hankali ya tab'e baki ya k'araso cikin parlor'n ya zauna had'e da d'aukan remote yayi powering TV,Fawad da tun shigowarsu ya rasa tunanin da zai yi,ya bud'a lumsassun idanunsa then ya tashi ya fara tafiya slowly kamar yana counting steps,binsa da kallo Aadil yayi har ya shige ciki ya sake tab'e baki ya mayar da hankalinsa kan TV,bayan Fawad ya shiga bedroom ya fara cire kayan jikinsa a nutse ya d'aura towel a waistband d'insa ya wuce bathroom fuskarsa babu wani walwala,jikinsa duk ya yi wani irin mugun sanyi,a haka ya daure ya had'a ma kansa ruwan wanka ya shige,d'umin ruwan dake ratsa shi a hankali ya fara taimaka masa tunaninsa ya fara warwarewa,zuciyarsa da tayi wani irin k'ullewa lokaci d'aya ta fara dawowa dai²,almost 35 minues ya d'auka a cikin ruwan yana ta tunane² kafin yayi wankan ya fito,as he finished ya fito sanye da pyjamas y'an ubansu da suka sake fito da asalin kyaunsa,banda k'amshi babu abunda yake yi mood d'insa kad'ai ne da ya sauya shi ne ya so b'oye kyaunsa,a hankali jin takun tafiyarsa Aadil ya d'aga kai ya kalleshi,bai ce masa komai ba har ya wuce ya zauna had'e da d'aukar wayoyinsa da ya zube saman table,ya zauna saman rug ya mik'e k'afafunsa and leaning his back against chair dake nan kusa da shi,so yake ya kirata sai dai ya rasa ta ina zai fara,zuciyarsa duk a cunkushe yake tunda incidence d'in ya faru,ga wani irin tsoron da ya kama zuciyarsa har zuwa yanzun da yake ganin kamar ya samu mafita,but k'irjinsa bai daina bugawa very fast ba,a hankali bayan wucewar wasu sa'o'i,lokacin ya gama yanke shawaran abunda zai yi ya fara k'ok'arin kiran line ta. A hankali wani zuciyar ya sake kawo masa shawaran ko dai zai gwada yayi amfani da Naina sai ta ba-ta hak'uri,because yana jin wani irin negative feelings a kanta,yana jin ba zai tab'a iya rabuwa da ita ba musamman a irin wannan lokacin,rik'e hannunta kad'ai yayi ya tsinci kansa cikin wani irin yanayin da bai tab'a shiga ba,wanda shi duka a gurinsa yin hakan ma kamar ba wani bak'on abu bane duba da irin society da mutanen da yayi mu'amala da su a rayuwarsa,sai dai a mahanga ta addini da tarbiyyar malam bahaushe shi da kansa ya sani abunda ya aikata bai dace ba,a matsayinta na wacce ba muharramarsa ba,sannan ita kanta ya san ta d'auki abun da zafi,to amma shin ita abunda tayi masa ya yi dai² kenan? Saboda ya rik'e mata hannu sai kawai ta mare shi ba tare da tunanin komai ba? Hakan shi ne abunda ya dace tayi ba tare da tsayawa ta saurare shi ta ji uzurinsa da dalilinsa na yin hakan ba? Lokacin da Ismat ta baro bedroom d'in Mom a wani irin gajiye ta shigo bedroom d'insu tana tafiya tana jan k'afafu saboda masifar ciwon da taji suna yi mata,ta tura door d'in a hankali tayi sallama da dasashshiyar muryarta,Badriyah dake tsaye gaban mirror tana aikin busar da kanta data jik'a da sauri ta ajiye dryer hannunta ta fara tahowa gurin Ismat d'in because lokacin da suka dawo Mom bata jira ba ta wuce da Ismat bedroom d'inta,suna shiga kuma ta kulle k'ofar sai bata samu damar binsu ba,Ismat ta kalleta ganin tana tahowa gurinta da fuskar damuwa a nutse ta d'an saki fuskarta,fuskar Badriyah da damuwa sosai ta rik'o hannunta suka wuce bakin bed suka zauna,tana kallon Ismat da itama take kallonta tace "Sweetheart! Za mu iya yin magana yanzun please?" Shiru Ismat tayi da farko,har Badriyah ta yi tunanin ba za tayi magana ba sai kuma tace "Ehh!" A hankali Badriyah tana sauke ajiyar zuciya tace "Please! Za ki iya sanar min alak'ar ki da wancan guy d'in? Me ya had'a ku? Do u know him anywhere please? Kun tab'a had'uwa kou wani abu ya tab'a faruwa tsakaninki da shi?" Kallonta Ismat tayi bata ce komai ba,sai da ta sake magana then a hankali Ismat ta fara sanar da ita komai game da Fawad,har alak'arsa da Proff Junayd Mutallab duk bata b'oye mata ba wanda ta sani game da shi da ya sanar mata,tunda Ismat ta fara magana Badriyah take binta da kallo har ta k'are,a hankali itama tana kallon Badriyah jikinta yayi wani irin sanyi ta furta "Habibtiiy na yi kuskure da nayi haka kou? But yaya zan yi tou? Ni ban san shi bane ai da ba zan yi masa haka ba,me yasa zai min haka tou shi?" Badriyah dai kallonta kawai take ta kasa magana,Ismat tace "Kawai zan bashi hak'uri yanzun ni dai,even though ban san komai akansa ba after wannan bayanin da nayi miki,muna ta b'oyewa juna wasu abubuwan because no one thought had'uwar mu zai zama haka,me yasa zanyi masa haka tou eh? And u know what? Da jimawa yana fad'a min dama shi yana ji a jikinsa duk ranar da muka fara had'uwa ranar zai kasance kinda special day,ba zai tab'a mantawa da lokacin da zai fara gani na ba,but me yasa ranar zai zo a haka? Why had'uwar mu na farko zai kasance mai muni? Please habibtiiy ki fad'a min yaya zanyi ni,ban san me zance masa ba,me zanyi ya fahimci ba da gangan na mare shi ba eh? Pleasee habibtiiy! Help me out mene ne zanyi ya fahimci dalili na!" Wani irin lumshe idanu Badriyah tayi,kalaman da Ismat take sanar da ita sosai suka yi wani irin b'ata mata rai suka ba ta tsoro,shin dama Ismat tana soyayya ne bata sani ba,yaushe suka fara shiri da guy d'in ma har suka samu damar gina wannan mugun bold relationship d'in a tsakaninsu? Ita kad'ai ta kasa magana sai juya idanu take akan Ismat da fuskarta yake nan kamar za ta fashe da wani sabon kukan saboda damuwar da abunda ya faru tsakaninsu ya haifar mata,a hankali Ismat ta sake rik'o hannun Badriyah tana kallonta ganin bata ce komai ba tace "Please habibtiiy help and find out this solution,ina son sanin abunda zanyi na wanke laifina a gurinsa" wani irin bayannanen ajiyar zuciya Badriyah tayi tana kallon Ismat a hankali ta sake lumshe idanu then ta fara k'ok'arin mik'ewa because she's totally out of speech,maganganun Ismat sun sa ta ji even yawun bakinta ya k'afe,saurin rik'o ta Ismat tayi tana marairaice fuska tace "baki ce komai bafa habibtiiy" da sauri² Badriyah ta fara had'iye yawun da yake k'ok'arin kawowa bakinta a daburce ta furta "Arhhmm! Please let me think dear,u know maganar kin nan yana buk'atar nutsuwa da dogon nazari kou? Please ki bari ko zuwa da safe,ni kaina tunani na ya kulle.." Ajiyar zuciya Ismat ta ci gaba da yi tana kad'a kai a hankali tace "Okay! But please kada ki manta habibtiiy" Badriyah ta k'irk'iri murmushin k'arfin hali tana kallonta tace "Ba zan manta ba dear,but kije kiyi wanka yanzun sai ki kwanta,i know kin mugun gajiya,kinyi kuka d'azun so kada kanki yayi ciwo,je kiyi wanka first kizo ki kwanta" ta kada mata kai a hankali tana yin ajiyar zuciya then ta tashi a sad'ad'e bata ce komai ba ta wuce,Badriyah ta bita da wani irin kallo har ta cire kayanta ta wuce bathroom..... #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300 via my details. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* 1.ACCOUNT DETAILS.* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/NV64fA4cR6 🆓 Pᴀɢᴇ.. 🅿»🔟:#Uɴᴇxᴘᴇᴄᴛᴇᴅʟʏ Har ta fito daga wanka tayi shirin kwanciya bacci daurewa kad'ai take,because zuwa lokacin wani irin ciwon kan da bata tab'a jin kamarsa ba tunda take a duniya ne ya kamata,tana fitowa ta yi k'ok'ari tayi taking pain relievers saboda jin duka jikinta yana mata kamar ana sassara k'ashin jikinta,tana kuma sauraren yadda nerves d'in kanta suke harbawa da sauri²,a daddafe ta k'arasa gaban closet d'inta ta cire wasu floral lightweight pyjama set,wandon short iyakar tsayinsa cinya da kad'an ya wuce pant,sai rigarsa da take sleeveless farare masu adon bak'i a jiki,tana gama shiryawa ta fesa night perfumes masu sanyin dad'i ta bi lafiyar gado had'e da shigewa cikin spreadsheet ta kwanta kusa da Badriyah da tak'i yarda ta san idanunta biyu,since ta kwanta ta lumshe idanunta,bata sake iya d'aga even single finger nata ba,because motsi kad'an idan tayi ji take kamar kanta zai cire,a haka ta daure ta karanto bed time prayers suma d'in a zuciya,bata wani jima sosai da kwantawa ba kuwa wani irin wahalallen bacci ya d'auke ta,da asubah Mom ta zo tashinsu ta tarar da Ismat a saman pray mat already ta tashi da kanta,da yake zuwa time d'in kantan da yake ciwo ma yayi sauk'i sosai tunda ta samu tayi bacci,Mom cike da jin dad'in ganin idanunta biyu ta wuce ta tashi Badriyah dake kwance tana bacci cikin nutsuwa,bayan ta tabbatar ta tashi ta wuce bathroom ta fita,Badriyah tana d'aura alwala ta fito a hankali tana tafiya tana had'a hanya tsabar baccin bai gama sakinta ba ta d'auko wani pray mat d'in ta shimfid'a kusa da wanda Ismat take kai,k'aton hijab har k'asa ta d'auko tasa akan night wears d'in dake jikinta,a haka tayi sallah raka'a biyun farillah da ya hau kanta,tana idarwa babu wani addu'ah ko y'ar nafila ma na raka'atayyil fajr duk bata yi ba bare azkar,ta mik'e ta wuce bed ta sake kwantawa,Ismat da ta idar da sallah ta yi addu'o'inta ta bi Badriyah da kallo,kamar baza ta yi mata magana ba a hankali cikin cool voice d'inta da har lokacin bai koma back to normal ba ta furta "Habibtiiy! Wai me yasa idan kin yi sallah ba kya son yin addu'ah ne? Ba ki da wani buk'ata da kike nema a rayuwarki? Kou kuma dai ba ki da ko wane irin matsala ne da za ki rok'i mahaliccin ki?" Tab'e baki Badriyah dake kwance tayi,idanunta a kulle har lokacin tace "Ni ki rabu da ni bacci nake ji" Ismat ta kad'a kai a hankali tace "Allah kyauta tou,amma dai ko babu yawa idan kina yin raka'atayyil fajr d'in ya fi ba ki yi ba duka,ko dan falalar da yake da shi" a d'an fusace Badriyah dake son komawa bacci Ismat tana yi mata surutu ta d'ago lumsassun idanunta tace "Dan Allah sweetheart kiyi shiru,sallar farillah ma da nake iya yin duka biyar a yini ban tauye ko d'aya ba ai abun farin ciki ne,a hankali shima nawafil d'in zan dunga yi ko nan gaba" takaicin maganar ne ya kama Ismat ta bita da wani kallo,tsabar sanin da ta yiwa Badriyah kawai sai ta ja bakinta tayi shiru,daga hakan sai bata sake magana ba,ta san ko me za ta fad'a ba jinta za ta yi ba bare ta fahimta,alqur'an dake gabanta ta bud'e a nutse,da wannan cool voice d'in nata mai tattare da nutsuwa ta bud'e suratul yusuf ta fara karantawa cike da shauk'i har wani lumshe idanu take saboda akwaita da masifar son tarikh and ita kuma surar dukanta yana bayyana k'issar annabi yusuf (A.S) ne da yadda ya rayu. Lokacin da ta kammala karatunta already 7am har da wasu minutes,ta ci gaba da addu'ah bata tashi a gurin ba,sai da ta tabbatar rana ya d'ago then ta tashi tayi sallah raka'a biyu wanda Annabi (S.W.A) yace (Wanda duk yayi sallah raka'a biyu bayan sallar asubah,bi ma'ana tunda yayi sallaci sallar asubah yake zaune yana addu'ah a gurin,bai tashi ba har lokacin da rana ta hudo,then yayi sallah a wannan lokacin,ladarsa kamar ya yi hajj da umrah ne tare da shi) after ta idar ta sake yin addu'o'i but ba masu nisa ba then ta cire hijab da pray mat ta mayar ma'adanin su,tana gamawa ta fara shirin fita workout,as she finished ta fito sanye da 3quarter na wani pink d'in robber skinny trouser da ya bi shafe d'in jikinta ya kwanta kamar a jikinta aka d'inka,sai y'ar rigarsa itama pink masu duhu,tasa d'an k'aramin band bak'i ta d'aure gashinta,a nutse ta zura k'afafunta cikin wani new versatile shoes bak'ak'e,though babu kwaliyya a fuskarta,hasalima sai wani irin damuwar dake kwance kan fuskarta but sosai tayi wani irin sanyayyan kyau,k'unshinta ya dad'a haska farar fatarta,tana gamawa za ta fita ta fara tashin Badriyah,after she made sure ta tashi tayi mata murmushi tace "Good morning habibtiiy" Badriyah dake jin haushin tashin da tayi mata tana had'e rai tace "morning how are u?" A sanyaye Ismat tace "alhamdulillah" then ta juya ta d'auki phone d'inta da earpiece ta fara tafiya,har ta kai bakin k'ofa ta waiwayo a hankali fuskarta d'auke da damuwa tace "Please habibtiiy hope baki manta da alk'awarin mu ba?" kallonta Badriyah tayi kamar ba za ta ce komai ba ta daure dai tace "Ban manta ba" da wani muryar jin haushi,a hankali Ismat ta kad'a kai then ta k'arasa fita daga d'akin tana sauke ajiyar zuciya,lokacin da ta haura next floor tana shiga fitness room,kasa yin komai tayi haka ta samu guri ta zauna jiran zuwan Badriyah,sai a nan ta fara tunanin shirun da ta ji daga gareshi,a hankali cikin wani irin damuwar abunda ya faru jiya ta bud'e wayarta ta fara dubawa,duk inda ta san suna da wani alak'a da shi duk ta bi ta duba sai dai ko gudan sak'o d'aya bata gani ba,komai zero babu alamun abunda ya faru ya dame shi,tayi shiru tana zaune sai kallon phone d'in take idanunta sun ciko da hawaye,almost one hour da wasu mintuna aka bud'e door d'in aka shigo,har lokacin tana zaune ta rasa me yake mata dad'i,Badriyah dake shigowa cikin shigar train suit irin na Ismat but na ta red colour ta sauke idanunta kan Ismat d'in dake zaune ta zuba tagumi da hannu biyu,kallo d'aya tayi mata ta d'auke kai,ta k'araso wajen a nutse ta wuce za ta hau machine da sauri Ismat ta d'ago tana goge idanunta tace "Habibtiiy please" sai kuma ta yi shiru ta kasa magana,fasa abunda tayi niyya Badriyah tayi ta dawo gefenta a hankali tana kallonta ta zauna tace "Uhn! Ina jinki" Ismat da fuskarta yayi turning zuwa na damuwa tace "Ki fad'a min me zanyi yanzun,kinga bai kira ni ba,and he didn't texted me,me zanyi na san yana fushi ne?" Kallonta Badriyah ta dunga yi kamar ba za tace komai ba,then a nutse tana kallonta tace "Ki rabu da shi kawai,i think shi bai wani damu da ke ba" Ismat da take jin gabanta yana fad'uwa saboda abunda Badriyah ta fad'a tace "But habibtiiy ba kya ganin ni ya dace na kira shi naji eh?" Kai Badriyah ta kad'a tace "me yasa za ki kira? Thought ko hak'uri ne ma ke ya kamata ya fara kira ya bawa,ya san abunda yayi laifi ne,but kinga ai bai damu ba,tunda ga shi bai yi ko d'aya daga ciki ba,babu text babu kira,to ke me yasa za ki damu?" Tace "but habibtiiy i feel negatively on him,ba zan iya jurewa sai shi ya fara kira ba" wani kallo Badriyah ta watsa mata tace "dan kina jin haka a kansa sai aka ce duk abunda ya faru ke za ki bada hak'uri? Tou dama bari kiji wannan maganar ba wai akan so bane akan mutuncin ki ne,but let me tell u one thing,dama daga lokacin da kika fara nuna masa duk abunda ya faru za ki ba da hakuri ko ba laifin ki bane,ki shirya ganin wulak'anci,su ba'a nuna musu so haka k'arara,ki kama mutuncinki and then ki tattara komai ki watsar,ki nuna masa abun bai wani dame ki ba ko da kuwa kina jin zuciyarki bazai d'auka ba,idan kika yi haka for sure zai san kina da mutunci,da kansa zai ji dole ma sai ya nemo ki,but dama kina nuna kin damu ki tabbatar kin gama kashe kanki!" Shiru Ismat tayi tana juya maganganun Badriyah a ranta,bayan wasu y'an mintuna kuma a hankali tana sauke ajiyar zuciya cike da gamsuwa tace "thank u habibtiiy! Na fahimta yanzun,in Allah ya so zanyi kamar yadda kika ce" Badriyah dake tashi daga kusa da ita ta wuce tana cewa "better." Duk yadda Ismat ta so kada ta sawa ranta damuwar al'amarin kasawa tayi,motsi kad'an ta waiwaya ta saci kallon Badriyah,har suka gama abunda ya kawosu suka fita bata wani yi da kyau ba ranar saboda damuwa. Da yake kuma event d'in ranar gidan angwaye ne suka shirya na su dinner d'in and suma dai sai dare ne,shi yasa wunin ranar babu inda Ismat suka je,can gidan su Badriyah ma sunk'i zuwa duk uban kiran da Jawahir take musu,ranar haka Ismat ta wuni sukuku a d'aki a kwance,Badriyah duk tana kula da ita sai dai bata ce mata komai ba because ta san kan wancan maganar ne take ta damuwa,har lokacin da za su fita wajen make-up yayi Ismat tana kwance ba ta da alamun tashi,Badriyah da ta gama shiryawa lokacin tana kallonta tace "Kin san dai mu suke jira kou? Ya kamata ki tashi mu wuce yanzun,tun safe suke nemanmu muka k'i zuwa,though kin san bamu kyauta ba abunda muka yi" lumshe idanu Ismat tayi a hankali fuskarta da yanayin damuwa ta furta "Ni bazan je ba,kiyi tafiyarki kawai" wani irin kallo Badriyah ta watsa mata da sauri tace "Ban gane baza ki je ba? Kina nufin dinner d'in ma baza ki ba?" Kai ta kad'a mata tace "Ehh! That's what i meant" Badriyah dake kallonta a hankali tana dawowa kusa da bed ta zauna kad'an tana kallon Ismat da idanunta suke rufe tace "Saboda me baza ki je ba? Saboda shi ne kou?" Runtse idanu Ismat tayi tana kad'a mata kai,a hankali Badriyah ta rik'o hannunta tace "me yasa ba za ki manta da abunda ya faru ba sweetheart? Tunda haka ya faru dama fa ba na tunanin da gaske yana sonki shi,kiyi hak'uri ki manta da shi kawai,surely Allah zai canja miki da wanda ya fisa" saurin bud'e idanunta da hawaye suka k'awata tayi tana kallon Badriyah fuskarta d'auke da wani irin murmushi mai d'auke da ma'anoni ta kad'a mata kai tace "sure Allah zai canja min dear,thanks a lot da kika tuna min da hakan" murmushi itama tayi mata,a sanyaye tana kallonta ta langab'ar da kai tace "tou tafiyar na mu fa?" D'an tab'e baki Ismat tayi a hankali tana langab'ar da kai gefe ta kumbura baki cike da shagwab'a,Badriyah ta zaro ido tana kallonta a tsorace tace "What?" Ismat ta fashe da dariya cikin ihu tace "Yanzun sai mu tafi" Badriyah tayi ihu ta rungumeta da sauri,bayan sun gama ihun nasu a gurguje Ismat ta fara shiryawa Badriyah tana taya ta,suna yi suna hira kamar babu abunda ya faru,after sun kammala already Mom dama ba ta nan ita,suka wuce wajen da za'a musu make-up. 9:00pm motar da suke ciki ya parker bakin PAP's,da yake yau babu da wanda suka taho su kad'ai ne cikin motar,Badriyah ta fara fitowa daga side na mai zaman banza then Ismat ta fito daga side d'in driver,yau ma dai kamar jiyan sanye suke da kayansu iri d'aya wani irin d'an ubansun material ne,asalin yadin ba silk bane and not a cotton,haka nan dai jikinsa yake rawa,an musu d'inkin riga da sket da yayi asalin karb'ar su ya zauna dai²,kalar yadin yellow ne da ya d'an ciza yayi kamar egg yolk,da bak'in flowers manya da wasu irin crystal fari da aka bishi da su,sosai suka yi wani irin kyau kamar ka sace su ka gudu,takalmansu da vail duk bak'ak'e sai wayoyinsu da suka rik'o,suna tafiya suna hira cikin nishad'i,da yake yau Ismat ta rantse baza ta je gurin a haka ba sai ta sa vail dole itama Badriyah ta hak'ura ta d'auka because dinner ba na su bane,but duk da haka sunyi wani irin sanyayyan kyaun da duk wanda ya kallesu zai so ya sake,tunda suka shigo gurin idanun Fawad suka sauka kan Ismat,lokaci d'aya yaji gabansa yana fad'uwa,musamman ganin irin masifaffen kyaun da tayi,a hankali ya lumshe idanunsa ya bud'e ya ci gaba da kallonta,har sanda suka zauna a wani table suna dariya ita da Badriyah,ajiyar zuciya yayi ya sake lumshe idanu yana jin yadda zuciyarsa take harbawa da sauri²,slowly ya fara k'ok'arin saita nutsuwarsa ya fara kiran wayar Naina,su kam su Ismat da yake sun zo a late,since suka zauna sai basu tashi ba,duk k'aunarsu da rawa kuma ranar kasawa suka yi ko lik'i ma sun k'i zuwa suyi,sai dai hirar da suka dunga yi,suna ta zaune a wajen Naina ta k'araso fuskarta a sake ta ci uban gayu kamar wata amarya,tayi musu sallama da siririyar muryarta,Ismat tana kallonta ta saki fuska haka Badriyah ma suka gaisa,daga nan suka fara hira,Badriyah tana kallonta tace "Ina sis d'inki?" Naina tayi dariya tace "Sis Madeeha?" Badriyah tace "Ehh ita" a hankali Naina ta waiwaya tana kallo saman deck tace "Tana can tana rawa,ku ai na ga yau baku yi ba ma kou me yasa?" Murmushi suka yi a tare Badriyah tace "No! Muna son hutawa yau,kinga jiya sweetheart ta yi ciwon jiki,so yau ba na so ta samu wani matsalar" Naina tayi dariya tace "Da alamu kina ji da sweetheart d'in nan na ki" Badriyah tayi dariya tace "Not a little,kamar k'wai haka nake ji da ita,saboda itama tana ji da ni" suka sake yin dariya,Naina tace "Allah bar k'auna tou" Badriyah ta d'age eyebrows tace "Ameen" kallon Ismat Naina tayi in a serious tone tace "Please dear za mu iya yin magana dake?" Ismat ta kalleta kamar za ta ce mata a'a da farkon sai dai taga bai dace tayi mata haka ba tunda ta tsaga bille ta tambaya a sanyaye tana sakin murmushi tace "why not?" Murmushi Naina tayi a hankali tace "thank u,but kou za muje waje saboda nan kinga akwai haniya and maganar yana buk'atar sirri ne" kallonta Ismat ta dunga yi da wani irin mamaki a fuskarta tace "sirri kuma?" Naina ta lumshe idanunta tana kad'a kai tace "Yeahh!" Kamar Ismat ba za ta sake magana ba tayi shiru tana juya kalmar sirri da Naina ta fad'a then a hankali ta furta "alright" shima d'in duk saboda Badriyah ta mata alamar suje ne ta amsa,a nutse Naina ta tashi tana yiwa Badriyah murmushi tace "kiyi hak'uri dear na d'auke miki ita,but please ba za mu jima ba,zan dawo miki da ita" murmushi Badriyah tayi mata tace "No! Kada ki damu,nima zan je wajen Mom yanzun" Naina tayi y'ar dariya tace "alright! Thanks" Badriyah ta mik'e tana kallon Naina fuskarta da murmushi tace "u are most welcome" ta juya a hankali ta fara tafiya,Ismat ta bi Badriyah da kallo har ta bar wajen then ta waiwayo tana kallon Naina a hankali tace "let's go",can waje suka fita suna tafiya Ismat tace "wane magana ne dear?" Naina tayi ajiyar zuciya tana tsayawa tace "Akan maganar Aakiiy na ne dear" saurin tsayawa Ismat tayi tana kallon Naina fuskarta da wani irin expression tace "ban gane ba" Naina tace "Please kiyi hak'uri akan abunda ya faru" wani irin kallo Ismat ta fara yi mata tana d'aure fuska tace "ban gane hakur'in da kike ba ni ba,wani abu ya faru ne ban sani ba?" Naina tace "Ni dai kiyi hak'uri nace,i just don't know ko wani abu ya faru kou bai faru ba,ni ba na ma son na sani,but ina baki hak'uri ne dai kad'ai on behalf of my brother,please dear kiyi hak'uri dan Allah!" Murmushin rainin hankali Ismat tayi tana yiwa Naina wani irin kallo tace "tou ke da baki sani ba kuma mene ne abun da za kina bada hak'uri? Ni dai na san baki yi min komai ba,so mene ne amfanin hakur'in da kike ba ni kenan? Ko shi Yayan naki yace ya min wani abu?" Naina tace "ni fa aiko ni kad'ai akayi akace na baki hak'uri" Ismat tayi wani dariya tace "Ni dai na san ban san shi ba sai jiyan da kika sa muka gaisa,tou kuma me zai had'a mu,har wani abu ya faru da za ki zo ba ni hak'uri on behalf of him?" Kad'a mata kai Naina tayi tana rik'o hannunta a hankali tace "Ba ina nufin Akhiiy Aadil ba dear,ni fa maganar da nake yi ina yinsa ne akan Akhiiy Fawad!" Zuba mata ido Ismat tayi kamar ba za tayi magana ta mugun had'e rai ta tab'e baki cike da rainin wayo tace "wane ne shi kuma?" Murmushi Naina tayi tana kallonta tace "please dear ni dai na san kin san shi tunda yayi min maganarki but please give him this chance i know idan yayi miki bayani da kansa za ki ganesa!" tana fad'in haka kafin Ismat ta sake yin magana da sauri ta juya ta bar wajen,Ismat ta bi ta da kallo cike da mamakin k'arfin hali irin na Naina,but before she made any attempt kawai sai ganin mutum tayi tsaye a gabanta..... #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300 via my details. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/NV64fA4cR6 *Surely,Allah takes what is his,and what he gives is his,and to all things he has appointed a time,so have patience and be rewarded.May Allah magnify ur reward and make perfect ur bereavement and forgive ur departed. May ur heart and soul find peace and comfort dear frnd @Amina Umar Fana (Aufana).Allahummagfirha allahummarhamha allahummasabbitha...😢* 🆓 Pᴀɢᴇ.. » :#Tʜᴇ ɢᴀᴍᴇ 1⃣1⃣ Had'e rai ta fara yi bata yarda ta kalli fuskarsa ba hurriedly ta juya za ta bar wajen,yayi sauri ya tsaya in front of her,ta matsa baya kad'an da sauri,yana yi mata wani irin kallo da wannan cool voice d'in nasa yace "Please dear don't go! Ya kamata ki tsaya ki ji uzurina,ko dai ba za ki yafe min ba,ina so ki saurare ni pleasee!" Idanunta masu cike da b'acin rai tayi saurin d'agowa ta sauke kan fuskarsa hawaye har sun fara kwantawa a cikinsu but bata bari sun had'a idanu da shi ba,yadda zuciyarta take bugawa da sauri² as a result of kusantota da yayi nan da nan jikinta ya fara shivering,tana jifansa da wani irin kallo mai d'auke da ma'anoni daban² tace "Mene ne za ka fad'a min? Me kake da shi da za ka fad'a na saurare ka eh?" Lumshe kyawawan idanunsa yayi saboda yadda tayi maganar abun ya tab'a shi da yawa,even though a fusace take but muryarta sam babu hayaniya a sanyaye yake,a hankali ya bud'e idanunsa akanta yana ci gaba da kallonta ya furta "I'm begging u please,ko ba za ki yarda ba,but please ya kamata ki saurare ni" hannayenta ta nad'e ta rungume a k'irji bata yarda ta sake kallon fuskarsa ba and bata bari hawaye sun zubo ba tana kallon side fuskarta a matuk'ar had'e sai k'ok'arin mayar da hawayen take tace "ina ji but please ka yi sauri zan wuce" yayi mata sanyayyan murmushinsa a hankali yace "thanks! But mu zauna kou kada ki gaji?" Saurin girgiza kai tayi tace "ni ba sai na zauna ba,just ka fad'i abunda kake son cewa" ajiyar zuciya ya sauke yana adjusting tsaiwarsa ya zuba hannayensa a aljihu yana kallon fuskarta da ta had'e rai yace "but please why didn't u pick my calls? All my texts suma kin yi ignoring me yasa dear? I know na yi ba dai² ba,but laifina ya kai wanda za ki iya ignoring d'ina haka? Ya kamata ace kin min uzuri,ban yi da niyyar na b'ata miki rai ba,duka fa idan kika duba bamu san juna ba,bamu tab'a had'uwa ba,abunda kad'ai muka sani game da juna shi ne voice,bayan wannan fa? But haka Allah ya nufa had'uwar mu zai zama,ba za mu ga juna ba sai ta that way,surely kuma da na san rik'e hannunki zai iya zama problem ko kad'an ba zan yi ba,because kin fi kowa sanin Fawad,me yasa zan b'ata miki saboda wani dalili? Kiyi hak'uri please in sha Allah it won't happen again,na yi miki alk'awari!" Tunda ya fara magana ta lumshe idanunta,maganganunsa kad'ai take iya sauraro,har yayi shiru bata yarda ta bud'e idanunta ba,a hankali jin bai sake cewa komai ba ta furta "but ni ai i didn't saw any of ur calls and all ur texts" bud'a idanu yayi da sauri ya furta "Serious dear na kira ki babu adadi,na miki text ta inbox,if baki ga wasu ba idan kin duba chat za ki gani,ba k'arya nake yi miki ba dear" from the point of veiw yake magana ya isa ka tabbatar da gaskiyar abunda yake fad'a,but duk da hakan Ismat ji tayi kamar dan ya ganta ne shi yasa yake son yin amfani da wannan damar ya raina mata wayo,idan ba haka bane kuma me yasa da yace ya kira ta kasa ganin missed calls d'insa? Ita ba wai bata yarda da abunda ya fad'a ba ne har zuciyarta,but tana tuna maganganun Badriyah,bud'e lumsassun idanunta tayi a hankali tana juya wayarta ta mik'a masa tace "Prove!" Kallonta Fawad ya dunga yi da mamaki kafin a hankali yayi wani murmushi yace "Idan nayi miki proving za ki yarda?" Ta gyad'a kai da sauri tace "Yes!" Ya sake yin murmushi ya karb'i wayar a nutse ya bud'e,ganin babu security ko guda ya shiga phone,cikin call log d'inta ya fara dubawa,sai dai me to his surprise ko gudan missed call d'insa bai tarar ba,haka inbox da chat d'inta ma duk babu komai blank,ya d'ago da sauri yana kallonta zuciyarsa tana bugawa ya juya mata screen d'in wayar da fad'in "but dear it's blank,why kika goge su?" Saurin d'ago idanunta tayi ta sauke a kansa a hankali ta motsa lab'b'anta "me yasa zan ba- ka wayana idan na san na goge?" Yana lumshe idanunsa yace "but dear!" Da sauri ta tari numfashinsa da fad'in "give me my phone please,ba sai ka ce komai ba na fahimta" yayi ajiyar zuciya yana lumshe idanunsa calmly yace "kin hak'ura please?" Kanta ta kautar gefe bata yarda ta kalleshi ba tace "please ba ni kawai zanje ana jira na" kallonta ya dunga yi jin abunda ta fad'a a sanyaye yace "ba ki hak'ura ba kenan?" Tayi murmushi tace "No! Ina son komawa dai,i think tsayuwa na a nan ba shi da wani fa'ida kuma" ya bud'e idanunsa sosai yana kallonta da mamaki yace "wa yace miki tsayuwarki nan ba shi da amfani? Kin ji na fad'i haka?" Tayi murmushinta mai kyau bata kalleshi ba har lokacin tace "Ba sai ka ce ba" a nutse ya dunga kallonta da mamakinta har kusan mintuna biyar bai iya cewa komai ba then da wani irin voice da bata tab'a saninsa da shi ba ya kirata da real name d'inta *"ISMAT!"* Ismat da taji wani irin abu ya ratsa ta saboda yadda ya kira sunanta ta kasa d'agowa ta kalleshi kuma ta kasa amsawa,yana ci gaba da kallonta a sanyaye yace "I will prove kou dan saboda ki daina tunanin ni Fawad zan yi miki k'arya" yana fad'in haka ya cire phone d'insa da yake kiranta da shi ya mik'a mata,ta d'ago da sauri tana kallonsa a sanyaye tace "me zan yi da shi?" Yace "ki duba da kanki,za ki ga ni,na san za ki tabbatar yanzun ban yi miki k'arya ba" kasa karb'a tayi da farko ta sunkuyar da kai sai matse fingers d'inta take,sai da taga ya dage ne sannan ta karb'a tana kallonsa ta bud'e wayar ta fara shiga phone,but sai ta tsaya saboda bata san wane suna za ta duba ba,a hankali taga ya kawo hannunsa ya tab'a wani number da aka ajiye da *"Cutie!"* Tayi sauri ta kalleshi,yayi mata murmushi a hankali ya janye hannunsa ya sake mayarwa cikin aljihu,ta fara shiga call log tana dubawa,here taga rututun kiran da yayi mata da time d'in da yayi kiran tun ma a daren da abun ya faru,ta daure a hankali ta had'iye salivas tana satar kallonsa,yayi mata murmushi a hankali yana lumshe mata idanu,janye idanunta tayi da sauri akansa ta mayar kan phone d'in tayi clicking messages,nan ma haka tayi ta cin karo da rututun messages abun ya ba ta mamaki sosai,bayan ta gama dubawa ta sauke idanunta ta kasa kallonsa,kuma ta kasa magana,softly yayi murmushi yace "Kin yarda yanzun?" Ta kad'a masa kai a hankali cikin rashin kuzari tace "To amma me yasa ni ban gani ba?" Yana kallon kyakykyawar fuskarta da kamar za tayi kuka take masa tambayar ya sake yin murmushi cike da zolaya yace "K'ila kou sun mak'ale cikin network" had'e rai tayi tana kallonsa ta gefe kamar za ta yi kuka tayi sauri ta juya masa baya tace "sai an jima" dariya ya d'an yi wanda ya k'ara masa kyau yana kallonta yace "Why?" Tace "na gaji da tsayawa" yace "Mmm! Ba na ce mu zauna ba kika k'i?" Tace "Tou ai yanzun ne na fara jin na gaji" yayi murmushi yace "Kou na sunkuya ki zauna?" Zaro idanu tayi da sauri ta juyo,yayi dariya yace "Ehh! Mana idan kince sai nayi yanzun" ta girgiza kai da sauri tace "A'a'a" ya sake yin murmushi yace "Alright! Let's go inside" sunkuyar da kanta tayi tana wasa da phone d'inta,ya kalleta yace "Let's go" da sauri ta girgiza kai tace "No! Kaje zan taho ni" yana kallonta da rashin fahimta yace "why?" Tayi saurin juya masa kai tace "ni ba na son a ganmu" yace "what?" Yana zaro idanu,ta d'an kalleshi kad'an ta gefe tace "please! Kaje zan taho ai" dariya yayi yana kallonta ya gyara tsaiwarsa yace "ni kuma kin ga sai dai mu je tare,because ina son nuna ma Mom d'ina ke yanzun" idanu Ismat ta zaro tana satar kallonsa fuskarta a shagwab'e tace "ni dai gaskiya a'a,naga ma duka bamu tab'a had'uwa ba ai" yace "banda wannan had'uwar da muka yi,akwai wani kuma da kike jira?" Kamar za tayi kuka tace "Ni dai please ka bari ba yanzun ba tou" yana yi mata dariyar yadda tayi yace "Alright! Muje tou muyi hira,kinga ya kamata na fad'a miki yadda naji da na ganki kou?" Da sauri tasa hannunta ta rufe fuska tana dariya,yayi murmushi yana kallonta yace "Let's go" Ta kad'a masa kai a hankali tace "ni dai please ka bari na tafi ni kad'ai na,ina jin kunya fa" yayi murmushi bai sake cewa komai ba sai kallonta da yake yi cike da burgewa a hankali yace "Mmm! U look gorgeous dear,rikicin kin nan ma yasa ko kwalliyar bance yayi kyau ba" da sauri ta sunkuyar da kanta k'asa tana sakin murmushi tana juya phone d'inta,bata yarda ta d'ago ba tace "Thanks" ya d'age girorinsa yace "Me kika ce?" Tace "Thank u" ya d'an tab'e baki kad'an yace "what a compliment here? Saboda na ce haka?" Murmushi tayi bata yarda ta sake d'agowa ba,a nutse yayi ta kallonta yana jin zuciyarsa ta yi masa dad'i ga wani kuzarin da yake jin ya k'ara samu,almost 5 minutes suna ta tsaye babu wanda ya sake magana,a hankali Ismat ta d'ago ta saci kallonsa,suna had'a ido quickly ta sunkuyar da kanta tana turo baki tace "Ni dai ka daina kallona" sosai maganarta ya bashi dariya yace "ba kya so na kalle ki?" Ta kad'a masa kai,yayi murmushi yace "Me yasa?" Tayi shiru da farko a hankali kamar ba ta so yaji tace "Haka kawai" yayi murmushi yace "kin hana ni pic kuma yanzun ma kada na kalle ki?" Tayi murmushi tana lumshe idanu tace "ni ban hana ka ba" yana d'age eyebrows d'insa yace "kin manta dai" tace "A'a'a!" Yace "kina sane kenan?" Dariya tayi tana kad'a kai ta sake cewa "A'a'a!" Ya bud'e idanu yana kallonta had'e da rungume hannuwansa yace "Uhn! A'a kuma?" Ta kad'a masa kai ta k'i cewa komai,yayi murmushi da wannan cool voice d'in nasa yace "whatever! Abunda zan yi ta fad'a kenan kin yi min rowa" saurin d'ago kai tayi bata bari sun had'a ido ba tace "ai kaima naga ka yi min" yana kallon kyakykyawar fuskarta yana sakin murmushinsa mai kyau yace "Kin tambaya ban baki ba?" Zaro idanu tayi tana kallonsa a shagwab'e tace "Shi kenan nima sai na tambaya??" Yace "Yeah! Da kin tambaya ni ba zan hana ki ba" ta d'auke kai tana kallon gefe tana sakin murmushi tace "Mmm! Sai ma na tambaya?" Y'ar dariya mai sauti ya saki,Ismat dake yin murmushi kamar ance ta d'aga kai ta hango Badriyah tana fitowa kamar dai ita take nema,ta bud'e idanu sosai tana kallonta da yake sun d'anyi gefe ne daga wajen da suka yi parking sai yasa Badriyah bata yi saurin hango ta ba,tana kallonta daga inda take ta gama dubawa,a hankali da bata ganta ba here ta fara danna waya za ta kira ta,Ismat dai sai kallon Badriyah take har lokacin da kiranta ya shigo,tayi still bata d'auka ba har kiran farko ya katse,sai da ta sake kira sannan shima Fawad ne yace "Ur phone please!" A hankali tayi ajiyar zuciya tayi answering tana kaiwa kunne Badriyah tace "where have u been sweetheart? Na ga Naina ita kad'ai,kina ina ke d'in?" Ajiyar zuciya tayi kad'an cikin sanyin maganarta tace "Ina wajen da muka yi parking" waiwayawa Badriyah tayi a hankali tana kallon direction d'in da Ismat ta fad'a mata,tana hango Ismat tsaye da wani da bata san waye ba ta bud'e idanu sosai da mugun mamaki a fuskarta tace "I've seen u" tana fad'a ta fara tahowa inda suke da wani cat walking,Ismat ta sauke wayar a kunnenta bata kalleshi ba har Badriyah ta k'araso wajen,tun kafin ta k'araso inda suke ta saki fuskarta tana kallon Fawad da ya zubawa Ismat idanu yana kallonta da wani irin murmushi a fuskarsa,ta lumshe idanu tana k'issima kyaunsa a ranta,tana tsayawa a gurin tace "Amincin Allah ya tabbata a gare ku!" Fawad yana sakin murmushi har lokacin ya amsata "Tare da ke sister mu" tayi murmushi tace "Na gode,ina yini?" Yace "lafiya lou,ya taro fa?" Tace "alhamdulillah! Ya naku?" Yayi murmushi yace "Mun gode Allah" tace "Allah ya basu zaman lafiya" ya amsa "ameen" kallon Ismat da ta sunkuyar da kai ta k'i yarda ta d'ago Badriyah tayi ta bud'e idanu sosai tana kallon Ismat tace "Kai sweetheart wane irin abu kike yi haka,kamar dai muna zamanin da?" Ismat tayi saurin d'agowa tana marairaice fuska tace "please habibtiiy! Don't say.." Bata k'arasa fad'a ba Badriyah ta fara dariya tana kallon Fawad tace "Haka kake fama da ita tayi ta sunk'e kai kamar dai wata amaryar zamanin jahiliyya?" Yayi murmushi yana kallon Badriyah yace "ya zanyi sister? Hak'uri kawai nake yi,dama ta yi min laifi long ago,yanzun ma kuma tana shirin maimaita wani laifin" Badriyah tana dariya tace "sai ka yi hak'uri da ita fa,nima da muke rayuwa tare always hakur'in kad'ai nake yi" kallonsu Ismat tayi kamar za ta fashe da kuka tayi k'wafa a hankali tace "sai an jima" tana fad'a ta fara tafiya,Badriyah ta dunga kallonta tana dariya da sauri tace "I'm sorry sweetheart,dawo please ni tafiya zan yi,dama na ga Naina ne so na san kun fito tare shi yasa na zo duba ki,u know jiyan hankalin Mom bai kwanta ba da abunda ya faru,ba na so wani abu kuma ya faru yau,dawo please!" K'in juyowa Ismat tayi tana ci gaba da tafiya tace "sai dai kiyi da wani kuma,ni dama na gaji da tsayuwa ki same ni a ciki" tana fad'a bata yarda ta tsaya ba ta wuce,Fawad ya bita da kallo yana sakin murmushi har ta shige ta barsu tsaye a wajen,Badriyah ta juyo a hankali tana kallonsa tace "I'm sorry! Zuwa na yasa na koreta" ya d'an lumshe idanu yace "No! U don't need to worry about it" ta kad'a kai a hankali tace "thanks! But please kada kaga laifinta fa saboda ta tafi,tana fama da matsalar ciwon k'afa so ba sosai take jurewa tsayuwa ba" ya kad'a mata a hankali cike da gamsuwa yace "Oohh! But she never told me,da ban bari ta jima a nan ba" Badriyah tayi murmushi tace "Ai baza ta fad'a ba,haka take ba ta son ana maganar ma" yayi murmushi yace "Allah ya kara lafiya,but please i've to go dear,ana jira na a ciki" ta lumshe kyawawan idanunta tana kad'a kai tace "Alright! Nima ciki zan shiga,dama ita na fito dubawa" yace "Ok! Shall we?" Tace "why not?" Suka yiwa juna murmushi then a hankali suka jera suna tafiya suna hira kamar dama can sun san juna,suna shiga gurin suka yi sallama ya wuce inda ya bar Aadil,itama Badriyah ta wuce tana tafiya tana sakin murmushi har ta zauna kusa da Ismat,b'ata rai Ismat tayi tana harararta,Badriyah ta zuba mata idanu sai dariya take yi,a hankali ta dungure ta tana dariya tace "Sweetheart is he our love-lock?" Kallonta Ismat tayi ta k'i cewa komai,Badriyah tayi dariya tace "he's so wow,ya had'u fa nake fad'a miki,yana da kyau not a little" lumshe idanu Ismat tayi still bata ce komai ba,Badriyah tayi murmushi tana kallonta ta ware idanu tace "wai baza kice komai ba kike kallona?" Ismat ta tab'e baki ta k'i cewa komai,ba tare da ta kula ba Badriyah ta shammaceta ta kawo hannu gefen cikinta a hankali tayi mata cakulkuli,dariya ta fara tace "stop it please!" Suka yi dariya tare tace "Uhn! Tell me mana,shi ne na jiyan?" Ta gyad'a mata kai a hankali tana kallonta tace "Yeah!" Badriyah ta zaro idanu tana kallonta tace "Yanzun ya kenan?" Murmushi tayi tace "Lafiya lou,ya min bayani and na fahimcesa" Badriyah tana kad'a kai a hankali tace "Alright!" Daga haka suka ci gaba da wani hiran. Since Fawad ya dawo ya zauna a gurin Aadil ya kallesa sau d'aya bai sake ba,har aka tashi a gurin suka d'auki hanyar komawa gida,sai da suna shigowa flat d'insu shima kamar ba ya son maganar yace "Ina kaje ne d'azun da ka fita?" Fawad ya kalleshi a kaikaice yana sakin murmushi yace "ina ruwanka da inda naje Malam? Ko ka fara gadi na ne?" Tab'e baki yayi bai ko kalli inda yake ba ya wuce,Fawad yayi murmushi yana biyo bayansa yace "mutum dai a haka kamar babu ruwansa,amma sai sa idon bala'i" sarai Aadil ya ji shi but bai wani damu ya tanka masa ba yayi wucewarsa bedroom,after yayi taking shower ya fito parlor cikin shirin kayan baccinsa yana tafiya a hankali,Fawad ya d'aga kai ya kalleshi,yadda yaga yana had'e rai abun sai da ya so bashi dariya,ya tab'e baki bai dai yi dariyar ba,ya tashi zai wuce bedroom ya jiyo muryar Aadil yana fad'in "ita kuma d'aya yarinyar ina ka samo ta?" Saurin tsayawa yayi a inda yake yana sakin murmushi after then ya juyo a nutse yana kallon Aadil da hankalinsa yake kan TV,a nutse ya fara dawowa sai da ya zo kusa da Aadil yayi murmushi yace "Wai mene ne ruwanka a nan?" Aadil bai kalleshi ba yace "Ka dai ji tsoron Allah kada ka yaudare y'ay'an mutane,if ka san babu wacce kake so tou ka fita harkar yaran nan" gira Fawad ya d'age yana kallon Aadil a hankali yayi adjusting tsaiwarsa placing his hands a saman wing na chair da Aadil yake kai yana kallon direction d'in k'aton plasma dake jikin wall ya furta "Me yasa ba za kayi min kyakykyawan zato ba?" A tak'aice Aadil yace "sanin hali" dariya Fawad yayi yana kad'a kai yace "Kuma sai aka ce maka haka ne zai ta faruwa?" Aadil yace "Dama dai ace ban sanka ba" dariya Fawad ya dunga yi yana kallonsa yace "Tou ba haka bane Malam,sai ka jira lokaci ka ga" yana fad'a ya bar wajen,Aadil ya bishi da kallo ya tab'e baki yace "Allah ya tsare yaran mutane dai" dariya Fawad yayi yana tafiya,but bai sake tanka maganar Aadil d'in ba ya wuce,because ya san idan ya biye masa za su jima suna yi,shi kuma bai shirya yin hakan ba. Biki kam alhamdulillah komai yana tafiya dai²,since aka fara gabatar da event's tun daga incidence da ya faru ranar dinner,ba'a sake samun wani matsalar da ya sake arising ba,ranar saturday aka yi mother's day,ranar sunday kuma da safen around 11:30am aka d'aura auren Dr Fadl Junayd Mutallab da amaryarsa Jawahir Haaroun Usman akan sadaki naira dubi d'ari biyu,since aka ce an d'aura aure Jawahir take rusa kuka kamar wacce aka ce idan ta tafi baza ta yi rai ba kou kuma baza ta sake had'uwa da family d'inta ba,duk yadda aka dunga ba ta baki ana rarrashinta ta kasa daina kuka,sai da Mom ta zo ta lallab'ata sannan aka samu tayi shiru,da daren after maghreb aka kaita gidan mijinta su Ismat sai tsokanarta suke tana kuka tace duk sai ta rama idan nasu lokacin yayi,a haka dai aka taho aka barta ita kad'ai cikin k'aton gidanta da yaji alatu,while a gefe guda kuma duk yadda Barraq yaso zuwa d'aurin auren k'arshe bai samu dama ya halarta ba sai addu'ar da yayi musu na fatan alkhairi saboda yanayin aikinsa. Lokacin da su Ismat suka bar gidan Jawahir,duk a wani irin gajiye suka koma gida,suna shiga bedroom dama Ismat ta fad'a saman bed tana fad'in "Wash! Please habibtiiy ki taimaka ki min massaging k'afafuna" Badriyah ta fara dariya ta kwanta kusa da Ismat tana kallon yadda ta kulle idanu tace "Ni kuma waye zai min kenan?" Idanun Ismat a rufe har lokacin tace "ai ke ba sa yi miki ciwo naga" Badriyah data d'age girorinta tana kallon Ismat tace "lallai ma sweetheart kou fad'a miki nayi ai ya kamata kiyi saurin k'aryatawa,kinji yadda planter (tafin k'afa) d'ina suke ciwo kuwa?" Ismat data marairaice fuska tace "Sannu!" Dariya Badriyah tayi tace "ke za'ayi ma sannu,ai kin fi ni jin ciwo,but je kiyi wanka sai na d'an miki messaging" saurin bud'e idanu Ismat tayi tace "da gaske?" Badriyah ta d'aga mata kai,ajiyar zuciya tayi ta saki murmushi,a hankali ta tashi ta wuce bathroom tana d'ingisa k'afa,lokacin da suka gama shirin kwantawa Ismat tana kwance Badriyah tana matsa mata k'afafunta bayan ta shafa mata man zafi idanunta a rufe saboda yadda take jin dad'in massaging k'afafun da Badriyah take yi mata wayarta ya fara ring,a hankali ta mik'a hannu tana laluben wayar ba tare da ta bud'e idanu ba saboda baccin da ta fara ji idanunta har wani nauyi take jin sun fara yi mata,Badriyah tayi murmushi tace "A haka za kiga wayar?" Tayi murmushi bata bud'e idanunta ba ta ci gaba da laluben wayar,ganin ta ki bud'e idanu tana ci gaba da lalubawa yasa Badriyah tayi sauri ta d'auke tana yi mata dariya tace "lallai ma baby'n nan,wai da gaske baza ki bud'e idanu ba?" Lumsassun idanunta ta d'an bud'a half ganin bata kai hannunta kan wayar ba,tana ganin babu wayar a inda take expecting da sauri ta tashi tana zare idanu tace "habibtiiy please ina wayar?" Dariya Badriyah tayi bata kula ta ba tace "Ni na d'auke ai,but let's play with him muga kou zai gane" quickly tayi answering call d'in saboda kad'an kiran bai katse ba,ta sa wayar a free tana dariya da cool voice d'inta da tayi adjusting zuwa irin na Ismat tace "Hello.!" #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300 via my details. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/K6BGdPZvW8 🆓 Pᴀɢᴇ.. » :#Iɴ-ʟᴀᴡs 1⃣2⃣ _Ban yi niyyar k'arasa labarin ba,ban yi niyyar fad'a kowa yaji ba,na so ace baku yi maganar ba kuma,damuwa da maganar ci gaban littafin *MAKTOUB* yasa kuka ji asalin abunda ya faru,kun had'a ni da wanda ba zan iya wofintar da buk'atar ku ba,but har ga Allah idan aka sake min irin haka sai dai kuma wani labarin idan Allah ya nufa zan sake rubutu amma banda wannan kuma,sam da yawan mutane basu iya magana ba,ni bance dole ne kowa ya karanta ba,abun nan ra'ayi ne idan kuna iyawa ku bi,if not kuma ku barmin abu na,as i said zan sake maimaitawa,idan gyara kika gani ki nemi number na muyi magana,ba na son wannan rainin hankalin,idan aka kuma min haka na rantse da sarkin da rayuwata take hannunsa duk yadda muke da mutum zan ajiye alak'ar mu gefe,duk ma wace ce ko waye billah zan yi muku abunda baku tab'a tunani ba,ku baku san mutumin da yake kauda kai akan al'amuranku ba,duk hakur'in sa idan ba zage² yayi ba bakwa gane yana jin haushi,shin mu ba-mu da zuciya a cikin kirjinmu ne? Ko kuwa dai waliyyai ne mu da baza mu nuna bacin rai ba? Wannan ya zama na k'arshe,duk mai gyara ya bini PC,Allah duk wacce ta sake min irin wannan rainin hankalin da sunan gyara na rantse da Allah za ta sha mamakina ranar,ina da hak'uri sosai,ina kuma karb'ar duk wani gyaran da za ku min,ban tab'a wulak'anta kowa ba,idan kina ganin kin yiwa wasu gyara ko kin musu magana basu yi responding ba wannan ra'ayinsu ne,tsarinsu daban na-wa daban,but ba na d'aukar cin mutunci,Allah bai wulak'anta ni ba ke/ku baku isa kumin ba,saboda haka a kiyaye,wannan ya wuce,Allah kyauta na gaba._ 💕 Murmushi Fawad yayi yace "sister mu how are u?" Badriyah ta zaro ido tana kallon Ismat dake dariya k'asa² tana k'unshe baki kada sound ya fita,a hankali ta sake sassauta murya tace "Waye sister ku kuma? It's me fa!" Dariya yayi yace "I think u guy's sai dai kuyi wasa da hankalin wani amma ba nawa ba" Badriyah ta fashe da dariya tana sakin muryarta zuwa asalin yadda take magana tace "ya akayi kasan ba ita bace?" Yace "since kika yi answering call" ta kad'a kai tana kallon Ismat data zuba mata manyan idanunta tace "Ni dai gaskiya ban yarda ba" yayi murmushi yace "why?" Tace "Duk yadda nayi magana da irin muryarta ace ka yi saurin ganewa,ba fa yau muka fara yima mutane haka ba" yace "Mmm! Su ma mutanen da kuke yiwa think suna da matsalar fahimta,but idan ba haka ba duk mutumin da ka sani ai zaiyi wahala ka kasa gane wani abu na-sa" Badriyah dake dariya ta kad'a kai cike da gamsuwa tace "haka ne,but ni dai sai ka fad'a min ya akayi ka gane kai?" Murmushi yayi strictly yace "duk lokacin da na kira sallama take yi min,that's how na fahimci ba ita tayi answering ba" Badriyah tace "that's good,kenan dai kana iya gane komai na ta yanzun?" Yayi murmushi mai sauti yace "sure!" Ta gyad'a kai tana yin murmushi MSI sauti,Fawad da yayi shiru kad'an yana sauraren Badriyah jin bata ce mssa ga Ismat d'in ba a hankali yace "where's she?" Tana ci gaba da kallon Ismat data koma ta kwanta a hankali ganin ba ta da niyyar ba ta wayar tace "Tana bacci" ta k'are maganar cike da zolaya,bud'a idanu sosai yayi kamar ya ji tsoro yace "bacci tun yanzun? Dare ai baiyi nisa ba" tayi murmushi tace "just kidding! Ga ta kusa,let me give her" ya lumshe idanunsa a hankali yace "alright! Thanks",Badriyah tana fad'in haka tayi masa sallama ta fara mik'awa Ismat waya tace "Take please sweetheart" bud'e idanu Ismat tayi a hankali ta karb'i wayar tana yiwa Badriyah murmushi,ta kai wayar kunnenta cikin cool voice d'inta tayi masa sallama,ya amsa yana sakin ajiyar zuciya,a hankali tace "ina yini?" Ya amsa "lafiya k'alau,ya gajiyar biki?" Tana sake adjusting kanta zuwa yanayin kwanciya tace "an gode Allah" yace "kin je rakiyar amaryar ne?" Tace "sure" ya kad'a kai yana lumshe idanuwa yace "but ya akayi ban ganki ba?" Saurin bud'e idanu tayi tace "kaima ka je ne?" Yayi murmushi yace "Munje rakiyar ango yanzun babu jimawa" a hankali tana sakin murmushi tace "Mun taho da wuri mu,because k'afafuna sun fara min ciwo" yayi shiru yana saurarenta har ta kai k'arshe,maganarsa a sanyaye yace "Kina ciwon kafa ne dama?" A tak'aice tace "Ehh!" Ya sassauta muryarsa zuwa yanayin damuwa yace "Doctor fa,kin tab'a zuwa kin gansa kan matsalar?" Tace "Ehh!" Yace "Mene ne yace akan ciwon k'afar?" Tace "he said babu komai it's just an arthritis" yace "babu wani matsalar bayan nan?" Ta gyad'a kai kamar tana gabansa tace "Ehh!" A sanyaye yace "Allah k'ara lafiya" tace "ameen" yace "kiyi taking drugs sai ki kwanta kou da safe za muyi waya!" A hankali tace "na yi ai" yace "Alright! Ki kwanta ki huta tou" Tayi shiru bata ce komai ba sai sauraronsa da take yi,cike da kasala da wannan cool voice d'insan yace "sai da safe?" Tayi ajiyar zuciya a hankali tace "Ehh" a sanyaye da wani irin murya yace "Okay! Sleep tight" murmushi tayi tana jin kamar za ta nutse cikin bed tace "thanks" yayi murmushi jin a yadda ta amsa yace "bye" ta kasa amsawa sai murmushin da take yi,yayi murmushi shima a hankali kamar ba ya son sake yin magana yace "kina son cewa wani abu ne?" Ta gyad'a kai a hankali tace "not at all" yace "ok then?" Ta bud'e idanunta half a hankali da muryar rad'a tace "bye" tana fad'a ta cire wayar a kunnenta ta fara katse kiran,tana d'agowa fuskarta d'auke da wani irin murmushi idanunta suka sauka kan Badriyah da tayi tagumi ta zuba mata idanu ko k'iftawa ba ta yi,ta k'ifta idanunta a hankali ta waiwaya sides kamar mai neman abu,ta sake juyowa taga still ita Badriyah ke kallo,tayi murmushi a hankali tayi waving hannunta a kusa da fuskar Badriyah,murmushi Badriyah ta saki da ya bayyana hak'oranta tace "Wai kina tunanin mene ne?" Ismat tace "kina duniyar tunani mana" tayi dariya tace "Um'um! Ni ba na irin wannan tunanin" tab'e baki Ismat tayi tace "ke d'in?" Badriyah tayi dariya tace "Yap!" Ismat dake komawa ta kwanta tana lumshe idanu tace "please habibtiiy ki d'an sake min massaging k'afafuna" dariya Badriyah ta fara tace "sai dai ki kirasa yayi miki,ni bacci zanyi yanzu" daga kwancen Ismat take kallon Badriyah a hankali tace "Pleaseee!" Tana sake reducing girman idanunta saboda ta samu shawo kan Badriyah tayi mata messaging,Badriyah ta kyalkyale da dariya ta kwanta kusa da ita tana jan spreadsheet,da sauri Ismat ta rik'e kamar za ta yi kuka tace "Pleasee habibtiiy! Kad'an fa za kiyi min" saurin juyawa d'ayan side Badriyah tayi tana rufe idanu tace "ba na sa miki magani ba,ki kwanta za su daina" Ismat dake kallon Badriyah idanunta sunyi rau² tace "shi kenan tunda baza kiyi min ba,dama na san kin daina so na" tana fad'in haka ta juyawa Badriyah baya,dariya Badriyah ta fara kafin da sauri ta tashi tana kallon Ismat da ta ba-ta baya tace "Kin manta!" Ismat ta waigo tana kallon Badriyah fuskarta da alamun tambaya tace "what's it?" Murgud'a baki Badriyah tayi tace "ban sani ba" Ismat ta tab'e baki ta juya tana fad'in "kada ki sani d'in" Badriyah tace "ai dama bazan sani ba" k'wafa Ismat tayi bata sake cewa komai ba,tana jin Badriyah tana dariya ta k'i yarda ta sake kulata a haka bacci ya d'auke su duka sun juyawa juna baya. Da safe kasancewar ranar Monday,though akwai al'adar nan na zuwa gidan amarya da ake yi washe garin kai ta gidan miji,y'an uwa da abokai suje su cika gida da sunan sunje sake ganin d'akin amarya,su kam su Ismat babu su cikin wannan sabgar,suna gama shirin fita kai tsaye skul suka wuce,da yake yau kuma Badriyah ita ke driven shi yasa suka samu damar shigowa da wuri,after sun yi parking sun fito suna tafiya Ismat ta k'i kula Badriyah har lokacin,Badriyah ta saci kallonta tayi dariya bata ce komai ba,itama Ismat sai bata tankata ba though tana jin dariyarta,da aka jima Badriyah tace "Sweetheart! I want ask u something,but ban sani ba kou.." Ismat dake sauraren Badriyah fuskarta a had'e tace "What's it?" Badriyah da bata yi zaton Ismat za tayi magana ba tayi ajiyar zuciya tace "Akan batun ku da Love-lock d'inki" saurin kallonta Ismat tayi tace "I didn't get it right" juyawa Badriyah tayi ta kalli wajen ginannun chairs dake arean faculty d'in tace "let sit here muyi maganar" Ismat dake kallonta har sannan tayi saurin girgiza kai tace "I think mu bar maganar ba yanzu ba" Badriyah ta juyo da sauri tace "me yasa?" A hankali Ismat ta lumshe idanunta tace "Skul muka zo ba gurin discussion wancan maganar ba,it's better mu bari idan mun koma gida zai fi" Murmushi Badriyah tayi tana d'age shoulders tace "alright" daga haka sai bata sake cewa komai kan maganar ba,suka ci gaba da tafiya but wannan karon duk sunyi shiru kowa da tunanin da yake zuciyarsa,ranar har aka tashi skul babu wani dogon maganar da ya had'a su,5pm sun fito get d'in new side za su d'auki hanya Ismat dake driven ta bi motar da ya wuce gabansu da kallo a hankali tana lumshe idanuwa,Badriyah dake side tana danna waya bata d'ago ba ganin sun kasa tafiya daga gurin tace "Hala tsaiwa za muyi ta yi a nan sai kowa ya fice ya barmu?" Ismat dake bud'e idanu a nutse ta tab'e baki bata tanka ta ba ta sake dafe steering wheel then ta fara riding motar,har suka zo gida babu wani hirar da suke motar ta yi shiru kamar dai they're back to dumbs. Lokacin da suke shigowa parlor ring d'in wayar Ismat ya fara tashi,da wani irin mugun kasalar dake cin jikinta ta bud'e handbag d'inta ta fito da phone d'in dai² lokacin da kiran ya katse,bata tsaya dubawa ba suka ci gaba da nufar hanyar staircases,suna shiga bedroom ta ajiye belongings d'inta ta fara cire kayanta,a nutse bayan ta d'aura towel ta wuce bathroom,har sannan kuma babu wanda yace da wani ci kanka tsakaninta da Badriyah,almost 15 minutes ta fito,ta fara wucewa inda ta ajiye phone d'inta da niyyar jonawa a charge,tana rik'e da cable wani kiran ya sake shigowa,lumshe manyan idanunta tayi a hankali ta zauna saman couch tayi answering had'e da kai wayar kunnenta,cikin sanyin maganarta ta furta "Assalamu alaikum!" Fawad dake office zaune saman chair yana lilawa ya lumshe idanunsa yana amsa sallamarta,after then suka gaisa yana tambayarta skul tace "Yanzun muka dawo" yace "Hope kin dawo lafiya,babu wani abu da ya faru kuma?" Ta kad'a masa kai kamar tana gabansa then tace "sure" yayi ajiyar zuciya a hankali yace "Maa sha Allah" daga nan suka yi shiru dukan su,maganar Badriyah taji dake fitowa daga bathroom tana tambayarta "Sweetheart kun yi waya da bhai?" A hankali Ismat ta d'ago idanu ta bi ta da kallo bata amsa tambayar ba,har Badriyah ta je bakin mirror sai kuma ta waiwaya a hankali ta kalli inda Ismat take zaune,ganin ta da waya a kunne tayi dariya tana d'aukan dryer tace "sai kice min kina waya da love-lock,amma shi ne dan wulak'anci ko sign ba za kiyi min ba,sai kika yi shiru?" Murmushi Fawad daya nutse cikin chair yayi yace "Why didn't u response?" Lumshe idanu tayi tace "Ta yi min laifi jiya,kuma shi ne za ta na min magana yanzun?" Dariya yayi ya gwalo idanu yace "wane irin laifi ne tayi miki? Bayan ta fiki sauk'in kai?" Bud'e idanu Ismat tayi sosai tace "haka kace?" Yayi dariya yace "ai haka na gani" ta kad'a kai tace "shi kenan" yana yi mata dariya yace "that's what?" Tace "ba dai ka ce ta fini sauk'in kai ba,ai za muga" dariya sosai ya sake yana yi,ita kuma ta had'e rai ta k'i yarda ko murmushi ma tayi,da ya tsaya da dariyar yace "Just kidding dear! Kada kiyi fushi" ta sake had'e rai kamar tana gabansa tace "ni babu wani wasan da za kace min,ai ka fad'a na ji kuma" yayi murmushi yana shafa lallausan sumarsa yace "I'm sorry tou,ai yanzun na ce kin fita" tace "babu wani nan",shigowar Aadil sanye cikin lafiyayyen tuxedo suit black trouser,black long sleeve with white jacket yasa Fawad d'agowa a hankali ya bishi da kallo har lokacin da waya kare a kunnensa,Aadil da ya shigo ganin Fawad yana waya yana murmushi sai bai yi masa magana ba ya wuce wajen k'aton vault dake gefe ya fara jawo drawers yana dubawa,files da yawa a ciki ya dunga fitowa da su yana bincikowa har yaga abunda yazo nema,duk hiran da Fawad yake yana jinsa sai dai ya mugun had'e rai ya k'i yarda ko kallon direction d'in da yake ma ya sake yi,yana gama d'aukan abunda ya kawo shi ya wuce ko ci kanka bai ce masa ba,Fawad ya bishi da idanu har ya fita office d'in ya rufe masa door d'in. Zaune suke a dining suna dinner but fiye da rabin hankalin Badriyah na kan phone d'inta da take latsawa,wani abun tayi murmushi wani kuma ta kyalkyale da dariya,duk Ismat na kallonta sai dai bata tanka ta ba har suka kammala cin abincin,Ismat ta fara tashi za ta wuce da sauri Badriyah dake ajiye glass cup na juice tace "Sweetheart! Maganar mu fa?" Ismat dake tafiya bata damu ta tsaya ba tace "Mmm! Ina sane ai" Badriyah ta kad'a kai tace "alright!" Daga haka Ismat ta wuce parlor,babu jimawa Badriyah ta tashi ta nufo inda Ismat take ta zauna next to her tana sakar mata sanyayyar murmushi,Ismat dai kallonta kad'ai take yi ta kasa magana,sai da Badriyah tace "a ina maganar ya kwana?" Tab'e baki Ismat tayi ta kautar da k'ai gefe tak'i cewa komai,Badriyah ta gwalo idanu tana kallonta tace "Sweetheart magana fa nake" cike da rainin hankali Ismat ta waigo tana kallonta still tak'i cewa komai,Badriyah ta jinjina kai tana d'aga hannuwa,cikin wani irin yanayin mutuwar jiki tace "I'm sorry sweetheart,ban san cewa yin maganar zai iya zama damuwa ba,tun farkon da ban fara tambayar ki ba,but kiyi hak'uri hakan bazai kuma faruwa ba tunda ba kya son maganar" tana gama fad'a bata jira cewar Ismat ba ta mik'e da niyyar wucewa sama,Ismat da tayi shiru lokaci d'aya taji kamar abunda ta yiwa Badriyar bata kyauta ba,da sauri ta rik'o hannunta bata bari ta tafi ba,saurin juyowa Badriyah tayi tana kallonta,a nutse Ismat bata kalli fuskarta ba tace "Zauna tou muyi maganar",komawa Badriyah tayi ta zauna tana kallon Ismat tace "ni dai idan akwai damuwa kawai ki bari ba sai munyi maganar ba" Ismat ta kad'a mata kai tace "not at all" ajiyar zuciya Badriyah tayi tace "Uhn! Ina jinki tou" kallonta Ismat ta dunga yi ta kasa magana sai da aka jima kamar ba za tace komai ba,a sanyaye ta fara tambayar Badriyah "what do u want to know?" Badriyah tayi murmushi tace "everything" murmushi Ismat tayi tana kautar da kanta gefe tace "Sake magana dai" Badriyah ta zaro ido tace "baza ki iya fad'a min ba kenan?" Ismat ta kad'a mata kai tana murmusawa tace "tou ya za'ayi kice komai kuma? Idan akwai sirrin mu ma sai na fad'a miki?" Dariya Badriyah ta fara tana rik'e baki tace "sweetheart!" Da wani irin muryar mamaki,Ismat ta rufe idanu tana dariya tace "Ehh! Mana" Badriyah bata daina kallonta ba tana dariya tace "Okay! Tou ki fad'a min kad'an" saurin bud'e idanu Ismat tayi tana kallonta tace "Wai sai kin ji maganar?" Badriyah ta kad'a mata kai da sauri,tak'aiccen ajiyar zuciya Ismat tayi tace "Ni fa i don't really know ta ina ma zan fara miki" Badriyah dake son jin labarin tace "Ki fad'a ko ta ina ma ai zan gane" a hankali Ismat tace "Alright" daga nan ta fara sanar da Badriyah duk wani abu dake tsakaninta da Fawad har batun aurenta da yace zai sanar da uncle d'insa,soon yake son ayi bai son maganar ya d'auki lokaci,Badriyah dai tunda Ismat ta fara maganar take gyad'a kai har ta k'are,Ismat dake kallonta fuskarta da murmushi sosai akai tace "but habibtiiy ya kike ganin maganarsa?" Jimm Badriyah tayi tana cizar lips then a hankali ta d'age eyebrows tace "Babu komai fa,da alamu da gaske yake" Ismat tace "Ya akayi kika sani tou?" Wani murmushi Badriyah tayi tace "Aahhh! Ai ya fad'a miki,tou mene abun tada hankali? Mu dai muna jiran lokaci" kallon Badriyah Ismat ta ci gaba da yi ta kasa cewa komai akan furucinta,Badriyah tayi dariya tana hitting shoulder d'in Ismat tace "Amarya!" Zaro idanu Ismat tayi tana rufe fuskarta da hannu tace "habibtiiy ni dai ki rufa min asiri kada bhai yaji dama" shewa Badriyah ta saki tana tafe hannu cike da zumud'i tace "Ai kuwa ya ji an gama,dan kin san bazan bari maganar nan ya k'ara kwana ba tare da ya sani ba" Ismat ta saki baki tana kallon Badriyah da mugun mamaki kafin tayi k'arfin hali tace "Wai habibtiiy mene ne tsakanin ku da bhai? Ni dai abunda na sani shi ne ba kwa shiri,but ban san me ya faru ba yanzun kun dawo kun wane had'e kai,ki fad'a min mene ne sirrin?" Fari Badriyah tayi idanunta suka yi wani wal tana kallon Ismat cike da yauk'i tace "Ina ruwanki kou dai sa ido za ki fara?" Ismat tayi dariya tace "No! Allah taimaka,idan yayi wari ai dai za mu ji" da sauri Badriyah tace "Ba zai tab'a yi ba ma" Ismat tace "Allah yasa" Badriyah ta amshe da fad'in "Ameen." Day's are long gone,yayin da zuwa yanzun da auren Jawahir ma kad'ai an samu kimanin watanni hud'u,batun tsakanin Fawad da Ismat kuwa zuwa yanzun tuni al'amura sunyi nisa,wani irin soyayya suke gudanarwa mai cike da tsafta,though har yanzun ba wai yana zuwa gida bane da sunan zance,but kusan ko wane lokaci suna tare a waya,hakan kuma shi ne ya bawa alak'arsu damar sake yin k'arfi,while a gefe guda sosai soyayyarsu yake mugun bawa Badriyah mamaki musamman ganin yadda ba sa iya hak'ura da juna,yanzun za su gama waya cikakken awa d'aya baza'a yi ba za ta sake ganinsu manne da juna suna magana through chat ko dai video call,tun Ismat tana b'oyewa Mom abunda ke tsakaninsu har abun ya fito Mom ta sani sai dai da yake ba sosai suke had'uwa ba dama sun dai fi yin waya,sai idan sun fita unguwa su ajiye appointment,ana cikin hakan su Jawahir suka fara shirin dawowa Nigeria a lokacin sun samu watanni biyar babu kwanaki da tafiya,ranar da flight d'insu ya sauka Nigeria,cikin wad'anda suka je tarbarsu dama su Ismat ne kad'ai sai motocin da suka zo d'aukansu daga gidansu Dr Fadl,murna gurinsu Ismat lokacin da suka ga Jawahir ba'a magana,ta k'ara zama wata y'ar gayu ta yi y'ar k'iba ta k'ara kyau maa sha Allah,Badriyah dai since ta d'ora idanunta akanta ta saki baki duk inda Jawahir tayi sai ta bita da kallo duk ta kasa magana,daga airport kai tsaye gidan surukan Jawahir aka yi nufin wucewa,Ismat tana jin ance haka ta fara ja baya ta rik'o hannun Badriyah da sauri suka koma gefe a nufinta dama lokacin shi ne tace su wuce gida daga airport later sai suje gidan Jawahir d'in idan sun koma za su fi sakewa suma har suyi hiran zumunci daga su sai ita,amma sai Badriyah tayi tsalle tace sai su tafi duka su raka Jawahir d'in tunda babu wanda ya zo sai su kad'ai,ba don Ismat ta so ba haka ta hak'ura kou dan ganin Jawahir d'inma ta had'e rai saboda cewa da tayi sai sun tafi gida,bayan su Jawahir sun shiga mota daga nan suka wuce rijiyar zaki asalin gidan surukan ita Jawahir d'in,su Ismat suna cikin motar su da suka zo da shi amma babu hirar da suke yi saboda haushin Badriyah da take ji,while ita kuma Badriyah hankalinta duk ya tafi wani wajen daban,lokacin da suka k'araso get d'in gidan Badriyah ta sake bud'e idanu tana kallon ikon Allah,kou da wasa bata tab'a kawowa ranta surukan Jawahir sun kai haka ba,ni dai nace ta jira ma dai ta shiga ciki (lol). As they all parked a carline suka fito suka wuce hanyar babban apartment d'in,Badriyah sai kallon compound d'in take tana wara idanunta,though idan batun kud'i ake yi,ko gidan su Ismat da take ma ba baya bane,amma ni dai na rasa gane me take ma kalle² haka,har suka k'araso bakin entrance bata bar waiwaye ba,suna tsayawa gurin kafin ma su danna bell aka bud'e door d'in,Naina ta fara bayyana fuskarta d'auke da murmushi ta nufi Dr Fadl ta rungume shi tana welcoming d'insa,yayi murmushi yayi hugging nata back yana amsawa,sakinsa tayi ta koma jikin Jawahir dake sakin murmushi suka rungume juna Naina tana fad'in "Welcome home sister in-law" Jawahir ta amsa then suka saki juna,Naina ta wuce gurin Ismat dake tsaye gefen Jawahir tana mata murmushi,sun rungume juna da Ismat sun gaisa da tambayar juna yadda suka kasance tun bayan auren su Jawahir,haka badriyah ma da hankalinta ke rarrabe then suka wuce ciki. Lokacin da suka shiga ainihin parlon gidan "Subhanallah!" Was the first word da ya zo bakin Badriyah,ba kuma wai a iya zuciyarta kad'ai ta furta ba,Ismat dake gefenta ta saci kallonta sai dai bata ce mata komai ba suka ci gaba da tafiya har suka k'arasa tsakiyar parlorn suka nemawa kansu gurin zama saman manyan chairs,ba sai na ce komai ba akan tsaruwar parlor'n kallo d'aya kad'ai ya isa ka tabbatarwa kanka naira ta koka,ko gama zama basu yi ba maidservants suka fara shirya musu kayan motsa baki,Naina dai sai jan Ismat take da hira,but mutuniyar ta k'i sakin jiki sai dai tayi murmushi ko tace "um'um",basu wani jima da zama ba Mami ta fito cikin shiga ta alfarma,banda k'amshi babu abunda take zubawa,fuskarta da fara'a sosai ta k'araso cikin parlor'n,Dr Fadl dake kallon mahaifiyarsa tun fitowarta ya mik'e ya nufeta ya bata kyakykyawan hug,Mami dai tayi murmushi tana shafa kansa tace "Ina fatan kun dawo lafiya" yayi murmushi yace "Lafiya k'alau Mami,mun same ku lafiya?" Mami tace "Alhamdulillah!" Kallo inda Jawahir Mami tayi tana yin murmushi tace "Daughter baza ki k'araso ba kenan daga nesa za mu gaisa?" Jawahir tayi sauri ta tashi tana sunkuyar da kai ta k'arasa,za ta durk'usa Mami tayi saurin rik'ota ta rungume ta a jikinta,bayan sun gaisa Mami ta zauna saman armchair ta zaunar da Jawahir a kusa da ita,Ismat da kanta ke k'asa ta kasa kallon Mami tun fitowarta ta gaisheta,Mami ta d'ago tana kallon Ismat ta amsa,a hankali ta kalli Jawahir tana sakin murmushi tace "Daughter sister's d'inki ne duka?" Jawahir tayi murmushi tace "Ehh! Amma ita wannan cousin d'ita ce" ta fad'a tana nuna Ismat data sunkuyar da kai,Mami ta jinjina kai tana kallon Badriyah da bata gaisheta ba tace "Y'an mata ya sunan ki?" Saurin kallonta Badriyah tayi tana sakin murmushi tace "Badriyah" Mami ta jinjina kai ta kalli Ismat tace "What of u cutie?" Wani mugun fad'uwa gaban Ismat yayi saboda sunan da Mami ta fad'a,tana runtse idanu saboda yadda zuciyarta ke beating,a hankali muryarta tana rawa tace "Ismat!" Mami dake kallonta har lokacin tace "maa sha Allah." Till maghreb ranar suna gidan Jawahir da Naina sun rik'e su sun hana su tafiya,Ismat dai duka yinin ranar a takure take bata wani sake ba,burinta kawai ta ganta a gida kusa da Mom,amma abu ya gagara dan ko Badriyah ma tunda suka zo da Ismat take mata maganar tafiya gida ta had'e rai ta k'i bata wani chance da za ta sake cewa su tafi,after sunyi sallah suna zaune a bedroom d'in Naina su kad'ai Ismat ta gaji da shirun Badriyah akan maganar tafiya gida ta d'auki vail d'inta tayi rolling d'insa saman kanta,bata yarda ta kalli direction d'in Badriyah ba tana had'e rai tace "I think ni dai zan wuce gida,so ban sani ba ko za ki zo mu tafi yanzun!" Saurin kallonta Badriyah tayi rai b'ace tace "Haba sweetheart wannan wane irin abu ne kike yi kamar dai ana korar mu?" Kallonta Ismat ta tsaya yi tana jinjina kai tace "Okay! Ke da ba'a kora ba sai kiyi ta zama,amma ni dai na gaji zan wuce gida gaskiya" tana fad'an haka ta juya ta fara tafiya,Badriyah data bita da kallon takaici taja wani mugun tsaki a fusace tace "kiyi ta tafiyar mana,zan dawo gidan ai da kaina" Ismat tayi hanyar fita daga bedroom d'in bata sake waiwayen Badriyah ba,tana sakkowa parlor lokacin ta yi sa'a ta tarar da jawahir ita kad'ai a parlon bata yarda ta zauna ba a gurguje tana satan kallon kallon hanya saboda ba ta son Naina ta fito tace "Yaa Jawahir ni dai zan wuce gida,Mom ta ce dama kada mu yi dare" Jawahir dake zaune ta jinjina kai tace "Amma za ku zo ai goben kou?" Kallonta Ismat tayi tana zaro idanu tace "Kai! A'a gaskiya,banda gobe" Jawahir ta had'e rai tace "Kenan baza ku zo ba? Ko saboda me?" Y'ar dariya Ismat tayi tace "Mom fa baza ta bari ba,kinga ai yau mun zo,idan kun koma gidanku dai za mu zo in sha Allah" tab'e baki Jawahir tayi tace "shima kuce baza ku zo ba" Ismat ta sake yin dariya before she made any attempt aka yi sallama cikin parlon,though ba murya d'aya bane but tabbas kunnuwanta sun jiyo mata maganarsa,a sad'ad'e ta wani kallo direction d'in da suke shigowa ta gefen idanu,su uku ne suka shigo Dr Fadl sai shi Fawad d'in da kuma Aadil,da sauri Ismat tace "Ni dai sai munyi waya kawai!" Tana fad'in haka ta juya da sauri za ta fara tafiya Naina data fito da sauri tana son tsayar da ita dan ta ji duk yadda suka yi da Badriyah tayi calling sunanta out "ISMAT!" Wani mugun tsayawa tayi a inda take,bata yarda ta juya ba ta rufe idanunta gam zuciyarta cike da wani irin tsoron da bata san na mene ne ba,har ga Allah a lokacin ba ta son wani abu da zai sake tsayar da ita a gidan kuma,ta gaji da zama saboda duk a takure take tun zuwanta ta kasa sakewa,k'arasowar Naina kusa da ita tana rik'o hannunta ya bata damar bud'e idanunta a hankali,Naina dake kallonta tace "Ina za kije kuma?" Lumshe idanu Ismat ta sake yi a nutse tace "Zan wuce gida" dariya Naina tayi tace "But za ki jira dai Mami ta fito kou?" Ismat ta kad'a kai da sauri tace "A'a gaskiya i'm in hurry ba na son Mom ta fara kira" dariya Naina ta sake yi tace "Baza ki yima Mami sallama ba za ki tafi?" Ismat tace "Ai zan dawo" Naina tace "Mmm! When?" Ismat ta fara dariya tana rufe idanu,Naina dake kallonta tayi dariya itama tace "Allah tou babu ruwana dama,ki wuce kawai muje kuyi sallama" marairaicewa ta fara kamar za ta yi kuka,kafin tayi magana suka jiyo maganar Mami tana amsa gaisuwar su Fawad,jikin Ismat a sanyaye ta kalli Naina dake dariya ta kasa cewa komai,Naina tace "Let's go" suka fara tafiya tare Naina tana rik'e da hannunta,sun dawo cikin parlon Ismat bata yarda ta kalli direction d'in Fawad ba kanta a k'asa tana wasa da fingers d'inta,Naina tace "Mami wai tafiya za ta yi" Mami dake sakin murmushi saboda maganar da su Fawad suke mata ta kalli Ismat jin abunda Naina ke fad'a tace "A'a! Ba yanzun ba,ku jira muyi dinner sai ku tafi" kamar Ismat za ta fasa ihu lokacin da Mami tace haka,ta sake sunkuyar da kai ta kasa motsawa a gurin,Naina da taji dad'in hukuncin Mami tana dariya tace "Mami ai ta ce Mom za ta kirata" strictly Mami tace "Idan ta kira a bani wayar muyi magana" dariya Naina ta ci gaba da yi tace "tou Mami" ta fara lek'en fuskar Ismat tana dariya tace "Muje sweetheart!" Ta gefe Ismat ta harareta,Naina ta sake fashewa da dariya tace "Pleasee" d'agowa Aadil yayi yana kallon Naina with his illuminated eyes ba tare da ya ce komai ba,da sauri Naina ta wuce tana tura baki suka koma can gefe da akayi decorating wajen wasu chairs d'in,ya bisu da kallo sai da yaga sun zauna,then ya janye idanunsa akansu ya mayar da hankalinsa kan maganar da Mami take yi. Zaune suke duka saman dining,gurin yayi wani irin shiru sai k'aran spoons da plates kad'ai ake iya ji,kowa ya duk'ufa abunda ke gabansa yake yi,Mami dake kula da Ismat tun zamanta a gurin bata iya kai k'wak'waran spoon uku bakinta ba tayi murmushi tana rik'e da glass cup tace "Ismat duk tafiyar ne yasa kika k'i cin abincin da kyau?" Ismat ta sauke kai k'asa ta kasa kwakwkwaran motsi,Mami ta sake yin murmushi ganin yadda ta sunkuyar da kai tace "Yi maza kici sai ku tafi kou?" A hankali Ismat ta d'ago ta saci kallon direction d'in Fawad,shi kam hankalinsa kwance yake cin abincinsa,ta sake sunkuyar da kai tana juya spoon d'in hannunta,bata yarda ta sake d'agowa ba,almost two minutes tayi sauri ta ajiye spoon d'in,Naina dake kusa da ita tace "Mene ne haka wai?" A hankali Ismat tace "I'm ok dear" Naina tace "Tabbb' Mami wai kinji ta k'oshi" Mami tace "A'a dear kada muyi haka dake,sai kace kina gidan surukan ki?" Rau² idanunta suka yi tana kallon Badriyah dake cin abinci tace "Allah na k'oshi,dama fa i'm not hungry" Naina dake dariyar abunda Mami tace,tace "tou ai Mami ke ce dai baki sani ba,ita d'in surukar ki ce fa....." #Sai kun yi hak'uri gaskiya,ciwon k'afa ya dameni cikin kwanakin nan,babu tabbas ku dunga ganin update kullum. #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300 via my details. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/K6BGdPZvW8 🆓 Pᴀɢᴇ.. » :#A sɪsᴛᴇʀ ᴛᴏ sᴏʟᴅɪᴇʀ 1⃣3⃣ Wani irin kunyar da ya lullub'e Ismat lokacin ji tayi kamar za ta nutse a wajen,Mami dake kallon Naina da rashin fahimta tace "Surukata?" Naina ta kad'a kai tana dariya,Mami dake kallonta har lokacin tace "How comes?" Naina tace "i just know,but ki tambayi akhiiy idan baki yarda ba" juyawa Mami tayi tana kallon Aadil da ya wani had'e rai,tunda Naina ta fad'i maganar ya tsuke fuska yake juya spoon yana sake tauna tooth d'insa da babu komai cikin bakin ya kasa k'ara kai abincin bakinsa,da mamaki sosai a fuskar Mami data juya tana kallonsa tace "Son! Da gaske ne wannan maganar?" Yadda yayi kicin² ya k'i d'agowa though baima san da shi Mami take ba sai da tace "Am i not talking to Aadil?" Da sauri ya d'ago idanunsa yaga shi Mami take kallo,but still kafin amsa sai da ya juya ya kalli sides,Mami ta had'e rai tace "Da kai fa nake magana,kou akwai wani mai irin sunan bayan kai?" Juyowa yayi yana kallonta yana k'ifta idanunsa fuskarsa babu wani annuri ya hadiye saliva's da kyar yace "Ni Mami ya za'ayi na sani,ga wanda za ki tambaya nan" ya k'are maganar yana mik'ewa tsaye da nufin barin wajen,Mami da mamaki yasa ta bishi da ido bata iya cewa komai ba har ya bar wajen,then ta dawo da hankalinta kan Naina,before she made any attempt Naina dake dariya k'asa² tayi tsagal tace "Mami dama fa ba shi nake nufi ba nima" shiru Mami tayi tana kallonta da rashin fahimta,Ismat kuwa duk ta wani sake takure kanta ta kasa d'agowa,Naina dake ktayi? on direction d'in Fawad tace "Akhiiy! Ka fad'awa Mami maganar" wani murmushi ya saki lokacin yana kallon Ismat da tak'i yarda ta d'ago kanta ta kalleshi,yadda tayi sai da ya kusa yayi dariya ya dai danne bai yi ba,a nutse bai yarda ya kalli Naina ba ya furta "I know nothing akan maganar kin nan da kike" zaro idanu Naina tayi tace "Kaiii! Akhiiy Allah ka sani" dariyar da ya bayyana hak'oransa yayi ya saci kallon Ismat while yana fad'in "Mmm! Zan miki k'arya kenan?" Naina tayi saurin girgiza kai tace "No! But ai!" Da sauri yace "But what?" Tace "ba kai kace ma na bata hak'uri ba ranar dinner akhiiy Fadl?" Ya zaro idanu yana kallonta yace "Ni na aike ki kou dai sharrin naki ya fad'o kaina yau?" Still tayi tana kallonsa,ya d'auke kai yana sakin murmushi yace "Mami ni ban san maganar da take yi ba" wani mugun bayyanannen ajiyar zuciya Ismat tayi,Naina dake kusa da ita ta kalleta da sauri tace "Sweetheart! Ki fad'awa Mami gaskiya please" murmushin yak'e Ismat ta k'irk'ira sai dai ta kasa magana,jikinta a mugun mace ta fara k'ok'arin barin gurin Naina tayi maza ta rik'o hannunta,a sad'ad'e ta tsaya sai dai bata juyo ba,kamar Naina za ta fashe da kuka tace "Please! Kinga basu yarda ba fa" Ismat dake tsaye ta juya baya tayi k'arfin hali da kyar tana runtse idanunta tace "Sorry frnd but i know nothing" zaro idanu Naina tayi cikin tsoro tace "Ke ma haka za kice?" Kamar Ismat za ta fashe da dariya saboda yadda Naina tayi furucin,Fawad kam da sauran mutanen wajen ba'a bisu bashi ba duka suka sa dariya,Naina tana ganin haka ta fashe da kuka tace "Shi kenan tunda duk kun mayar da ni mak'aryaciya,ai dai wata rana abun b'oye zai fito sarari ku gansa da idanunku" da sauri ta tashi ta bar musu wajen,a yadda ta wuce tana matsar k'walla yasa jikin Ismat yin sanyi,ta rufe idanunta a hankali tana jin babu dad'i har ranta,shin ita yaya ne za tayi? Kawai sai ta amsa tace haka ne maganar da Nainan ta fad'a? Wannan ma ai abun kunya ne,sam baza ta tab'a iyawa ba. Parlor ta wuce a sad'ad'e bayan wucewar Naina ta zauna jiran Badriyah ta kammala su wuce gida,Badriyah da tasan ita Ismat ke jira tai ta jan jiki har after 8pm sannan da kyar ta kammala ta taso,Ismat da take jin kamar tana kan k'aya tayi zumbur ta mik'e,agurguje suka yima Mami sallama then su Jawahir da yake ba a ranar za su wuce gidansu ba,Mami ta had'a musu manyan turaruka da kayan make-up masu kyau da tsada,tana ta yima Ismat tsiyar tak'i sakin jiki bayan nan d'in idan ta zauna kamar tana gida ne,kou da babu Jawahir za su iya zuwa a gaisa,Ismat dai murmushin yak'e kad'ai take tana kuma jin Mami,inwardly kam addu'arta bai wuce su bar gidan ba duk ta sunkuyar da kai,Naina ta fito da kyar bayan ta gama fushin tayi musu rakiya har bakin motar da suka zo da shi,suka yi sallama suna d'agawa juna hannu suka fice daga gidan. Wani irin ajiyar zuciya Ismat tayi idanunta a lumshe lokacin da motarsu yafito daga gidan,a ranta kuwa k'issimawa take this must be the first and last zuwanta gidan,Badriyah dake side ta harareta ta ci gaba da driven ba dai tace komai ba saboda mugun haushin da ya cikata,har suka zo gida bata cewa Ismat ba itama bata ce mata ba,tana gama parking kafin ma tajuyo tuni Ismat tayi sauri ta fice,a fusace Badriyah dake fitowa a motar ta fara masifa cikin d'aga murya tun Ismat bata yi nisa ba "Ke dai sweetheart wallahi ba ki da hali sam,kawai daga zuwa guri ki fara cewa a tafi,ni dai gaskiya ba na son haka,idan kin san duk sanda muka fita za kice mu dawo tou gaskiya sai dai mu raba fita,kiyi tafiyarki na same ki kawai,kou ni na tafi ki same ni,amma gaskiya ba na son haka" tsayawa Ismat tayi cak a inda take har Badriyah ta k'are maganar da take yi,a hankali ta kad'ai lokacin da take waiwayowa ta zuba idanunta cikin na Badriyah tana mata wani kallo,a dake tace "Haka kika zab'a?" Badriyah dake kallonta a masife tace "Ehh! Na fad'a d'in" ta sake kad'a kai sai dai bata ce komai ba ta juya ta ci gaba da tafiya abunta,daren ranar gaba d'aya haka suka kwanta kowa tana jin haushin y'ar uwarta. Almost two weeks da dawowar su Jawahir Nigeria,tun daga ranar da suka sauka Jawahir take kiran Ismat tana son tazo akwai maganar da take son suyi,but kullum sai Ismat ta bata uzurin wani abu daban,har Jawahir ta fara nuna jin haushinta,Ismat na ganin haka ranar ta kirata via phone tana maimaita fad'in ta k'i zuwa,ta fara bata hak'uri tace za ta zo kou zuwa anjima,Jawahir cikin jin haushi tace "Kada ma kizo,kiyi ta zama" dariya Ismat tayi tace "I'm sorry big sis,zan zo fa nace" Jawahir tayi murmushi tace "Tou sai na ganki,saura ki shanya ni" Ismat tace "A'a bazan yi ba" suka yi sallama,bedroom d'in Mom ta wuce with intention of ta sanar mata,Mom tace "Allah tsare,ku gaisheta" had'e rai Ismat tayi tace "Ni fa mom ba da kowa zan tafi ba,ni kad'ai na zanje" Mom ta kalleta tace "Ba tare za kuje da habibtiiy ba?" Tayi sauri ta kad'a kai tace "A'a!" Mom da ta zuba mata idanu tace "Ko saboda me?" Directly tace "Ita tace kowa yayi tafiyarsa daban waccan ranar" Mom couldn't stop looking at her da mugun mamaki tace "Akan wane dalili kuka raba tafiya?" Everything da ya faru ranar ta kwashe ta sanar mata a lokacin,Mom tayi shiru tana mamakin al'amarin Badriyah though babu wani bak'on hali na ta da bata sani ba,Ismat ta mik'e tace "Mom bari na shirya kada rana yayi" Mom ta rakata da idanu ta kasa magana har ta fita daga room d'in ta rufe mata k'ofa. Since Ismat taje gidan Jawahir ranar suka zauna suna hira Jawahir take ta mata k'orafin abunda Badriyah tayi mata kafin su baro gidan surukanta,abunda Ismat bata sani ba bayan dawowar su Jawahir,sai da suka yi sati d'aya a can,but zuwan Badriyah gidan yayi wajen uku banda zuwan da suka yi tare da Ismat ranar da suka sauka k'asar,a duka zuwan kuma ba ta tab'a tafiya da wuri,Ismat taita bawa Jawahir hak'uri ta kasa cewa komai kan maganar though abun ya mugun d'aure mata kai da yake duk idan ta tambayeta cewa take gidansu taje,sun jima sosai suna hirar kafin Ismat tayi k'ok'arin kautar da maganar suka fad'a wani,suna cikin hira lokacin after asr prayer kiran Fawad ya shigo wayata,Jawahir da ta fi kusa da wayar ta hango *"LOVE- LOCK!"* b'aro² yana yawo ta zaro idanu tana dariya,da sauri Ismat ta tashi tabar wajen rik'e da wayarta tana sakin murmushi,Jawahir ta d'aga murya ganin Ismat ta wuce hanyar d'aya daga cikin bedroom d'inta da suke downstairs tace "Lallai lil sis kice mun kusa shan biki" Ismat tayi dariya bata ce komai ba ta shige da sauri tana kai wayar kunnenta daf kiran zan katse,muryarsa ta jiyo a sanyaye yana fad'in "where have u been har kira yana shirin katsewa baki picking ba?" Tayi murmushi lying onto the bed a hankali kamar ba ta son yaji tace "Ba ko ina" yace "Amma kina kallo ina kira baki answering ba?" Ta girgiza kai a hankali tace "Not at all" yayi shiru yana jira yaji ta ce wani abu sai tayi shiru,a hankali yace "Kina ina yanzun?" Jim tayi then a hankali tace "na je gidan Yaa Jawahir" yace "tun wane lokacin?" Tace "tun d'azun" yayi shiru da farko kamar yana nazari,a hankali kuma ya sake cewa "When za ki tafi gida?" Directly tace "not too long" ajiyar zuciya yayi yace "za ki jira nazo nan d'in?" Kamar ba ta son hakan ta daure tace "toh!" Yace "Sai na zo?" Ta sake gyad'a kai a fili tace "Ehh",after sun gama wayar ta fito Jawahir ta bita da kallo tace "yawwa lil sis zo ki fad'a min wane ne love-lock d'innan!" Dariya Ismat tayi tana takowa cikin parlon tace "Kai Yaa Jawahir nima fa ban san shi ba" Jawahir dake kallonta tace "Wasa kike yi kou?" Ismat ta b'ata rai tace "A'a'a! Da gaske nake" murmushi Jawahir tayi tace "Tou yayi,idan lokaci yayi za mu sani ai" dariya Ismat tayi bata sake cewa komai ba,lokacin da Fawad ya k'araso waya ya fara yi mata,ta kalli wayar a hankali kafin ta d'auka ta kai kunne da sallama,yace "Za ki iya fitowa waje ina jiranki?" tayi shiru da farko kamar baza ta yi magana ba,a hankali kuma sai tace "toh" Jawahir ta bita da kallo ganin yadda tayi,after ta ajiye wayar ta yi shiru tana tunani Jawahir dake kallonta tace "Ya dai lil sis?" Ismat tace "wai fa yana waje yace" Jawahir tace "tou mene ne abun damuwa a nan? Kice ya shigo mana,ai bai kamata ku tsaya can waje ba kou though nan babu ruwan kowa da al'amarinka" tab'e baki tayi bata ce komai ba ta mik'e ta d'auki vail d'inta tace "barin je sai na fad'a masa" Jawahir tace "alright! But za dai ki gyara fuskarki ba haka za kije masa kamar kina takara ba kou?" Dariya ta fara Jawahir tace "ai na sanki ne yanzun sai kice a haka za kije" ta girgiza kai tana rik'e dariyar da take tace "A'a'a!" Jawahir taharareta tace "Ehh dama mana,yanzun kou saboda maganar da nayi ai baza kije a haka ba" murmushi ta saki ta wuce a hankali ta koma bedroom d'in da ta shiga,time d'in data fito a nutse ta dunga tafiya cikin compound d'in kamar tana counting steps har ta zo get,sabon get man d'in gidan ya taso da sauri yana rusunawa ganin tana nufar hanyar fita yace "Hajiya da kin kawo an je miki aiken" Ismat tayi saurin kallonsa fuskarta a sake tana kad'a kai tace "No! Ba aike bane,na gode" tana fad'a ta wucesa yana mata addu'ar dawowa lafiya ta amsa,since ta sako k'afarta waje Fawad dake zaune cikin mota ya zuba mata idanu har ta k'araso ta tsaya a side d'insa tana matse fingers d'inta,sauke glass yayi yana kallonta a hankali yadda tayi bala'in kyau though ba wani shahararren kwalliya tayi ba daga powder sai chapstick sai kajol a idanunta,cikin cool voice d'insa yace "Baza ki shigo ba?" Tayi saurin d'agowa ta kalleshi,ganin yadda yake kallonta a hankali ta fara janye idanunta tana girgiza kai tace "A'a kazo dai mu shiga ciki kai" murmushin da bai niyyar yi ba yayi idanunsa akanta har lokacin yace "Me yasa?" Ta d'auke kai tana kallon k'asa tace "Yaa Jawahir tace na sanar maka" murmushi ya kuma yi kamar bazai sake magana ba,then a hankali ya bud'e motar ya fito,k'ananun kaya ne sanye a jikinsa da suka yi matuk'ar amsarsa,bayan ya rufe motar gently ya dunga takowa har ya k'araso kusa da ita,k'amshinsa da ya cikata yasa ta lumshe idanunta a hankali tana jin wani irin sanyi yana ratsata everywhere,da cool voice d'insa yana sauke mata wani irin kallo yace "Let go" ta juya a hankali tana kallon unguwar da yake shiru babu wani hayaniya ko masu wucewa kasancewar arean duk manyan gidaje ne,yaga ba ta da niyyar wucewa yayi still yana zuba both hannayensa a aljihun trouser d'insa ya kafeta da idanu,tayi jiyar zuciya a hankali ta sunkuyar da kanta k'asa ta fara k'ok'arin tafiya,ya tsaya kallonta ya k'i binta su tafi tare,har ta yi gaba ta waigo tana kallonsa yadda taga yake kallonta yasa ta turo baki bata ce komai ba taja ta tsaya tana b'ata rai,yayi sanyayyan murmushi har sannan bai daina kallonta ba sai tambayar da yayi mata "What happened?" Tana sake tsuke fuska tace "Ba kaine kake kallona ba" yace "Ke kuma ba kya son hakan kou?" Ta gyad'a masa kai da sauri,ya gyad'a kai yace "ni kuma ina so,yanzun ya kenan?" D'auke kai tayi tace "Ni dai ba na so tou" yayi murmushi yace "ba kya so na dunga zuwa na ganki kenan?" Saurin kallonsa tayi ya d'age eyebrows yace "Ehh mana" ta d'auke kai tace "A'a ni bance haka ba" yace "kin ce mana" rau² idanunta suka yi tana kallonsa eye in to eye tace "ni yaushe kaji na ce haka?" Yayi murmushi yace "Cewa fa kika yiba kya son na kalleki" tace "tou ai bance ka daina zuwa ba dai" dariya yayi sai bai sake cewa komai ba,ta lumshe idanunta a hankali lokacin da wayarta ta fara k'ara,a hankali ta kai idanunta kan wayar taga sunan Jawahir yana yawo,ta d'ago a hankali ta kalleshi,shima d'in ita yake kallo sai tayi sauri ta d'auki kiran ta kai wayar kunne,Jawahir tace "me yasa baku shigo ba?" Shiru tayi da farko then tace "Yanzu za mu shigo" Jawahir tace "Okay" sai ta fara katse kiran,tana sauke wayar a kunnenta bata yarda ta kalleshi ba tace "za ka shigo da motar ne?" Ya kad'a kai a hankali yace "No! Ba jimawa zan ba" ta kad'a kai a hankali tace "Let go inside tou" yace "alright" a nutse suka jera suna tafiya kamar wasu couples har suka k'araso balcony,ita fara shiga parlon yana binta a baya,babu kowa cikin parlon ta nuna masa armchair ya zauna then ta zauna itama,sun samu over 1 hour tare har Jawahir ta fito suka gaisa tana ta mamakin dama shi ne saurayin Ismat d'in amma ranar can suka raina musu hankali,yadda suka nuna kamar basu san juna ba abun yayi ta ba ta darita,bayan ya tafi Jawahir ta fito tana yiwa Ismat d'in wani kallon asirin ki ya tonu fuskarta da murmushi tace "Wato gulma ne yasa ranar kuka nuna baku san maganar ba?" Ismat ta fara dariya ta b'oye fuskarta jikin kujera,Jawahir tace "Lallai lil sis,ai kuwa zan sanarwa Mami duk ranar da naje gidan" saurin d'agowa Ismat tayi tana zaro idanu tace "Kiyi hak'uri Yaa Jawahir dan Allah kada ki fad'a mata" Jawahir tayi dariya tace "kou saboda me?" Ismat tace "Allah kunyarta nake ji ni dai" Jawahir ta rik'e baki tana kallonta tace "kiji shirme zuwa gidan kike da za kice haka?" Ta girgiza kai da sauri tace "A'a tou idan muka had'u wani wajen fa?" Jawahir tasa dariya tace "gaskiya kina da abun mamaki sweetheart,ke yanzu dan Allah ina kike tunanin za ku had'u?" Ta bud'a hannu tace "abun ai na Allah ne" Jawahir ta kad'a kai tace "haka ne" cike da zolaya,sai after 6pm sannan Ismat ta yima Jawahir sallama,Jawahir ta rakata har bakin mota sai da taga fitarta daga compound d'in gidan sannan ta koma tana jin kewar Ismat d'in,dan ma Ismat d'in ta k'i zama kamar yadda Jawahir d'in ta so,amma kou kad'an bata yi niyyar barinta ta tafi ba a ranar. Motarta yana shigowa compound d'in gidansu after ta yi parking a carport ta fito rik'e da wayarta da keys ta wuce hanyar apartment a nutse,tana shigowa parlor da sallama kamar ance ta d'aga kai idanunta suka sauka kan Barraq dake zaune Badriyah a gefensa sai surutu take masa thouhg ba ma saurarenta yake yi ba hankalinsa na kan phone d'insa da yake dannawa,zaro idanu Ismat tayi surprisingly take kallonsa ta tsaya cak inda take,almost two minutes tana tsaye ta kasa sake takawa,sai data gama tabbatarwa shi d'in ne da gaske babu wasa,tana sakin k'arar murna like a rattle ta nufi wajensa cikin k'arajin murna take fad'in "Bhai na oyoyo" duka suka d'ago a tare shi da Badriyah,fuskarsa a sake unlike kafin yaji maganarta yake jifanta da wani irin murmushin k'auna,Ismat dake shigowa quickly tana k'arasowa wajensa ta fad'a jikinsa tana dariya,d'agota yayi saurin yi yana kallonta ya b'ata rai yace "ke wai baki san kin girma ba?" Ta fara k'ifta idanu tana kallonsa kamar za tayi kuka ta sauka daga jikinsa tace "ni dai ban girma ba" tab'e baki yayi yana kallon Badriyah ta gefen idanunsa,yadda tayi kicin² abun ya mugun bashi mamaki,bai damu ya tambayeta lafiya ba ya maida hankalinsa kan Ismat dake k'ifi² da idanu yace "baki girma ba kike iya tsayawa da saurayi?" Zaro idanu tayi tana komawa baya a tsorace tace "saurayi kuma?" Ya kafeta da idanu yace "k'arya aka miki?" A hankali ta fara girgiza kai tana kallon Badriyah data had'e rai ta k'i kallonta tace "inji wa yace haka?" Tab'e baki yayi yace "Ohoo miki,wanda suke tare dake ai sun sani,but tunda na dawo garin yanzun zan sani ai idan ma ba gaskiya bane" washe baki tayi tana matsowa ta rik'e masa hannu tace "Da gaske bhai ka dawo nan?" Ya kad'a mata kai yace "sure" tayi ihu ta sake fad'awa jikinsa tana sambatun murna,da sauri ya janyeta yana fad'in "kee! Nutsu or else yanzun na faffalla miki marin da zai nutsar da ke" zaro idanu tayi tana kallonsa ganin how serious he's da sauri ta fara matsar idanu,a shagwab'e tana kumbura fuska tace "kuma daga zuwa sai duka?" Harararta yayi yace "try me and see!" Kukan k'arya ta fashe da tana shura k'afafu,ya zaro idanu da sauri yana kallonta kafin yayi magana Mom dake tsaye sama ta furta "what happened sweery?" Tashi tayi da sauri wiping away her tears tace "tou ba bhai bane yace zai doke ni" Mom ta zaro idanu tace "akan wane laifin?" Sum² Barraq ya mik'e yana k'unshe dariya zai bar wajen,Mom tace "laifin me tayi maka Barraq?" Juyowa yayi yana sakin murmushi yace "ni fa Mom ba haka nace ba" Mom ta zuba masa idanu tace "da dai ban san halinka ba,sai ka fad'a min haka" murmushi yayi yana shafa kansa ya dawo kusa da Ismat data had'e rai a hankali ya furta "tell me who's the guy?" Saurin kallonsa tayi,ya d'auke kai bai kalleta ba yace "am asking" juyawa tayi inda Badriyah take kamar za tayi kuka tace "habibtiiy ke kika cema bhai ina tsayuwa da saurayi?" Badriyah dake danna phone bata yarda ta d'ago ba tace "yeah!" Had'e rai Ismat tayi tayi kicin² tace "akan me za ki fad'a tou?" Still tana yadda take tace "ban ce dama sai na fad'a ba?" Kallonta Ismat ta dunga yi idanuntan nan kamar za su fad'o k'asa,Barraq ya tab'a shoulder d'inta,da sauri ta juyo ta kalleshi yace "Oyah! Tell me who's he?" Kamar za tayi kuka take kallonsa ta kasa cewa komai,ya had'e rai sosai ganin ta k'i magana yace "baza ki fad'a ba?" Hawayen da take mak'alewa a idanunta suka fara sauka da sauri Barraq ya zaro idanunsa yace "look! Ba kuka nace kiyi ba,am just asking about ur love-lock?" Kallonsa ta d'ago tana yi jin sunan da ya fad'a ya sakar mata murmushi a nutse yana lumshe idanunsa,then a hankali yayi cupping face d'inta tsakanin palms d'insa yana kallon cikin idanunta ya karya harshensa yace "don't feel terrible dear just tell me kin ji?" Ajiyar zuciya tayi a hankali kamar ba ta so yaji tana sauke idanunta k'asa da muryar rad'a tace "Fawad sunansa" yayi shiru yana sauraronta har ta gama fad'a masa everything da ta sani about Fawad,after ta k'are yace "a ina yake?" Bud'a hannu tayi alamun bata sani ba,yana kallonta surprisingly yace "kamar ya?" Tayi rau² da idanu tace "nima fa ban sani ba,all i know he's a son of Proff Junayd Mutallab" Barraq dake kallon k'anwarsan da mamaki sosai a fuskarsa yace "His son?" Tayi saurin girgiza kai tace "No! I mean d'an k'anwarsa" ya kad'a kai cike da gamsuwa yace "alright" daga haka bai sake tambayarta komai akan Fawad ba suka dunga hira har dare ya fara nisa,10pm yana yi yayi musu sallama ya wuce bedroom d'insa,suma duka suka nufi nasu. Tana shiga bedroom kiran Fawad ya fad'o wayar ta kalli screen na phone d'inta tayi dariya,then ta d'auka ta kai wayar kunnenta,Fawad dake kwance yayi ajiyar zuciya yana lumshe idanunsa yace "Kin koma gida ne?" Ta gyad'a masa kai kamar tana gabansa then tace "Ehh!" Yace "since when?" Tace "tun fa d'azun na dawo" yayi shiru yana sauraronta,sunyi fira sosai a cikin hiran ne take sanar masa bhai d'inta ya dawo Kano da aiki yanzun,yayi murmushi yace "wane aiki yake yi?" Tace "he's a soldier!" since ta ambaci hakan Fawad yayi shiru,jin haka yasa Ismat yin dariya cike da zolaya tace "ai tou a b'angaren air force yake fa" bayyanannen ajiyar zuciya yayi then yace "duk d'aya fa dear su soldiers a ko wane b'angare basu da sauk'i" dariya ta dunga yi masa kafin tace "kana jin tsoron soldiers ne?" Yayi murmushi yace "Sosai" ta fashe da wani dariyar tace "Mmm! Wai mesa duk saurayi yaji wacce yake so she's a sister to wani soldier sai ya daina zuwa wajenta kou ya daina sonta?" Wani dariya Fawad ya saki yace "dole fa aji tsoronsu" tace "kou saboda me?" Yace "idan suka kama mutum basa yi masa da dad'i,bare ka shiga gonarsu,humm! Ai kuma ka kad'e,that's why mutane suke tsoronsu" ta gyad'a kai tace "Lallai! Kace har kaima kana tsoronsu" murmushi yayi da sauri yace "not at all" ta ware idanunta fuskarta d'auke da murmushi tace "Amma d'azun ai haka kace" yace "Am forgot na ce haka,but ni ba na wani jin tsoron su" ta zaro idanu tace "da gaske?" Yace "sure" ta kad'a kai tana zaunawa a gefen bed tace "amma za ka ji tsoron bhai d'ina duk lokacin da kuka had'u" yace "shi d'in ba mutum bane?" Tace "he's a man but not an ordinary kamar saura" yayi dariya kawai bai ce komai ba,Ismat tayi dariya tace "ni dai na ce za kaji tsoronsa" with much confidence yace "ba fa zan ji ba" suka yi ta yin haka tana cewa zai ji yana cewa a'a daga k'arshe ta hak'ura ta kyaleshi,sun dad'e sosai suna hira kafin suka yi sallama,zuciyoyinsu fal farin ciki daren ya kasance musu. *Next morning.....* #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300 via my details. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. [8/31, 9:08 PM] Asli Smasher 💕: 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/K6BGdPZvW8 🆓 Pᴀɢᴇ.. » :#Dᴇʟɪʙᴇʀᴀᴛᴇ ᴅɪsʀᴇɢᴀʀᴅ ғᴏʀ ᴛʀᴜsᴛ 1⃣4⃣ In the morning lokacin suna dining su duka har Barraq suna breakfast,gurin ya d'auki wani irin shiru na musamman,Barraq da ya ruga su gamawa ya d'ago kai after ya gama studying nasu without ya kalli direction d'in da Ismat take in a serious tone ya furta "I want to talk to that guy!" K'warewan da Ismat tayi all because of yadda maganar yazo mata a bazata and she made sure da ita yake magana ba da kowa ba yayi calling attention d'in Badriyah data fi maida hankalinta kan phone sama da abincin dake gabanta,da sauri Barraq ganin yadda Ismat ta sunkuya tana tari ta dafe chest d'inta ya d'auki glass cup ya tsiyaya mata ruwa ya mik'a mata fuskarsa a had'e,quickly ta karb'a ta kai bakinta hannunta sai rawa yake rabin ruwan yana shiga bakinta while rabin kuma yana tsiyayewa a jikinta duk saboda tsoron abunda za ta fad'a masa,ya ajiye cup d'in hannunsa yana kallonta anutse,after he made sure ta samu relieve yace "Za ki sanar masa ne kou digit d'insa za ki ba ni?" Kallonsa ta fara yi a mugun tsorace ta kasa magana,ya d'aga kai yana kallon direction d'in Badriyah da har lokacin babu wanda ta cewa wani abu sai kallonsu da take yi,a hankali Ismat ta sunkuyar da kai tana kame²,Barraq ya zuba mata idanu yana studying yanyinta,almost two minutes ya tab'e baki bai yi magana ba ya d'auke kansa,Ismat tayi k'arfin hali after ta kammala tattara kalmomin bakinta a sad'ad'e tace "I'll tell him first" Barraq da bai yi tunanin za tayi magana ba ya d'age shoulders bai kalleta ba yace "alright" daga haka bai sake cewa komai kan maganar ya mik'e ya barsu a gurin. As she promised lokacin da suka yi waya da Fawad a yinin ranar ta sanar da shi yadda suka yi da bhai d'inta,here Fawad d'in da kansa ya b'ukaci ta tura masa digit d'in Barraq,cike da confidence because da farko ta tsorata ne saboda yadda suka yi da shi akan wancan maganar na soyayya da ahalin soja (lol),but da taji ya ce haka cikin zumud'i suna gama wayar ta masa sending via message,though shi kansa Fawad ba wai yana jin tsoro kamar yadda ya fad'a ba,but he just don't know mene ne musabbabin da yasa Barraq d'in yake son magana da shi? Wannan tunanin shi ya takura masa,kou da suka gama waya da ita,kai tsaye after ya ga message d'inta yayi saving number then ya fara kira,wayan ya d'an jima yana ring before aka yi answering,ya amsa sallamar da Fawad yayi masa cike da isa irin military Barraq ya fara tambaya "zan iya sanin da waye nake magana?" Fawad yayi murmushi yana nutsewa cikin chair office d'insa ya furta "sorry bhai! I'm Fawad by name" wani killer smile Barraq ya saki yana gyara tsaiwarsa cikin sabon office d'insa dake nan a air force base na Kano,ya gyad'a kai suka gaisa a mutunce,then Barraq yace "if u don't mind ina so mu had'u because ina ganin bai kamata muyi maganar through phone ba kou?" Fawad yayi murmushi yace "no problem,duk lokacin da kake free u should let me know,sai nazo gida!" Barraq ya gyad'a kai cike da gamsuwa yace "alright! But ina ganin mu barshi weekend" Fawad yace "alright! Thanks" suka yi sallama a mutunce. Duk yadda suka yi da Barraq sai da Fawad ya sanar da Ismat,since ya fad'a mata abunda bhai yace gabanta ke fad'uwa because bata san takamaiman dalilin da yasa yake son ganin Fawad d'in ba,cikin kwanakin duk haka taita damuwa but ta rasa wanda ya kamata tayi sharing damuwarta lokacin taji sanyi because Badriyar ma da suke iya sanarwa juna damuwarsu tun daga waccan ranar da suka je tarbar Jawahir bata wani kula sabgogin Ismat d'in,itama kou da taga haka tuni ta tattaraata da shirginta ta watsa a dustbin,abu idan bai zama dole ba ba ta tab'a kulata a kansa,ana cikin haka weekend ya zagayo,ranar saturday as they set out da yamma after asr prayer motar Fawad ya tsaya dai² tangamemen get d'in gidan su Ismat,waya ya fara yiwa Barraq ya sanar da shi ga shi waje,Barraq ya amsa masa zai iya shigowa babu matsala,Fawad yayi masa godiya then ya katse wayar but sai bai shiga ba ya tsaya a wajen,sai Barraq da kansa ya fito ya yiwa Fawad d'in jagoranci,after Fawad ya yi parking ya fito,da girmamawa suka gaisa da Barraq dake basa hannu suka yi musabaha then suka shiga tare zuwa waiting parlor,sun zauna suka tab'a hira mai cike da raha,cikin hiran Barraq ya dunga studying Fawad da jin ra'ayinsa toward Ismat,Fawad bai yi k'asa a guiwa ba ya fayyacewa Barraq duk sirrin zuciyarsa akanta,yadda suka zauna suka fahimci juna duk wanda ya gansu sai ya yi tunanin sun jima da sanin juna,after sun kammala maganar Barraq yayi sallama da Fawad yace zai turo masa Ismat d'in su gaisa,yayi masa godiya shi kuma ya fita,tun kafin ya k'arasa shiga parlor ya kira line Ismat,ta d'auka a shagwab'e tana tura baki idanunta har sannan a rufe tana kwance ta rufe half na jikinta da spreadsheet take fad'in "bhai bacci fa nake yi!" Yace "bacci yanzun da yamma?" Ta gyad'a kai kamar tana gabansa tace "kaina ke ciwo fa shi ne na kwanta" da damuwa a fuskarsa yace "Eyyaahh! So sorry dear!" Tace "Uhn!" D'an jim yayi then yace "u have a guest,but i don't know kou za ki iya fitowa ku gaisa sai ki koma?" Zaro idanu tayi tana maimaita kalamar guest da yace,yayi shiru yana saurarenta a hankali yace "kou baza ki iya fitowa ba?" Da sauri tace "A'a'a! I'm just thinking ne ni banyi da kowa zai zo ba ai" ya had'e rai yace "saboda haka kuma baza ki zo ba kou?" Da sauri ta sauke k'afafunta k'asa tana marairaicewa tace "A'a bhai ni fa bance haka ba" yace "okay! What do u say now?" Ta karya wuya kamar wata marainiya tace "I'm coming" yace "kada ki jima fa" tace "toh" daga haka ya katse kiran,sauka tayi saurin yi daga kan bed d'in ta wuce bathroom zuciyarta fal tunanin wanda yazo,kou da ta fito bata wani tsaya gyara fuskarta ba because bata ma san waye guest d'in ba ta d'auki enamours ironed hijab ta d'ora kan riga da wandon da suke jikinta,slippers taja tasa then ta fito daga bedroom d'in tana tafiya a hankali,har ta nufo waiting parlor d'in tunani take yi but sam kwakwalwarta ta kasa mata finding out wanda yazo wajenta,ita dai ba don bhai ne yace mata ba da there's no reason da zai sa ta fito a dai² lokacin,fuskarta duk babu wani annuri ta d'aga curtains d'in gurin bakinta d'auke da sallama,Fawad dake zaune yana jiran ganinta ya d'ago murmushi kwance saman kyakykyawar fuskarsa da pale bread da kana iya hangen skin d'insa ya k'awata,Ismat dake kallonsa da wani irin mamaki shimfid'e a fuskarta ta kasa sakin labulen ta kuma kasa sake d'aga k'afa ta shiga sai da ya gaji dan kansa ya furta "please come in,kou tsaiwar yana miki dad'i ne?" Saurin sunkuyar da kai tayi k'asa a nutse ta dunga d'aga k'afafunta har ta shigo ciki da kyar ta nemawa kanta waje ta zauna nesa da shi kad'an,after sun gaisa suka tab'a hira lokacin da maidservants d'insu suka dunga shigowa da kayan motsa baki,ya mik'e yana mata wani kallo ya tura hannayensa a aljihun tsadadden getzner dake jikinsa milk colour,Ismat tana wasa da finger d'inta da ring na silver yake jiki,shi dai ya tsare ta da idanu a hankali yace "I've to go now dear,but za muyi waya an jima?" Yayi emphasizing maganar,Ismat da kanta ke k'asa da muryar shagwab'a tace "Ehh! But kou ruwa fa baka sha ba kake cewa za ka tafi?" Yayi mata sanyayyen murmushi a hankali yace "later zan sha dear,but yanzun ina sauri and it's almost maghreb time" ta kad'a kai a hankali tace "ruwa dai kawai ai bazai sa ka rasa jam'i ba" dariya yayi saboda yadda tayi maganar tana had'e rai,a hankali dan taji sanyi ya d'auki bottle water d'aya yace "shi kenan zan sha idan na tafi" bata ce komai ba,ya sake yi mata sallama then suka fito tare suna tafiya a compound d'in zuwa inda yayi parking motarsa suna hira,kamar daga sama idanun Badriyah dake tsaye balcony tana yiwa Barraq magana suka sauka kansu ta bisu da kallon mamaki,Barraq da ya kula da inda hankalinta ya tafi yayi making snapped dai² fuskarta,tayi firgigit ta juyo da sauri tana narke idanu,ya kalleta yace "Uhn! Idan ba ki da abun fad'a zan wuce masjeed it's almost time" ba k'aramin k'ok'ari tayi ba wajen kawar da hankalinta daga kan su Ismat,sai dai ta kasa yiwa Barraq maganar da ta tsayar da shi take son yi,ya kula da hakan a gaggauce ya furta "later dear" da sauri ya wuce jin an fara tada ik'ama,Ismat dake tsaye learning her back against motar dake parking lot d'in ta nad'e hannuwa a k'irjinta tana kallon wani gurin tace "tou kayi sallar a nan sai ka wuce" Fawad dake zaune cikin motarsa k'afarsa d'aya a waje yana kallon Ismat yace "yeah! I would like ace hakan ya kasance,but saurin da nake ba na jin zan bari na tsaya,alaa ayyi'haal sai mun yi waya!" Ta gyad'a masa kai a hankali tace "toh!" Yace "alright! A gaida min Mom d'ina" Ismat bata san lokacin da tayi dariya ba tace "when ta zama taka?" Yayi murmushi yana shigar da other half na jikinsa dake waje ya gyara zama narkakkun idanunsa a kanata yace "tunda ta haifar min mata ai ta haife ni" cike da gamsuwa Ismat ta gyad'a kai bata ce komai ba dai,warming motar ya fara,da kanta ta rufe masa door d'in ya sauke glasses d'in a hankali da cool voice d'insa yace "bye sweetheart" ta zaro ido tana kallonsa jin sunan da ya fad'a,yayi mata dariya a hankali yayi reverse tana tsaye ya fice daga gidan,tana juyawa da nufin wucewa idanunta suka sauka kan Badriyah dake tsaye balcony tun wucewar Barraq masjeed,not minded da irin kallon da take mata ta fara takowa a nutse har ta wuce ta tsaye a gurin without ta iya cewa da ita wani abu. Since wannan ranar da Fawad yazo suka yi magana da Barraq ya samu permission d'in zuwa ya ganta a gida suyi hira not anywhere kou idan ta fita yaje ya sameta,because kou da can duk da Barraq ba ya garin yana sanin duk wani motsin da suke yi bare ace footsteps d'insu,ai wannan kam kamar ma he's their shadow a duk lokacin da suka fita haka yake kasancewa,sai dai babu wacce ta sani tsakanin Badriyah da Ismat,and a ranar kuma shi ma Barraq bai yi sanya ba ya sanar da Daddy abunda ake ciki,Daddy da yaji maganar sama ta ka yayi shiru yana kallon Barraq but ya kasa magana,because shi dai har zuciyarsa ya ji maganar bai wani jwanta masa a rai ba gaba d'aya,dan dai babu yadda zaiyi ne ya amsa kan babu matsala,though ya ji kou d'an gidan waye yaro but shi dai har zuciyarsa ba wai maganar ne baya so ba,kawai bai shirya aurar da Ismat d'in at that age ba,ya fi so ace sun kammala karatunsu kamar Jawahir kafin a fara batun aurensu,but Mom da Barraq suka sa ya amsa yace zai ga Proff Junayd d'in duk yadda ake ciki he'll let then know a matsayinsu na abokan shawararsa,suma d'in kuma kou da suka masa maganar ba akan komai ba ne face yadda suke iya hangen soyayyar Fawad d'in through her eyes but kou su maganar bai wani d'ad'a su da k'asa ba. In just a short period of time maganar yayi nisa tsakanin families d'in,tuni har Daddy yayi magana da Proff Junayd kasancewarsu friends ba kuma wai irin na nesa² ba,sannan kasancewar suna aiki waje d'aya shi Daddy yana matsayin VC na BUK,while Proff Junayd yana matakin Chancellor dole wani alak'ar ya sake had'a su,lokacin da Daddy yaje ma da Proff batun,sosai ya ji dad'in maganar da Daddy yazo masa da shi,and it was there suka tsayar da batun zuwa next week za su zo neman auren,Daddy ya amsa masa suka rabu cikin mutunci,a nan d'in still Daddy yayi magana da only brother d'insa Dr Haroun mahaifinsu Badriyah ya sanar da shi komai kan maganar,Dr Haroun yayi fatan alkhairi suka tsaya kan Dr Haroun d'in zai zo gida sai su tattauna maganar. *Sunday morning...* Kasancewar ranat it was the day da proff Junayd suka tsayar za su zo nemarwa Fawad auren Ismat,a b'angaren Ismat kam since gari ya gama wayewa ta farko daga baccin da ya d'auketa bayan ta idar da salatus-subh take jin gabanta yana tsananta fad'uwa,lokaci d'aya duk taji ta damu ta kasa zama guri d'aya,duk bugun da k'aton wall clock d'insu yake yi yana indicating hour sai ta kai idanunta kai,damuwarta kuwa har ta kasa b'oyewa ba ta nan ba ta can duk ta kasa zaunawa guri d'aya,idan ta sauka parlor ta kasa zama sai ta dawo,zaryarta daga bedroom zuwa parlor zuwa fitness room,ta shiga library ya fi a k'irga kafin 11:00am,duka ta kasa yin komai even wanka ta kasa yi,a kusan sakkowarta na k'arshe da Mom ke kula da zaryar da take yi,Mom ta d'aga kai ta kalli child d'inta da take iya hangen damuwa k'arara a kan fuskarta,a nutse lokacin ta zauna tana tunani tana kallon entrance na parlor Mom tayi calling sunanta out da wani irin damuwa a fuskarta "Sweetheart!" Ismat da hankalinta ya tafi wani guri bata san Mom na kiranta ba sai da Mom ta sake maimaitawa,ta waigo a d'an tsorace tana amsawa,Mom da idanunta suke kanta tace "what's ur problem?" Kad'a kai ta fara yi then tace "Nothing Mom!" Mom ta girgiza kai tace "ban yarda ba,and i can see it,ina ganin damuwa a tattare da ke,what's it? Mene ne matsalar ki?" Langab'ar da kai tayi idanunta suna kawo k'walla tace "I just don't know Mom,but tun da na tashi nake jin gabana yana fad'uwa" Mom dake studying yanayin da Ismat ke ciki,ta kad'a mata kamai a hankali da wani cool voice tace "don't worry roohii,kiyi ta addu'ah ke dai,in sha Allah ko me zai faru,zai zo da sauk'i" Ismat ta kad'a kai a hankali tace "shi nake ta yi tun d'azun Mom,but kawo hannunki ma kiji how heart d'ina yake beating" ta rik'o hannun Mom tana sawa saitin zuciyarta,yadda Mom take iya sauraron bugun da zuciyar Ismat yake yi ita kanta sai da ta tsorata,da sauri ta rik'ota ta jinginar a jikinta,in a calmness tone ta fara mata nasiha tana sake rarrashinta akan ta daina damuwa idan wani abu ya faru da ita itama za ta shiga same irin yanayin ne because she can't bear,idanun Ismat akan Mom tana kallon yadda ta damu,a hankali tasa hannuwanta ta zagaye Mom da su,hawayen da take b'oye tuni suka samu damar saukowa. A gefen su Daddy kam since 11am ya kusa yi as they set out da Proff Junayd sukace 11:00am d'in za su k'araso suke ta zuba idanu shi da d'an uwansa Dr Haroun da some friends d'insa da yayi inviting,sai Barraq da Daddy yace dole ya zauna ayi komai da shi matsayinsa na only and elder brother to Ismat,Barraq dake sanye da white getzner bugaggiya an masa d'inkin zamani,kansa da hular zanna sai kyalli yake da zabga k'amshi kai ka ce daga perfume factory ya fito kou aurensa ake shirin zuwa nema,11 saura mintuna motocin su Proff suka fara shigowa compound d'in guesthouse d'in,Daddy yana jin k'ugin k'arasowar motocin su ya sauke wani irin k'atuwar ajiyar zuciya suka fito compound d'in guest house d'in da nufin tarbar proff da jama'arsa,cikin mutunci after sunyi parking suka wuce tare da su zuwa well furnished parlon dake fitar da sanyayyan k'amshi mai k'arawa rai nutsuwa,after sun zauna aka fara gaisuwa cikin mutunta juna aka tab'a barkwanci,Barraq dake wajen sai murmushi yake but kallo d'aya za ka masa ka fahimci kamar akwai abunda yake damunsa underneath,after all gaisuwar da akayi da barkwanci wani baffan Proff Junayd da suka zo tare yana kallon su Daddy da suke as waliyyan Ismat ya furta "Alhamdulillah! Na san dai dukan mu nan kowa ya san abunda ya tara mu ba komai bane face alkhairi muke nufin k'ullawa tsakanumu,saboda haka nake ganin kamar babu amfanin ace mun tsaya maimaita maganar,abunda ya kawo mu nan kamar muka sanar da ku nemarwa d'anmu auren yarinyarku da ya gani yake so" Abbah da friends d'in Daddy suka amsa da "Haka ne!" Malam Mahmoud yace "Alaa ayyi'haal! Kamar yadda muka sanar da ku tun kafin zuwanmu,a yau kamar yadda muke zaune mu da ku,mun zo ne nemarwa d'anmu Fawad auren yarinyar ku *BADRIYAH!"* Duka su Daddy da suke zaune jin abunda mutumin ya fad'a ne yasa su saurin d'agowa a 360,duka kuma kamar had'in baki suka furta "Badriyah kou dai Ismat?" Mutumi yana murmushi ya maimaita fad'in "A'a! Badriyar dai....." #Hummm! Inji mai ciwon hak'ori,my people the battle is about to start fa....🤔🤔🤔 ni dai har na kasa samun abun fad'a ma 😨 wai me yake shirin faruwa ne haka? #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300 via my details. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. [9/2, 10:12 PM] Asli Smasher 💕: 💠💠💠💠💠 ©®2020. *♡MAKTOUB¸.•💥* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *WATTPAD:REAL-SMASHER898.* *IG:REALSMASHER898.* *TWITTER:JEEDDAHMU898.* *Wattpad link:* https://my.w.tt/K6BGdPZvW8 *LAST FREE PAGE.🏃* » :#Iɴᴛᴇʀᴠᴀʟ 1⃣5⃣ Wani irin shiru parlon ya d'auka na musamman,tsakanin su Daddy an rasa samun mai magana sai kallon-kallo da ake maimaita yi tsakanin su da family'n Fawad da suka zo neman auren,can da aka jima Dr Haroun mahaifin Badriyah yayi k'arfin hali yana sauke wani irin ajiyar zuciya ya furta "Anya kuwa maganar nan haka yake? Mu dai duka nan abunda muka sani da wanda aka sanar damu maganar neman auren *ISMAT* ne ya zaunar da mu,yanzun kuma munji kun zo mana da wani batun daban,me haka yake nufi kenan?" Maganar da Dr Haroun yayi a lokacin yasa mutane sake yin shiru da farko,but daga bayan kuma here musu ya kaure tsakanin families d'in biyu,yayin da family'n Fawad ke ganin ba dai² su Abbah suke fad'a ba,suma suna ganin sune a kan dai²,su dai b'angaren Fawad da suka zo meman aure ne suka yi ba dai² ba,all because su basu san wani batun Badriyah ba na Ismat suka sani,ganin haka yasa Proff Junayd da tun zuwansu bai ce komai ba numfasawa yayi magana "I think ya kamata tunda abun nan yazo da jayayya tsakanin mu,me zai hana baza'a kira yaron aji daga bakinsa ba,gudun kada muyi abu kai tsaye,kou kuwa me kuke gani?!" Yana fad'in haka duka hankalin kowa sai ya karkata kan ayi hakan,here mahaifin Fawad Engineer Dawoud ya d'aga waya kafin ma ace Proff d'in yayi nufin hakan ya kira shi yasa wayar a free yadda kowa zai ji me yake fad'a,Fawad dake zaune cikin parlor ya mik'e k'afafu a saman table hannunsa rik'e da remote yana powering TV kiran mahaifin nasa ya shigo masa,ya d'aga wayar yana kallon sunan da ke yawo kan screen d'in a hankali ya lumshe idanunsa yana sakin murmushi ya kai wayar kunnensa,before yayi magana Eng. Dawoud d'in ya fara magana "Fawad! Kana ji na?" Fawad da ya rufe idanu murmushi kwance saman fuskarsa ya amsa "Ehh! Abbuh" Eng yace "ina so ka fad'a min wace ce ka tura mu neman maka aurenta yanzun?" Shiru ya fara yi na wani d'an lokaci,hak'oransa a waje yana sakin murmushi because he made sure dole za'ayi hakan kafin ya furta "Abbuh! Ni fa *BADRIYAH* nace muku sunanta,wani abu ya faru?" Ya k'are maganar kamar bai san me ya haddasa ba,Eng na jin Fawad yace haka ya furta "Alright!" Kafin Fawad ya sake magana har ya katse kiran,wani irin gumi ne suka fara ketowa jikin Barraq tun da yaji maganar da Fawad yayi a waya,ransa a mugun b'ace muscles d'insa sunyi rad'a² kamar za su tsaga jikinsa,idanun san nan lokaci d'aya suka birkice suka sauya colour,banda tauna tooth d'insa kamar zai ci babu idan ya gani babu a bunda yake,haka su Daddy ma duk sunyi shiru sun kasa cewa komai,tsananin mamaki yasa sai maimaita abunda kunnuwansu suka ji suke but sun kasa zartar da ko wane irin hukunci,Egn da ya gama magana da Fawad a waya ya juyo yana numfasawa ya furta "hope duka kunji abunda ya faru,and kun fahimci inda maganar yake yanzun?" Abbah ne ya d'ago a zafafe zai yi magana da sauri Daddy ya rik'e gefen rigarsa ya hanashi abunda yayi niyya,Daddy dake sakin murmushin k'arfin hali yana girgiza kai yace "Haka ne mun fahimta kam yanzun,think mun samu tangard'a ne wajen fahimta saboda mu da aka bamu maganar ba'a bambance mana ba,but tsakanin Ismat da Badriyah duka d'aya ne,babu matsala in sha Allah" tunda Daddy ya fara maganar Barraq ya kafe shi da kallo with his coloured eyes,tun d'azun da yaji an ambaci Badriyah zuciyarsa ta tunzuro,and duka burinsa shu ne ya gansa a gida sai dai babu halin yin hakan because bai isa barin wajen ba,but jin maganar Daddy na kusan k'arshe yasa shi zabura yayi mik'ewar da bai yi niyya ba,da sauri Daddy ya kai hannu zai rik'osa,kafin ya kai ga yin hakan tuni Barraq ya nufi k'ofa yana tafe yayi taking excuse,within seconds har ya fice,Daddy hankalinsa a mugun tashe ya bishi da kallo,ba ya so yayi magana bak'in su suyi wani zargin shi yasa kawai ya rabu da Barraq d'in,but ya fi kowa sanin halin Barraq a yadda ya fita d'in nan dole ya san za'a samu matsala,addu'ar sa a lokacin bai wuce Allah ya tsare Barraq d'in ya isa gida lafiya ba,shi kansa Abbah bai so aka ce d'an uwansan ya yi saurin zartar da hukunci ba,idan a son ransa ne so yayi su hana neman auren kawai but ba zai iya jayayya da Yayan nasa ba,dole ya hak'ura yayi shiru a gurin but underneath ji yake kamar ana boiling masa zuciyarsa,jira kad'ai yake yayi ido hud'u da Badriyah yaji abunda yake faruwa tsakaninta da yaron because bai yarda da abunda ya faru ba yanzun,dole there's something behind,har aka kammala maganganu Proff ya bada sadaki suka ajiye maganar akan za su fara tuntub'ar Fawad suji lokacin da ya yanke Dr Haroun bai san me suke cewa a kan maganar ba,sai da suka fara sallama da su Proff Junayd za su tafi,su Daddy kad'ai suka yi musu rakiya aka rabu cikin mutunci kamar yadda aka had'u. Since waliyyan Fawad da suka zo nemar masa auren suka tafi,wani friend d'in Daddy Alh Abdussalam suna tafiya a compound d'in gidan za su dawo yana girgiza kai cike da jimami ya furta "I'm sorry to say Proff but maganar nan ina tunanin akwai abunda yake ba dai² ba,sam ban amince da batun da su Proff suka zo da shi ba" murmushi kad'ai Daddy yayi though shi kansa yana wannan tunanin,underneath yana jin lallai ne akwai abunda yake shirin faruwa kou yace ya faru,haka friends d'in nasa duk suka dunga maganar amma shi ya kasa cewa komai sai murmushin k'arfin hali kad'ai yake yi because abun ya tab'a shi sosai jin komai yake amma ba ya fahimtar su duka,suna shigowa cikin parlon Dr Haroun dake tsaye goye da hannuwansa tun fitarsu Daddy raka bak'in nasu yake zarya ya rasa abunda yake ma rayuwarsa dad'i ya juyo idanunsa sunyi wani irin sauyawa saboda b'acin rai,yana kallon only brother d'insa dake shigowa ya girgiza kai cike da takaici ya furta "ban so ace Yaya ka yi saurin yanke wannan hukuncin ba,na so ace tunda suka raba mana hankali haka mu hanasu auren,but me yasa za ka amince ka karb'i batun a haka? Why² za mu basu aure a haka?" Numfashi Proff yaja ya fesar a hankali ya furta "though ban yi haka da wani nufin ba,a gani na da Badriyah da Ismat duka d'aya ne a guri na,idan da farko sunce Ismat yanzun suka ce Badriyah ba komai bane yin hakan,haka Allah ya nufa,so mu bamu isa canja tsarin Allah akanmu ba,ina fatan duk za mu yi hak'uri mu karb'i destiny d'inmu a duk yadda yazo" girgiza kai kad'ai Dr Haroun ya iya yi without ya furta wani abu because ya san kou me zai fad'a ba lallai Proff d'in ya fahimcesa ba ya juya a zafafe ya fice daga parlon kou sallama bai jira suyi da Yayan nasa ba. Barraq kam since ya fito yana shiga motarsa gudu kad'ai yake sharawa,gaba d'aya jin maganar yake ya zo masa a wani irin bazata,ikon Allah kad'ai ya kawosa gida because a wani irin haukace ya dunga tuk'in,tun kafin ya k'arasa shigowa line yake horn,yana zuwa tun get man d'insu bai gama bud'e masa ba ya taka motar a zafafe kad'an ya rage bai bi ta kansa ya wuce ba,direct bai bi ta kan parking lot ba ya wuce arean apartment d'in,kou tsayawa ya dai²ta parking bai ba bare ya kashe motar ya fice ya barta a bud'e,yana wucewa balcony zuciyarsa banda tafarfasa babu abunda yake,da k'afa yana zuwa ya harba door d'in da k'arfi,k'ofar yana gama bud'ewa ya danna kai kou tunanin sallama bai yi ba ya d'aga kai yana kallo sama yana tafiya yake kwala kiran sunan Badriyah da wani irin muryar da ba Ismat ba hatta Mom sai da gabanta yayi mugun fad'uwa suka yo waje daga bedroom da sauri,Barraq dake zarya ya kasa hakur'in jiran ganin ta inda Badriyah za ta b'illo da sassarfa ya fara tsallako stairs,Mom da Ismat dake shirin fara sakkowa all because of yadda suka ji yana kiran Badriyah suka kusa cin karo da shi,Ismat tayi saurin yin gefe saboda tsoron da take ciki har yanzun bai gama sakinta ba sai ma wani multiplying kansa da yake sake mata a duk motsawar second,Mom kam since taji kiran ta san dole an samu matsala da sauri lokacin zai wuce ta rik'o arm d'insa hankalinta a mugun tashe take fad'in "what happened Barraq?" Barraq sai son kwace hannunsa daga rik'on da Mom tayi masa yake bai ma san lokacin da ya furta "rabu da ni Mom dole yau naci uwar yarinyar nan" zaro idanu Mom tayi ta furta "wai me yake faruwa ne?" Kallon Mom yayi with his coloured eyes ya kasa cewa da ita komai sai son wucewa yake,Mom kuma duk ta yi bakaka in front of him ta hanasa wucewa because ta san dole idan ta bari ya wuceta suka had'u da Badriyah a wannan condition d'in da yake ciki za'a samu mugun matsalar da kullum take gudu,Ismat dai na tsaye gefe sai kallonsu take daga nesa² a tsorace but ta kasa magana kou even ma ta k'araso inda suke,a nutse Mom data danne k'irjin Barraq dake wani irin d'agawa tana masa addu'ah ta d'ago kai tana shafa side na fuskarsa ta furta "look into my eyes Barraq! Maza ka sanar da ni abunda yake faruwa,me yasa kake neman Badriyah?" Cikin karajin masifa mai cike da gushewar hankalin da ya mantar da shi wacce ke tsaye gabansa ya furta "i want to see her,ita kad'ai nake muradi,dole yau na shayar da yarinyar nan mamakina,sai na sa ta gane wane ne Barraq" sakin baki Mom tayi tana kallon yadda ya runtse idanu yana zazzaga magana,she know lallai duk abunda ya faru tsakani ba k'arami bane tunda har yasa Barraq yayi loosing control d'insa,bata iya ta ce da shi komai ba sai da ta jira ya dire maganar ta furta "sai ka yi hak'uri har ta dawo,because bata jima da barin gidan nan ba!" Wani irin mahaukacin punch da ya kaiwa wall dake kusa da shi yana furta "damn it!" Yasa Mom zaro idanu tana kallonsa a tsorace,ita kanta yau yadda take kallonsa tsoro yanayinsa yake bata,a fusace ba tare da ya tambayi inda ta tafi ba ya juya zai sauka Mom tayi sauri ta tare shi tana sake tambayarsa abunda ya had'a shi da Badriyah har yake nemanta,girgiza kai kad'ai yayi ya furta "later Mom but ki bari naje naga yarinyar nan,dole ne na karairayata yau" saurin tarar numfashinsa Mom tayi tace "kana da hankali kuwa Barraq kake irin wannan maganar?" Girgiza kai yayi a zafafe ya furta "Mom kou ke dan baki san me yarinyar nan tayi ba da tuni kin tsine mata" Mom data zuba masa idanu tace "me tayi ne? Laifin me ta aikata da kake fad'in haka?" Jijjiga kai kad'ai yake yana tauna lips d'insa but ya kasa sake yi mata magana,Mom tace "da kai nake ka yi min shiru kana jijjiga kai?" Shigowar Daddy a lokacin kou da suka yi ido hud'u da su yasa Barraq kasa cewa komai,shima Daddy dake hauro staircases d'in ganinsu a irin yanayin bai damu da sanin abunda ke faruwa ba kou jin maganar da suke tattaunawa ba though yayi zargin Barraq ya sanar da Mom abunda ya faru,yana zuwa dai² inda suke bai yarda ya kalli d'aya a cikinsu ba ya furta "u two ku same ni a ciki" yana maganar ya wuce parlonsa dake nan saman,kallon-kallo akayi tsakanin Mom da Barraq ganin a yanayin da Daddy yayi maganar bai kou kallesu ba bare ya jira jin uzurinsu ya wuce dole suka bi bayansa,Ismat kam har lokacin da suka wuce tana nan tsaye inda suka barta ta kasa matsawa even nan da can. Duk abunda ake ciki sanda Mom suka shiga sai da Daddy yayi mata bayani,Mom tayi shiru ta kasa cewa komai da farko sai kallonsa da take yi idanunta sun yi jaa sun tara hawaye,ita damuwarta a lokacin duk ba akan komai bane sama da halin da Ismat za ta shiga idan taji labarin,shin wane irin laifi ne ma innocent child d'in nata ta yiwa yaron da zafi da ya zab'i breaking heart d'inta ta this way? Yarinyar da magana yake ma wahala bare har hira mai nisa ya had'ata da mutane,tun tasowar ta ba ta da wata k'awa sama da Badriyah,duk inda suke tare a skul kou a gida always maganarta ba ya wuce na habibtiiy'n ta,bayanta bata san kowa ba,babu da wanda ta aminta,shin me ta aikata musu su duka suka zab'i cutar da rayuwarta haka? Shi kuma Daddy instead of ya hana auren k'ulluwa da dukansu tunda al'amarin ya faro a haka,kawai sai yake ba- ta labarin wai ya bada auren Badriyar ga yaron,me yasa zai aikata hakan,kou kuwa dai bai ji haushin fasa neman auren Ismat d'in da take y'arsa ta cikinsa bane ohoo masa. *Some hours later...* The ring of an incoming call to his phone a time d'in bayan tafiyar Mom da Barraq a gurin quickly yasa Proff. IMRAN ya d'auki kiran da ake masa fuskarsan nan tana bayyanar da tashin hankali mara misali for nothing other than yadda Mom ta zauna ta yarfa masa maganganu cikin gushewar hankalin da ita kanta bata san ta yi masa hakan ba,all because of yadda labarin ya zo mata a wani irin bazata al'amarin ya mugun tab'a mata zuciya ya tada mata hankali over,tsayin shekaru 35 suke tare bai tab'a ganin other half na Mom ba,kullum cikin faranta masa take,bai tab'a ganin b'acin ranta ba,kou da kuwa ya yi mata abunda bata ji dad'i ba,but yau k'arara ta zage akan abunda ya aikata ta yarfa masa maganganu masu kaushi da zafi,kafin Daddy yayi magana daga side da aka kira aka furta "Proff IMRAN ne?" Daddy ya amsa "Ehh! Shi ne" cikin wani sanyin jiki,kafin ya sake yin magana aka ce "Ka godewa Allah da bai nufin y'arka tana da rabon shan wahala ba,sam yaron nan dama ba d'an arziki bane,duk abunda za mu fad'a maka a yanzun mun san ba lallai kai ka fahimcesa ba,but congratulations da y'arka ta tsallake rijiya da baya,ka godewa Allah da ya tsallakar da y'arka daga fad'awa tarkon sa!" Ana fad'in haka ba'a jira ba k'it aka yanke kiran,Daddy da yake jin maganganun suna shigarsa kou da aka yanke kiran,abunda kunnuwansa suka jiyo su suka haddasa masa jin k'afafunsa sun kasa d'aukansa,da gaggawa ya dafe armchair jin yana shirin fad'uwa,but bakinsa bai kasa fad'in "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un" ba,wani irin zafin da ya fara jin yana taso masa yasa shi fara nadamar hukuncin da ya zartar ba da jimawa ba,for nothing other than ya san ba kowa zai fahimcesa shi ba,ba kowa zai masa uzuri akan auren da ya bada na Badriyah ga yaron da aka kira shi aka fara masa highlight wasu abubuwa akansa ba,shin wane irin hali ne da Fawad da Proff Junayd Mutallab kasa saninsa da shi har ya taso ya zo nemar masa aure? Auren ma kuma ya rasa inda zai nema sai wajensa,shin ya san da hakan kou kuwa shi d'in dai suke son binnewa da ransa? Rashin samun wanda zai ba shi gamsashiyar amsa a lokacin yasa shi zaunawa a k'asa kan rug ya kwantar da kansa a jikin chair da yayi leaning bayansa yana maimaita fad'in "Hasbunallaahu wa-ni'imal wakiil... Allahumma ajirniy fiiy musibatin wa'aklufniiy khairan minha.. Laa'ilaha illaa anta subhanaka inniiy kuntu minaz'zalumiiyn.." Shin me haka yake nufi,wannan shi ake kira da an gudu ba'a tsira ba..... *#Assalam.. Masoya REAL-SMASHER fatan mun wuni cikin aminci and we all doing well,kamar yadda kuka sani free pages kuke karantawa,so if u are all ready 😀 kuna son jin how this amazing story will turn out,maza garzaya ki/ku/ka biya because daga yau free pages is no more,it's ₦300 transfer/VTU/recharge card duk d'aya ne babu batun VIP,sai na ji-ku masoya,Real Smasher tana maraba da ku a ko wane lokaci. Zan ci gaba da post cikin tak'aiccen lokaci,though yanzun mun d'an samu matsalar NEPA 2 days ago,but da sun kammala gyare² za mu ci gaba in sha Allah. Na bar ku lafiya..😍* #The book *MAKTOUB* isn't for free... It's ₦300 via my details. *HOW TO SUBSCRIBE+PAYMENT DETAILS..* *1-ACCOUNT DETAILS.* Acct name:Hauwa Muhammad Usman Acct number:0060746882 Bank name:Access Bank Phone number:08165726609 City:Kano city. *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* *2.MTN RECHARGE CARD/VTU TRANSFER.* 08165726609 *A tura screen shot na shedan biya zuwa 08165726609.* For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. #Share pls. #Asli Smasher. [9/5, 11:45 AM] Asli Smasher 💕: *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 1⃣6⃣ A gefen Ismat kam since Daddy ya kira su Mom,bayan wucewarsu da kyar ta iya jan k'afafunta ta bar wajen saboda wani irin nauyin da jikinta ya mata,tana shiga bedroom ta kwanta shiru a saman bed,duk ta rasa tunanin da za ta yi,tun jiyan rabon da suyi waya kou even chat ma da Fawad,ga shi har yanzun shiru bai kirata ba,damuwa ya rufeta saboda rashin jinsa da bata yi ba,hawayen da bata san daga ina suke ba suka fara bin fuskarta,haka taita kuka ita d'aya babu mai cewa ta bari,ita kanta kuma da za'a tambayeta a lokacin me yasa take kukan ba lallai ta san dalilin ba,abu d'aya kad'ai za ta iya badawa matsayin evidence da zata kare kanta,shi ne tace bata jisa ba tun jiyan,tana nan kwance lamo ita kad'ai bata san lokacin da wani irin wahalallen bacci ya d'auke ta ba,ba ita ta farka ba sai can yamma,kasancewar ranar ya zo mata tana fashin sallah,kou da ta farka lokacin it's already 4:45pm ne,since ta farko take jin jikinta duk ya sake yi mata nauyi,tana jin jikintan a wani irin mace,but a hakan ta lallab'a ta wuce bathroom tayi wanka ta shirya kanta cikin favourite dress d'inta,as she prepared herself ta fito cikin purple d'in t- shirt with black skinny trouser fuskarta sam babu walwala ta dunga tafiya a hankali har ta sakko,yunwa take mugun ji a lokacin but ba ta jin sha'awar cin komai because she feels ta rasa appetite,Mom dake zaune cikin parlor tun d'azun bayan da Daddy ya gama sanar da ita matsalar da aka samu ta yi jigum ta rasa abunda yake mata dad'i ta d'ago kai ta bi Ismat d'in da kallo,yadda take tafiya a hankali gwanin tausayi kana kallonta za ka gano damuwa k'arara a fuskarta,tun ma bata san da wancan matsalar da ya faru ba,Mom dake kallonta daga nesa taji wasu hawaye suna neman zubo mata da sauri ta kauda kai gudun kada Ismat d'in ta hango halin da take ciki and praying to Allah yasa abunda zai faru kada yayi affecting child d'in nata because ta santa da saka abu arai,bare wannan da take ganin kamar her life is depend on loving Fawad d'in since ranar farko da ta fara jin labarinsa a bakinta,hannu tayi saurin sawa ta k'arasa share hawayen da suka k'i daina zubowa jin Ismat kwance a jikinta,a hankali cike da k'arfin hali ta juyo tana sakin murmushi bata bari sun had'a ido ba ta shafa fuskarta bakinta yana fad'in "Roohii! Kin farka kenan?" Ismat da idanunta suke kulle tun da ta kwanta jikin Mom ta gyad'a kai bata ce komai ba,sai ajiyar zuciyar da take saukewa,Mom ta zuba mata idanu tana kallonta cike da tausayi,sun kusa awa a haka babu wanda ya iya sake yin magana,Mom da tayi tunanin bacci ya d'auke Ismat a jikinta ta tab'a ta a hankali tana kiran sunanta,Ismat ta bud'e idanunta bata amsa ba,Mom tana mata kallon tuhuma tace "kin ci abinci kuwa??" Lumshe idanu tayi a hankali tace "No Mom" Mom tace "tashi maza kije kici tou sai ki dawo" juyi tayi a jikin Mom tana sake kulle idanunta tace "ni ba na jin son cin komai Mom" mom tana mata wani kallo tace "ba na son haka sweetheart,ta shi kou kad'an kije ki ci" kamar za tayi kuka take kallon Mom idanunta da hawaye a cikinsu tace "bazan iya ci ba ni" shiru Mom tayi tana kallonta fuskarta da damuwa tace "Haka za kiyi ta zama da yunwa tou?" Kai ta kad'a a hankali tace "No Mom,zan ci anjima,ina jin bakina babu appetite ne" kallon tausayi Mom ta dunga mata ta kasa sake cewa komai,da aka jima Mom taga da gaske ba ta da niyyar sawa cikinta wani abu,da kanta ta had'a mata banana milkshake saboda yadda ta dage baza ta iya cin komai ba har abincin da ta zuba mata kasa cinsa tayi,shima milkshake d'in though Mom ta saka ta gaba da kyar ta sha rabi tace ta k'oshi. Barraq kuwa since ya samu ya silalo daga parlon Daddy lokacin da Mom ta rufe idanunta ta fara yiwa Daddy zazzagar fad'a akan magabar,after ya samu kansa a corridor a gurguje ya bar gidan,kai tsaye daga gidansun bai jira ba ya wuce jan bulo because yana tunanin babu inda Badriyah za ta nufa da ya wuce can d'in,a yau ji yake idan baiyi idanu hud'u da Badriyah ya hukunta ta ba Allah ma bazai yafe masa had'a jini da yayi da Ismat ba,yana tafe a mota shi kad'ai sai tauna tooth d'insa yake,nerves d'insa da suka yi rad'a² kamar za su tsaga forehead d'insa,gudu yake kamar dai idan ya samu chance zai tashi sama,but duk da hakan sam ba ya ganin saurin tafiyar,lokacin da ya iso gidan yayi horn get man d'in gidan ya bud'e masa yana masa barka da zuwa because ya san Barraq d'an gida ne,kou ta kansa Barraq kam baibi ba saboda a fusace yake ya gyara parking ya wuce da sassarfa,but kafin ya isa balcony kuma kawai sai ya cake ya kasa k'arasawa,shi kad'ai ya dunga tuhumar kansa why was he here? Me yasa zaizo nemanta a nan? Shin idan ya ganta me zai mata? Zai daketa gaban mahaifanta ne kou kuwa mene ne ya shirya yi? Bai gama yanke abunda ya dace yayi ba quickly ya juya without ya jira ya tada motarsa,yadda ya shigo a zafafe haka ya sake ficewa hausar nan da Malam bahaushe kance "kou kunya ma tana tsoron idanun mahaifi.." Tana amsa kuwwa a duka kunnuwansa,tabbas Allah ya taimaketa yanzun,but muddin ta bari suka yi four eyes anywhere shi da ita,mai iya cetota a gurinsa sai dai ubangijin da ya haliccesu kuma. Daren ranar kaf gidan babu wanda ya iya samun bacci cikin nutsuwa,kowa ka duba akwai damuwar da take k'asan ransa,shi kansa Daddy a wannan ranar sai da yaji inama ace wani alak'a bai tab'a had'a shi da Proff Junayd ba bare har maganar neman aure ya kawosu garesa,because a yau d'in sanadin buk'atar da suka zo masa da shi ya kai shi ga ganin canjin da bai tab'a tunanin a duniyarsa zai had'u da shi ba ta b'angaren zamansa da Mom. Ismat kuwa dama ita kusan abu biyu zuwa uku suka had'e mata kai,na farko rashin samun wayar Fawad da tayi,na biyun rashin jinsa a tsayin yinin ranar,shi bai kirata ba and then babu sak'o,abu na ukun kuma shi ne rashin ganin Badriyah a duka yinin ranar ta rasa ina ta shiga,though ba wai suna bawa juna muhimmanci ba a yanzun kamar da,but ganinta a kusa da ita kou baza su cewa juna komai ba yana rage mata kaso mafi yawa daga damuwar da take shiga,tunda ta kwanta haka nan dai take jinta wani iri saboda rashin sabawa da kwanciya ita d'aya,banda juye² babu abunda take yi,har after 12am ta kasa samun bacci,wayarta dake kusa da ita kuwa ta d'auka yafi a k'irga tana dubawa kou za ta ci karo da sak'onsa but shiru kamar dai an aiki bawa garinsu,daga k'arshe ne da taga baccin ya k'i zuwa ta sauka a hankali ta wuce bathroom ta d'auro alwala,ta fito ta shimfid'a pray mat,since ta hau kai take sallah tana addu'ah,ba ita ta tashi a gurin ba sai da taji bacci yana neman kayar da ita,da kyar ta ja k'afafunta ta haura saman bed bacci mai k'arfin gaske ya d'auke ta. Da safe kafin ma ace ta farko daga bacci,tuni Aunty Khadijah k'anwar Mom (Mamar Hasna) ta zo gidan saboda kiran da Mom ta mata a waya tana son ganinta urgent,lokacin Barraq ya fito zai wuce ganin auntyn nasa ya zauna suna gaisawa sai ga Hjy Layla mahaifiyar Badriyah hankalinta duk a tashe ita da Dr Haroun,Jawahir ma suna gidan ta k'araso,duka cikinsu babu wanda fuskarsa take bayyanar da jin dad'i kou goyon baya bisa ga abunda Badriyah tayi,Barraq dai duk jinsu kad'ai yake lokacin da ake maida maganar yana son wucewa amma babu halin yin hakan,Hasna dake sharce hawaye jin abunda ya samu Ismat a hankali ta tashi za taje ta duba halin da Ismat d'in ke ciki ta mik'e da niyyar zuwa bedroom d'inta a saman ta hangota tsaye a saman stairs da alamun kamar ma ta gama jin duk abunda ake tattaunawa a cikin parlon,Hasna dake kallonta with suspicion ta kasa rarrabe Ismat ta ji abunda aka ce kou bata ji ba bakinta yana karkarwa ta furta "Sweetheart!" Because duk family kusan da sunan suke kiranta kamar yadda Badriyah ke yi,wani kallon da Ismat ta yi mata idanunta sunyi wani irin birkicewa shi ya kashe mata k'warin guiwa kafin ta sake yin magana Ismat ta fara tahowa da nufin sakkowa amma sai me? Bata yi aune ba k'afarta d'aya ta gurd'e saura kad'an ta gangaro tayi sauri ta dafe bango,on the other hand kuma tana kokawa da numfashinta dake mata barazana,Hasna dake tsaye daga k'asan lokacin da taga Ismat na shirin gangarowa a firgice ta kwala kiran sunan Ismat tana haura stairs d'in a gurguje,kiran sunan Ismat da tayi ya bawa sauran jama'ar dake parlon damar waigowa hankalinsu duka ya koma inda suka jiyo ihun Hasna,Barraq ne ya fara tashi sai Mom dake jin wani irin zafi yana taso mata,basu jira komai ba suka nufi gurin su Ismat wacce Hasna ta rik'e suna tahowa cikin parlon,zuwa lokacin kam tuni fuskar Ismat ta gama appearing damuwarta,bin mutanen gurin kad'ai take iya yi da kallo amma magana kam ya kasa fitowa a bakinta..... #😢😢 Manage pls.. #Asli Smasher. [9/7, 4:45 PM] My number 1: *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 1⃣7⃣ A gefen Hjy Layla mahaifiyar Badriyah since Abbah ya dawo daga guesthouse d'in Daddy taga yanayin da ya shigo ta fara zargin an samu matsala,but sai bata takurasa akan lallai sai ya fad'a mata ba because ta ga mood d'insa,she know yana buk'atar hutawa sai ta bari har ya dawo dai²,shiru tana tunanin zai fad'a mata da kansa without even asking him but abu har dare bai ce da ita komai ba sai cewa da yayi mata goben ta shirya taje gidan Yayansa,here Mama ta gaji da shirun da yayi mata ta fara tambayarsa abunda ke faruwa,but still yace babu komai idan taje ko wane irin abu ne ma za ta sani,duk yadda gabanta ke fad'uwa haka ta danne ta amsashi,lokacin da Mama tazo gidan taji abunda ke faruwa a lokacin Mom tana kan sanar da Aunty Khadijah,kwakwkwaran motsi kasa yi tayi a gurin,saboda wani irin kunya da bak'in cikin abunda take hangen Badriyah ta aikata duk yasa taji jikinta ya mata nauyin da ta kasa sake iya d'aga idanunta bare ta kalli Mom,Barraq ma dai tunda ya zauna bayan gaisawa da suka yi da Mama ya sunkuyar da kai bai sake cewa komai ba because dole ya san za'ayi zaman,on the other side kuma damuwar halin da sister d'insa za ta shiga idan maganar ya fasu ta san abunda ke faruwa duka ya hana masa samun nutsuwa,haka nan dai suke zaune jigum kowa yana jiran fitowar Daddy,ana cikin hakan parlon yayi shiru kuma sai suka jiyo ihun Hasna lokacin tana kiran sunan Ismat d'in da muryar tashin hankali. Since Ismat ta k'araso wajen ta kasa tsayawa guri d'aya,k'afafunta banda rawa tana wani irin rangaji kamar iska zai d'auketa a gurin babu abunda take,without ta iya ce musu wani abu ta dunga kallonsu kamar yadda suma occupant d'in wajen suke mata,sai da ta shafe tsayin lokaci a tsayen tana kallonsu cikin wani irin k'unar da take jin zuciyarta tana mata,wanda sakamakon abunda kunnuwanta suka ji da bata tab'a tsammani ba,abun ya zo mata a wani irin haguncen da take jin she can't take it any more any longer,iya k'arfinta ta dage ta fasa k'ara,because daga sanda ta tsinci maganar here taji komai ya tsaya mata,ta daina gane komai da kowa,ta runtse idanunta da take ji sun mata nauyi ga wani irin zafi da take ji kamar wanda aka watsa mata yaji a cikinsu,hannuwanta biyu a dafe da k'irjinta ta tafi za ta fad'i,gigitaccen ihun da tayi da tafiyar da gangar jikinta yake k'ok'arin yi shi ya haddasa duka suka yo kanta kowa da abunda yake fad'a,but kafin su k'araso tuni ta kai k'asa jiki da numfashinta at the same time went on strike. Tun bayan faruwar komai hankalinsu duka yake a tashe sakamakon jin bak'in labarin da ya kunno musu cikin family d'in,Mom kam dama ta fi kowa shiga damuwa,tunda aka kawota hospital d'in suke tsaye sunyi chirko² suna jira suji daga Dr d'in da ya amshi Ismat d'in da har lokacin bai fito ba,fuskar kowa a gurin ka kalla damuwa ne kwance k'arara. After a long time data d'iba kwance aka samu ta farfad'o da kyar,Mom da take Dr ganin Ismat d'in ta koma kamar wata corpse (gawa) a gabanta sai duk ta rud'e ta kasa yin komai because hankalinta ya mugun tashi tana ganin kamar shi kenan ta rasa ta,since ta farko daga suman da taje duka family'n suka kewayeta suna kallonta cike da tausayi amma babu mai magana a ciki kowa ya yi shiru ya zura mata idanu,ita kam Ismat a lokacin banda wani irin kuka mai ban tausayi babu abunda take iya yi,duk tsayin lokacin kuma an kasa samun even a single person wanda zai iya rarrashinta,Barraq da tun farkowarta yake kallonta tana kuka ya zuba mata idanu saboda yana ganin kamar idan tayi mai isarta za ta hak'ura ta bari,kou da yaga ba ta da niyyar dainawar,ransa a mugun b'ace ya dunga jifanta da wani kallo duk uban oxygen dake mak'ale bakintan da condition data shiga da har a time d'in didn't stop her from crying,sadly bayan ya sake d'aga kai ya kalli occupants d'in wajen dake kewaye da ita da aka rasa samun mutum d'aya wanda zai bata hak'uri yayi k'wafa a fusace ya mik'e ya nufo inda take,no one thought abunda zai yi kenan,yana isowa ya d'agata sai da ta zauna dai²,yana ci gaba da jifanta da wani irin kallon b'acin rai da husky voice d'insa ya furta "Za ki yiwa mutane shiru,ki bari muji da abu guda kou saina faffalla miki mari?" Su Mama dake wajen suka masa caa za suyi magana,bai juya ya kalli kowa ba ya d'aga musu hannu a zafafe yace "Kada wanda ya shiga maganar mu! Wannan tsakanina da ita ne!" Ya sake rolling idanunsa masu cike da b'acin rai a kanta yana fesar da wani irin zazzafar iska a hankali ya furta "Get up! We need to go home!" Da sauri duka occupant d'in wajen suka bishi da kallo za suyi sharhi,but yadda suka ga ya koma sai aka kasa samun wanda zai dakatar da shi,idanun Ismat suna tsiyayar da hawaye ta kallesa very weakly ta tattara words d'in "Pleasee! Bhai! I can't even bear! Ba zan iya jure ganinsu tare ba!" Uban kallon da ya watsa mata shi yasa ta yin shiru bata kai k'arshen abunda take son cewa ba,a fusace Barraq ya kaalleta cike da hayaniya yace "Idan baki saita bakinki kin daina yiwa mutane maganar wannan sha³n ba,yanzun jikinki zai yi tsami,sakarai kawai wacce bata san ina yake mata ciwo ba!" Kuka ta sake fashewa da shi jin abunda yace,a fusace Barraq da tun d'azun ya gaji da jin kukanta yana d'agowa ya bige mata baki,without even ya kula da bata gama warwarewa daga rashin lafiyan da ya sameta na gaggawa ba,cike da hayaniya yana watsa hannuwa sama kamar zai daketa ya fara sirfa fad'a as if idan ya samu baki zai aro,Ismat banda kuka babu abunda take saboda yadda take hangen b'acin ransa k'arara,damuwa da tashin hankalin b'ata masa rai da take zargin kanta da yi suka sa ta k'arasa zare oxygen d'in a hankali ta sauke k'afafunta k'asa,bata yarda ta kalli fuskarsa ba maganarta a low tone ta furta "Forgive me please bhai,bazan sake ba,na daina kukan" tana sake share hawayen da suka k'i daina zubowa,Barraq da yaga ta yi kalar tausayi kanta a k'asa tak'i yarda ta kalli fuskarsa lokaci d'aya yaji jikinsa yayi sanyi,here ya tsinci kansa da yin shiru daga fad'an da yake mata,a hankali ya tako ya k'arasa zama next to her ya rik'o hannunta calmly yana sauke ajiyar zuciya,suka yi shiru tsayin lokaci bai iya cewa komai ba har Dr ya shigo ya sake duba jikinta,Dr ya fara masa bayani sallamarta sai dai suyi hak'uri su bari har zuwa gobe idan jikinta ya sake warwarewa due to condition da suka kawo ta amma sai Barraq d'in yace a'a ya rubuta musu sallama kawai idan sunje gida suna da wanda zata kula da ita,babu yadda Dr zaiyi dole haka ya basu sallama suka taho gidan. Dai² shigowarsu gidan kou zama basu k'arasa ba Dr Haaroun mahaifin Badriyah ya shigo hankalinsa a tashe lokacin yana maimaita kiran "Brother *IMRAAN* where are u!?" Daddy da fitowarsa kenan daga parlonsa cikin shigar manyan kaya zai fita ya jiyo d'an uwan nasa yana kiransa ya biyo hanyan staircases d'in da sauri ya hango su zaune cikin parlon kamar masu zaman makoki,fuskarsa cike da mamakin zaman da suke yi ya fara sakkowa a nutse yana k'are musu kallo,but before he made any attempt Dr Haaroun dake kallonsa bai jira kou gaisawa suyi ba ya furta "Shin ka ga abunda saurin yanke hukuncinka ya haifar? Me yasa dama za ka amince musu? Yanzun ga shi kai ka amince da su suna neman ha'intarmu,da suka ce ba Ismat ba sai a hak'ura duka,amma sai ka yi gaggawa ka amsa musu akan batun Badriyah" Idanun kowa a kansa jin maganar dake fitowa daga bakinsa,Ismat da idanunta suka k'ank'ancewa,fuskarta ta yi wani irin jaa ita kanta bata san lokacin da ta mik'e tsaye rik'e da k'irjinta dake mata zafi tana yiwa Abbah wani kallo ba ta furta "Ita d'in zai *AURA.!?"* 'Dago kai Barraq yayi da sauri yana kallon k'anin mahaifin nasa dake magana without yana iya had'iye yahun bakinsa,a nutse ya rik'o Ismat ya mayar da ita ta zauna then ya mayar da idanunsa kan mahaifin nasa dake kallon d'an uwansa ya kasa magana,Dr Haaroun dake kallon Yayansa da har sannan bai ce komai ba yaci gaba da magana yace "ka san wane irin yaro ma kake shirin bama auren yarinyar nan? Ka san wane ne shi?" Duka lokaci guda suka sake zubo masa idanu kowa yana jira yaji me zai furta,Daddy yayi saurin dafa armchair yana rufe idanu saboda tashin da yaji hankalinsa yayi kan maganar,Barraq da Abbah suka fara rige² wajen taroshi suna fad'in "sannu!" Su kansu matan kamar wad'anda za su iya wani abu duk suka yi zumbur suka mik'e,Daddy da ya zauna da taimakon su Abbah ya girgiza kai cike da jimami ya furta "have a seat please muyi maganar" suka samu guri suka zauna,parlon ya sake d'aukan shiru sai da aka shafe tsayin lokaci kafin Daddy yayi k'arfin hali yana kallon d'an uwansa hankali tashe with lots of suspicion akan shin kirashi akayi aka sanar masa maganar kamar yadda shima aka yi masa ya furta "Ina saurarenka,what's happening?" Kwafa Abbah yayi cike da b'acin rai ya furta "Abunda baka sani ba shi dai wannan yaron da kake shirin bama y'arka ba kowa bane face tantiri!" Wani kallo Mom ta dunga yima Abbah jin abunda yake cewa sai dai bata ce komai ba,Daddy dake sauraron k'aninsa a hankali ya runtse idanunsa yana fad'in "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.." On the other side kuma hayaniyar dattijuwar dake shigowa cikin fad'a tana fad'in "Ina *IMRAN* d'in yake? Yau sai ka yi min bayani naji,shin da gaske ne an fasa neman *AUREN* nan ko dai wasa kuke yi!?" Daddy ya lumshe idanunsa da yake jin sun masa nauyi,fuskarsa cike da damuwa ya dunga bin hanyar da kallo har lokacin da dattijuwar dake rik'e da wani sandar dake taimaka mata tana tafiya ta bayyana cikin parlon,fara ce tas though tsufanta a bayyane yake but hakan sam bai hana a iya gane jin dad'i dake tattare da ita,da kallo ta fara bin occupant d'in wajen baki bud'e,ta sake gyara zaman glasses d'in idanunta ta kallesu sosai a hankali ta kyab'e baki ta furta "Duka kuna nan kenan? Ni aka d'auka mara amfani ba'a sanar da wuri ba?" Ta k'are maganar fuskarta a d'aure babu alamun wasa,sannu da zuwa Mom suka fara mata ta shigo tana tafiya a hankali bata amsa ba har ta zauna,Daddy bai yarda ya kalli dattijuwar ba ya furta "Sannu da zuwa Hajiya" cikin fusata ta wurga masa wani kallo sai kuma ta fashe da kuka tana matsar idanu bata ce komai ba,hankalin Daddy ya k'ara tashi ya fara bata hak'uri,Mom dai sai kallonsu take yi bata iya cewa komai ba,Hjy cikin kuka ta fara fad'in "Allah ya jik'an Shehu ya masa rahama,na san da shi uban naku ne yake raye duk bazan ga haka ba,ba zan tab'a ganin kalar wannan cin fuskar ba,sam² babu yadda za'ayi na tab'a ganin irin wannan wulak'ancin,yo dama idan banda an d'auke ni mara amfani mara muhimmanci taya za'ayi irin wannan babban al'amari ya faru a kasa sanar da ni tun jiya sai da aka kwana aka hantse? Allah na tuba wane irin zunubi ni kuwa na aikata da girmana ya janyo ake nuna min iyakata,Allah ka ga abunda yaran nan suke min,duk ba don sun gaji da gani na ba,da baza suyi min haka ba,kou dai da yake ba nice uwarsu ba Allah ka gani ban musu rik'on wulak'anci ba,gara ace mutuwa nayi ma na huta da ganin wannan irin b'acin ran.." Tunda ta fara fad'an Daddy ake ba ta hak'uri amma ta k'i yin shiru,Abbah kuwa kasa cewa da ita komai yayi tun da ta shigo,can da aka jima ta gaji da fad'an tayi shiru tana girgiza kai tana jira taji me Daddy zai ce. Da farko shi kansa Daddy'n kasa magana yayi sai da aka jima ya numfasa a sanyaye ya furta "First of all ina bawa dukanku da kuke zaune a wajen nan hak'uri,bisa ga hukuncin da na yanke ba tare da na jira na yi nazari or even na ji views d'inku ba,but all i know shi ne na yi haka ba da wani nufin ba kuma Allah ya gani shi ne shaidata akan haka,though na san a cikin mu nan ba kowa zai min uzurin haka ba,but in sha Allah zan yi abunda zan wanke laifin da na aikata,in Allah ya amince zan nemi Proff Junayd idan na fita zan warware batun bada auren,duk kuyi hak'uri da abunda ya faru in sha Allah zanyi abunda ya dace,sannan abu na gaba ina jan hankalinmu duka akan kada dan wannan minor things d'in ya faru ya zama silar da zumuncimu zai samu matsala,muyi hak'uri please mu karb'i hakan a matsayin k'addararmu because that's how Allah (S.W.T) yaso al'amarin ya kasance,mu duka da muke zaune a nan babu wanda ya isa ya hana hakan faruwa,saboda haka muyi hakur'i mu karb'i hakan a k'addarar da Allah ya rubuto mana,batun Badriyah kuma dama y'ar mu ce,idan munce za muyi fushi da ita akan abunda ya faru ba mu da tabbas d'in ta san wani abu akai,if ta sani d'inma ni dai Allah ya sani ban d'auki hakan a wani abu na b'acin rai ba,fatan da nake kuma duka za kuyi hak'uri ku yafe mata,sannan idan ta dawo ina rok'on ku alfarma kada wanda ya canja mata fuska please... Idan akwai mai sauran magana kuma bayan abunda na fad'a bismillah.." Wani girgiza kai Mama ta dunga yi tunda Daddy ya fara maganar,jin furucinsa na k'arshe ya sake kashe mata jiki,a hankali ta d'ago kai ganin babu wanda yayi niyyar yin magana tana share k'ananun hawayen da suke bin fuskarta tace "Nima dai daga gefe na ina k'ara bada hak'uri bisa abunda yarinyar nan tayi,though na san ba abune da za'a d'auke sa wasa ba,amma akan wannan al'amarin ni dai ina da magana kuma.." Daddy da yak'i yarda ya kalli direction d'in Mom tun d'azun ya bata izinin magana,Mamah ta numfasa tace "Ni dai a nawa hasashen ina da shawaran da zan bada.. Tunda har yarinyar nan ta iya aikata haka ma y'ar uwarta,surely babu wanda baza ta iya yima haka ba,saboda haka nake bada shawaran me zai hana baza'a kyaleta a barta da zab'in da ta yima kanta ba,duk munin hali kou kyansa a zuba musu idanu,though a matsayina na mahaifiyar data haifeta bazan yi fatan wani abu mara dad'i ya sameta ba amma a wannan lokacin tunda har ita ta yima kanta zab'i ina son a kyaleta ta auri wanda ta iya yima y'ar uwarta bak'in ciki,kou da hakan yana nufin shan wahala a gareta,maybe k'arshe kuma kou dan k'in abun da kowa yake ya zama sanadin gyaruwar wasu daga halayenta." Saurin mik'ewa Ismat tayi tana yima Mamah wani kallo a firgice because bata tab'a kawowa abunda Mamah za tace ba kenan,Barraq ya d'aga idanu ya sauke kanta da sauri,magana take son yi amma ta kasa sai wani d'agawa da k'irjinta yake tana kokawa da numfashinta words d'in kuma sun mak'ale a fatar bakinta sunk'i fitowa,cikin wani irin zafin nama ya tarota ganin tana shirin sake fad'uwa ta k'arasa zubewa jikinsa a hankali ya rungumeta yana shafa bayanta cike da kulawa,jinta rungume jikinsa ta bud'e idanunta da hawaye suke bi tana sake k'ank'amesa da kyar ta fizgo numfashi ta fesar,tsayin lokaci ta dauka tana kokawa da numfashinta kafin ta samu bakinta ya bud'e,cikin wani irin gunjin kuka ta d'ago with her face full of sweat and tears duk ta cukuikuye masa fararen kayan dake jikinsa,without ta san inda kanta yake take fad'in "Plese Yaah Barraq,ka fad'a min wani maganar banda wannan,ina son ka tabbatar min,da gaske ne ya ce ya fasa? Ya ce wai bazai *AURE* ni ba,ko dai ina mafarki ne?" Jijjigata Barraq ya ci gaba da yi kamar wata y'ar yarinya ganin yadda ta sake d'aga hankalinta da kyar ake iya gane words d'in da take furtawa saboda yadda maganar take rarrabewa all because of kukan da take da ya had'e da sark'ewar numfashi,Barraq dake cike da b'acin rai ya rufe idanunsa,tunda aka zauna jinsu kawai yake yi amma ya kasa yin magana,kou yanzun da yake rungune da ita sosai kukanta ya cika masa kunne,yadda yake jin sautin yana ratsa kunnuwansa haka yake sake tada masa hankali,kallo d'aya za ka masa ka gano b'acin rai k'arara a tattare da shi. Almost an hour har da wasu mintuna banda sake repetition maganar ana neman hanyar da za'a bi a b'illoma al'amarin babu abunda ake yi,because a side d'in Daddy yak'i amincewa da shawarar Mamah,yace babu yadda za'ayi suna kallo su bari auren ya k'ullu a haka,tunda har aka fara kiransu ana musu highlight halin yaron ya zama dole su dakatar da maganar kafin abu yayi nisa,Mom da Aunty Khadijah kam nasu idanu ne a gurin amma sunk'i cewa komai duk yadda Daddy yaso jin views d'insu akan maganar,Jawahir ma dai dake zaune shiru tunda taji abunda Badriyah ta aikata ranta ya mugun b'aci,and it was there ta fara zargin lallai duk abunda ke faruwa da sanin Badriyar sannan ta sake gane dalilin da ya kaita gidanta har ta kwana,duk ta yi haka ne saboda tana jin kunyar had'a idanu da Ismat,abunda ya hana taje gida kuma saboda tana tsoron had'uwarta da Mama,shi yasa da safen da tace su zo tare dalilin kiran da Abbah yayi mata tak'i yarda ta biyota ta fake da cewa akwai inda za taje,here itama ta tsaya akan ra'ayin Mama na tunda ita Badriyar da kanta ta zab'ar ma kanta haka a barta ta d'and'ana idan dad'i ne ma za taji if akasin haka ne ma duk ita ya shafa tunda har ta zab'i cin amana ta mayar da shi abun yi,sannan ma ta rasa wanda za ta yiwa sai wacce ta d'auketa ta mayar kamar wata waliyiya,ta rik'eta ta bata matsayi mai girma sama da kowa bayan iyayen da suka kawota duniyar. Duk yadda Daddy yaso fahimtar da su gaba d'aya suka kasa ganewa,hatta Hjy ma k'in amincewa tayi da maganarsa na warware batun duka ta gwada lallai tunda ya ruga ya karb'i batun Badriyar a je a hakan,daga k'arshe ma da Daddy ya gwada hakan sam ba adalci bane a bari duk da an fara gano wasu b'oyayyun halayen Fawad d'in a bari ayi auren a haka,Hjy ta dunga kallonsa baki bud'e bata ce komai ba sai da ta bari ya k'are maganar cikin fushi tana harararsa tace "Kai dai Imraan kana da wani hali,idan ba haka ba wannan ai shi ne kad'ai hanyar da za'a hukunta yarinyar nan akan abunda tayi,ina cewa da kunnenka ka ji an fad'a yanzun ita ta zab'ar ma kanta kou? Tou a rabu da ita,a aura mata shi d'in,ba wai ina nufin saboda mugunta ba,a'a sai dan hakan ya zama izina da koya hankali ga na gaba,ina da tabbas idan har aka mata haka kou wani taga zai yi a nan gaba za tayi gaggawar ba shi shawara,ni dai dama ban goyi bayanka ba da kace a bar maganar,ai ayi yadda wannan y'a tace shi ne kawai mafita.." Daddy dai kansa na k'asa yana sauraren Hjy sai da ya tabbatar ta gama magana ya d'ago jikinsa a sanyaye yace "shi kenan Hjy in sha Allah za'ayi yadda kika ce" Hjy tace "Aatoh! Hakan dai ya dace ayi,amma fisabilillahi batun an fasa bada aure duka ma bai taso ba,ayi auren a haka taje ta d'and'ana wahalarsa,ita kuma wannan y'a Allah yayi mata chanjin alkhairi,ya fito mata da wani.." Kallon dattijuwar Ismat dake jikin Barraq har sannan ta dunga yi hankalinta a mugun tashe,magana take son yi saboda har lokacin tana jin baza ta iya hak'ura da Fawad d'in ba,Barraq da ya kula da abunda take son yi da sauri ya girgiza kai yana fad'in "shhhhh!" Ta d'ago kai tana kallonsa cike da k'unar rai hawaye kam dama tuni dan kansu har sun bushe sun daina sauka sai idanunta da suka yi wani irin canzawa,colour d'insu sun birkice sun koma wasu abun tsoro,so take tayi magana amma ta kasa saboda yadda al'amarin ya mugun bugarta,ta kad'u sosai jin komai take tana gani kamar wani almara,shi kansa Barraq d'in so yake yayi magana amma jin hukuncin da Hjy ta yanke yasa shi had'iye maganarsa yak'i fitowa yace komai,though yana jin babu dad'i akan abunda ya faru ta wani gefen,wani gefen kam yanzun ya fara jin sanyi yana ratsa shi ba don komai ba sai dan wancan maganar da ya fara rising kan b'oyayyun halayen Fawad d'in da kuma hukuncin da duka family suka tafi akai wanda yake hasashen lallai idan har aka tafi akan hakan Badriyah kuma ta gama shiga uku..... #Alhamdulillah alaa kulli halin! Many thanks to all those that patronize my book,Allah bar k'auna habibtiiys,as u all know my book is not for free and i'm done with free pages tun page 15,kamar yadda nasan sauran novels suna fita,mine will go round as usual and i can't prevent that,but if u should come across it it's not for free,ki biya kafin ki karanta because ba zan iya Allah ya isa akai ba,if u want any favour pertaining to the book ki neme ni muyi magana ta digit d'ina,my book is 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. And then u contact me through my digit 08165726609 to be added in the paid group. Thanks once again for patronizing. For those da suke ganin za su samu a bati kuma i call upon u ku sani ba'a banza yake ba,billah there's a power in the tongue,d'an hakin da ka raina,wata rana shi zai tsokane maka ido. 😉 #Asli Smasher. [9/10, 11:07 AM] My number 1: *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 1⃣8⃣ Kayataccen murmushi Barraq ya saki lokacin da tunanin haka yazo masa a cikin kai,a hankali ya lumshe idanuwansa,wani irin sanyi da nutsuwa suna sake ratsa shi,sai yanzun ne yake sake godewa Allah da baisa sun had'u da Badriyah ba,tabbas da Allah ya had'asa da ita kafin ayi zaman shi da kansa ya san hukuncin da yaso d'auka kanta duka family sai sun tausaya mata,yayi nufin sab'a mata kamanninta ya jirkita mata su ta yadda duk wanda ya kalleta sai ya kasa ganeta,sai ya sa ta gane cewa a tea is just a water sinadaran da aka sa masa ne suka sashi canjawa,k'wafa yayi mai ciwo a karo na biyu ya sake sakin mugun smirk tunawa da kou yanzun ma ba wai ya hak'ura bane,a'a ya dai d'aga mata k'afa ne kawai dan yaga iya gudun ruwanta,ya zuba mata idanu ta gama duk guje² da b'oyon da take jin za ta iya son ranta,though a yanzun haka ya san inda take da duk abunda take yi,idan yayi niyya daga inda yake zaune kiran waya kad'ai zai yi yace a kawo masa ita,kou minti d'aya ba za'a k'ara ba za'a kawotan,duk takunta d'aya da tayi a halin da ake ciki yana sane ba wai bai sani ba amma sam yin hakan ba shi ne a gabansa ba,ya kyaleta ne dama because yana jira yaji irin hukuncin da za'a yanke mata,sai akayi sa'a kuma family d'in suka tsaya kan a barta ta auri wanda ta iya nuna bak'in cikinta a fili dominsa,lumshe idanuwansa yayi a hankali had'e da zare Ismat daga jikinsa ya zaunar da ita,underneath yana sake hakaito irin hukuncin da zai mata wanda shi kad'ai ya bar ma zuciyarsa sani daga nan har zuwa sanda za ta gama zagaye²n ta dawo gida da k'afafunta. Har aka gama maganganun da za'ayi a gurin da wasa Barraq bai ce komai ba,haka nan dai shima ya zuba idanu kamar yadda Mom tayi,duk yadda aka so jin ta bakinta kan batun amma fafur tak'i yarda tace komai akai,because akan kanta tana ganin kou dai babu komai yadda Mama ta fito ta nuna a hukunta Badriyah kan abunda ya faru a matsayin jininta har ta nuna ta yi ba dai² ba,shi kad'ai ma idan ta duba ya isa ba sai ta fito ta sake gwada lallai ranta ya b'aci da abunda aka yima y'arta ba,surely ta san idan tayi wani magana kuma hakan zai zama kamar rashin adalci ne ga ita Maman kamar yadda family duka suka gwada lallai sai an hukunta Badriyah wannan ma ya isa,bayan an gama tsayar da magana kan hukuncin da ake ganin shi ne dai² ga Badriyah jikin Mama a mugun sanyaye tayi sallama da Mom ta wuce gida because har ranta ta dunga jin baza ta iya sake zama a gidan ba bayan ta ruga ta san abunda y'arta ta aikata,Aunty Khadijah ma dai since aka gama maganar tayi sallama da Mom ta wuce gida sai Hasna data bari ta zauna tare da Ismat zuwa wani lokaci. *** Dariyar da suka yi a tare suna maimaita kallon juna shi ya bawa Fawad damar rik'o hannunta yana murzawa,a hankali Badriyah dake yi masa kallon tsantsar k'auna ta lumshe idanunta tana sauke sanyayyan ajiyar zuciya mai tafe da murmushi,yana ci gaba da murmusawa yaudararrun idanunsan akanta da cool voice d'insa ya furta "Mmm! Yanzun dai ina so ki sanar min when kika tsayar za mu yi *AURE?"* Fari tayi da idanunta dake bayyana tsantsar jin dad'in da take ciki tana kallon cikin idanunsa tace "Ni dai kou yanzun kace ayi a shirye nake!" D'an zaro idanunsa yayi na surprise d'in maganarta,sai dai bai ce komai ba yayi shiru kamar mai nazarin maganar da zai fad'a mata,da aka jima a hankali yana sauke ajiyar zuciya yace "zuwa next month ya yi miki?" Da wani irin sauri Badriyah dake kallonsa tun d'azun ta runtse idanunta with a cheerful expression of "Yeah!" Ta amsa da "Woah baby! Duk yadda kace ni dai ashirye nake" wani dariya Fawad d'in yayi da gefen baki,ya lumshe idanuwa ya bud'e duk akanta,kamar wanda aka tsikara da abu ya d'ago kai yana zuba mata idanu yace "But dear me za ki fad'a yanzun idan kinje gida?" Lokaci d'aya fuskar Badriyah dake kallonsa tayi turning zuwa b'acin rai,sai da ta d'auke kai gefe kafin ta samu ta iya cewa "Ka ga mu bar maganar nan kafin raina ya b'aci,na san me zan fad'a musu idan sun tambaya" murmushi yayi yace "No! Ki fad'a naji,idan bai yi ba sai na fad'a miki abunda za ki sanar musu" saurin waigowa tayi ta zuba masa idanu as yau ta farko daga ciwon makanta,ganin yadda ta zuba masa idanu ta k'i magana ya hura mata iska a fuska yana reducing girman idanunsa yace "Eheen! Kin k'i cewa komai" tab'e baki tayi tace "ni dai da ka bari duk na san abunda zance musu fa" murmushi ya saki ya d'age shoulders yace "alright!" Daga haka suka yima juna shiru,tsayin mintuna suna haka har Badriyah ta gama yanke bazai ce komai ba sai kallonta da yake yi,yadda Badriyah taga ya zuba mata idanu yana ta kallonta ta d'age masa gira idanunta a cikin nasa tace "What?" Dariya yayi mata yana lumshe idanunsa yace "Za ki raka ni?" Da sauri tace "Ina?" Sai da ya fara murza palm d'inta da yake rik'e da cike da salon iskanci yace "Ke dai muje mana ai za ki gani" dariya tayi mai cike da rainin hankali tana k'ok'arin zame hannunta da ya rik'e tace "A'ah ka fara fad'a dai naji" d'auke kai yayi yana kallon waje yace "zan siyar da ke ne?" Bata jira ya kai k'arshe ba tace "Na sani kou yau za ka gwada" dariya sosai maganarta yasa shi,ya gyara zama yana kallonta sosai yace "Kin yarda zan iya siyar da ke?" A hankali ta d'an lumshe idanunta tace "Who knows?" Wara idanunsa yayi yace "Kin sani mana,kou na tab'a siyar da wani?" tace "A'ah ban sani ba" sun jima sosai tare a gurin kafin Badriyah tace "please muje ni ka sauke ni gidan Yaa Jawahir" saurin kallonta yayi yace "Ohh! Baza ki raka ni ba kenan?" Tana sakin dariya a hankali tace "Ehh!" D'age gira yayi yana jifanta da wani kallo yace "really?" Tace "yes" ba tare da ta kalleshi ba,ya saki murmushi bai ce komai ba ya fara warming motar a nutse ya fara tuk'in,tunda suka yi shiru babu wanda ya sake magana har suka zo gidan Jawahir,can k'asan line ya wuce ya gama parking Badriyah ta juya za ta fita ya rik'o hannunta,ta waigo a hankali tana kallonsa tace "What's it?" A hankali yace "Please za ki raka ni kou na tafi?" Dariya ta saki tace "Ai na fad'a maka baza ni ba kou?" lumshe idanu yayi yace "alright! Tunda baza ki ba za ki ba ni a nan?" Saurin kallonsa tayi tana yamutsa fuska tace "me zan ba ka?" Idanunsa ya sauke kan lips d'inta da suka sha uban chapstick sai kyalli suke kamar wanda aka tsamosu daga mai ya mata sign da ido yace "ur lips" wani zaro idanu tayi ta kasa magana sai kallonsa da take yi surprisingly,bai damu da irin kallon da take masa ba ya d'auke kai yana kallon waje yace "what's ur choice?" D'auke kai itama tayi tace "babu ko d'aya" yayi sauri ya waigo yace "ban gane ba" tace "ka gane abunda nake nufi" dariya yayi yace "baza ki ba ni ba kenan?" Directly babu kwana² tace "amsar kenan" murmushi ya saki yana kallonta yace "really?" Ta gyad'a kai ba tare data sake kallon direction d'insa ba,still yayi ya dunga kallonta yadda ta d'auke kai ta had'e rai abun sai yaso ba shi dariya,but ya danne yana ta kallonta sai dai ya kasa sake ce mata komai,bayan wasu mintuna ta gaji da jiransa a nutse ta bud'e motar ta sauke k'afarta waje,ya bita da kallo har ta gama fita ta rufe masa motar,ta sunkuyo kad'an tana kallonsa kamar yadda yake yi a hankali ta wara yatsunta tana d'aga masa hannu tace "sai munyi waya baby" ya d'aga mata eyebrows d'insa bai ce komai ba,tana kallonsa a nutse yadda ya had'e rai ta saki dariya ta fara tafiya a fili k'asa² tace "kai ka sani kuma" sai da tayi nisa sosai da gurin kafin ya tada motar ya bar line. Sanda Badriyah ta tsaya balcony tana danna doorbell Jawahir bata jima da dawowa gidan ba,da yake ta dawo a gajiye sai ta fara wucewa bedroom da niyyar ta watsa ruwa,dai² lokacin tana fitowa daga wanka sanye da bathrobe da ya tsaya iya saman guiwarta ta jiyo alamun doorbell,a hankali ta d'aga kai ta kalli k'aton decorated wall clock d'in tana addu'ar Allah sa ba Dr ne ya dawo ba because idan shi ne bata san ya za tayi ba,though ya san ta je gidan shi da kansa ya sauke ta but dinner da bata yi ba shi ya fi damunta,ganin ba lokacin dawowarsa kenan ba sai ta sauke ajiyar zuciya a nutse ta d'auke kai ta ci gaba da abunda take yi,sanda ta kammala shiryawa cikin wani allagown mai V-neck da kusan k'irjinta yake bayyane tsayinsa duka bazai wuce saman guiwarta ba bak'i ta fito kanta babu d'ankwali sai clips da tasa a jikin gashinta da yasha gyara,even though fuskarta babu make-up amma sosai tayi kyau,lips d'inta da suka sha lip balm sai kyalli suke fitarwa kamar ka sace ta ka gudu,flat d'in takalmi ta sako ta fito za ta wuce kitchen aka sake danna bell d'in,kallon wajen tayi lokacin da take wucewa ta tab'e baki,kamar ba za ta dawo ba sai kuma taga rashin dacewar hakan,ta juyo a nutse ta nufo wajen tana sake d'aure fuskarta because zuwa lokacin tuni ta fahimci ko waye a wajen,kamar dai yadda tayi tsammanin,tana bud'ewa here suka yi idanu hud'u da Badriyah data tsuke fuska itama,Jawahir dake jifanta da kallo ta tsaya kyam a doorway tak'i bata damar wucewa,kallon Jawahir d'in Badriyah ta dunga yi da farko tak'i cewa komai sai da taga ba ta da alamar matsawa ta wuce tace "excuse me please" Jawahir dake kallonta ta d'age girorinta tace "Ina za ki je?" Saurin kallonta Badriyah tayi tace "ban gane ba?" Wani dariya Jawahir ta saki tace "yarinya tun da wuri dama ki san inda dare ya miki,ni baza ki zo ki raina min hankali ba,na ruga na san abunda kike gudu,dalilin da ya kawo ki gidana ma jiyan a yanzun na sanshi,saboda haka daga nan inda kike maza ki juya inda kika fito dan bazan bari ki shigo min nan ba,bare ki janyo min wani masifar" dariya Badriyah ta fara tana kallon Jawahir d'in a wani iri kafin ta dakata tace "Ohoo! Dan kin sani tou shi ne me? Kou cewa aka miki ina jin tsoron zuwa gida? Abunda ya faru kuma ni an fad'a miki ina jin kunyar faruwarsa ne?" Wani kallo Jawahir ta dunga binta da shi,Badriyah dake dariya tace "ku ne kuke ganin abun wani iri,amma ni ban ga haka ba,abu ne aka min na rama,don me za'a fara ganin laifi na?" Numfashi Jawahir ta sauke bata iya cewa komai ba sai bin Badriyar da take da idanu,mamakinta da kalamanta lokaci d'aya suka sa taji ta kasa sake cewa komai,Badriyah data fahimci yanayin da Jawahir take ciki sai ta sake yin dariya tana matsowa tace "zan wuce please" saurin dawowa tunaninta Jawahir tayi,tana jifanta da mugun kallo ta furta "tur! Da irin halinki,wallahi ni dai idan nice a matsayinki banga abunda zanyi da guy d'in ba,ke ba abun kunya bane da Allah wadai a ganki da saurayin y'ar uwarki? Baki ji kunya ba dan Allah ace yau mutumin da ya tab'a furta ma y'ar uwarki kalmar so ya dawo yace ke yake so ya aura,ke ba kiyi tunanin wani abu ba?" Dariya ta sake yi tace "ke kika ga haka fa,ni dai banga wani aibu kan maganar ba,idan ma akwai ai aure za muyi kou?" Mamakin furucinta shi ya hana Jawahir sake cewa komai,a wani irin shek'ek'e ta dunga bin Badriyar da kallo,cike da jin haushi ba tare da ta sake ce mata komai ba ta juya da sauri ta rufe k'ofar tayi wucewarta,tana jin sanda Badriyah ke knocking tayi mata banza har dai ta gaji dan kanta ta bari,here ta kira Fawad a waya,yana d'auka yayi shiru bai yi magana ba,Badriyah dake tsaye haushin abunda Jawahir tayi mata ya cikata tace "baby kana ina?" Wayar a gefensa yana ci gaba da driving yace "ya akayi?" Jim tayi kafin tace "ka dawo ka d'auke ni" shiru ya d'anyi yana juya idanunsa dake saman kwalta cikin yanayin dake bayyana b'acin rai ya furta "Sorry dear ba na kusa yanzun" bai kai k'arshe ba Badriyah ta tari numfashinsa "ban gane ba ka kusa ba,yanzun fa ka tafi,har ka yi nisan da za kace min ba ka kusa" lumshe idanuwansa yayi yace "yeah! Mom ta kira ni tana son gani na,i'm on my way.." Saurin datse shi tayi "alright! Allah tsare hanya" tana fad'a bata jira taji cewarsa ba ta yanke kiran,ita kad'ai a tsaye a wajen ta fara tunanin yadda za tayi ta tafi gida gashi ita ba gwanar fita da kud'i ba,Jawahir kuma ta san kou shekara za tayi a nan baza ta sake sauraronta ba,ta jima sosai a wajen tana neman hanyar tsira kafin ta yanke shawarar fita babban titi ta tsare mai napep idan suka je sai ta sauka ta kawo masa kud'insa,dai² lokacin da ta gama tunanin haka tana shirin tafiya motar Dr ta sawo kai cikin compound d'in,wani irin ajiyar zuciya ta sauke a hankali tabi motar da kallo har ya k'arasa yayi parking,fuskarsa a sake lokacin da yake fitowa saboda already ya hangota tun shigowarsa,duk da yake akwai tazara mai nisa tsakaninsu amma ana iya gane yanayin dake fuskarsa,ita kanta Badriyah duk yadda ranta yake a b'ace tunda ta hango shi haka nan ta daure ta saki fuskarta because ba ta son ya gane matsalar dake tsakaninta da Jawahir d'in,yana gama fitowa ya bud'e back seat ya d'auko manyan ledoji dake ajiye ya rufe motar,har ya k'araso inda Badriyar take murmushin yak'e kad'ai take zubawa dan kada ya gane halin da take ciki,da ladabi tana k'ok'arin karb'ar masa kayan tace "barka da zuwa" murmushi yayi mata yace "yawwa k'anwata,ya kike tsaye a nan kou ba ta nan?" D'an dariya Badriyah ta saki tace "ban jima da zuwa ba ai,na yi knocking dai ina jin ko tana wani uzurin" lumshe idanu yayi cike da gamsuwa da maganarta yace "that's it" kafin d'aya daga cikinsu ya sake magana Jawahir dake jiyo su ta bud'e k'ofar cikin salonta ta kalli Dr tana turo baki a shagwab'e tace "welcome home My man" lokacin da take shigewa jikinsa,saurin sunkuyowa Dr yayi dai² ita zai mata magana saboda kasancewar Badriyah a gurin bai kamata suyi wani abu a kan idanunta ba,Jawahir dake bankama Badriyah mugun kallo ta gefen idanu tana gano abunda zai yi tayi saurin rik'e shi gam had'e da yin d'age,Dr Fadl ya wara idanu da sauri yana satar kallon Badriyah lokacin da Jawahir d'in ke kai bakinta dai² nasa,Badriyah data gane abunda suke shirin yi da sauri ta wuce ciki tana tab'e baki,tana barin gurin Dr da ya samu dama ya sauke ajiyar zuciya,here shima ya biyewa Jawahir d'in,sun d'auki kusan mintuna goma sha biyar a wajen suna musayar kisses da romancing a tsakaninsu kafin su saki juna su biyo bayan Badriyar,suna shigowa parlor Jawahir dake wara idanu tana son hango inda take ganin ba ta wajen ta jinjina kai,cike da salo ta janye Dr suka yi master bedroom,duk yadda za tayi lokacin da suka shiga ciki sai da tayi ta janye masa hankali kafin ta had'a masa ruwan wanka ta tura shi bathroom,after she made sure ya fara wanka tayi sauri ta fito fuskarta babu alamun dariya ta wuce bedroom d'in da taga Badriyah ta shiga,tana shigowa ciki bata jira ba ta mayar da k'ofa ta rufe,Badriyah dake kwance idanunta a kulle tana tunanin yadda za su k'are da Mama idan taje gida ta yi saurin d'agowa,Jawahir ta bita da kallo a nutse tace "me ya dawo dake gidan nan Malama?" Murmushi kad'ai Badriyah tayi bata ce mata komai ba ta mayar da kanta ta kwantar,wani tsawa Jawahir d'in tayi mata ganin ta maida kai ta kwantar tace "dake nake magana!" For the second time ta sake d'agowa ta kalli Jawahir d'in cike da rainin hankali sai dai yanayin da ta gani wannan karon kwance kan fuskarta ya tabbatar mata babu wasa a lamarin,mik'ewa ta fara k'ok'arin yi ta zauna bata yarda sun sake had'a idanu da Jawahir d'in ba tace "laifi ne dan na zo gidan ki?" Wani irin kallon kin rainawa kanki hankali Jawahir ta dunga binta da shi,kafin ta gyad'a kai tace "Maza tou kizo ki san nayi,ni ba y'ar iska bace da za kije ki yi laifi sannan ki zo min nan kina neman mafaka,idan har kina tsoron abunda zai faru da tun farko baki yi ba,amma wallahi baa baki nayi miki ba,yadda kika shiga kika fita cikin lamarin baiwar Allah'n nan kika hanata sukuni,kika rabata da mutumin da take so,kou family basu ce a hukunta ki ba,na tabbatar hak'k'inta kad'ai da kika d'aukarwa kanki ya isa yasa ubangiji ya hukunta ki" yadda Jawahir ta hak'ik'ance tana fad'ar abunda duk yazo bakinta yasa Badriyah ta fara dariya,sanda tayi mai isarta ganin yadda Jawahir ta k'ule ta kai iya wuya,a hankali ta mik'e ta sauko daga saman gadon sai da ta tsaya a gabanta sannan ta d'aga yatsunta biyu tace "Wai duka wannan hak'ik'ancewar na mene ne kike yi? Tsakanin ni da muke same parent da Ismat wace ce idan aka yi mata abu za ki fi jin zafinsa? Ina son ki ba ni wannan amsar yanzun!" Bin Badriyah Jawahir d'in tayi da kallo mai cike da rashin fahimta sai dai ta kasa tanka maganarta,Badriyah dake sauraronta jin shiru bata ce komai ba tayi murmushi mai ciwo tace "kin gani kou,na san dama ba ki da wannan amsar,saboda haka ina ganin duk wasu maganganunki da wasu kalaman bakinki ki adanasu zuwa gaba maybe suyi miki amfani,because a yanzun kou kince za ki furta su ina ganin ba su da muhalli sai dai kou zuwa gaba ban sani ba.." Jinjina kai Jawahir tayi tana d'age gira da kallon Badriyah tace "kina ganin hakan da kika yi dai² ne?" Da sauri Badriyah ta kad'a mata kai tace "absolutely sure ma'am" Jawahir ta sake jinjina kai tace "shi kenan Allah bada sa'a" Badriyah tace "Ameen" ta juya da nufin sake kwanciya,Jawahir da ta bita da kallo mai cike da tausayi tace "but u know what?" Dariya Badriyah tayi ba tare da ta damu ta tambayeta mene ne take son cewa ba,Jawahir da idanunta ke kan Badriyah har lokacin tace "ina gudun miki ranar da za ki gane kuskuren da kike k'ok'arin aikatawa" saurin juyowa Badriyah tayi ta kalleta "kamar ya kina ji min tsoro? Wani abu aka miki wahayin zai faru da ni?" Girgiza kai Jawahir tayi cike da takaici tace "not at all,but dole kin sani yadda kika zalunci Ismat kika sa ta kuka akan wannan al'amarin Allah zai saka mata" dage shoulders Badriyah tayi alamun bai dameta ba,Jawahir dake jifanta da mugun kallo ta gyad'a kai ta juya za ta fita because ta san kou me za ta fad'a ba fahimtarta badriyah za tayi ba bare ta dawo kan hanya,har ta kusa fita ta waigo da sauri fuskarta a mugun had'e tace "make sure kin bar gidan nan right away kafin nayi waya na sanarma Mama kina nan" tana gama fad'a bata jira ba ta sa kai ta k'arasa ficewa daga bedroom d'in. *** Duka daren ranar haka nan ya sake zuwa mata a wani irin yanayin da bata tab'a tsammani ba,though zuwa yanzun komai ya gama bayyana a gareta amma har yanzun ta kasa yardarma zuciyarta wai Fawad d'inta da take yiwa mugun so shi ne yake k'ok'arin cin amanarta ya koma son y'ar uwarta da take gani da jin a duniya ba ta da kamarta,yah Allah ita kuwa me ta aikata musu tsayin zamanta da su da har yasa suka yi tunanin yanke mata irin wannan mummunan hukuncin? Lokacin da tunaninta da zuciyarta suka yi nisa wajen son hakaitowa kanta laifi d'aya da ya tab'a shiga tsakaninta da both of them amma hakan ba mai yiwuwa bane,domin duk inda ta kai sai ta dawo because iya hangen nesanta ta yi wanda take jin za ta iya sai dai ta kasa hango komai akan al'amarin,ta jima sosai tana nazari da bin diddigin alak'arsu,kou da ganin ta gaza finding komai kan hakan,a hankali ta mayar da idanunta ta lumshe su mak'alallun hawayen da take dako tun sanda al'amarin ya faru da bhai d'inta ya hanata kuka suka samu damar ci gaba da sauka kan fuskarta,a hankali ta sake juyawa ta kalli side d'in da Hasna ke kwance tana bacci sai ta yi mata k'uri da idanunta,yadda ta zuba idanunta a gurin a zahiri duk wanda ya kalleta sai ya iya rantsewa har da Allah akan Hasnar take kallo,sai dai bad'ini kou kad'an ba abunda take yi ba kenan abunda ke damunta daban,tsayin lokaci suke rayuwa tare da Badriyah a guri guda,shimfid'a d'aya,komai na su ya zama d'aya,though ba uwa d'aya ta kawo su duniyar ba,yadda ta d'aukaki Badriyar ta kaita wani matsayi sai yasa ka yi tunanin they came from one mother,yayin da wasu ma suke musu kallon kamar twins,duk wasu moments da suka tab'a sharing a rayuwarsu cikin tak'aitaccen lokaci sai da Ismat ta tuna shi a wannan daren bata bari ya wuce ba,dai² da lokaci d'aya kuma tunda suke bata tab'a jin ta tsani wani abu game da Badriyah ba kou wani hali da take jin ana cewa Badriyar tana da shi duk da ita da kanta ta san tana yin wasu abubuwan da basu dace ba a mafi yawan lokaci,sai a yau da Badriyar ba ta tare da ita bare ta kasance a gurin,kallon side d'in da take kwanciya kad'ai tayi taji wani irin abu da ta rasa gane mene ne shi ya tokare mata wuya,duk k'ok'arin da ta dunga yi kuma shi ne taga ya wuce amma abun sam yak'i wucewa,zuwa lokacin duk yadda take son zubar da hawaye kou hakan zai ba ta sauk'i kan abunda ya farun cikin abunda bai wuce rabin sa'a ba taji sha'awar hakan ya fice mata a kai,hawayen da suka samu damar saukar ma tuni sun bushe da kansu,a farkon faruwar al'amarin banda raba idanu babu abunda take iya yi batun kuka jam sam ya k'i yazo bare ta saka rai hakan zai zame mata rahama da samun salama akan yanayin da take ciki. Tabbas ne ta sha ji a labari ana cewa bacci b'arawo,amma a gareta kam yau ta k'aryata hakan saboda tsayin daren gaba d'aya haka nan ta shafe shi a zaune ba tare da ta iya runtsawa ba,sai tunane² da suka kasance mata abokan fira kou idan taji motsin Hasna ta waiga ta kalleta,sai kuma idan ita Hasnar ta farko ta ganta zaune ta yi zuru ta tashi tayi mata magana cikin sanyin kalamai tana sake rarrashinta akan ta manta da komai kada tasa damuwar abun a ranta,idan tayi ta gaji taga tak'i tankawa ta zura mata idanu sai ta hak'ura ta sake kwanciya ta barta,tsayin daren gaba d'aya a haka yazo ya wuce magana ta fatar baki ba ta iya yinta ba because har lokacin al'amarin bai gama sakinta ba,komai fresh yake a kwakwalwarta kamar a yanzun ne ma yake kan faruwa..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. [9/11, 4:26 PM] My number 1: *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 1⃣9⃣ Duk yadda Jawahir taso a ranar Badriyah ta bar gidan abun bai yi ba sai da ta kwana,da safe kuwa gari yana wayewa,tun kafin Dr Fadl ya bar gidan ta lallab'a ta faki idanunsa,lokacin ko juyin farko Badriyah bata yi ba bare ta farka ta shigo bedroom d'in,da kallo Jawahir ta fara binta,yadda tayi rub da ciki ta yi d'ai² ta baje wani haushi ya cika Jawahir alamun da suke tabbar da duk abunda ke faruwa ko tace suka haddasa bai wani dameta ba kenan,bare ta fara nadamar laifinta tun kafin taje ta gamu da iyayensu,hakan ya sake b'ata mata rai har bata san lokacin da zuciyarta ta yunk'uro ba,kamar wacce idan ta samu wuta za ta jefa Badriyah a ciki,ta k'araso a fusace tana hucin masifa ta daidaici tsakiyar bayanta ta d'ala mata duka,Badriyah dake tsaka da bacci taji saukar duka ta mik'e a firgice tana sosa bayanta had'e da fara dube²n inda take,here suka yi idanu hud'u da Jawahir dake tsaye a kanta tana jifanta da mugun kallo,tsaki Badriyah tayi tana gyara kayan dake jijinta,cike da masifa Jawahir dake tsaye ta fara mata balbalin fad'a "sai ki tashi ki tattara ki fice haka,jiya kin ci sa'a mijina yana nan bazan iya korar ki a kan idanunsa ba,but yau ko kin fi k'uda maita billah sai kin bar gidan nan,sai dai idan kin tafi kice kin daina zuwa,ni kuma zan so haka" saurin kallonta Badriyah dake susar baya tayi,it was there kuma ta tabbatar Jawahir d'in ce ta shammaceta ta daketa tana bacci,a nutse tana kallonta da idanunta da bacci bai gama saki ba ta kad'a kai,without ta ce da Jawahir k'ala ta sauka daga saman gadon,sai da ta tabbatar ta dai² ta a tsaye tana aikema Jawahir wani kallo tace "ni dai tunda nake ban tab'a ganin mutumin da yake fifita bare akan d'an uwansa na jini ba sai ke" wara idanu Jawahir tayi tace "auu! Ke baki san haka ba dama sai yanzu? Ai wallahi ba ni ba kowa ma zai so ace Ismat ta kasance tsatsonsa because ke kanki sanin kanki ne ta fiki qualities" tab'e baki Badriyah tayi tace "ke kika ga haka" da sauri bata jira wani magana ya sake shiga tsakaninta da Jawahir ba tayi maza ta shige bathroom d'in ta rufe,because a rayuwarta ta tsani ana magana a fara sako zancen Ismat ta fita abu kaza,duk yadda kuke da ita to fa a lokacin za ta iya fututtukewa ta b'ata rai,idan aka yi rashin sa'a kuma abun ya kai ga fad'a,Jawahir da ta san kan abun tana ganin Badriyah ta shige sai tak'i hak'ura ta tafi,duk abunda tasan idan ta yi zaisa Badriyar zuciya ta bar gidan sai data tabbatar ta yi kafin hankalinta ya kwanta. *** On the side of Ismat kuwa a safiyar tun kafin ace Hasna ta farko daga bacci,Ismat dake zaune guri d'aya tsayin daren yadda taga dare haka taga rana,a hankli ta motsa jikinta da tayi leaning da gadon da take kai ta k'ifta pale swollen eyes d'inta da suke nan a bushe babu alamun ruwa a cikinsu,ta shak'i iska ta fesar da wani irin k'arfi kafin ta lumshe idanunta ta ci gaba da sauke numfashi a hankali,bayan kamar mintuna biyu ta mayar da kanta baya ta kwantar tana sake runtse idanunta,tsayin lokaci ta d'auka a haka sai da agogon d'akin ya buga 8:00am sannan a hankali ta fara k'ok'arin bud'e idanunta,duk da yanayin damuwa shi ne bayyane a cikin kwayar idanunta da fuskarta but hakan ko kad'an bai hana ta sakin lallausan murmushi ba sanda suka had'a idanu da Mom data bud'e k'ofar bedroom d'in,Mom dake tsaye daga bakin k'ofar ta yi still ta kasa k'arasowa sai kallon y'arta take cike da tausayi,a hankali Ismat dake kallon Mom daga inda take tayi k'arfin hali muryarta a shak'e tace "good morning Mom!" Mamaki k'arara a fuskar Mom tana binta da kallo because bata yi tsammanin jin magana daga bakinta ba a lokacin ta had'iye wasu iri yahu masu kama da na tsoro tace "morning dear how are u?" Lallausan murmushi ta sake yi tace "i'm fine Mom" kallon rashin yarda Mom ta fara mata kafin ta tako cikin room d'in tace "ya jikin? Or are u feeling pain anywhere?" Ismat dake lumshe idanu cike da dauriya ta kad'a kai tace "Alhamdulillah! I'm getting much better Mom" kallon tausayi Mom ta dunga binta da shi yadda take magana a sanyaye kafin Mom ta zauna kusa da k'afafunta dake rufe cikin spreadsheet,tunda Mom ta zauna ta zuba mata idanu ta kasa sake cewa komai,suka yi shiru sai da aka d'auki lokaci sannan Mom ta iya bud'e baki da kyar tace "Sweetheart!" Kasa amsawa Ismat tayi sai dai ta d'ago idanunta ta kalli Mom,Mom da bata damu da rashin amsawar Ismat d'in ba tace "No matter what things suke faruwa dake ina miki nasiha da ki kasance mai hak'uri da karb'ar duk wani destiny da zai gifta cikin rayuwar ki,ke musulma ce kin san abunda yake dai² da wanda ba dai² ba,as Allah (s.w.t) said dole ne sai ya jarrabi kowanne rai,kin san ba wai dan ba ya son mu bane,a'a sai don ya sake gwada k'arfin imanin mu,wanda na tabbatar idan kika kasance mai hak'uri da juriya akan jarabawoyin ubangiji sai kiga kin ci ribar hakan a gaba.. Ba wai ina cewa kiyi hak'uri da abunda ya faru ba dan wani nufin,a'a ina gwada miki muhimmancin hakan saboda gaba idan wani abu ya faru za ki tuna a matsayin mahaifiya na tab'a fad'a miki,ba lallai ne naci gaba da kasancewa tare da ke ba,saboda kasancewar ke mace ce idan babu gidan aure akwai canjin gurin zama sannan akwai mutuwa,Allah shi yake tsara mana yadda za mu rayu,ki godewa Allah da al'amarin yazo a haka,har kika fara gane da irin mutanen da kike tare,ba sai bayan aure sannan kika fara ganin matsaloli ba,ke kinga na ki kalar jarabawar,su basu san me zai faru ba,but har kullum ina miki fatan kasancewa mai hak'uri,tare da imani da duk hukuncin ubangiji akan ki,that's ur destiny,shi ne abunda Allah yaso ya kasance,Allah yayi miki chanji mafi alkhairi kuma ya k'ara miki hak'uri.. Batun tsakaninku da y'ar uwarki wannan ba zan ce miki komai ba,kina da damar ki yafe mata,but abunda nake son nuna miki har kullum shi ne ki kasance mai yawan yafiya akan laifukan wasu,sai kiga Allah ya yafe miki na ki kema.." Tunda Mom ta fara magana take jin wasu hawaye suna k'ok'arin zubo mata,but haka ta dunga daurewa taita k'ok'arin mayar da su bata bari sun sauka ba sai dai ta lumshe idanunta gaba d'aya,jin kalaman da Mom ke furtawa take suna ratsawa har k'asan zuciyarta,yayin da wani irin sanyi yake ratsa ta kamar ana zuba mata ruwan sanyi ne a duka jikinta,tsayin mintuna ta d'auka idanunta suna a kulle,Mom dake kallon y'arta tana mata nasiha bata yarda ta tafi ta barta ba sai data tabbatar ta shafe kaso mafi yawa daga damuwar da take ciki,Ismat da tayi shiru tana sauraron Mom lokacin da taji ta yi shiru bata sake magana ba a hankali ta fara bud'e idanunta da suka d'an sauya colour,ta yiwa Mom lallausan murmushi then a hankali ta kai hannu ta janye spreadsheet da k'afafunta ke ciki ta sauke k'afafunta a k'asa,jan jikinta ta fara a hankali har ta kai jikin Mom,cike da wani irin mutuwar jiki ta kwantar da kanta a saman thighs d'in Mom tayi shiru ta lumshe idanunta,yadda ta koma komai nata ya sake yin sanyi yasa Mom binta da kallo mai cike da tsantsar tausayi,a nutse Mom ta kai hannunta ta dunga shafa kanta underneath tana jin babu dad'i,though ba wai tana ganin laifin wani a cikin abunda ya faru da y'arta ba a yanzun,shirun da Ismat d'in take yi shi yafi damunta,ta fi so taga ta ware ko dai bata koma yadda take kafin faruwar al'amarin ba to ace ta daina yin shiru mai nisa kamar haka,idan tana jin maganarta ko dai babu yawa za ta fi samun nutsuwa ita kanta. *** A gefen Badriyah kuwa bayan da Jawahir ta fita daga d'akin since ta gama shiryawa bata jira ko sallama ta tsaya suyi ba ta bar gidan,Dr da ya gama shirin fita Jawahir biye da shi ta d'auko masa briefcase d'insa za ta rakashi,suna tafiya sai rigima take masa yana mata dariya,dai² suna zuwa balcony ya tsaya,a shagwab'e Jawahir dake binsa ta tsaya tana kallonsa idanunta sunyi rau² hawaye kwance a cikinsu tace "Baka ce komai ba" kallo ya dunga mata mai cike da ma'anoni da yawa yana dage girorinsa yace "to ai ga yadda nace ayi,kefa kika ce a'a kuma" Jawahir dake kallonsa tun tsaiwarsu a gurin tace "ni dai a'a gaskiya" dariya ya sake yi yace "why no?" Tace "tou cewa kayi fa za kaje da ni,kuma sai kace a'a yanzun?" Ya sake d'age gira yace "but na ce ki bari sai na dawo ai" K'afafu ta fara dirawa tace "ni dai a'a,mu tafi ka ajiye ni sai ka wuce" lallausan sumar kansa da ya sha gyara ya shafa yana matsowa daf da ita,tayi sauri ta yi baya tana harararsa,a hankali ya sake matsowa yana dariya,tayi sauri ta kalleshi tana yin baya za tayi magana ya fizgota da sauri ta fad'o jikinsa,a rikice ta fara tura shi tana fad'in "ni Allah ka sake ni,babu wani wayon da za ka min,nima ina da wayo na ai" dariyar da yake ya sassauta hannayensa duka a zagaye da ita a nutse yana kallon kyakykyawar fuskarta yace "idan kin yadda zanje da ke but tare za muje aiki yau" saurin kallonsa tayi ya d'aga mata gira yace "yeah! That's it" tura shi ta fara yi tana cewa "A'a kayi tafiyarka to na fasa" bai saketa ba har lokacin yana sauke lips d'insa a jikin wuyanta yace "please muje ko,sai ki tayani aiki yau" yanayin yadda ta jiyo shi yana mata abubuwa a jiki su suka sa bata jira ba tace "a'a ka barshi kawai na hak'ura,idan ka dawo sai ka kaini" yana jin ta ce haka yayi murmushi bai saketa ba yace "alright! Let go ki rakani na kusa yin latti" wani murmushi tayi ta sinne kai a jikinsa,yayi murmushi shima yace "muje ko sai na d'auke ki?" Kad'a masa kai tayi tace "ni dai Allah wayo fa kayi min dan kada naje" yana sake sakin murmushi ya rik'o waist d'inta yace "ke dai kika d'auka haka" tace "ai haka ne ma" har suka k'araso parking space hirar da suke yi kenan,ya bud'e mota ya shiga a hankali ya d'ago kai yace "Amm! Badriyah fa? Baza ta skul ba?" Da farko d'auke kai Jawahir tayi ta k'i cewa komai Dr da ya fahimci ta ji abunda yace amsa ne bata ga damar ba shi ba ya tsaya kallonta,Jawahir dake tsaye har sannan ganin ya zuba mata idanu ta fara tsarguwa da kallon da yake mata tana d'aga masa gira tace "what?" Murmushi yayi ya kamo hannunta ya zaunar da ita a jikinsa yace "what's ur problem?" D'auke kai ta fara k'ok'arin yi saboda ba ta son maganar yayi tsayi tsakaninsu,da sauri ya rik'o fuskarta yana kallon idanunta yace "Uhn! Tell me what's happening?" Girgiza kai tayi a hankali tace "nothing" yace "really?" Ta kad'a kai tace "yes" ajiyar zuciya yayi yana kallon fuskarta da ta had'e yace "kuma so kike na yarda babu komai?" Da sauri ta d'ago idanunta ta kalleshi,ya sake yin murmushi not minded yace "shi kenan tunda ba kya so na sani,maybe maganar tsakaninku ne bai shafe ni ba,am i right?" Kautar da kai tayi bata ce komai ba,Dr dake studying yanayinta yace "shi kenan,but a haka za'a sallame ni yau?" Murmushi ta k'irk'iro tana shafa beard d'insa tace "a'a" yace "a'a what?" A hankali ta sauke idanunta kan lips d'insa da suke da d'an duhun colour suna shek'i,yadda yaga ta k'ura musu idanu ta kasa cewa komai yasa shi yin murmushi had'e da mik'o mata su cikin salon jan hankali yace "what are u waiting for Mr's Fadl?" Kamar ya san idan yace haka za taji wani abu kan kiranta da yayi Mr's Fadl nan da nan kuwa Jawahir taji kamar ana hura mata kai,har bata san lokacin da murmushi ya sub'uce mata ba,shi kansa murmushin yayi ganin ta d'an saki a nutse yana kallonta ya sassauta muryarsa kamar zai mata rad'a yace "a sallame ni na tafi madam" fuskarsa ta tallafe da hannunta d'aya while d'ayan kuma ta fara yawo da shi kamar tana masa zane,cikin salonta da cool voice d'inta ta fara fad'in "Allah tsaremin kai ya bada sa'a,Allah ya dawo min da kai lafiya" k'ayataccen murmushi yayi yace "ameen wife,thanks for ur good and warmth prayer,i love u!" Shafa gefen fuskarsa ta ci gaba da yi bata ce komai ba sai murmushin da take yi,Dr da idanunsa ke kanta ya fahimci akwai sauran magana a bakinta yace "sai me kike son cewa kuma?" Dariya tayi da sauri ta b'oye fuskarta a k'irjinsa tace "and banda kallon mata idan ka shiga class" wani dariya ya fashe da shi yana zaro idanu yace "really?" Ta gyad'a kai tana b'ata fuska,yana sassauta dariyar da yake yace "na ce mu tafi tare kink'i ai" bata yarda ta kallesa ba tana sake had'e rai tace "ni dai kada ka kallesu gaskiya" murmushi yayi yace "an gama madam,bari na tafi kada Daddy yace na fara koyon latti" kai ta gyad'a a hankali za ta mik'e yayi sauri ya rik'e ta sosai a jikinsa,da sauri ta dago idanu jin irin rik'on da yayi mata,za tayi magana ya hana ta aiwatar da hakan,kusan mintuna biyar yana kissing d'inta sannan ya saketa jikinsu duk a mace,ta sauke kanta a saman k'irjinsa a hankali idanunta a lumshe tana maida numfashi,sun d'auki mintuna a haka shiru kafin ya lek'a fuskarta yace "bye!" Yadda jikinta ya mugun mutu lokaci d'aya taji kamar tace za ta bishi dan yadda ya kashe mata jiki da kiss kad'ai,cike da wata irin kasala ta bud'e idanunta a hankali ta mik'e daga jikinsa bata ce komai ba ta matsa ta rufe masa motar,ya bita da kallo yana sakin murmushi a nutse ya fara warming motar,har ya bar gidan Jawahir bata iya sake yin magana ba. Sanda Badriyah ta bar gidan Jawahir bata yi tunanin sake kiran Fawad ba,kai tsaye tana fitowa titi ta tare mai napep ta fad'a masa inda za taje yace ta shiga,daga gidan Jawahir suna tafiya a napep take tunanin inda ya kamata ta fara nufa because ba ta tsara ma za ta koma gidan uncle d'in nata ba,ta saki siririn tsaki lokacin da ta tuna babu inda ya dace ta nufa a yanzun sama da gidan su,har suka tsaya a get d'in gidansu tunanin abunda za ta fad'awa Mama idan ta rutsata take yi sai da mai napep ya juyo yace "Hjy mun iso" tayi ajiyar zuciya then a hankali ta sauko tana kallonsa tace "bari na kawo maka kud'in" wani kallo ya bita da shi,har Badriyah ta juya za ta wuce mai napep da ya lek'o cike da zafin kai kansa ya sha askin zamani yace "haba da Allah! Ke kin san sai kin shiga kin fito za ki sallameni baki fad'a min tun kafin ki hau ba sai da muka zo kice na jira ki shiga ki fito?" Juyowa Badriyah tayi ta kalleshi bata ce komai ba ta juya ta ci gaba da tafiya,mai napep ya dunga sababi har Badriyah ta fito bai yi shiru ba,ta mik'a masa 1k dake hannunta,still yana karb'ar kud'in yake cewa "ku dama y'ay'an masu kud'in nan haka kuke,ku dunga jin kanku bayan abun hawan nan ba kyautarsa aka bamu ba,kun san za kuce a jira ku ai tun kafin ku hau abun mutum za ku fad'a masa ya sani,amma sai ku masa shiru sai kunzo sauka ku wani ce a jira ku,mutum yace zai magana kuce za ku nuna masa gadara da kud'i!" Tsaki Badriyah tayi tana tsuke fuska tace "Ka ga Malam dakata,ba dai na biya ka ba? Idan ace na tafi ne ban biya ka ba sai ka saka ni gaba kana mita,but daga cewa ka jira na kawo maka kud'inka shi ne za ka fara min iskanci,idan ban sa an b'atar da kai ba Allah ya tsine min" kallonta mai napep yayi da sauri yana sakin dariya yace "za ki sa a b'atar da ni?" Ta zaro idanunta waje tace "sure idan baka bar gurin nan ba yanzun za ka sha mamaki" dariya yayi yace "to Allah tsare" daga haka ya fara duba mata chanji ya mik'o mata,wani kallo Badriyah ta jefa masa ta wuce bata sake bi ta kansa ba,har ta kusa da get mai napep da ya bita da kallo yace "Hjy canjin ki" bata juyo ba tana shigewa tace "ka rik'e ka sha pure water" mai napep da ya bita da kallo ya d'age shoulders yace "ke kika jiyo,gaba ta kaini" ya tada napep d'insa ya bar line yana fad'in "y'ar wahala!" Tana shigowa za ta wuce bedroom Mama dake zaune cikin parlon jin alamun footsteps ta d'ago ta kalleta,since suka had'a idanu da Mama ta yi saurin d'auke kai ta fara tafiya za ta wuce,Mama dake kallonta ganin za ta wuce fuskarta a tsuke,sai da ta bari ta kusa da corridor tayi calling sunanta out *"BADRIYAH!"* Waigowa tayi saurin yi tana kallon direction d'in Mama,yadda ta ga fuskar Mama ta nuna b'acin rai tuni jikinta ya d'auki wani rawa ta ciki,Mama da idanuwanta ke kan Badriyah har lokacin ganin tak'i dawowa cikin fad'a tace "Dad'in sunanki naji da zan kiraki ki tsaya a nan kina kallona?" Girgiza kai tayi tace "A'ah!" A wani irin sanyaye ta dunga tahowa har ta shigo tsakiyar parlon,fuskar Mama a had'e babu alamun sassauci tace "daga ina kike?" In'ina ta fara ta kasa zama,Mama ta mata tsawa ana kallo tace "Tambayar ki nayi daga ina kike?" A rud'e Badriyah da ta kasa kallon Mama tace "Mama daga gidan Jawahir fa nake" kallonta Mama da ta ruga ta san inda taje ta fara yi tace "gidan Jawahir gidan ubanki ne da kika je kika kwana a can?" Girgiza kai tayi saurin yi ko ina na jikinta yana rawa tace "Amma Mamah" tsawar da Mama tayi mata da fad'in "Zan ci ubanki kika sake cewa wani abu,wa kika ce ma za kije gidan Jawahir ki kwana?" Ta sunkuyar da kanta k'asa tace "babu kowa" Mama ta sake jefa mata mugun kallo tace "babu kowa? Wato kin zama y'ar kanki,abunda kika sa kanki shi za kiyi babu wanda ya isa dake?" Girgiza kai tayi tace "A'ah! Kiyi hak'uri" cike da fusata Mama dake kallon Badriyah tace "Ai bai kamata kiji tsoron zuwa gida ba tunda kin san abunda kika yi,kuma wallahi ki ji da kyau ba baki nayi miki ba duk abunda ya faru gaba kiyi kuka da kanki,but let me make it clear babu ruwa na kada ma ki fara tunanin zuwa min da matsalarki,tsuntsun duk da ya ja ruwa,shi ruwan zai daka,yadda kika hana yarinyar nan nutsuwa kika rabata da yaron,ga ki nan ga shi babu hannuna cikin lamarinki,Allah ya gani ba ni da mugun nufi akan kowa,kaf danginmu kuma ni ban tab'a ji ko ganin mai mugun hali irin naki ba,yadda kika zab'arma kanki haka za ki gan,in dai namiji ne wata rana idan kika ji uwar wuta da k'afafun ki za gudu... Ban miki baki ba,but surely za ki yi kuka a nan gaba.." Tunda Mama ta fara fad'an tak'i yarda ta kalleta sai tura bakin da take tana k'ananun maganganu da ba'a ji,Mama da tayi shiru tana jin ciwon abunda Badriyah tayi har ranta a fusace ganin yadda ta tsaya har sannan ba ta da alamun neman waje ta zauna tace "abun kunya dai ya tabbata akanki da har kike iya nuna bak'in ciki ma y'ar uwarki,na tabbata wallahi da Ismat ce a matsayinki ko shi yaron ya gwada yana sonta baza ta tab'a bada fuska ba,amma da yake ke algunguma ce munafuka sai da kika san yadda kika yi kika shiga tsakaninsu" k'unk'uni ta fara da cewa "to ni Mama ba fa ni nace yace ya fasa aurenta ba!" A fusace Mama tace "Dan ubanki ni za ki cema ba ke bace,ban san halinki ba? Ke kika haife ni ko ni na haife ki da za ki fad'a min halinki yau?" Badriyah dake d'auke kai gefe duk da tana jin tsoron Mama bata fasa cewa "to amma Mama dan Allah daga abu ya faru sai ku fara ganin laifi na,ai ya kamata ku yi bincike kafin ku fara ba ni laifin duka" wani kallo Mama ta dunga mata cike da mamaki kafin ta iya cewa "Ke kika sani kuma,surely zan sake fad'a miki nan gaba ko da kin kwaso matsalolinki kada ma ki fara zuwa min nan,dan wallahi babu hannuna cikin lamuranki" Mama tana gama fad'in haka ta d'auki wayarta data ajiye ta fara making call. Badriyah da kanta ke k'asa tun d'azun ta kasa zama ganin iya abunda Mama za tayi kenan,ta d'ago ta saci kallon Mama suka had'a ido,Mama ta zabga mata mugun kallo ta girgiza kai cike da takaici tace "sai ki wuce ki ba ni waje,gidan ubanki ne dai kin dawo ba zan hana ki zama ba" turo baki tayi kafin ta fara tafiya a hankali ta wuce arean bedrooms,Mama ta sake binta da kallo ta d'auke kai cike da jimami bata ce komai ba. *A week later...* Cikin kwanakin da incidence d'in ya faru gaba d'aya duk wanda ya san Ismat a baya kallo d'aya zai mata a yanzun ya fahimci changes d'in da suke tattare da ita,though dama ba wai ta cika hayaniya ba,sannan a tsarin halayyarta bata iya b'oye damuwa,komai k'ank'antar abu idan aka mata sai ta d'aukesa tasa a rai,wani lokacin ko abinci kasa ci take idan tana cikin damuwa,da yake ba ta da hayaniya sai dai kaga ita kad'ai tana ramewa ka tambayeta kuma babu magana,sai idan abun ya saketa dan kanta ta dawo normal,tunda al'amarin ya faru yadda ta sake zama quite yana mugun damun Mom dan babu yadda za tayi ne ta saka mata idanu but batun rarrashi kam babu irin wanda bata yi mata ba har dai ta hak'ura ta zubawa sarautar Allah idanu,Hasna ma tun zuwanta duk da tana tausayin Ismat d'in musamman idan taga ta zauna shiru haka za ta zauna ta sa ta a gaba tana fad'a mata maganganu masu sanyi da taga ta k'i sauka ne ta tattara ta koma gida,duk gidan babu wanda al'amarinta bai damu sun dai rasa yadda za suyi da ita ta sauka ne duka sai suka yanke shawaran ba ta lokaci ta sauka da kanta kamar yadda take yi a sauran lokutan da suka wuce,bhai kuwa shi dama tun a ranar bayan da aka gama yankewa Badriyah hukunci da ya fice a gidan bai sake lek'owa ba,ya killace kansa a barrack da sunan aiki ya rik'esa,for nothing other than ba ya son ya dunga ganinta a cikin a damuwa,sai wasu lokutan idan ya so yake shammatarsu ya shigo yana d'aukan abunda ya zo nema zai sake ficewa. * Ranar yau kam tun da safen yanayin yadda ta tashi ba k'aramin bawa duka y'an gidan mamaki yayi ba,matar da idan ta saka abu a ranta wani lokacin sai Mom ta yi da gaske ta gwada b'acin rai kafin take iya hak'ura da shi,but a yau duk yadda al'amarin ya faru bugu d'aya ta tashi kamar ba ita ba,fuskarta da a kwanakin da suka gabata take cike da damuwa da rashin walwala yau wani sabon sukuni Mom ta dunga gani a tattare da ita da yasa duk inda ta gilma sai idanunta sun bita,ita kanta Ismat d'in a kan kanta da ta tashi haka nan ta dunga ji a zuciyarta tana buk'atar yin wani abu special,ba kan komai ba kuma face tana son ganin ta fara erasing duk wani k'uncin da suka dasa mata a zuciyarta with hope akan hakan zai sauk'ak'a mata yanayin da take ji kan al'amarin. Sanda ta kammala shiryawa cikin skinny trouser blue da y'ar riga ta sakko,a nutse ta dunga tafiya duk da zuciyarta har yanzun a raunane yake ta k'araso cikin parlor ta shige jikin Mom dake zaune idanuwanta akanta,ajiyar zuciya Mom tayi ta shafa forehead d'inta,idanunta a kulle tana sakin murmushin k'arfin hali a shagwab'e tace "Mom ina bhai ya shiga all this while?" Murmushi Mom tayi tace "Ni ya za'ayi na sani tunda kun mai dani kwallon k'afa kuna bugani inda kuka so!" Saurin d'agowa Ismat tayi tana zaro idanunta tace "Me yasa za kice haka Mom?" Mom tace "ya bazan ce haka ba? Kullum ina fitting akanku amma idan abu ya samu d'aya sai ku birkice ku hana ni sukuni" d'an dariya tayi a hankali ta lumshe idanu tace "Mun daina Mom" da sauri Mom tace "Kuka daina a ina? Sai dai ko za ku daina gaba" dariyar da Ismat ta manta rabon tayi ta fara,Mom ta sake tana kallon y'ar tata,har zuciyarta take jin dad'in yadda ta fara dawowa back to normal,Ismat da ta fahimci shirun da Mom tayi da sauri tace "Mom ki d'an aramin wayar ki please" kallonta Mom tayi cike da zolaya tace "me za ki min da waya" a shagwab'e Ismat tace "Bhai fa zan kira naji yana ina?!" Mom tace "ina na ki wayar kike neman nawa?" Shiru tayi da farko kafin ta tab'e baki tace "ya b'ata" zaro idanu Mom tayi tace "since when?" Wara hannu Ismat tayi tace "nima nemansa kawai nayi ban gani ba" Mom ta kad'a kai a hanakli tana murmusawa tace "fad'a min gaskiya ko dai wani kike so a siya miki?" Dariya ta fara yi ta b'oye fuskarta a jikin Mom,Mom tayi murmushi har ranta tana jin farin cikin zaman da suke yi da Ismat wanda ta manta rabonsu da yin hakan tace "Mmm! Na gano ki yanzun" dariya Ismat ta dunga yi tak'i sak'e cewa komai,Mom ta d'auko wayar ta mik'a mata tace "take! Maza kirasa muji yana ina?" D'agowa Ismat tayi ta karb'i wayar tana sakin murmushi,a nutse ta fara kiran line Barraq,wayar yana shiga Barraq ya d'auka da sallama a tunaninsa duka Mom ce,daga gefen Ismat tana jin yadda yayi magana ta fahimci bai gane wanda yake kiransa ba,sai tayi murmushi ta amsa sallamar da yayi,wara idanu Barraq yayi yace "Is that really u?" Ismat tayi dariya tana gyad'a kai,lokaci d'aya kuma ta b'ata fuska tace "Yeahh! Bhai ina ka shiga ka barni?" Ajiyar zuciya Barraq ya saki yana shafa sumar kansa yace "are u missing me?" Ismat dake kad'a kai tace "sure bhai!" Murmushi yayi yace "kin daina kukan?" Kai ta kad'a kamar yana kallonta tace "yes" ya kad'a kai a hankali "alright! On my way.." Wara idanu tayi da sauri tun bai k'arasa fad'in abunda yake son cewa ba,cikin jin dad'i tace "but za ka zo min da tsaraba?" Murmushi yayi yace "what do u want?" Saurin kallon Mom tayi taga ita take kallo,da sauri ta sake rik'e wayar cikin rad'a har sa hannu take tana kare wayar kada Mom taji tace "Apple nake so sai cakes da chocolates!" Murmushi yayi yace "Alright!" Yana fad'ar haka da sauri Ismat tace "sai ka zo" tana fad'a ta fara katse wayar,kallonta Mom tayi kafin tayi magana tace "ke dai da Yayan ki d'innan sai Allah,ni idan na kira sai yace min yana aiki,but yanzun daga kiransa jikinsa yana b'ari har ya ce zai taho ko?" Ismat ta saki dariya bata ce komai ba ta kwantar da kanta saman cinyar Mom,cikakken mintuna talatin ba'a yi da suka gama da Barraq ba doorbell yayi k'ara,dariya Ismat tayi da ya bayyana hak'oranta ta mik'e cike da zumud'in ganinsa tana cewa "he's here Mom,kinga har ya zo!" Murmushi itama Mom tayi tana kad'a kai cike da jin dad'in yadda yaranta suke kansu a had'e,yadda Barraq ke son k'anwarsa yake d'aukan al'amuranta da muhimmanci tabbas ta san ko basa raye ba za ta tab'a kukan maraicin iyaye ba,shi kad'ai ya isa ya tsaya mata akan duk wasu al'amuranta,ya isa ya zame mata bargon da za ta jingina a duk lokacin da taji muradin son ganinsu,fuskarta d'auke da murmushi ta k'arasa wajen ta bud'e k'ofar bakinta yak'i rufuwa tsabar murnar da take yi za ta ganshi,but tana bud'ewa maimakon taga Barraq here idanunta suka fad'a cikin na Badriyah dake tsaye tana taunar chewing gum tana k'as²,kallonta Ismat ta dunga yi a hankali da wani irin mamakin ganinta,lokaci d'aya murmushin dake kan fuskarta ya fara padding b'acin rai ya hauro ya maye gurbin kyakykyawan murmushin da take..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. [9/12, 4:14 PM] My number 1: *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 2⃣0⃣ *Before she arrived...* Tunda ta fito Mama take kallonta bata ce mata komai ba har ta gama zagayenta a parlon ta koma,almost fifteen minutes ta sake fitowa but still ta rasa ta yadda za ta sanarwa Mama za ta fita,da aka jima taga b'oyewar babu amfanin da zai mata,because sanin kanta ne ko ta gama shiryawa Mama tana iya cewa baza ta fita ba hakan kuma ya tabbata,dan kanta ta zo har inda Mama take a sanyaye ta zauna saman hannun armchair tace "Mama!" Mama da hankalinta yake kan TV tace "what happened?" Shiru Badriyah tayi ta kasa magana,Mama da taji bata ce komai ba ta shareta itama tak'i ta sake tambayarta,Badriyah ta gaji da shirun da Mama tayi mata ta daure ta sake cewa "Mama!" For the second time taga Mama bata bada hankalinta a gurin da take ba ta dai amsa kiran da fad'in "ina jinki" a rud'e Badriyah ta kalli mama sai dai ta kasa magana,almost five minutes tana zaune duk a takure da ta gaji gashi tana son fitar a karo na uku tana kiran sunan Mama,ran Mama a b'ace bata kalli inda take zaune ba cikin fad'a tace "idan kin san babu abunda za ki fad'a dan Allah ki tashi ki bar gurin nan ko kuma dai ki dakata da kirana" jim Badriyah tayi ta kasa sake magana,sai sunkuyar da kan da tayi,tunda suka yi shiru take tunanin abunda za ta fad'a Mama ta barta ta fita ba tare da ta sake ambaton sunan Maman ba,bayan ta gama tattaro jarumta tana runtse idanu tace "Dama ina so zanje gidan uncle idan kin bari" kallonta Mama tayi bata amsa ba ta d'auke kai,a sanyaye duk da ta san ba wai Mama bata ji abunda ta fad'a ba ta sake yin k'arfin halin cewa "kin ji?" Ba tare da Mama ta damu ta kalli direction d'inta ba tace "me za kije kiyi musu?" Ajiyar zuciya tayi cikin sanyi tace "zanje na deb'o kayana da suke can!" Idanu Mama ta d'ago tana kallonta tace "Ehh! Lallai gaskiya na yarda da hausawa suke cewa mara kunya da shi ake cin tuwon gidan biki,ke dan Allah baki ji kunya ba za kije gidan?" Sunkuyar da kai tayi bata amsa ba,Mama dake jifanta da mugun kallo tace "dake nake kika min shiru" k'unk'uni ta fara da fad'in "ni to me nayi?" Mama ta wara idanu tana kallonta tace "baki san me kika yi ba?" Badriyah dai ta yi shiru bata amsa ba,Mama ta kad'a kai cike da takaici tace "Allah ya kiyaye hanya" mik'ewa tayi tace "Allah yasa" daga haka ta wuce bedroom d'inta ta fara kiran Fawad. * Yadda Ismat take kallon Badriyah haka itama take kallonta bata ce mata komai ba,sai ci gaba da tauna chewing gum d'inta da take yi cikin nutsuwa,bayan wani lokaci Badriyah da ta gaji da kallon da Ismat ke mata ta d'auke kai daga kan Ismat d'in da ta kasa matsawa daga doorway da take tsaye tun d'azu,a hankali tana tab'e baki ta fara takowa har ta k'araso,sosai ta tsaya a gabanta tana sake had'e rai tace "za ki iya matsawa na wuce please!?" Kallonta Ismat ta dunga yi mamakinta sai son rinjayar tunaninta yake yi,but bata yarda hakan yayi tasiri ba,duk abunda ya faru kafin lokacin Ismat bata yarda ta d'ora zargi akan Badriyah ba duk da sanin wace ce ita da tayi but a yanzun kallo d'aya tayi mata ta gama fahimtar abunda ya faru was already planned,Badriyar ta sani she just pretend to hide,ita suka mayar k'aramar yarinya suke k'ok'arin raina mata hankali,a yanzun kam za ta iya cewa ma da ita aka shirya mata hakan,duk yadda ta dunga rarrashin zuciyarta a cikin kwanakin da son manta abunda ya faru,tana ta k'ok'arin ganin bata bawa Badriyar laifi ba,ganin da tayi mata a yanzun sai taji ya rusa komai,within a few seconds ta fahimci komai da ake so ta gane,sai dai har yanzun abunda ta kasa yardarwa zuciyarta shi ne me ta yiwa Badriya ta aikata mata hakan? Habibtiiy'n ta da take so ta fitata sama da komai na ta itama take sonta itace aka had'a baki da ita aka shirya mata cin amana,anya itace ko dai wata ce daban aka musanya mata da ita? Yadda Badriyah taga Ismat ta k'ura mata idanu ta k'i cewa komai tun tsaiwarsu a wajen shi yasa ta jan siririn tsaki,fuskarta a had'e babu alamun dariya idanunta fes akan fuskar Ismat d'in tana yatsina tace "I'm talking miss kin tsare ni da kallo,wani abu ya faru ko dai na canja miki daga yadda kika sanni?" Maganar da badriya tayi ba karamin taimakawa yayi ba wajen dawo da Ismat hayyacinta,ta sake kallon Badriyah tana sakin ajiyar zuciya but still ta kasa magana,Mom dake zaune cikin parlor tana danna wayarta da Ismat ta ajiye ta tashi ganin shiru har lokacin basu k'araso ba ta d'ago tana kallo hanyar,nisan dake tsakanin da yasa bata iya gano komai ba,a nutse ta ajiye wayar ta zubawa hanya idanu had'e da d'aga murya tace "sweetheart! Tsaiwar me kuke kuma? Ina bhai d'in naki yake?" Jikin Ismat a sanyaye bata iya amsa maganar Mom ba ta saki k'ofar ta juya da sauri,Badriyah da ta bita da kallo ta tab'e baki then ta biyo bayanta,since ta tsinci kanta a cikin parlon da wasa bata yarda ta kalli gurin da Ismat tabi ba bare ta damu da sanin akwai mutane ko babu,kanta tsaye kawai ta wuce hanyar staircases,Mom da tun shigowar Ismat ta fahimci akwai damuwa ta d'aga kai ta bi Badriyar dake shigowa da kallo sai dai ganin tana wucewa sai bata ce mata komai ba itama har ta fara haura staircases d'in,a hankali Ismat dake jin wani irin zafi da damuwa a ranta tayi saurin shigewa jikin Mom,here ta dunga sauke ajiyar zuciya kamar wacce tayi kuka,Mom ta kalli Ismat data dawo jikinta ta kwanta tana mata addu'ah cikin k'arfin zuciyah,har Badriyah ta gama tattara belongings d'inta dake gidan ta fito Mom mamakinta take yi,though za ta iya cewa tafi kowa sanin wace ce Badriyah but har a lokacin ita kanta ta kasa yarda da abunda yake faruwa. Shigowar motar Barraq gidan wanda yayi horn tun a get dai² lokacin shi yasa Ismat bud'e idanunta da suke a rufe tun bayan shigowar Badriyah gidan,yadda suka birkice colour d'insu ta canja cikin tak'aitaccen lokaci yasa Mom dake kallonta tun d'azun cike da fargabar kasa gane yanayin da take ciki ci gaba da addu'ah a ranta,while wani gefen kuma tana sake addu'ar Allah yasa har Badriyah ta bar gidan kada wani abu ya had'a su da Barraq,kamar had'in baki dai² lokacin da yake shigowa cikin parlon da sallama sanye da k'ananun kaya bak'ak'e da suka yi matuk'ar haskasa suka yi masa kyau,ita kuma Badriyah lokacin take k'ok'arin sakkowa daga saman janye da k'aton trolley da ta shirya wasu daga kayanta da suke gidan,Mom da taji motsi a saman ta d'aga kai ta kalli direction d'in Badriyah suka had'a ido,tsayawa Badriyah tayi cak a inda take tana kallon Mom because bata san tana wajen ba,ko ba'a fad'a ba kuma ita da kanta ta ji kunyar abunda ya faru tunda ta fahimci ba tun lokacin Mom ke zaune a wajen ba,Barraq da ya shigo hannunsa d'auke da manyan fararen ledoji masu kyau,bai yarda sun had'a ido da Mom ba yana shafa sajensa da kamar babu ya zauna yana fad'in "barka da gida Mom" d'auke kai Mom tayi daga kallon da take ma Badriyah ta kallesa,yadda yake abu kamar wanda ke gaban surukarsa yasa ta kad'a kai tace "idanunka kenan ko Barraq?" Murmushi yayi ya sake shafa lallausan sumar kansa a hankali yace "I'm sorry Mom,but aiki yasa ba na zuwa" harara ta sakar masa tace "Ai shi yasa nace haka nima,yanzu da aikin yayi maka sauk'i ai ga ka nan ka zo jikinka yana kyarma" murmushi yayi bai ce komai ba sai kallon Ismat data zauna gaban ledojin da ya ajiye kusa da k'afarsa,Mom da hankalinta yake a rabe ta sake d'aga kai for the second time ta kallo inda Badriyah take tsaye tana kallonsu,sake d'auke kai Mom tayi tana ci gaba da kallon kids d'inta a ranta kuwa addu'ah kawai take jerawa,a hankali Ismat ta bud'a ledar farko ta lek'a,ganin apples ne da yawa a ciki tayi murmushi then ta bud'e d'ayar,tarin chocolates da ta gani yasa ta d'ago a hankali tana sakin lallausan murmushi da cool voice d'inta tace "thank u bhai,Allah k'aro bud'i ya ba ka mata ta gari" murmushin ya mayar mata bai ce komai ba,ta mik'e tsaye rik'e da ledojin data tattara,da sauri Barraq ya kalleta yace "ina za kije kuma?" Dariya tayi tace "zan dawo yanzu" ya kad'a kai yace "thought za ki gudu ne,nace kiran me kika min kuma tunda baza ki zauna muyi fira ba?" Dariya tayi cike da k'arfin hali tana satar kallon direction d'in da Badriyah take ta gefen ido to make sure bata yi abunda zai sa Badriyah ta gane yanayin da take ji a ranta ba tace "no! Yanzu zan dawo ka jira ni" juyawa yayi yana kallon Mom wacce take zaune tana saurarensu,yayi murmushi a nutse ya tashi yana sosa kai yace "Mom bari nayi wanka na fito" bata kalleshi ba ta tab'e baki alamun shi ya sani,yayi murmushi ya fara tafiya a nutse zuwa hanyar bedroom d'insa,kamar wanda aka ce idan ya je shiga d'akin ya d'aga kansa,har ya kama handle d'in k'ofar ya bud'e ta gefe idanunsa suka gano masa kamar wucewar abu,not minded ya juyo a sharce ba don ya yi niyyar ganin mene ne a gurin ba idanunsa suka sauka kan Badriyah dake ta k'ok'arin ci gaba da janyo trolley d'inta za ta sakko,haka nan ya tsaya cak a gurin ya dunga binta da kallo ya kasa tafiya still kuma hannunsa a kan k'ofar da ya bud'e,sai ya zama shi bai shiga ba kuma shi bai mayar da k'ofar ya rufe ba,Mom dake zaune tun d'azu fargabarta dama ace Barraq ya ga Badriyah ta dunga kallonsa underneath tana jero addu'ar Allah yasa kada yace zai fasa shiga bedroom d'in,aka yi sa'a dai har Badriyah ta gama sauke trolley d'inta yana kallonta bai ce mata komai ba sai da yaga tana niyyar barin gurin ya saki k'ofar ya waigo dukansa had'e da rik'e waistband d'insa ya ci gaba da binta da kallo,a sad'ad'e Badriyah da ta gama sauke trolley d'inta k'asa ta d'an kallo direction d'insa kamar wata munafuka,suna had'a idanu tayi sauri ta d'auke kai tana tura baki,zaro idanu Barraq yayi cike da neman fad'a yace "dan uwarki wa kike ma wannan kallon?" Not only Badriyah hatta Mom zagin da yayi sai da yasa ta mamaki because da wasa bata tab'a ji ba,cikin rud'ewa da amsar da za ta bashi tana sake rik'e trolley d'inta sosai tace "Ni yaushe na kalleka?" Takowa ya fara yi zai dawo while yana fad'in "k'arya zan miki?" Da sauri Mom ta kira shi "Barraq!" Bai yarda ya kalli Mom ba yace "Ina miki wasa? Ko ni sa'anki ne?" K'unk'unin da Badriyah ta fara yi shi yasa yayi saurin k'arasowa inda take fuskarsa a d'aure cikin tsawa yana kad'a mata hannu yace "don't ever think za ki zage ni na kyaleki,billah kika sake bakinki ya k'ara furta wani magana a nan wajen sai na fasa miki baki munafuka kawai!" Hararar gefenta tayi ta tab'e baki sai dai bata ce komai ba,da yake idanunsa suna kanta har lokacin ya ga abunda tayi,cikin tsananin fushi yana zaro idanu yace "ni kike harara dan uwarki?" Mom da tun d'azu ta kasa sake cewa komai,ganin yadda nufi inda Badriyah take kamar wani zararre da sauri tace "Barraq! Ka wuce kaje kayi abunda ke gabanka,ba na son neman fitina" juyowa yayi dukansa ya kallo Mom ransa a mugun b'ace yana nuna side da Badriyah take har lokacin yace "kina ganin abunda tayi ko? Waima me ya kawo ta gidan nan Mom? Mene ne kuma ta zo nema?" Wara idanu Mom tayi tace "ka wuce kayi abunda ke gabanka nace" da sauri ya kad'a kai cikin jin zafi yace "shi kenan! But ki fad'a mata duk ranar da ta sake zuwa gidan nan ko ba na nan,aka sanar da ni an ganta billah saina karya mata k'afafu,sai dai ace za'a raba zumunci" kallonsa Mom dake zaune ta dunga yi ta kasa sake yin magana,Badriyah data saki baki tana kallon Barraq dake gyad'a kai kamar wani kadangare bata san sanda tace "Uhn!" Kafin ta k'ara wani maganar Barraq da dama k'iris yake jira ya kaiwa fuskarta lafiyayyen mari,kafin ta dawo hayyacinta ya sake k'ara mata wani,yana niyyar harbata da k'afa Mom tayi sauri ta tashi tana kwala kiran sunansa "Barraq!" Fasa abunda yayi niyya yayi saboda kiran sunansa da Mom tayi sai hucin da yake yi,Ismat da tun d'azu bayan ta d'auki ledojinta da ya kawo mata ta wuce kitchen bata san me yake faruwa ba,lokacin ta d'auko bowl data yanka apples a ciki kenan ta sawo kai za ta fito ta jiyo maganar Mom tana kiransa da sauri ta k'arasa fitowa tana zare idanu saboda yanayin kiran da Mom ta masa har tana tuntub'e ta yi tunanin wani abu ne ya same shi,tana k'arasa fitowa ta fara raba idanu,tsaye ta hangosa kusa da Badriyah dake dafe da fuskarta,cikin hucin masifa Barraq da yafi kusa da Badriyah akan Mom yace "ni za ki rainawa hankali? Ko an fad'a miki sa'anki ne?" Kasa d'agowa Badriyah tayi,Mom ta k'araso wajen tana kallonsa bata ce masa komai ba ta rik'oma Badriyah trolley d'inta da zafin marin Barraq yasa ta sake shi ya fad'i ta mik'a mata,sanda ta rik'e shi sosai a hannunta ta d'ago idanunta da suka tara hawaye ta kalleshi eye into eye kafin ta saki murmushi,wani kallo ya watsa mata yana tauna tooth d'insa da jiran yaji me za tace,Badriyah ta juya ta kalli parlon ta kuma kallo kafin ta sauke idanunta akan Ismat dake tsaye tana kallonsu,tana sakin kayataccen murmushi tace "Ba dai kina son sanin dalilin da yasa aka yaudare ki ba? Yanzun za ki iya tuhumar d'an uwanki,ke baki san komai ba but surely shi d'in ya san abunda ya faru,he's just pretending yana nuna kamar babu ruwansa ne,but right away idan kin tambayesa maybe ya iya fad'a miki!" Juya kai Ismat suka yi a tare suna kallon Barraq da ya k'ame a gurin kamar wani statue,shi kansa Barraq d'in tsabar mamakin kalaman da Badriyah ta furta gaba d'aya su suka sa shi jin duk wasu jijiyoyin da suke aiko magana cikin bakinsa sun kasa furta komai,ya dunga kallonta da wani iri mamaki k'arara kwance saman fuskarsa,tsayin mintuna suna a haka sai k'aran k'as² da Badriyah take yi da chewing gum kad'ai ake iya ji,Ismat dake tsaye rik'e da bowl d'inta na yankakken apples d'inta ta lumshe idanunta a hankali then ta fara tafiya ba tare da ta ce komai ba,Mom da Barraq suka bita da kallo a tare ganin bata ce komai ba har ta zauna,a hankali ta dunga d'aukan sliced na apple d'in tana ci ba don yana mata dad'i ba,jin zuciyarta take kamar za ta fashe dan tsabar damuwar dake shak'e a cikinsa,banda kallonta babu abunda Barraq yake yi har lokacin ya kasa cewa komai,sai da ta d'an ci da yawa kafin ta ajiye bowl d'in ta d'ago idanunta ta sauke su akan Badriyah da har lokacin bata yanke shawarar tafiya ba tana ta tsaye tana jiran taga yadda za'a k'arke tsakanin y'an uwa biyun,b'oyayyen k'wafa ta saki sanda ta gama fahimtar inda Badriyah ta nufa,a nutse ta saki murmushi mai ciwo bata sake kallon direction d'inta ba tace..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 2⃣1⃣ "Badriyah kenan! Ke yanzu kina tunanin a duk cikin duniyar nan akwai wani maganar da za ki fad'a na sake yarda da shi? Kina ganin akwai abunda za ki fad'a akan bhai na amince da shi?" Wani kallon mamaki Badriyah ta fara yiwa Ismat jin irin kalaman da suke fitowa daga bakinta wanda ba haka ta so ace sun kasance ba,Ismat data gama gano inda Badriyah ta nufa tayi wani dariya tana rik'e chin d'inta had'e da d'an gwalo idanunta tace "O'ohhh! Gaskiya fa na jinjinawa basirarki da kika iya tunanin haka,but let assumed abunda ya faru da hannunsa a ciki ko kuma shi ya aikata,shin kina tunanin hakan zai sa na tuhumesa da laifi ne? Ko kina tsammanin zan d'aga hankali na akan haka?" Still Badriyah ta yi shiru bata iya amsawa ba sai kallonta da take yi,Ismat tace "idan na fahimci abunda kike nufi dai²,kin tsara fad'a min haka ne for nothing other than kina son shiga tsakaninmu kisa mana waswasi akan juna,right?" Tana sakin murmushin mai cike da zallar k'iyayya,idanunta fes a cikin na Badriyah tace "kin yi kad'an ki haddasa mana fitina,ke baki isa kizo ki fad'a min wani abu akan halayyar bhai na ba,ko da hakan yana nufin ya aikata abunda kike nufi,baki isa kisa na rusa adadin yarda da nayi masa ba,ke bari kiji ko da ma ace ya aikata sama da haka,idan har ni Ismat ina matsayin k'anwarsa ba zan tab'a tambayarsa dalilin da yasa ya aikata ba,because ni na fiki sanin wane ne shi,matuk'ar ya aikata abu there most be something behind,dole yana da tarin hujjojin da suka sa ya aikata.. So ina ga kamar wannan plan d'in naki ya zo k'arshe,shawarar da zan iya ba ki yana da kyau ki sake shiri becsuse wannan bai yi aiki ba.. But before then ina son sake fad'a miki wani magana" kallonta Badriyah ta ci gaba da yi ta kasa magana,ba tare da Ismat ta kalli direction d'in da take ba because a lokacin ba ta ko son sake kallon fuskar Badriyah bare hakan yasa taji wani tausayinta akan abunda za ta fad'a,even though babu alamun damuwar abunda yake faruwa kuma akan fuskarta tace "idan kin san duk lokacin da za ki shigo mana gida abunda zai kawo ki kenan,ki zo ki haddasa mana rashin zaman lafiya,please ki dunga tsayawa a can waje,sai ki fad'i abunda kike so a aiko miki,ko kuma dai kuzo da wani,ki jira shi a can waje yazo ya d'aukar miki.." Sosai kalaman Ismat suka girgiza Badriyah suka saukar mata wani irin b'acin rai bayan tarin mamakin da suka jefata da yasa ta kasa magana,haka ta dunga bin Ismat d'in da kallon yaushe bakinki ya bud'e har kike iya mayar min magana,a hankali Ismat ta waiga ta bi Mom da ta kasa cewa komai,then Barraq da har lokacin shima ya kasa furta komai sai wani suspicion look da yake mata,softly tayi murmushi ta lumshe idanuwa,k'ifta idanuwa Badriyah dake k'ame har lokacin tayi a nutse ta sake rik'e trolley d'inta bata ce komai ba ta kad'a kai then ta fara tafiya,Ismat dake zaune ta rakata da kallo mai cike da jin zafi,har Badriyah ta fita daga parlon babu wanda yace mata komai sai kallon da suka rakata da shi. Sanda Barraq ya tabbatar Badriyah ta bar gidan,a hankali cike da wani irin mutuwar da jikinsa yayi ya mayar da shi kamar wanda aka sassak'a a gurin yana sauke ajiyar zuciya ya fara takowa inda Ismat take,ya zauna daf da ita ya rik'o hannunta a hankali ya zuba mata idanunsa,k'ok'arinsa shi ne ta d'ago ta kalleshi saboda yana son yi mata bayani,ba ya so zargin abunda Badriyah tace ya fara shiga tsakaninsu,but hakan sai yak'i yuwuwa duk yadda yaso ta k'i yarda ta d'aga idanunta ta kalleshi,muryarsa a sanyaye saboda yanayinta da yaga ya canja cikin k'ank'anin lokaci idanunsa a kanta da raunin murya yace "Kid sis!" Kasa d'agowa Ismat tayi still kuma bata amsa ba,Barraq da yake jin wani abu na taso masa daga zuciyarsa a sanyaye yace "yanzun har akwai abunda za'a fad'a miki akaina ki amince da shi?" Shiru Ismat tayi bata amsa ba,ya lumshe idanunsa ya bud'e yace "shi kenan bari nayi wanka,zan sanar miki abunda ya faru!" Yana fad'ar haka ya sake mata hannu a hankali ya mik'e da niyyar barin gurin idanunsa har sannan a kanta,ko taku d'aya bai yi ba Ismat da tak'i yarda ta kalleshi tayi maza ta rik'o hannunsa,ya juyo da sauri ya kalleta har lokacin kanta a k'asa ta k'i yarda ta d'ago ta fara magana "I trust on u bhai! Duk runtsi kuma babu abunda zai rusa wannan yardar,sam abunda ta fad'a bai yi tasiri akaina ba,sai dai ina jin zafin abunda ya faru har yanzun,ace mutanen da nafi yarda dasu sun ci amanata,sun rusa yardar da nayi musu,sun ha'ince ni,bayan tarin yaudarar da suka gwada min.. Ina jin ciwon abun a raina bhai.. A duk lokacin da na tuna ina jin bak'in ciki da damuwa suna taso min,ina jin kamar zan mutu saboda bak'in cikin da suka dasawa zuciyata.." Wani irin kallon tausayi Barraq dake tsaye ya dunga mata,kallo d'aya za ka mata ka fahimci kalaman da take furta tana tsananin jin ciwonsu har ranta,a nutse ya kai d'ayan hannunsa ya d'ago chin d'inta ya zuba mata idanusa yana kad'a mata kai kafin ya koma ya zauna ba tare da ya raba hannunsa da nata ba,cikin tsananin tausayin yanayin da take ciki ya bud'e bakinsa da kyar ya furta "no matter what,kada ki kasance mai mantawa da kasantuwar Ubangiji,u know he's the observer and watchful akan duk abunda yake faruwa da ayyukan da muke aikatawa.. Forget about the past,ki kuma manta da maganar wasu mutane da suka zalunceki kiyi facing future,surely one day Allah zai bi miki hak'k'in ki,zai saka miki duk adadin zaluncin da suka miki kin ji ko?" Gyad'a kai tayi a hankali ta d'aga idanunta ta kalleshi hawayen dake mak'ale cikinsu suka zubo,yayi mata sanyayyan murmushi a hankali yasa hannu ya share mata,cike da zolaya yace "U have to be a woman! A matsayin na lil sis d'ina kina buk'atar k'warara zuciyarki or did u forget ke k'anwar soldier ne?" Saurin kallonsa tayi kamar za tayi magana,softly ya sake sakar mata murmushi yana kad'a kai yace "Yeah! Kinga kenan akwai buk'atar ki koyi juriya kamar dai Yayanki ko?" Dariya ne ya sub'uce mata sai ta d'auke kai tana b'oyewa kada ya gani,ya sake yin murmushi a hankali yace "Yeahh! I see u! Kina dariya and ba kya so na gani" b'ata rai tayi tana zaro idanu,Mom da tun d'azu bayan tafiyar Badriyah take kallonsu bata ce musu komai ba ta kad'a kai ta bar gurin because bata shirya cewa komai ba tunda duk abunda ya faru akan idanunta ya faru,and ita akan kanta halayyar Badriyah suna damunta,ba ta son yin magana ne dai kawai Daddy ya nuna rashin jin dad'i a matsayinta na y'ar k'aninsa da suke same parent,but tunda anyi haka yanzu itama ta samu hutu. * Since Badriyah ta fito daga gidan ranta yake tafarfasa da k'una,duk da ba wai nufinta ta had'a su fad'a ba,amma a ra'ayinta da son ranta shi ne Ismat ta san abunda ya faru,ta so ace ta tsaya ta fahimceta akan abunda taso mata highlight,sai aka yi rashin sa'a kuma Ismat d'in ta gaggaya mata maganganun da har ranta take jin idan bata rama ba Allah ma zai iya fushi da ita,har ta gama gangarowa babban titi ta tsaya tunani take yi,ba tare da ta damu da yadda masu wucewa suke kallonta ba ta dunga bin vehicles da suke wucewa da kallon harara kamar dai su suka mata laifin ta kasa tsayar da ko guda d'aya,tsayin mintuna tana ta tsaye a gurin kafin daga baya ta tsayar da napep ta fad'a masa inda za taje yace ta shiga suka d'auki hanya. Lokacin da ta iso gida tun daga shigowarta Mama take binta da kallo har ta wuce bata ce mata ci kanki ba duk da ta fahimci akwai abunda ya faru ta dai tab'e baki ta d'auke kai,Badriyah dake cikin damuwa ta kalli Mama da ta d'auke kai ta nuna kamar bata ganta ba,ta wuce bedroom janye da trolley d'inta,cikin kwanakin yadda Mama ke nuna mata halin ko in kula tunda ta dawo gidan yana mugun cin ta arai but rashin fuska da sanin da ta yiwa Mama su suka sa ta kasa zuwa ta tambayi Mama abunda tayi take mata haka kamar dai ba y'arta ta cikinta ba,sanda ta gama tsintar kanta a bedroom d'in kasa zaunawa tayi,ta dunga zarya abubuwa duk sun had'e mata,tunda take tsayin rayuwarta bata tab'a jin damuwa kamar na wannan lokacin ba,kowa a gidan ya daina shiga harkarta hatta Abbah idan ta gaishesa da kyar yake amsawa,gidan Jawahir kuma ba ta jin za ta iya sake zuwa yanzun saboda abunda ya faru waccan ranar,to wai ita me tayi ne da ake neman d'aura mata jakar tsaba? Kawai dan wancan al'amarin ya faru tsakaninta da Fawad sai kuma a fara ganin laifinta? Me yasa aka kasa fahimtarta? Kowa ya k'i ya tsaya ya fahimci yadda al'amarin yake bare ya gane ba ta da laifi,me yasa duka suka kasa fahimtarta ne? Tarin wad'annan tambayoyin su ne suka zo suka mata caa a cikin kai,ta koma ta zauna saman bed had'e da flexing legs d'inta ta tallafe cheeks d'inta da duka hannunta,tunanin ma duka a lokacin rasa wane iri ya dace tayi ta yi,haka ta zauna shiru idan ta kama can tana fara sak'awa sai ta saki ta sake kamo wani,kusan awanni biyu tana ta aikin abu guda kafin ring d'in wayarta ya farkar da ita,sunan da ta gani yasa ta sa dawowa daga dogon nazarin da zuciyarta ta tafi,a hankali ta d'auki wayar da fad'in "hello!" Ajiyar zuciya Fawad da ya kirata yayi da cool voice d'insa yace "y'an mata!" Shiru Badriyah data k'arasa k'ulewa saboda ta tsani sunan tayi,shi kuma dama halinsa kenan idan yaso tsokanarta yana kira kafin yace komai zai kirata da sunan,jin bata yi magana ba softly yayi murmushi yace "Kina ina?" A dak'ile tana kwantar da bayanta a saman gadon da kulle idanunta tace "Gida!" Yace "Mmm! Kina hutawa madam" tab'e baki tayi bata ce komai ba,har suka gama wayar fiye da rabin hirar da suka yi tsokanarta kad'ai yake yi,da yaga ta hau ta yi fam ya dunga dariya ya katse kiran,shi kad'ai yana zaune ya dunga blushing. Daren ranar around 10pm Badriyah tana fitowa daga bedroom d'inta sanye da short d'in wando da sleeveless bak'ak'e za ta je kitchen saboda yunwar da ta tada ita har ta fara bacci ta tuna bata yi dinner ba,dai² za ta wuce ta parlor suka had'a idanu da Mama dake k'ok'arin turning off na kayan wutar dake wajen,da sauri ta d'auke idanunta daga gurin ganin irin kallon da Mama ta tsaya yi mata,cikin sauri Mama data tsaya da abunda take yi tace "Ke! Zo nan!" Wani irin fad'uwa gaban Badriyah yayi,a hankali ta dunga tahowa har ta k'araso cikin parlon,fuskar Mama a had'e babu alamun wasa tace "Wane salon iskaci ne wannan? A haka za ki dunga min yawo cikin gida?" Saurin kallon kanta Badriyah tayi sai kuma ta d'ago tana marairaicewa tace "Mama me nayi?" Mama data had'e girar sama da na k'asa tana k'ank'antar da idanu tace "Wato ke baki ga abunda shigar ki yayi ba ko? A haka half naked za ki fara min yawo cikin gida?" Turo baki tayi bata ce komai ba,Mama tace "Daga yau kada ki sake kuskuren fitowa a haka kina min yawo kamar wata yar good evening a gida,kinji dai na fad'a miki,idan haka bai miki ba kuma sai ki bari idan kinje gidanki ko tsirara za ki fita ma wannan ke ya shafa" mamakin kalaman da Mama take fad'a mata ne suka sa ta k'amewa a gurin baki bud'e ta dunga bin jikinta da kallo,ita dai bata ga aibun kayan ba da Mama take fad'a akansu,hasalima asalin yadin kayan cotton ne sai dai kawai wandon da yake iya cinya,shima kuma ganin da tayi a gida take sannan duka maids d'insu babu maza mata ne shi yasa take fita a duk yadda taso,tsawar da Mama ta mata da fad'in "kin ji abu da na fad'a ko baki ji ba?" A sad'ad'e tana sunkuyar da kai tace "na ji" Mama ta zabga mata harara tace "za ki wuce ki nemi abu ki rufe min wannan sillayen k'afafun naki ko kuwa?" Sai da ta d'ago ta kalli Mama kafin ta juya a sanyaye ta wuce bedroom d'inta,Mama ta rakata da mugun kallo ta yi tsaki mai cike da takaici,tana juyowa da niyyar k'arasa abunda ya kawota gurin suka had'a idanu da Abbah da tun d'azu yake tsaye ya gama sauraren abunda ya faru tsakaninta da Badriyah,sai dai bai ce mata komai ba ya juya ya bar gurin shima,sanda ta gama abunda take yi ta biyo shi bedroom da kallo Abbah ya dunga binta yana rik'e da magazine,yadda ta had'e fuskarta ta k'i yarda ya kalli direction d'insa yasa shi kad'a kai a nutse yayi folding magazine d'in ya d'ora saman coach sai da ya sauke k'afafunsa a k'asa kamar zai tashi in a serious tone yace "Madam! I want to talk to u!" Juyowa Mama tayi saurin yi ta kallesa hannunta rik'e da threads na dogon pyjamas jacket d'inta,sanda tayi k'wafa kafin tace "Dan Allah yallab'ai idan ka san maganar nan ba wani muhimmanci ne da shi ba a barshi ma yi wani lokacin" daga zaunen da yake Abbah ya dunga kallonta,mamaki k'arara akan fuskarsa yace "Kin tsaya kin saurare ni da za ki ce a barshi?" Mama data tsaya da k'arasa ware zaren tace "Though ban san abunda za ka fad'a ba but na san dai bazai wuce batun y'arka ba" murmushi ne ya sub'ucewa Abbah saboda yadda Mama tayi furucin y'arshi,hakan yana nufin ita ba y'arta bace kenan,sai ya girgiza kai kawai a nutse bai kalli fuskarta ba yace "have a seat please madam","Uhn!" Mama tace kafin ta k'araso kusa da shi ta zauna,sanda Abbah ya gama rik'o hannunta a hankali ya rik'o hannunta yana kallon fuskarta da tayi kicin² cikin tausasa kalamai yace "I know duk abunda yake faruwa cikin lokacin nan a family was worsen,but a matsayinki na uwa yana da kyau ki san yadda za kina treating yarinyar nan,abunda kike mata yana yin yawa fa,ya kamata ace kin san yadda za kina nuna fushinki,duk da abunda tayi bashi da kyau but ba ta this way ya kamata ki nuna mata ta yi kuskure ba,a matsayin ki na mahaifiyarta yana da kyau ki ja ta a jikinki ki mata nasiha,ta haka ne kad'ai za kiyi achieving abunda kike so ta gane,but idan kina nuna mata kyara haka tabbas babu abunda za ta gane,sai ma sake dilmiyar da zuciyarta da za kiyi.. Ni dai ina neman alfarma a wannan lokacin,duk da ba wai ina goyon bayan abunda ta aikata ba,amma ina rok'on ayi hak'uri a sauk'ak'a mata haka nan!" Tunda Abbah ya fara magana Mama take kallonsa har ya dasa aya,a nutse bayan ta tabbatar bazai sake cewa komai ba tana d'auke kai tace "Uhn! Allah ya kyauta to" daga haka ta fara k'ok'arin barin gurin,saurin dakatar da ita Abbah yayi ta hanyar rik'e mata hannu,ta waigo da sauri tana kallonsa fuskarta babu alamun abunda ya fad'a ya shigeta,Abbah yace "Ai ban sallame ki ba Madam kike k'ok'arin barin gurin" Mama da tayi saurin dakatawa bata yarda ta kalli fuskarsa ba tace "Ina jinka" yadda tayi sosai yaso bawa Abbah dariya sai dai bai ba,a hankali ya kad'a kai yace "D'azun Yaya ya kira ni ya sanar da ni sunyi magana da Proff Junayd" cikin sauri Mama da kamar tana kan k'aya bata jira ya kai k'arshe ba ta tari numfashinsa tace "what did he says?" Murmushi Abbah yayi yace "he told me sun yanke ranar auren,zuwa k'arshen month d'in nan" cikin nuna halin ko in kula da zancen Mama tayi sauri tace "Allah kaimu.." Daga haka bata jira sake jin wani magana daga bakin Abbah ba tabar wajen,Abbah da ya kasa gane inda Mama ta nufa ya kad'a kai ya bita da kallo cike da mamaki..... *3 weeks later...* #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 2⃣2⃣ *3 Weeks later...* Tunda aka shigo satin sosai Badriyah ke shirin bikinta duk da ita kad'ai take kid'an kuma take taka rawar ko kad'an hakan bai wani dameta ba,shi kansa angon a nasa gefen shima dai ba'a cewa komai,but abun mamakin d'aya da zai d'aure maka kai shi ne,a duk lokacin da aka ce iyaye suna k'ok'arin aurar da y'arsu,tabbas za ka tarar duka dangi suna ta shirye² cike da zumud'in ganin sun fitar da y'arsu da su kansu kunya,sai dai a dai² wannan lokacin kuma a b'angaren family'n Badriyah da ita kanta sam ba haka abun yake ba,dan a dai² wannan lokacin da ya kamata ace family suna cikin farin ciki da hada² akan sabgogin aurenta,lokacin ne kowa ya janye jikinsa ya koma gefe had'e da nad'e hannun a k'irji suka zuba mata idanu,sosai kowa yake jin haushinta saboda abunda ya faru,shi yasa har ana k'ok'arin shiga satin biki babu wanda yake da niyyar yin wani abu,ko ya zaunar da ita yace ya za'ayi me ake ciki game da bikin,maganar lefe ma sanda Daddy yace sai ranar d'aurin aure Proff Junayd suka ce za su kawo kasancewar su aladar family d'in su kenan,babu wanda yace masa komai akan batun har bikim ya rage few day's. A gefen Badriyah kam zuwa lokacin duk inda ya dace ta je rabon IV though ita kad'ai take abunta sai shi angon da yake kaita ya dawo da ita kasancewar ba k'awaye ne da ita ba har gyaran jiki ma duk shi ya dunga kaita babu wata k'awa k'waya d'aya da ta rakata ko nan da can,tun can dama ita ba gwanar yin k'awaye bace,Ismat ce kad'ai k'awar da take da a duk fad'in duniya haka itama Ismat d'in,sai dai ita Ismat ta kasance sab'anin Badriyah,kasancewar ba ta da wulak'anci suna gaisuwar mutunci da mutane sosai,while ita kuma Badriyah ko kallon arziki ma bata cika yiwa mutane ba,bare a samu wanda suke gaisawa,duk yadda mutane suke son k'ulla alak'a da Ismat a mafi yawan lokaci Badriyah ke hanawa saboda a rayuwarta ta tsani kishiya,musamman kuma a gurin Ismat,ta tsani taga abunda zai shigo tsakaninta da Ismat bare har ya samu damar yi musu shamaki,shi yasa a ko wane lokaci take k'ok'arin ganin bata bar wani abu ya rab'eta ba bare har ya fita matsayi a gurinta. * Since ya shigo gidan yake sauri yayi parking kafin wani ya ganshi ya kaima Mami labari saboda gajiyar dake cin jikinsa cikin lokacin nan ba ta wasa bace,tunda month d'in ya kama ya daina samun lokacin kansa haka nan ko bacci ba ya samu isashshe,banda tafiye² babu abunda yake fama da su,ba ya nan ba ya can ko wane lokaci suna kan hanyar barin gari yawon seminar abun har yayi yawa,idan ya dawo ma ko cikakken kwanaki uku ba ya yi za su sake cillawa su tafi,wani lokacin ma ko gida ba ya samun damar dawowa suke wucewa wani state d'in,saboda abun kusan duka k'asa ne ba iya state d'aya ba ko iya arewa kad'ai,a yau kam da abun yazo k'arshe yana jinsa cikin nutsuwa sai dai tarin gajiya da bacci dake kansa baza su barshi ko b'angaren Mami yaje ba sai ya samu ya rage bashin da ya ci ma kansa,sanda ya gama parking bai jira ya iya d'aukar ko da wayoyinsa ba ya fito ya rufe motar,a nutse ya dunga tafiya cikin compound d'in sanye da wani tuxedo men's suit,white d'in trouser haka ma long sleeve d'in sai jacket d'in sama da yake red,sumar kansa da beard d'insa sun yi luf sun kwanta gwanin burgewa da kyau,a hankali yake k'ifta illuminated eyes d'insa da tsabar bacci da gajiya dake cinsa suka saka su wani irin sauyawa suka k'ara musu kyau,dai² zai wuce Bala da tun shigowarsa gidan ya hangosa yana risinawa a kusa da shi yace "barka da zuwa yallab'ai,fatan an dawo lafiya?" A hankali Aadil ya kad'a kai cike da gajiya ba ba tare da ya yi magana ba ya mik'awa Bala keys d'in hannunsa,cikin sauri Bala ya karb'a,Aadil dake wucewa a gajiye for the first time tun shigowarsa gidan cikin husky voice d'insa yace "Akwai kaya a booth ka shigar musu da shi ciki" da sauri Bala ya amsa da "An gama yallab'ai" har Aadil d'in ya yi gaba sai kuma ya tsaya a nutse ya d'an waigo yana gesturing fuskarsa ya kira shi "Bala!" Da sauri Bala da ya bud'e booth d'in motar da Aadil ya shigo da shi ya nufo inda yake har yana had'awa da gudu²,sand ya k'araso yana rage tsayinsa a kusa da shi yace "Na'am!" Aadil yace "idan ka kai musu kayan akwai wayoyi da sauran kayana ka shigo min dasu,and please idan Mami ta tambaya kace zan shigo anjima" Bala dake gyad'a kai yana sauraren Aadil yace "An gama yallab'ai" sai da Aadil ya juya ya bar wajen sannan Bala ya koma kan aikin da yake yi,sanda Aadil ya shiga flat d'insun ruwa ya fara watsowa jikinsa kafin ya bi lafiyar bed,daga shi sai boxers da sleeveless ya kwanta nan da nan bacci mai nauyin gaske ya d'auke shi. Around 4pm ya farka a lokacin ana kiran asr prayer,ya tashi ya wuce bathroom had'e da sake yin wanka ya d'auro alawala,yana fitowa jallabiya mai gajeran hannu ya saka ya wuce masjeed,bayan an idar da sallah yana dawowa gida kai tsaye bai shiga gefen su Mami ba ya sake wucewa nasu apartment d'in,a gurguje ya shirya kansa cikin k'ananun kaya da suka ainahin karb'arsa,bak'in trouser da yellow polo t-shirt mai round neck,ya b'ata lokaci sosai wajen gyara sumar kansa da beard d'insa da tsabar gyaran da suka sha yasa suke fitar da kyalli,sosai sai hakan yasa suka k'ara masa wani irin kyau had'e da kwarjini sai ya fito a asalin Aadil d'insa,yadda yake tafiya cike da aji shi zai sa duk wanda ya kalleshi yaji sha'awar sake kallonsa ko da bai yi niyyar haka ba,ga wanda bai fahimce shi ba kuwa yadda yake yi sai yasa ayi zaton izza da jin kai su suke sawa yake hakan,direct sanda ya fito ya wuce babban apartment d'insu Mami fuskar nan kamar kullum a had'e babu alamun wasa,yana shigowa suka kusa cin karo da Fawad a tare su duka sai suka tsaya,Fawad da shigowar Aadil d'in ta saka shi tsayawa ya mik'a masa hannu alamun suyi musabaha while yana fad'in "Welcome back Dr,ya hanya da gajiya?" Aadil da ya d'aga idanunsa a hankali ya kalleshi bai iya amsawa ba sai dai ya mik'a masa nasa hannun,then ya bi hannun fawad dake rik'e da tarin IV da kallo,Fawad dake sakin murmushi har sannan ba tare da ya damu da rashin amsa maganarsa da Aadil bai yi ba ya sake cewa "Na shiga na tarar kana bacci ai" not looking at his direction Aadil dake k'ok'arin wucewa yace "Yanzun ya akayi?" Biyo bayansa Fawad yayi,suna tafiya cikin k'aton parlon yace "Yeah! I just want u to accompanying zuwa wani waje" kai tsaye ba tare da Aadil d'in ya juyo ya kalleshi ba yace "Not now gaskiya because ba na jin zan iya fita yau" wani kallo Fawad ya bisa da shi yana zaunawa saman armchair bai ce komai ba,can kuma sai yayi murmushi had'e da ajiye IVs d'in gefe,tunda suka zauna suka yiwa juna shiru,Aadil yana kula da yadda Fawad ke sakin murmushi sai ya d'auke kai ya sake had'e rai yak'i magana,Fawad da ya zauna k'afarsa d'aya akan d'aya yana girgizawa ganin Aadil yak'i tankasa cike da jin dad'i ya fara y'an wak'ok'i abunsa,yana bubbuga tarin IVs d'in da ya zube in between shi da Aadil da hannu d'aya kamar dai yana kid'a,a hankali Aadil ya d'ago bisa da kallo ya tab'e baki bai ce masa komai ba sai hannunsa da ya mik'a da niyyar d'aukan IV d'in,janye hannu Fawad yayi a gurin shi kuma ya zaro guda daga ciki,a hankali ya dunga bin content d'in da aka rubuta tun daga farko,sai dai har ya kai k'arshe bai gane komai ba kawai dai ya zubawa invitation card d'in dake hannunsa idanu yana maimaita kallo,tsayin lokacin idanunsa suna kai ya kasa magana,because duk jiki ba komai yafi jan hankalinsa ba than the name written on it,he can't believe abunda idanunsan suke nuna masa gaskiya ne,for the first time ya d'ago hankalinsa kamar a tashe yana showing card d'in wa Fawad da fad'in "Broah! What's this?" K'ayataccen murmushi Fawad yayi masa not minded yake fad'a masa cewa "It's my wedding invitation card!" Wani irin kallon da Aadil ya dunga masa ya kasa cewa komai shi yasa Fawad d'in d'auke kai had'e da kwantar da bayansa a jikin wing na chair da yake zaune still yana ci gaba da rera baitocin wak'arsa,Aadil dake ta kallonsa tsayin lokaci ya kasa cewa komai deeply and angrily yana sauke numfashi idanunsa suna k'iftawa akan Fawad d'in bai san lokacin da yace "Ita kuma d'ayar yarinyar fa?" Murmushi Fawad dake d'agowa yana binsa da kallo yayi,cike da rainin hankali yace "wace yarinya?" A fusace Aadil da ya gama gane Fawad da nufinsa yace "Wacce ka sani ita nuke nufi" wani dariya Fawad yayi yace "Ban gane ba fa" Aadil yace "wacce na fara ganinka da ita" Fawad dake zaro idanu yace "O'ohhh! Wai Ismat kake nufi?" Bai amsa ba ya dai bisa da kallo,ganin haka yasa Fawad tab'e baki yace "Ni na ce maka ina sonta dama,ko na ce zan aureta? Ita dai wannan d'in da idanuwanka suka gan sunanta jikin IV tun farko ita na tsara aura,because itace irin type d'in da nake so,ita ce dai² ni ba wacce kake nufi ba!" Tsawar da Aadil yayi a fusace da fad'in "Don't tell me that rubbish! Kai da waye za kuyi auren? Kana son mayar da mutane k'ananu ne ko me?" Fawad dake kallon yadda Aadil ya hak'ik'ance bai san lokacin da ya fara dariya ba cike da rainin wayo,sai dai kafin ya farga yayi wani maganar a fusace Aadil da yaje mak'ura a jin haushinsa ya shak'ure masa wuya,cikin k'arajin masifa yana zuba idanunsa a kan fuskar Fawad d'in yake fad'in "Ka san ba son ta kake yi ba,why would u deceive her?" Hayaniyarsu duk da ba wai ana ji sosai ba shi ya fito da Mami,sai ta tsaya daga can sama tana lek'owa k'asan ko da ta hango Aadil ya shak'e Fawad da sauri ta taho tana kiran sunansa in a kinda frightful voice,while shi kuma Fawad duk da shak'e shi da Aadil yayi bai hana ya sake kyalkyewa da dariya ba,Aadil dake yi masa wani banzan kallo yana zaro idanunsa yace "Me yasa baza ka canza ba? Lokacin da muka yi maganar why ain't u tell the truth,me yasa ka b'oye manufarka?" Had'e rai Fawad yayi ganin da gaske Aadil yake abubuwansa babu batun wasa yace "Sake ni Malam,ni ba b'arawo ba ka kama ni da kokawa,ko na yi maka wani laifi ne? Batun yarinyar da kake yi kuma ita d'in y'ar uwarka ce da za ka damu?" Wani irin kallo Aadil ya dunga sakar masa ya kasa cewa komai saboda tambayoyin da Fawad yayi masa,har Mami ta k'araso wajen Aadil bai iya sakinsa ba,hankalinta a tashe tana zuwa ta rik'o shi tana girgizawa tace "Sake shi son! Sakar masa wuya,me ya had'a ku?" Duk yadda Mami take jijjigasa hakan baisa Aadil ya sake shi ba,gaba d'aya bai ma san inda kansa yake ba,Mami ta rik'o hannunsa tana k'ok'arin b'amb'are wuyan Fawad amma ta kasa,ta sake girgiza shi tace "ka sake shi nace!" Ganin yadda idanuwan Fawad suka k'ara fitowa suna nuna sauyawar launi hakan ya sake tayar mata da hankali,ta dunga magana cikin tsawa tana cewa Aadil ya sake shi amma ina sam ba ya jinta ya koma kamar wani dumb,ganin haka ko da Mami ta fahimci ba jinta yake ba bata yi wata² ba ta falla masa lafiyayyen mari,k'arar saukar marin da ta ajiye masa saman fuska brought him back to his sense,a fusace ya d'ago idanunsa masu cike da b'acin rai yana ganin itace tsaye a gabansa,lokaci d'aya ya hankad'e Fawad ya koma gefe yana huci,da sauri ya runtse ido in agony ya cusa fingers d'insa cikin sumar kansa yana hargitsawa da wani irin murya yace "Why?² Mami why zai rasa yarinyar da zai yi deceiving sai this innocent one? Me ta masa? Laifin me tayi da ta cancanci wannan hukuncin eh?" Ya k'arasa fad'a cikin tsawa,tattab'a wuyansa Fawad dake gefe yayi dan shak'ar da Aadil yayi masa ba na wasa bane,a hankali ya lumshe idanunsa da suka sake girma yana dai²ta fitar numfashinsa,tsayin lokaci ya d'auka yana daidaita kansa kafin ya kallo Aadil dake a fusace har sannan ya kasa zama yace "If u're angry why u shouldn't go and marry.." Bai k'arasa ba yaga Aadil yayi wani irin juyowa a fusace gadangadan ya nufo inda yake yana kad'a kai da tambayarsa "What if i am angry?!" Kafin ya k'arasa suddenly Mami tayi intervening tana kareshi,Fawad dake tsaye a bayan Mami cikin hayaniya shima yace "Just go and marry her!" A fusace Aadil ya sake yin kansa yana zaro gray idanunsa da nuna kansa yace "Do u tell me ni na aureta?" Fawad ya saki dariya ganin yadda Aadil yayi tambayar yace "Ba kana jin haushi na yaudari *K'ANWARKA* ba?" Kafin ya k'arasa gadan-gadan Aadil ya sake tasowa kansa kamar wani mayuwancin zaki,Mami dake tsakaninsu ganin ta kasa dakatar da shi ta had'a hannunta biyu ta tura shi baya ranta a b'ace tace "Ba za ka bari ba! Ina yi maka magana kana ji na ko?" But duk k'arfin da ta saka ta turashi ko gezau bai yi ba yana tsaye gabanta k'irjinsa har d'agawa yake tsabar masifar dake cin ransa,cikin wani irin fushi yace "Mami ki bari na illata shi ko zai yi hankali!" Mami da taji kalmar illatawa a bakin Aadil da sauri ta juya kan Fawad tace "Fawad maza jeka anjima zan ji me yake faruwa please!" Dariya Fawad ya saki kafin ya juya ya fara tafiya yana nuna Aadil da hannu sai dai bai ce komai ba har ya fice daga parlor'n,a fusace Aadil ya rik'e kansa tsabar jin haushin da yayi na tafiyar Fawad a gurin yake fad'in "Why za ki hana ni Mami? Why?" Kamar zai fasa kuka tsabar yadda yake jin zuciyarsa tana tafarfasa,sai ya juya a fusace zai bar gurin Mami tayi sauri ta rik'osa tana kallonsa,yadda ya fice a hayyacinsa cike da kulawa irin ta tsakanin d'a da mahaifi ta fara jansa sai da ta zaunar da shi saman royal chairs dake parlon kafin ta fara tambayarsa abunda ya had'a su,bai b'oye mata ba ya zayyane mata komai da ya sani,tunda Mami taji maganar tayi shiru ta kasa sake cewa komai sai tunanin da ta dunga yi,ita kanta sai yanzun tunanin abunda ya faru waccan ranar yazo mata a rai,ranar da su Jawahir suka dawo k'asar su Ismat sun zo gidan,sannan idan har bata manta ba maganar da Naina ta fara sanar mata kenan,shin da gaske ne dama waccan maganar ta Naina ko dai wasa ne? Me haka yake nufi shin da gaske yaudararta Fawad yayi kamar yadda Aadil ya fad'a? Idan har haka ne shin mene ne dalilin Fawad na aikata haka ga Ismat d'in? Sannan me yasa Aadil yake tada jijiyoyi akan maganar Ismat d'in? Shiru tayi tana ta tunani,tsayin lokaci tana juya abun a ranta kafin ta iya kamo zaren,a hankali sai ta lumshe idanuwa cike da gamsuwa da amsar da ta samu,tabbas idan har hasashen da tayi dai² ne,ko tantama ba ta yi son yarinyar Aadil yake yi,sai dai da dukkan alamu yana ihu bayan hari ne,amma za ta fara ji daga bakinsa kafin ta yanke hukunci saboda abun sam bai yi mata dad'i ba,kasancewarta mace kuma uwa ko kad'an baza ta so ace haka ya faru da y'arta ba,hakan da ta tuna shi yasa ta kallonsa amma kuma sai ta kasa magana sai da aka jima kafin ta iya tattaro jarumta ta watso masa tambayar "Son! Do u love her that much?!" Wani irin shock d'in da Aadil yaji sakamakon tambayar da ta masa yasa da sauri ya d'ago kansa,tsayin lokaci haka ya dunga binta da kallo ya kasa cewa komai,har Mami ta yanke tsammanin zai yi magana,suddenly yana sake kallonta da sauke ajiyar zuciya ya fara kad'a mata kai alamun a'a,kai ta kad'a masa itama fuskarta da wani irin yanayin damuwa,sai da ta rik'o hannunsa kafin ta iya furta "Even if u don't love her,i'll give u my words Son!" Haka kawai ya tsinci kansa da k'ureta da ido,maganar da tayi na k'arshe kuma sai yaji duk ya k'agu yaji daga gareta,bud'e bakin Mami ke da wuya lokacin tace "Idan har na isa da kai,kuma zan fad'a kaji na amince maka kaje ka nemi *AUREN* yarinyar nan.. Umarnin da zan iya ba ka a yanzun shi ne kaje ka nemi approval gurin parent d'inta,i made sure baza su k'i amincewa ba.. A k'urarren lokacin nan ina so ayi abun lokaci guda!" Aadil who manages to look at her jin ta yi shiru bakinsa har wani b'ari yake wajen furta "Mami do u want me to marry her that soon!?" Mami bata kalleshi ba ta kad'a masa kai cike da gamsuwa,ya rufe ido ya bud'e yana kad'a kai ya sake fad'in "Mami wannan shi ne umarnin ki gare ni?" Ta sake kad'a masa kai still ta ki bud'e baki tayi magana,a hankali Aadil ya mayar da idanuwansa ya lumshe,cikin wani irin yanayin damuwa yace "I'll do whatever u said Mami but don't give me ur words,kada kice wai ni na aureta!" Jinjina kai Mami dake kallonsa tayi had'e da lumshe ido,a hankali maganarta a sanyaye tace "Ban isa na baka umarni kayi ba kenan Son?" Cike da gaggawa ya dunga kallota sai yayi maza ya rik'o hannunta,bakinsa har b'ari yake yace "Kin isa Mami,but ki duba batun,ba wai ba zan bi umarninki ba,aurenta ne kawai ba zan iya ba ni,because she's his ex- girlfriend!" Mami dake kallonsa cikin wani irin takaici har ya dasa aya tace "Ba sonta ne ba ka yi ba,kawai aurenta ne baka ji za ka iya ba saboda wancan dalilin,right?" Yayi shiru ya kasa amsawa,Mami tace "idan kana jin baza ka iya aurenta ba me yasa kake jin haushi saboda an yaudareta?" D'ago idanunsa yayi ya kalleta kafin ta sake cewa wani abu,quickly his brain prepares him something to say cike da gaggawa ya furta "I just feel bad Mami akan abunda ya faru,u know yadda iyayenta za su ji idan suka samu labarin abunda yake shirin faruwa? And ita me zai faru da ita,that's it Mami!" Mami who was looking at him tana studying yanayinsa tunda ya fara magana directly tana sakin wani murmushin takaici ta furta "Ur problem is har yanzun na fahimci baka san so ba Son,kai baka san me zuciyarka take *SO* ba,tsayin lokaci ka kasa yarda da abunda zuciyarka take *SO*,u are just pretend kana nuna baka san komai ba,tsayin lokaci kana dakon *SON TA* but ka kasa tsayawa ka fahimci hakan.!" Wani irin kallo ya dunga yiwa Mami cike da suspicion sai dau ya kasa cewa komai,jin kalaman yake suna shiga kunnuwansa suna ratsawa zuciyarsa amma duk ya kasa gane me take cewa,kalmomin da ta gama furtawa kawai yake had'awa yana maimaita fad'ar su a zuciyarsa,but duk da haka ya gaza gane me Mami take son fahimtar da shi,shin me maganganun Mami suke nufi ne? Waye yake so? Sannan wa ake so? Tarin tambayoyin nan su suka zo suka tsayawa Aadil a rai da cikin kwakwalwa sai dai ko guda ya gaza fasawa bare ya fahimci me take nufi da fad'ar su..... #Uhn! 😕 wata sabuwa... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 2⃣3⃣ Kallon Mom Daddy ya dunga yi cike da rashin fahimtar inda kalamanta suka nufa,tun kafin lokacin yayi kusa haka yake kawo mata maganar kayan da za'a siyawa Badriyah na gida but ko wane lokaci ya d'auko maganar sai ta fara kaucewa sam ta k'i yarda suyi maganar,yau ma d'in ko da ya tarar da ita a bedroom kasancewar kwanaki ne suka yi saura sanda ya d'auko mata maganar kai tsaye bata yarda ta kalli direction d'insa ba tace "Dan Allah yallab'ai kayi hak'uri ka fitar da ni daga maganar nan,ba dani ya dace ayi shawara ba saboda haka a nemi uwar y'a" sosai maganar ta tsayawa Daddy sai ya kasa cewa komai,ya dunga kallonta da wani irin mamaki,Mom da taji bai sake tada maganar ba ta yi tunanin bazai sake cewa ba kan maganar ta ci gaba da uzurorinta,ganin haka Daddy ya gyad'a kai bai ce mata komai ba sai da ya bari ta gama a nutse ya fara magana "me yasa baza ku yi hak'uri ku karb'i alamarin nan a matsayin k'addara ba?" Saurin juyowa Mom tayi ta kalleshi jin abunda yace,sai ta d'auke kai ta k'i yarda ta tankasa,al'amarin ya damu Daddy dan sosai take bashi mamaki akan maganar,samun kansa yayi da gyara zama lokacin Mom tana shirin kwanciya a side d'insa yana kallonta yace "Madam amma ban tab'a tunanin za kiyi haka ba,ko wani ya fad'a kuma zan k'aryata shi" shiru Mom tayi still bata tankasa ba,Daddy bai gaji ba ya sake cewa "sai dai ina ganin kamar kuna son yin jayayya da lamarin Allah fa,dan wannan hukuncinsa ne,idan ya k'addara yaron nan mijin Ismat ne babu abunda zai hana haka faruwa,shin dan ya ce ba ita ba yanzun y'ar uwarta yake so sai ku ji haushi,sau nawa mutum yake yin soyayya k'arshe azo ba'ayi auren ba ko kiga Allah ya canja al'amarin d'an uwansa ya aure matar,duk wacce Allah ya tsara matar mutum ce babu wanda ya isa ya hana shi aurenta,bare wannan dan ya faru duk sai kuyi fushi ku zare hannu,mene ne amfanin haka kenan? Shin abunda Allah bai nufin faruwarsa ba za ku tursasa kuce lallai sai ya faru,duka kuna da ilimi me yasa baza kuyi amfani da iliminku ba?" Kallonsa Mom tayi a nutse jin yayi shiru a hankali tana sauke ajiyar zuciya sai ta d'auke kai tace "Allah ya kyauta" daga haka tayi kwanciyarta,duk da ran Daddy ya sosu amma rashin maganarta yana damunsa cikin kwanakin a d'an fusace abunda bai tab'a yi ba yace "shi kenan tunda ban isa nayi magana ba,duk kuyi yadda ranku yake so.. Allah ya taimaka" daga haka yaja bakinsa yayi shiru,Mom da tayi saurin kallonsa kamar za ta yi magana sai kuma ta fasa,shima Daddy tun da yayi shiru ya d'auke kai sai bai sake bi ta maganar ba. Da safe ko da Mom take shigowa daga kitchen ta same shi yana shiri zai fita,ta k'araso lokacin yana buttoning hannun riga,tayi murmushi ta kai hannu za ta taimaka masa a dake bai kalleta ba yace "na gode" ya janye hannunsa yaci gaba da gyarawa,softly tayi murmushi ta d'auka wasa yake mata sai ta sake kai hannu tana cewa "Haba yallab'ai yau kuma wasa kake ji?" Ba tare da ya kalleta ba ya wuce ya barta tsaye a gurin,Mom da ta daskare a gurin ta bisa da kallo mamaki k'arara akan fuskarta sai dai ta kasa magana,har Daddy ya gama abunda yake fuskarsa babu fara'a,yana shirin fita daga d'akin tayi sauri tace "Yanzu har akwai abunda zai sa kayi shirin fita baka min sallama ba? Wane laifi nayi maka?" Wani juyowa Daddy yayi ya kalleta a nutse maganarsa babu hayaniya yace "tunda zan fad'i magana a k'i ji mene ne amfani na kenan?" Gyara tsaiwa Mom tayi ta zuba masa idanu ta kasa cewa komai,Daddy da yaga haka ya juya zai fita,a dake Dr Hinda tace "Amma idan kace haka sam baka min adalci ba" murmushi Daddy yayi ya tsaya Mom dake binsa da kallo ganin ya tsaya taci gaba da magana "fisabilillah! Kaima idan za ka fad'a wane irin kyautatawa ne ban yiwa yarinyar nan ba,da yawan lokaci na kan fifita ta akan tawa y'ar,saboda dai kada ace na cutar da ita ko na fi son tawa,kuma Allah ya sani ko da abun nan ya faru duk da yake dole ne na ji babu dad'i amma na yi magana aka al'amarin? Kai baka san me ya faru bafa by then,tunda ba a gidan kake zaune ba,kawai sai ka yanke min hukunci akan abunda baka sani ba... Shi kenan a barshi a haka d'in,batun aure ne dai ya janyo haka,sure na san ba isa hukunta abunda Allah bai nufin faruwarsa ba,amma maganar wani abu da ya shafeta ne dai na ce a cire ni a ciki a nemi uwar y'a,abunda nayi mata ko nayi niyyar yi ba zan fasa ba,Allah ya basu zaman lafiya.." Tana kaiwa nan bata jira taji abunda Daddy zai ce ba ta juya ta d'auki abunda ya shigo da ita,sanda ta k'araso za ta fita daga bedroom d'in Daddy dake tsaye wajen yana kallonta ya rik'o hannunta,a nutse ta tsaya sai dai bata yarda ta kalli fuskarsa ba,Daddy dake studying yanayin da take ciki ganin yadda ranta ya b'aci yana kallonta yace "Why the sudden change of attitude wife? Yanzun ki fad'a min naji me yake faruwa?" Saurin kallonsa tayi jin ya ce haka,ranta a d'an b'ace tace "Sai yanzun kake son jin abunda ya faru kuma,bayan ka gama yanke hukunci?" Murmushi Daddy yayi yace "Abun yana damuna ne madam na kasa fahimtar inda kika nufa" Mom tace "Uhn!" Tayi shiru,Daddy yace "please let sit ki sanar da ni abunda yake faruwa" duk abunda ya faru da yadda Badriyah take kallonta a yanzun sanda suka zauna tsaf Mom ta sanar da shi,Daddy yayi shiru yana saurarenta da mamaki yace "Amma ban tab'a sanin haka ba" Mom tace "dama ya za'ayi ka sani tunda ba akan idanunka ake yi ba" a nutse Daddy dake kallon wrist d'insa ya gyad'a kai cike da gamsuwa yace "Zan wuce madam idan na dawo za mu k'arasa maganar,but before then dan Allah ina rik'on alfarma ki kira Hjy Layla,ko kije gidan a matsayin iyaye dole baza ayi abu babu hannunku ba,kuyi hak'uri ku shiga cikin lamarin nan,a matsayin ku na iyaye abunda kuke yi bai kamata ba,and ba haka ya kamata kuyi wajen nunawa yaranku kuskurensu ba.. Ni zan fita madam if there's anything u let me know" tashi Mom tayi ta biyo shi suka fito tare tana masa addu'o'i har suka zo bakin mota inda driver ke jiransa,motar Daddy tana barin gidan Mom ta fara kiran Mama a waya kamar yadda Daddy yace,sanda Mama taga kiran Mom ta yi mamaki saboda gaba d'aya cikin lokacin tunda al'amarin ya faru ta daina nemanta ita kuma Mama kunyar abunda Badriyah tayi sai yasa take mugun jin nauyin Mom ba ta iya kiranta su gaisa,Mama ta d'auki wayar da sallama suka gaisa,Mom tace "Hjy nace kina gida ne?" Cike da mamaki Mama tace "Ehh Dr wani abu ya faru?" Mom tayi jim a hankali kuma sai tace "shi kenan dama zan shigo ne nace bari naji ko kina gida" Mama da mamaki ya kusa sawa ta nutse a gurin tace "A'a ina gida" Mom tace "to zan shigo in Allah ya nufa" Mama dai amsawa kawai take sai take ganin kamar ba Dr Hinda ce take maganar ba,kawai dai da yake ta santa shekaru da yawa sannan ta san voice d'inta shi yasa ta yarda da gasken ita ta kirata a sanyaye tace "to Dr sai kin zo" since suka yin sallama Mama take tunanin me zai kawo Mom wajenta. * Kallon Mami kad'ai yayi ba tare da ya ce komai ba ya tashi ya bar wajen,Mami data rakasa da kallo lokaci d'aya ta saki murmushi a nutse tace "Za ka gama ka dawo kan saiti.." Aadil kuwa lokacin ko da ya fito daga apartment d'in cike da damuwa ya koma flat d'insu,yana shiga ya sawa k'ofar key shi kad'ai ya dunga tunanin maganganun Mami da tace wai tsayin lokaci yana son yarinyar amma ya kasa fahimta,shin da gaske ne yana son nata wai? Sure tunda Mami tayi maganar lallai baza ta masa k'arya ba,dole akwai abunda ta hango da yasa tace haka,sai yayi shiru yana tunani,sanda ya zauna ya dunk'ule hannunsa guri d'aya ya d'ora chin d'insa akai a fili yayi murmushi yace "No! Ba sonta nake ba,ina jin haushi ne dai kawai saboda idan wani ya yaudari Naina ba zan ji dad'i ba and then ina jin tausayinta saboda idan Naina ce a conditions d'inta zan fi kowa damuwa.. Yeah that's it!" Duk yadda Aadil ya dunga tunanin al'amarin ba haka ya kasance ba,dan duk hanyar da yabi akan maganar sai yaga ya dawo kan maganar Mami,sai dai duk da haka zuciyarsa tak'i yarda da batun,dole ba don ya so ba a k'arshe dai ya hak'ura ya ajiye maganar,amma kuma yana kan bakansa na ba sonta yake ba yana dai tausayinta ne kawai wannan shi ne. Daren ranar sanda Proff Junayd ya dawo Mami da kanta ta kai masa maganar nemawa Aadil d'in auren Ismat a cikin k'urarren lokacin,ayi bikin lokaci d'aya da na su Fawad,since ta d'auko maganar Proff Junayd yake kallonta,Mami da taji bai ce komai ba tace "Ina ga idan abun zai yiwu hakan zai zama kamar an sauk'ak'a al'amarin ko?" Murmushi Proff yayi yana folding newspaper d'in hannunsa yace "neman aure a cikin sati d'aya,su iyayen yarinyar za su amince kike tunani?" Mami tace "me zai hana baza su amince ba?" Proff ya girgiza kai yace "Amma dai kin san yarinyar ba y'artsana bace ko? Sannan dole akwai buk'atar a basu lokaci su gama shirye²,ko kuwa dan ku kun shirya suma sai aka ce miki haka ne?" Mami tace "Dama ba wai ina nufin lallai sai anyi bikin yanzu ba,amma dai ko d'aura auren akayi ina ga ba laifi bane yin hakan" murmushi Proff ya sake yi ganin ta kasa fahimtar abunda yake nufi kawai sai yace "Shi kenan za'a duba maganar" Mami tace "Dan Allah Alh ka taimaka kayi maganar da wuri" haka nan Proff ya dunga kallonta,a yadda ya karanceta sai yaga da gaske take maganar,kiran sunanta yayi Mami ta amsa,ya nuna mata kusa da k'afafunsa da ta tashi yace "dawo ki zauna muyi magana" Mami da har ta kusa k'ofa ta dawo ta zauna,cikin nutsuwa Proff yace "y'ar gidan waye yarinyar?" Murmushi Mami tayi cike da jin dad'i tace "yarinyar wajen Proff Imraan" Proff Junayd yayi shiru yana mamaki yace "Aadil yana son yarinyar wajen Alh Imraan amma bai fad'a tun da wuri ba sai yanzu?" Tace "ka san halinsa wani lokacin idan yayi wani abun ko yaron da ake goyo bazai yi ba" Proff ya jinjina kai yace "Shi kenan zuwa da safe za muyi magana da shi Aadil d'in,kafin na san ta yadda zan bi na yiwa Proff Imraan maganar" Mami cikin jin dad'i ta amsa da fad'in "Allah kaimu,ya kuma tabbatar da alkhairi.." Shu dai Daddy binta kawai yayi da kallo amma bai iya cewa komai ba. Da safen ko da ya kira Aadil,yana d'aukan kiran Proff yace "Aadil kana ina?" Aadil dake driven lokacin yana hanyar dawowa gida yace "ina hanyar zuwa gida Daddy" Proff yace "alright idan ka dawo kazo ina son ganinka" yace "Toh Daddy." Har ya k'araso yayi parking tunanin kiran da Daddy yayi masa yake,ya fito ya rufe motar a nutse ya wuce apartment d'in iyayen nasa,da Mami ya fara had'uwa lokacin za taje parlon Daddy,ta kalli Aadil d'in bayan ya k'araso ya gaisheta,ta amsa cikin sakin fuska,Aadil yace "Daddy fa?" Mami tace "Yana parlonsa" tare suka fara tafiya Mami a gaba yana biye da ita,sun yi kusa da parlon ta tsaya tana kallonsa tace "Jiya munyi maganar nan da Daddy na sanar masa,i made sure yanzun zai tambayeka,na sanar masa y'ar wajen Proff Imraan ce yarinyar,so maganar tana hannunka yanzu ko ka amsa ko kayi rejecting.. Sai dai abu guda kad'ai nake so ka tuna,if u fail a dai² lokacin nan da kake da duk wata dama,kasa a ranka babu wani damar da za ka sake samu kuma,ka rasa ta kenan har abada.." Tana gama fad'in haka bata jira jin ta bakinsa ba ta bud'e parlon ta shiga,Aadil da ya bita da kallo ya kasa k'arasawa saboda sosai maganganunta suka sa jikinsa yin sanyi,sai ya tsaya a wajen ya kasa shiga sai da Proff Junayd ya d'ago ya kaallesa da yake a bud'e Mami ta bar k'ofar sanda ta shiga yace "Come in my friend" ya d'ago kai gray idanunsa nan masu haske suka sauka kan Mami da ta zauna gefen Daddy,a hankali ya shigo ya nemi guri ya zauna ya sunkuyar da kai ya gaida Proff,Daddy ya amsa yana kallonsa a nutse yace "Jiya Maminku take sanar da ni wata magana,shi ne nake so naji daga gareka,da gaske ne dama kana son yarinyar wajen Proff Imraan?" D'agowa yayi zai yi magana suka had'a ido da Mami da ta zuba masa idanu,a hankali ya mayar da kansa k'asa,here ya tsinci kansa da amsa maganar da Daddy yake masa "Ehh Daddy" Prof Junayd dake kallon d'an nasa yana studying yanayinsa yace "me yasa amma baka yi maganar da wuri ba sai da lokaci ya k'ure?" Shiru yayi ya kasa magana,Proff Junayd ya gyad'a kai yace "shi kenan,zan nemi Proff Imraan muyi maganar idan da yadda za'ayi sai a had'a ayi lokaci guda" Shi dai Aadil tunda ya amsa maganar farko bai sake cewa komai ba Daddy kad'ai yayi maganganunsa,kuma har ya sallamesa bai sake d'ago kansa ba,sanda Daddy yace zai iya tafiya dama ya k'agu ya bar gurin,yana fitowa da sauri ya wuce ya bar apartment d'in dan yadda yake jin zuciyarsa tana masa wani iri sam shi wannan maganar bai wani appreciating d'inta ba,hasalima shi baiga dalilin da zaisa Mami ta yi maganar da wuri haka ba,ita take tunanin yana son yarinyar but shi ya san ba haka bane,tausayinta da yake ji shi ne kawai dalilin kuma shi ne abunda Mami ta gani take tunanin sonta yake. Kamar yadda Proff Junayd ya tsara sanda ya sallami Aadil here ya kira Daddy ya sanar da shi yana son su had'u akwai maganar da yake so su tattauna idan babu damuwa,Daddy dake kan hanyarsa ta zuwa gidan gonarsa ya amsa da fad'in "Babu damuwa zuwa wane lokaci kake ganin ya dace mu had'u?" Proff Junayd yace "Kai ya kamata ka fad'i lokacin da kake free Proff don't know ko kana da wani uzuri yau d'in" Daddy yace "babu damuwa after asr sai mu had'u ina jin babu damuwa ko?" Proff Junayd yace "alright! Allah kaimu" Daddy ya amsa suka katse kiran a tare. As they set out after asr prayer Proff Junayd ya sake kiran Daddy,Daddy yace yana guesthouse d'insa su had'u a can,Proff Junayd da wani amininsa sai Eng Dawood mahaifin Fawad suka samesa a can,sanda Daddy ya gansu yayi mamaki ya fara zargin ko an samu matsala akan auren da suke shirin k'ullawa ya dunga musu wani kallo bai ce komai ba ya dai jira ya fara jin ta bakinsu,it was there Proff Junayd ya sanar masa maganar dake tafe da su,mamakin maganar da Proff yake yi yasa Daddy kasa cewa komai da farko sai da aka jima ya basu hak'uri yace su bashi lokaci yayi shawara da family tukun because yana ganin kamar maganar ba ta buk'atar gaggawa,suka amsa masa da farin ciki,bayan sun yi masa sallama sun tafi Daddy ma ya taho gida mma zuciyarsa cike take da tunanin al'amarin. * Sanda Mom ta isa jan bulo cike da kunya Mama ta tareta,suka gaisa cikin mutunci but still Mama ta kasa sakin jiki da Mom,Mom tayi murmushi ganin yadda Mama take abu not compatible tace "Hjy nace me ake ciki game da shirin biki,na jiki shiru baki ce komai ba har yanzu ga lokaci yana ta tafiya" Mama bata iya kallon Mom ba cike da damuwa tace "Ni kam Dr da baki yi min maganar nan ba wallahi" Mom tace "saboda me ba zan yi maganar ba?" Mama tace "ni dai tun farko kin san ban karb'i maganar ba,saboda haka babu wanda na gayyata a dangi na" wani kallo Mom ta dunga yiwa Mama kafin tace "ko saboda me yasa haka?" Mama bata kalleta ba tace "haba Dr yanzun har sai na fito na fad'i dalili?" Mom ta kad'a kai tace "abu dai ya faru sai dai hak'uri,sannan kada ki manta tun farko Allah ya tsara haka zai faru,saboda haka sai muyi hak'uri,batun babu wanda za a fad'awa ma bai tashi ba,yanzu ni kenan zuwan da nayi ba shi da amfani ko me?" Kallonta Mama tayi Mom ta dunga mata magana cikin tausasawa har daga baya ta samu Mama ta sakko,here suka fara tsare² kamar yadda Daddy yake so. Lokacin da Badriyah take shigowa gidan daga wajen gyaran jiki da ta tarar da Mom kasa ci gaba da tafiya tayi ta tsaya kallonta da mamaki,Mom da taga shigowarta ta kalleta ta d'auke kai bata ce mata komai ba,Mama ta d'ago jin footsteps taga kuma ba'a shigo ba,ta bi Badriyah da kallo ganin ta tsaya wajen k'ofa ta k'i k'arasowa sai kallon Mom da take yi,rai b'ace ta wurga mata harara tace "idan baza ki shigo ba ki koma inda kika fito,kin tsaya kina kallon mutane sanin mu ne baki yi ba?" Jikin Badriyah a sanyaye ta k'arasa shigowa kanta a k'asa za ta wuce,Mama tayi mata tsawa da fad'in "dan ubanki bakya ganin mutane za ki wuce?" A sad'ad'e tana tura baki ta dawo,Mom dai bata kalleta ba ta ci gaba da abunda take yi,Badriyah da ta zauna hannun kujera bata yarda ta kalli Mom ba tace "ina yini?" Shiru Mom tayi da farko daga baya taji baza ta iya hak'uri ba tace "Yau da na zo gidanku na samu gaisuwar ki?" Not only Badriyah hatta Mama sai da ta kalli Mom jin maganar da ya fito a bakinta,Mama tace "Dr wani abu ya faru tsakanin ki da y'arki?" Mom ta girgiza kai bata kalli kowa a cikinsu ba tace "No! U don't need to worry about it,kawai tambayarta nayi" Mama dakewa Badriyah wani kallo ta kad'a kai tace "A'a Dr wallahi tunda kika yi maganar nan akwai abunda ya faru sai dai in baza ki fad'a ba" Mom tayi murmushi ta d'auke kai bata sake magana ba,tsayin lokaci mama tana kallonta tana jira taji ta yi magana,can da aka jima ganin har sannan Mom ta k'i cewa komai ta juya kan Badriyah kamar za ta daketa ta dunga mata fad'a saboda yadda taga Mom ta yi maganar ta san dole wani abu ya faru kawai dai Mom d'in ba ta son sanar mata ne,k'arshe da fad'an yayi yawa Mom d'in ta bata hak'uri ta yi shiru amma abun ya mugun b'ata mata rai,har after isha'a sannan Mom tayi sallama da Mama ta wuce gida. * Yadda Daddy yaji maganar sama ta ka,haka Mom taji a lokacin da Daddy yake sanar mata buk'atar da su Proff Junayd suka zo da shi,ta yi shiru ta kasa cewa komai sai kallon da ta dunga masa,tsayin lokaci bata ce komai ba sai da aka jima har Daddy ya fitar da rai za ta sake cewa komai tace "Amma Yallab'ai me kace musu da suka ce haka?" Daddy yace "Ba na tunanin zan karb'i maganar,shi yasa nace su ba ni lokaci nayi shawara" Mom dake sauraronsa tace "ko saboda me?" Directly Daddy yace "Haba madam sai kace baki san abunda ya faru a baya ba?" Murmushin da Daddy yaga Mom ta yi yasa shi kafeta da kallo,Mom tace "Amma ni banga aibu ba dan ka amsa musu,shin akwai wani matsalar da kake ganin za'a iya samu idan anyi hakan? Ehh to bazan ce babu ba,saboda ko ita kanta Ismat abun ba lallai ya burgeta ba,but i'll convinced her har ta karb'i al'amarin.." Wani kallo Daddy ya yiwa Mom sai dai bai ce komai ba,Mom tace "Baka ce komai ba" Daddy yace "tunda kin yanke hukunci me zan ce?" Mom ta saki baki tana kallonsa tace "wane hukunci na yanke?" Yace "ga shi kina cewa za kiyi convincing yarinya ta amsa,idan kuma ba ta son yaron fa?" Mom tace "sau nawa ake aure babu soyayya sai daga baya?" Daddy yace "kada ki manta zamanin da muke ciki da wancan da ya wuce ba d'aya suke ba" Mom ta d'auke kai tace "ni dai idan shawarata ake nema ayi abun nan lokaci d'aya kowa ya huta,mene ne amfanin tsayawa ana b'ata lokaci dama uba shi yake da alhakin nemarwa y'arsa miji,tunda an samu me za'a jira kuma?" Shiru Daddy yayi yana kallonta,sai ya dunga ganin kamar Mom bata fahimci abunda yake sanar mata ba,dan haka kawai sai ya rabu da ita da maganar ya bari har zuwa safiya,idan aka zauna duka kamar maganar zai fi.. Lokacin Daddy ya gama sanar musu buk'atar da Proff Junayd suka zo masa da shi,Mama ce farkon amsawa tace "me zai hana baza'a karb'i maganar ba,suma hutunsu ne su had'e abun ayi lokaci d'aya,sannan tana ganin kamar hakan zai zama masalaha ma akan wancan al'amarin da ya faru" sanda aka zo kan Barraq ana son jin view d'insa akan maganar shi kam kai tsaye ya nuna bai amince ba,Daddy yace "ko saboda me?" Directly yace "Daddy duk kun san abunda ya faru a baya me zai sa daga kawo magana kuma ku amsa? Wancan lokacin an yaudare mu,shi kenan dan muna so ismat tayi aure sai muyi gaggawa daga sun kawo magana muyi saurin amsawa? Idan halinsu d'aya ne da d'an uwansa fa shi kenan sai ayi ta maimaita abu d'aya? Gaskiya ba na goyon bayan maganar nan Daddy idan har ba an yi bincike an tabbatar babu matsala ba" kallonsa Mom ta dunga yi jin maganar dake fitowa daga bakinsa,tabbas akwai abun dubawa a maganarsa but idan har ace halinsu d'aya ne da Fawad me zaisa ya fito a wannan lokacin yace yana son auren Ismat? Wannan maganar itama abar a duba ce. Duka family sanda suka gama fad'ar ra'ayinsu Hjy tana zaune tak'i cewa komai haka Abbah ma,Daddy dake sauraron kowa lokacin da ya rage Abbah da Hjy,yana kallon d'an uwan nasa yace "Dr baka ce komai ba" numfasawa Abbah yayi yana sakin murmushi yace "Ko ayi aure yanzu ko a bari ba yanzu ba hukuncin Allah ne,abunda Allah ya yanke akai ni kam ina ganin shi ne dai²" Daddy ya jinjina kai yace "Haka ne,amma yana da kyau ka fad'i naka ra'ayin muji" Abbah da ya rasa abunda zai ce kan maganar kai tsaye yace "Duk abunda Hjy tace nima shi ne nawa ra'ayin" murmushi kad'an Daddy yayi kafin ya kallo tsohuwar da ta had'e fuskarta cif tana kallon kowa ta cikin glasses d'inta yace "Hjy kowa ya gama fad'ar ra'ayinsa kamar yadda kika ce,me kike ganin za'ayi yanzu?" Gyara zama Hajiya data tsuke fuska tayi tana kallon Daddy tace "Abunda nake so kuke son ji ko kuwa hukunci kuke so na yanke yanzu?" Daddy dake saurarenta yace "Duk wanda kika ce Hjy ai dole muyi" Hjy ta gyad'a kai tace "to tunda yake ka ce haka,zan bada umarni" ba Daddy ba duka parlon gaba d'aya suka zuba mata idanu suna jira suji me za tace,Hjy ta sake tsuke fuska ganin duk ita suke kallo tace "magana dai ka ce shi uban yaron yazo maka ita ko?" Daddy yace "haka ne Hjy" Hjy tace "kuma ka ce wancan yaron dama ba d'ansa ne na cikinsa ba ko?" Daddy ya sake amsawa,Hjy tace "to tunda magana ya zama haka abu mafi sauk'i a kuma nawa ra'ayin da ake son ji,ka ga dai yanzu yanda komai ya tsigale,abu kad'an ka tab'a ka ji uban k'udi tsada tsababa,kawai ayi komai lokaci d'aya ka ga kuma kun huta da kashe²n k'udi ai ko?" Barraq da dama can ya san k'arshen game d'in Hjy kenan tace ayi abun ya kasa d'auke idanunsa daga kanta,sanin kansa ne tunda ta furta maganar mai hana shi faruwa sai Allah,ya san babu yadda za'ayi Daddy ya canja maganar ta tabbata kenan,sai dai bai so ace ko kad'an auren y'ar uwar tasa ya zo a haka ba,amma babu komai haka Allah ya nufa. Bud'e bakin Daddy lokacin bayan Hjy ta gama magana kan aure ko d'agawa yana gama tabbatar da maganarta a matsayin final decision nan take Hjy tace sai lallai ya kira Proff Junayd d'in a gaban kowa ya sanar masa maganar da aka yanke,maganar kayan aure da komai da za'ayi kuma sai su barshi ranar d'aurin auren ayi komai,cike da jin dad'i lokacin da Daddy ya gama sanarwa Proff yadda suka yi da family ya amsa yana yiwa Daddy godiya suka yi sallama,da yake a gaban kowa akayi wayar yadda Proff Junayd yayi magana duk sai yasa suka kasa fahimtar anya ya san da waccan matsalar kuwa? *** In just a short period of time shirin bikin da a kwanakin da suka gabata kamar ba bikin aure za ayi ba,cikin tak'aitaccen lokaci komai ya canja salo,da kowa yana yin abu kamar ba ya so,amma tunda maganar ya fara fitowa aka fara sanin har da auren Ismat,hidima ta kacame kowa ya shiga shiri da k'arfinsa,da yake kuma maganar duk da aka yi an barshi akan baza'a fitar da ita ba sai anga abu ya tabbata,ita kanta Ismat d'in Daddy ya hana a sanar mata,sai dai ta b'angaren Mom cikin dabara ta fara gyara y'ar tata gudun kada y'arta ta wulak'anta,haka Mama ma tana aiko mata kayan gyara sosai wani abun ko Badriyah bata yiwa,Ismat taga abu ya fara yin yawa ta fara zargin gyaran da ake mata,lokacin Mom ta kawo mata had'in tsumi tace "Mom wai me yasa ake ba ni abun nan?" Mom da taji tambayar a bazata ta d'auke kai tace "Shanye ki ba ni cup my friend ba na son tambaya da surutu" Ismat ta kalli Mom ganin yadda ta b'ata rai a hankali jikinta ya yi sanyi tace "kiyi hak'uri Mom tambaya dama kawai nayi saboda ban san ko maganin mene ne ba" Mom bata sake bi ta kanta ba sanda ta shanye tsumin ta karb'i cup ta fita,jikin Ismat a sanyaye tabi Mom da kallo lokacin da take fita,haka nan ta dunga ji zuciyarta tana tsinkewa saboda bata tab'a ganin Mom cikin irin mood d'in ba,sai ta koma ta kwanta zuciyarta cike da fargaba..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 2⃣4⃣ Lokacin da Proff Junayd ya sanar da Mami yadda suka yi da Daddy wani irin farin ciki ta tsinci kanta a ciki,ta dunga godiya ga Allah da yasa al'amarin ya karb'u a ta b'angaren su Proff Imraan,ba tare da sun bada wani uzurin ba,lallai idan haka ne ba karamar sa'a suka taka ba da har iyayen Ismat suka amsa buk'atarsu da wuri haka,bata tab'a zato ko kawowa a ranta maganar zai yi sauri haka ba,kamar yadda Daddy ya fad'a mata ita kanta sai daga baya ta fara tunanin idan akace ayi bikin tare da nasu Fawad zai zama kamar da takura sannan kuma kamar iyayen ita Ismat d'in baza su amince ba because abun yayi wuri da yawa,duka kwanakin da suka rage basu kai sati ba azo maka da batun aure kuma ace ana buk'atar ayi abun a cikin lokacin,sure ko waye aka yiwa haka ba lallai duk rufin asirinsa ya amince ba,because hidimar aure ta wuce ayita a cikin d'an tak'i kad'an,sai dai kuma abunda Allah ya hukunta babu wani d'an adam d'in da ya isa ya dakatar da faruwarsa,dan haka ko yanzun ma ta san Allah ne yake son su da rahamarsa shi yasa ya tsara al'amarin yayi nufin ya kasance a hakan,duka² ganinta da Ismat d'aya but haka nan take jin wani sonta har ranta,yarinyar tana mugun burgeta ba don komai ba nutsuwarta da sanyin halinta,uwa uba kuma kamun kai da bawa na gaba da ita girma,a jikinta take jin yarinyar alkhairi ce ga *AADIL* d'inta,shi yasa tunda ta fahimci yana sonta though shi uban gayyar ya kasa fahimtar haka,taga ba abunda ya dace ta yi,sannan babu gatan da za ta iya masa sama da ta bi wannan hanyar dan ganin bai rasa ta ba,ta yi amfani da damar da take da ta gabatar da maganar da Daddy cikin sauri,tabbas ta san Allah ne yake son Aadil d'in da rahamarsa shi yasa ya warware abunda ke tsakanin Ismat da Fawad tun ba'a je ko ina ba. Sai dai kamar yadda alamarin yake ga Ismat haka ya kasance a gefen Aadil,da wasa kamar yadda Daddy yace a b'oye maganar har zuwa ranar d'aurin aure,Mami bata sanar masa maganar ba,hasalima tun waccan ranar da suka yi maganar da Daddy ya tambayesa babu wanda ya sake ce masa komai akai,sai dai a gefen ita Mami d'in ta kira Hjy Haajar mahaifiyar Fawad sunyi shawaran yadda za su gudanar da bikin a nasu gefe. * Kamar yadda masu iya magana ke cewa lokaci ba ya jira sai dai a jirashi,sure haka wannan maganar yake,dan ko a gefen ango Fawad da amaryarsa Badriyah cikin wannan lokacin duk abunda za suyi a biki sun tsara abunsu,dinner da wasu party's abun nasu har ya so ya zama hauka,kud'i suke kashewa a auren kamar basu san ciwon su ba,sai dai tunda aka fara kyallin idon Aadil babu,daga Fawad sai friends d'insa wayayyu kuma gogaggu ne suke abunsu,party kad'ai da suka shirya ya kusa biyar tun daga ranar wednesday suka fara,inda suka yi *PARTY GAME* tsarin party d'in ya kasance kamar tsere ne a cikin pool,wanda suka yi shi a wani guesthouse na baban friend d'insu a cikin nassawara GRA,yadda y'an mata da samari suka cika wajen abun baa cewa komai,masu mutunci ne suke a half naked,abun dai ya yi wani iri kamar ba y'ay'an musulmi ba,washe gari Thursday suka yi tea party wannan kam a *BOBBLE PLUS* night club suka yi,but yadda suka gudanar da party d'in har da su pick and obey a ciki,shi kuma tsarinsa akan kowa ya halarci gurin yake,tsakanin maza da mata duk wanda aka nuna dole ya fito,idan mace ce za'a ce ta zab'a namijin da taga ya yi mata,after ta zab'a za'a ce ta d'auki number daga d'aya zuwa goma,duk number da ta d'auka za'a iya cewa ta cire abu goma a jikinsa,ya danganta idan suna da hankali aka ce haka abubuwan da za ta karb'a za su iya kasancewa ba wasu wad'anda za'a ji kunya ba,idan kuma dama suna cikin jinsin marasa hankali abun dai sai dai ayi shiru,haka shima namiji idan shi aka zab'a za'a ce ya zab'i wacce tayi masa,ya danganta da number da mutum ya d'auka,washe gari da ya kama Friday shi ne ranar da za ayi k'ayataccen dinner da duka family za su halarta,wannan kam da yake iyaye za su je gurin a nutse aka dunga gudanar da komai an tsarkake komai babu wani abu na shashanci ko shirme a ciki.. Shigowar Mom bedroom d'in cikin shigar alfarma irin na manyan hajiyoyi,maroon d'in lace ne a jikinta da yayi asalin yi mata kyau,fuskarta da simple makeup da aka mata wanda ya taimaka wajen b'oye shekarunta,idan ba mutum ya sani ba babu yadda za'ayi yace ta haifi Ismat bare Barraq ta iske Ismat kwance bata da alamar tashi ta shirya,daga bakin entrance ta tsaya tana kallonta,jin footsteps d'in yasa Ismat da ba bacci take ba ta dai juyawa k'ofar baya tayi maza ta kulle idanuwa tana tura baki,Mom dake kallonta ta k'araso cikin d'akin da sauri tace "Sweetheart ba kya jin magana ko? Allah zan sab'a miki idan baki tashi daga kwanciyar nan ba" Saurin mik'ewa tayi ta zauna fuskar nan kamar za tayi kuka take kallon Mom tak'i cewa komai,Mom tace "wane irin hali ne wannan ayi ta maki magana kina ji?" Kallon Mom tayi yadda take magana ranta kamar a b'ace,a sanyaye tana sunkuyar da kanta k'asa tace "ni fa Mom ba na son k'unshin ne,kiyi hak'uri wani lokacin zan yi" yadda ta yi kalar tausayi yasa Mom dake kallonta daga tsayen da take k'arasowa kusa da ita ta zauna a hankali ta rik'o hannunta cike da rarrashi tace "haba daughter kije ayi miki kema,ba na so naga hannunki fari haka,duka y'an uwanki sunyi ko babu yawa kije ayi miki kinji? Auren y'ar uwarki ne fa ko ba za ki event d'in ba ai za kiyi kwalliya ki shiga cikin y'an uwanki,i don't want see u alone kina tunani,ko kina so raina ya b'aci?" Shiru Ismat tayi kamar ba za ta amsa ba ta dai kad'awa Mom kai,can kuma a hankali sai tace "ni to Mom ai ba sai na yi k'unshin ba,but zan fito yanzu idan na shirya" ajiyar zuciya Mom tayi tace "alright! Tunda ba kya jin magana shi kenan babu ruwana.." Kafin ta k'arasa Ismat tayi maza idanunta suna yin rau² tace "But Mom zanje bayan bikin ayi min ai,ba na jin dad'i nifa yanzu" idanu Mom ta zubawa y'artata wani irin tausayinta take ji,cikin kwanakin tana kula da yadda take yin abu cike da sanyin jiki,ta sani tana cikin damuwa sai dai babu yadda za tayi saboda umarnin Daddy ne ya ce kada a sanar da kowa maganar har sai komai ya tabbata,sure ba don ya ce haka ba da ita kam babu dalilin da zaisa tana ganin y'arta cikin damuwa ta yi ta zuba mata idanu ba tare da ta fitar da ita daga yanayin da take ciki ba,tsintar kanta tayi da kasa cewa komai itama Mom d'in,sai ta mik'e da niyyar barin d'akin,Ismat da ta karanci damuwa a fuskar Mom a sanyaye ta bita da kallo ta kasa cewa komai har ta fita ta kulle mata k'ofar. Sanda Ismat ta gama shiryawa ta fito cikin sabon tsadadden lace d'inta yellow colour cikin kayan da bhai d'inta yayi mata,fitted d'in riga da plain d'in zani ne aka mata da ya zauna dai² jikinta,daga powder sai red chapstick da kajol tayi applying a fuskarta sai idanunta da ta d'an yi lining da bak'in liner,tasa flat d'in red shoe da d'an siririn vail shima red,sai wasu fashion earrings da siririn chain duka red colour,since ta fito tana tafiya a hankali gaba d'aya family suke yaba sanyayyen kyaun da tayi,Mom dake gaisawa da wasu friends d'inta da suka zo mata Allah sanya alkhairi tunda ta d'ora idanunta a kanta ta kasa d'aukewa har ta k'araso,tana sakin murmushi ta gaida k'awayen Mom cikin jin kunya,suka amsa wasu suna tsokanarta,bata tsaya ba ta wuce inda ta san su Hasna da sauran sa'anninsu suke,Mom tabi y'arta ta da kallo a ranta tana fad'in maa sha Allah,duk inda Ismat ta bi abunda family suke fad'a kenan wasu kuma suce "kamar dai kece amaryar" ni kuwa da make gefe nace dan ma ita kanta bata san itama amaryar bace. Har aka fara shirin tafiya dinner Ismat tana cikin y'an uwa ana hira da ita,sanda za su wuce ta zare jikinta ta gudu,because ba ta jin za ta iya zuwa ko ina,abun yana damunta har yanzu,though tana k'ok'arin mantawa da ta tab'a alak'a da Fawad and then cin amanar da yayi mata,sai dai har yanzun bata san me yasa take jin haushin aurensu ba,duk da ba wai tana jin sonsa a ranta har yanzu ba,amma komawa son y'ar uwarta da yayi duk da ba haramun bane shi yake sawa take ji tana kuma kallon al'amarin da wani irin fuska,ko da aka gama shirin tafiya dinner da su Hasna nemi Ismat suka rasa dan tuni ta ci layar b'ata ta b'ace b'at,sai nemanta suka yi suka rasa,kafin su tafi ma da suka tambayi Mom da ita aka dunga nemanta but sun rasa ta,k'arshe dole Mom tace su hak'ura su tafi.. Can a wajen dinner kuwa lokacin da guri ya gama cika ana jira aga amarya,sanda amarya da ango suka k'araso,here aka ga *BADRIYAH* ta bayyana,wad'anda suka san labarin alak'ar Fawad da Ismat suka dunga kallon abun a wani iri,and it was there gulma ya fara tashi kan irin cin amanar da Badriyah da Fawad suka shiryawa Ismat,kafin ace an samu awa guda da zuwa wajen cikin tak'aiccen lokaci labarin har ya gama zagayawa ya isa kunnen Hjy Haajar,ranta a mugun b'ace sanda ta ji ana maganar dan wasu cikin relatives d'in su Ismat da suka san yadda al'amarin ya faru ne da suje zaune kusa da table d'in da take suke maida hirar yadda abun ya faru,Hjy Haajar ta yi shiru sai da ta gama saurare kafin ta turawa Fawad text message,ango da ya sha kwalliya cikin tsadadden getzner d'insa golden brown sai fara'a yake daga saman table da suke zaune tare da amaryarsa,yana jin sanda wayar yayi vibration ya d'auko with intention of ya duba saboda akwai wad'anda basa gane gurin suna kira sai a tura musu full address na wajen,ko a lokacin duka shima zatonsa irin haka ne ya faru,sanda ya duba yaga sak'on daga Mom d'insa yake "Idan an tashi maza ka same ni a gida ina son ganinka.." Iya abunda aka rubuta kenan,fawad dake rik'e da wayarsa ya dunga bin content d'in da kallo dan sosai yaji gabansa yana fad'uwa because ba'a jima ba Mom d'in nasa ta gama yi musu lik'i,tun daga sannan hankalinsa ya kasu ya daina gane abunda ake yi a gurin kasancewar ya ga fitarta a gurin,but ya daure ya zauna a haka har aka tashi,bayan sun sauke Badriyah a gida kai tsaye ya wuce gidan su dan amsa kiran Mom d'in nasa,sanda ya tarar da Mom a bedroom da sallama ya shiga,ta d'ago ta kalleshi har ya k'arasa shigowa,Hjy Haajar dake kallonsa since ya shigo bata iya magana ba sai da ya zauna yana gaisheta ta amsa a dak'ile,Fawad da yaga canjin fuska tattare da ita yaji gabansa ya sake fad'uwa but he manage to ask her "Mom ga ni,what happened? Why the sudden change?" Wani kallo Hjy Haajar ta jefa masa cikin b'acin rai ta fara magana "Dole ka tambaya ai,ashe abunda kake yi kenan Fawad?" Zaro idanu yayi yana kallonta da mamaki yace "Mom me aka ce na yi?" A mugun k'ufule Hjyr tace "Baka ma san abunda kayi ba?" Jikinsa a d'an sanyaye yana kallonta yace "I don't know Mom" ta kad'a kai cikin takaici tace "Dama ya za'ayi ka sani,tunda ka maida yaudarar yaran mutane sana'a,abunda zan fad'a maka ni dai shi ne kaji tsoron Allah duk y'ar da ka yaudara wallahi ka tabbatar sai an rama akan naka relatives d'in imma y'arka ko k'anwarka dole Allah ya sakawa duk wacce ka yaudara,ruwanka ne ka daina ko maci gaba,ga shi dai kana shirin yin aure,Allah sa k'arshen lamarinka kenan" wani murmushi ya saki sanda yaji Mom tana fad'a masa haka a hankali yace "to ni Mom wa akace miki na yaudara?" Kallonsa ta dunga yi kamar baza ta sake cewa komai ba sai kuma tace "ita d'ayar yarinyar daka b'ata ma lokaci daga baya ka dawo kan y'ar uwarta,kana d'auka ban san abunda ya faru bane?" Shiru yayi yana sosa k'eya,Hjy Haajar ta kallesa tace "ko ba'ayi haka ba?" Shiru yayi ya kasa magana,ta kad'a kai tana kallonsa da idanunta da tayi mitsi² da su tace "Allah ya gani iya nasiha da gaskiyar da zan iya fad'a maka ina yi akan ka guji aikata haka dan wata rana na tabbatar sai an rama akan d'iyata,sai dai ina so kaji da kunnenka muddin aka yaudari k'anwarka ba kan laifin da ita ta aikata ba,ina rok'on Allah ya saka mata" saurin kallon Mom d'in yayi zai yi magana,da sauri bata bari ya furta kalma d'aya ba ta d'aga masa hannu tare da nuna masa hanya tace "Leave please ni ba sai ka zance ni ba,na san k'arshe dad'in baki zaka shiryo min,maza fita dan Allah kafin raina ya k'arasa b'aci" yadda yaga Mom d'in tasa ta koma lokaci d'aya,bashi da zabin da ya wuce fita kamar yadda ta buk'ata for sure ba ta buk'atar jin komai daga garesa,a hankali kamar wani na Allah ya mik'e yana waigenta ya fita daga d'akin. *Rana ba ta k'arya...* Since gari ya waye a ranar ta lahadi,Daddy da ya gama shirin fita cikin wani irin tsadadden farin yadi haka komai na jikinsa ya kasance fari daga sama har k'asa,ya kalli wrists d'insa ganin akwai sauran lokaci kafin d'aurin auren but before then yana sa rai da kiran Proff Junayd kan batun da suka zo masa da shi na neman auren Ismat da suka barshi akan sai a ranar d'aurin auren za'ayi komai kafin lokacin da za'a d'aura auren Fawad da Badriyah,tun da garin ya waye haka nan shi da kansa yake jin wani irin farin ciki mai tafe da nutsuwa,Mom da shigowarta kenan cikin tsadadden farin lace d'inta ta kalli Daddy da yake sakin murmushi shi kad'ansa cikin zolaya tace "Daddy wannan fara'ar da kake yi anya bai yi yawa ba?" Daddy yana sake murmusawa da gyara zaman hularsa yace "Wa ya sani ne ko daga can na kawo miki abokiyar zama" dariya Mom tayi because ta fahimci ramawa yayi sai tace "Allah kawo ta lafiya,nima zanso haka ai tunda y'arka tana shirin yi min hijira ka ga na samu y'ar uwa a lokacin da ya dace" murmushi Daddy yayi yace "Anya wannan maganar da gaske ne har ranki kika yi madam?" Mom tace "sosai kuwa ko zaka gwada kawowa sai ka tabbatar?" Daddy da ya bita da kallo yace "A'a madam wasa nake yi,ta ina mutum yana da kamar ki zai k'arowa kansa damuwa?" Dariya Mom tayi da ya k'ara mata kyau tace "Auren ne damuwa?" Daddy yace "baki ji hausawa na cewa idan kana son kaga tashin hankali,kullum ka fita ka dawo da fargabar yadda za ka tarar da gidanka,to ka had'a mata biyu ba?" Mom tace "to kai da baka yi ba ya za'ayi ka yarda da haka?" Daddy yace "ya bazan yarda ba tunda muna tare da masu mata biyun and mun san abunda yake faruwa?" Mom tace "A'a yallab'ai don't judge a book by it's cover,ka bari idan ka bud'e ko da shafi d'aya a ciki ka karanta sai kace haka" murmushi Daddy yayi yace "Madam ni kam ba ni da sha'awar had'a mata biyu kin sani saboda haka mu bar wannan maganar ba shi da wani amfani a wajen mu" murmushi itama Mom ta saki sai bata sake cewa komai ba because sau da yawa idan suka fara irin maganar Daddy yana fad'a mata shi ba shi da ra'ayin yin mata biyu,sai dai ko da wasa ita bata tab'a sa hakan a ranta ba dan ta san namiji ne,sannan kuma abu ne na Ubangiji wata rana al'amarin yana iya sauyawa,Daddy da ya sake kallon wrists d'insa ganin mintuna suka yi saura lokacin da suka tsara had'uwa a guesthouse d'in nasa da sauri ya fara k'ok'arin wucewa while yana fadin "Madam na wuce lokaci yana gudu haka ban sani ba?" Mom data biyo bayansa tace "A'ah! Ta ya okaci ba zai wuce ba tunda ka tsaya hira?" Shi dai Daddy ya yi gaba sai bai sake cewa komai ba,suna fitowa compound d'in gidan har sannan bai juya ba ya watsowa Mom tambayar "ina Barraq ya shiga ban gansa ba yau?" Mom tace "k'ila ya riga ka yin gaba" Daddy yace "alright! Allah sa haka" mom tace "ameen",har bakin mota ta rakasa sai da taga fitarsu a gidan kafin ta sauke ajiyar zuciya ta koma ta ci gaba da hidima da bak'in da suke gidan. Shi kam Daddy sanda ya bar gidan a gurguje suna isa guesthouse d'insa lokacin yayi dai² da lokacin da motocin su Proff Junayd suka iso sai suka k'arasa shiga tare,bayan sun yi parking Daddy da ganinsu ya saka shi yin b'oyayyen ajiyar zuciya yayi musu jagora suka shiga parlon,a nan ya tarar da Barraq da k'aninsa Dr Haroun,bayan an gaisa a nan Proff Junayd ya sake gabatar da buk'atarsu ta nemawa Aadil auren Ismat,babu zato Barraq ya jiyo Daddy yana sanar masa waliccin auren Ismat yana hannunsa,ya d'aga kai yana kallon mahaifin nasa sai dai ya kasa magana because abu ne da bai tab'a zato ba,Daddy da ya kula da halin da ya shiga yayi masa murmushi bai dai ce komai ba,har aka gama abunda za ayi,Proff ya bada sadaki jikin Barraq a sanyaye yake dan nauyin da Daddy ya d'ora masa ji yake ya masa girma,daga nan kuma ko da suka tashi kai tsaye wajen d'aurin auren suka nufa duka. * A b'angaren Ismat kuwa since ta farka daga bacci taga yadda gari yayi haske,bayan ta yi wanka ta shirya cikin material royal blue,even though babu kwalliya a fuskarta ta fito ganin yadda y'an uwa suke kallonta suna maganganu a tsakaninsu take jin gabanta ya fara fad'uwa,sai dai ta daure ta dunga k'ok'arin ganin bata bar damuwa a ranta ba,duk da a lokacinma tana cikin damuwar but bata san takamaiman akan mene ne take damuwar ba,sai dai ta k'ark'are duk wani abu da take ji tsakanin abu biyu zuwa uku da take jinsu koda yaushe a ranta,ana cikin haka kuwa aka je d'aurin aure aka dawo,kafin kace me tuni labari har ya iso gida,sai ga magana ta fasu ana ta fad'in an d'aura auren Ismat,tsofaffin da suka zo biki suka sauka a gidan suka fara guda tare da addu'ar sanyawar alkhairi,wasu kuwa daga ciki sanda suka samu labarin kasa hak'ura suka yi suka fara nemanta,abokan wasa kuwa dama a ciki nan suka fara maganar a nemota dole suyi mata sakun lalle..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 2⃣5⃣ Lokacin da labarin ya riski Ismat,a wani iri ta dunga jin maganar tana shiga kunnuwanta,ta dunga kallon family'nta da suke maganar ta kasa cewa komai,tunaninta ya toshe ta dunga jin kwakwalwarta da zuciyarta sun kasa tantance ita Ismat d'in ake nufi ko kuma dai wata daban ake nufi? Sai dai ta tsinci kanta tsakiyar abokan wasansu da suka fara shafa mata lalle,ta d'ago pale idanunta da bata sawa ko liner ba,yadda aka zagayeta ana gud'a abun yayi mata wani iri a idanunta,ta dunga bin kowa da kallo ta kasa yarda abunda ke faruwa gaske ne,haka ta zama kamar wata mutum-mutumi ta kasa kwakwkwaran motsi,bata tashi gane ita Ismat d'in ake nufi ba,sanda aka gama shafe mata hannu da fuska da lalle,k'amshinsa da ya cika mata hanci yasa ta lumshe idanu a hankali ta shak'i iska ta fitar,a nutse ta sake bud'e idanunta ta kalli few mutanen da suka rage a gurin,dai² lokacin Hasna da wasu cikin y'an mata sa'anninsu suka k'araso suna fad'in "our bride!" Ismat ta d'aga kai ta bisu da kallo bata iya ce musu komai ba,sai a lokacin tunaninta da yayi nisa ya dawo gareta,ta sake d'aga kai ta kallesu hawaye ya zubo daga idanunta,ganin hawaye a idanunta su Hasna da basu san me yasa hakan faruwa ba suka sa ihu,nan suka fara mata wak'a cike da zolaya "Ta zama! Ta zama!! Ta zama!!!" Cikin had'in baki wasu suka amsa da "Aaahhhaa! Ta zama d'auko riga,ta zama d'auko wando,ta zama d'auko buta,ta zama dama furar nan,ta zama matar aure,ta zama kulle!" Yadda suke had'a baki cikin d'aga murya yasa Ismat rud'ewa bata san lokacin da ta fashe da wani mahaukacin kuka ba,da sauri ta tashi za ta bar wajen,wata cousin d'insu ta rik'o hannunta ta dawo da ita tsakiyarsu,haka suka dunga zagayata suna wak'a da tafi,Ismat dake hawaye ta dunga juye² a gurin tana neman hanyar guduwa ta rasa,sai can da aka jima Hasna ta k'araso wajen tana dariya ta rik'o hannunta,fizgewa tayi daga rik'on da ta mata tana juyawa Allah ya bata sa'a ta samu hanya da gudu ta k'arasa barin wajen tana sakin sheshshek'ar kuka,sanda ta iso balcony za ta wuce da yake a ta can backyard ne wajen basketball court na gidan suke abun tana k'ok'arin sa kai cikin parlor suka yi karo da Barraq dake sauri zai fita,ta yi baya za ta fad'i yayi sauri ya rik'ota,ta d'aga idanunta da suke tsiyayar da hawaye jin k'amshin scent's d'insa tana ganinsa ta sake fashewa da kuka har da jan zuciya,a rikice Barraq ganin irin kukan da take yi ya fara watso mata tambayoyi "what happened? Tell me me aka miki,waye yasa ki kuka?" Sake fashewa tayi da kuka ta fad'a jikinsa ta kasa cewa komai,ya rik'o kafad'unta ya zuba mata idanu a rud'e ya sake cewa "tell me ke da waye? Kukan me kike kuma?" Ta kasa cewa komai sai hannunta da take nuna masa hanyar da ta fito,a hankali ya bi inda take nunawa da idanu ganin bai ga komai ba ya kalleta yace "mene ne wai? Open ur mouth and tell me" tana kuka cikin in'ina tace "baa.. Ba.. Susss... Su ne.. Ba.." Ya gyad'a kai yace "Eheen! Su ne me?" Sake fashewa tayi da kuka ta kasa cewa komai,ya runtse idanunsa yace "will u stop those tears and explained what really happened?" Sheshshek'ar kuka ta ci gaba da yi za tayi magana su Hasna da suka biyo ta a baya suna ganinta a gurin suka sa ihu "Yeeeeee! Ta zama³.." Saurin rik'o Barraq tayi a rikice ta sake fashewa da kuka tace "bhai kace musu su daina,ba na so ni su daina min wak'ar" a fusace Barraq da ya gama gane dalilin kukan yayi musu tsawa,lokaci d'aya duka kowa tayi shiru,yana kallon Ismat da ta cukuikuyesa ransa a b'ace yace "shi ne abunda kike ma kuka?" Ta gyad'a masa kai da sauri tana share hawayen da suka k'i tsayawa tace "Wai cewa suke min amarya fa,ni ba na so kace su daina" ya dunga kallonta a nutse ya kasa cewa komai because sai yanzun ya gane exact abunda take yiwa kukan,a hankali yana had'iye wasu irin busashshen yahu ba tare da ya kalli su Hasna ba cikin tsare gida yace "ku bar nan" babu b'ata lokaci duk suka yi sum² suka bar wajen because sun san Barraq ba wasa ya cika yi da su ba,a hankali Ismat dake share hawaye tana sauke ajiyar zuciya ganin sun bar gurin itama ta fara k'ok'arin barin gurin,Barraq ya bita da kallo ya kasa cewa komai har ta shige ta barshi tsaye a gurin. * A b'angaren Aadil kuwa since gari ya waye though ya san da maganar d'aurin auren Fawad lokacin da ya farka daga bacci yadda yaga lokaci ya kusa k'ure masa ne yasa shi zaro kyawawan idanunsa,a nutse ya sauke k'afafunsa da dogayen kwantaccen gashi ya lullub'e cikin had'ad'd'en slippers d'insa mai d'auke da tambarin adidas dake a jiye kusa da bed d'in,cikin wani irin takun nutsuwa duk da yana jin wani irin bak'on yanayi a tattare da shi yawu ce bathroom,sanda yayi wanka ya fito sanye da farin bathrobe a jikinsa,sumar kansa da ta kwanto saman goshinsa tana d'igar da ruwa ya k'arasa gaban magnifying mirror ya tsaya yana kallon kasa na kusan mintuna biyu kafin ya fara shiryawa a nutse,agogon *SOXY* binary matrix blue led waterproof digital dake hannunsa yana gyara d'aurawa a wrist d'insa,a hankali ya d'aga idanunsa ya sauke kan k'aton mirror dake gabansa,ya dunga kallon kansa ta cikin mirror'n to make sure bai tauye kansa da wani abu ba,sanye yake da babbar riga na tsadadden getzner mai launin royal blue da aka masa aiki da sky blue d'in zare,tsayin rigar duka da kad'an ya wuce guiwa anyi masa aikin arewa,k'afafunsa sakaye cikin takalmin sf s-crested suede loafers blue colour,sai hular zanna da ya murza ta 90°a kansa,sosai yayi wani irin masifaffen kyau kamar a sace shi a b'oye,sanda ya gama k'arewa kansa kallo ya juya a nutse ya fara tafiya,kai tsaye motarsa ya nufa ganin lokaci ya wuce ya bar gidan kamar idan ya samu dama zai tashi. Lokacin da ya k'araso wajen d'aurin auren a wani irin cike ya tarar da gurin though tuni aka gama d'aurawa,yayi parking ya fito ya rufe motan,a hankali ya jingina bayansa ya d'an lumshe idanunsa da suke cikin glasses yana fesar da iska daga hunhunsa,duka haka nan yake jinsa wani iri kamar dai ba shi da lafiya ya dunga kallon mutane,yana tsaye a wajen bai jima da zuwa ba wad'anda suka sanshi suka fara zuwa suna masa Allah sanya alkhairi yana amsawa cikin d'an sakin fuska,sanda wasu abokan aikinsu da Fawad yayi inviting suka k'araso bayan sun gaisa da Aadil suna masa Allah sanya alkhairi yana amsawa Dr Salman dake gefe yace "Kuma Dr sai dai mu tsinci labarin aurenka a gari?" Saurin kallonsa Aadil yayi because bai fahimci abunda yace ba,zai yi magana the ring of an incoming to his phone ya dakatar da shi,yasa hannu ya d'auko wayar yana dubawa yaga Daddy ke kira a hankali yace "excuse me please!" Bai jira cewarsa ba ya d'aga wayar yana d'an matsawa kad'an,daga can gefen Proff Junayd yake tambayarsa "Aadil where are u now?" A hankali yace "Ina wajen d'aurin aure Daddy" Proff dake cikin k'aton masallacin na Usman bin affan a nan k'ofar gadon k'aya yace "alright! Idan anntashi ka same ni a gida da sauri" jim yayi sai kuma yace "Toh Daddy" yana gama answering call d'in ya dawo inda ya bar su Dr Salman suna jiransa a gaggauce saboda yana son ya amsa kiran Daddy da wuri ya furta "I'm sorry guy's zan wuce ana kirana gida,thanks for coming Allah maida ku gida lafiya" suka amsa suna sake masa fatan alkhairi,har Aadil ya bud'e motarsa ya shiga Dr Salman da yayi dariya yace "Sai mun zo rakiyar amarya Dr" Aadil yayi murmushin da ya k'ara masa kyau maganarsa a nutse yace "Allah kawo ku lafiya" Dr Salman yace "alright! Za mu cika alk'awari tunda wannan an bamu invitation" sanyayyan murmushi ya sake yi bai ce komai ba sai d'aga musu hannun da yayi ya bar wajen cikin nutsuwa. Direct parlon Daddy ya wuce bayan ya yi parking,tunda ya shigo gidan yadda yaga ana kallonsa ya fara jin gabansa yana fad'uwa but ya daure ya dunga wuce taron mutane y'an biki,ya bud'e k'ofar ya shiga da sallama yana k'arewa occupants d'in parlon da suke few daga Daddy,Eng Dawoud mahaifin Fawad sai Yayan Fawad Khulayd da kuma Dr Fadl,a gefe d'aya kuma Mami ce sai k'anwar mahaifinsun Hjy Haajar,since ya shigo ya kalli fuskokin su sau d'aya yaji fad'uwar da gabansa yake yi ya k'aru bai bari tunanin wani abu ya shiga ransa ba ya samu guri ya zauna ya gaida iyayen nasa,suka yi musabaha da Yayansa da Khulayd,a hankali shirun da parlon ya d'auka tun shigowarsa ya fara damunsa,Daddy ya gyara zama yana kallonsa a nutse ya kirasa *"AADIL!"* Saurin d'agowa yayi jin a yadda Daddy ya kirashi,zuwa lokacin jikinsa ya fara yin sanyi ya daure ya amsa "Na'am!" Daddy dake kallonsa har lokacin yace "ka san dalilin da yasa nace kazo yanzu?" Ya girgiza kansa a hankali yace "A'a Daddy" Proff ya gyad'a kai yace "if u really didn't forget 5 days back akwai maganar da muka yi right?" Ya gyad'a kai yace "sure Daddy" Proff yace "but before then mun yi magana da mahaifiyarku ta sanar da ni kana son y'ar wajen professor Imraan,by then muka yi magana da kai ka tabbatar min da maganarta,an yi haka ko ba'a yi ba?" Gyad'a kai ya tsinci kansa da sake yi bai iya amsawa ba saboda wani irin k'ak'k'arfan bugun da zuciyarsa tayi da ya saukar masa da tsoro,ya runtse idanunsu da sauri ya sunkuyar da kansa k'asa,bakinsa yana furta addu'o'in da annabi (s.a.w) ya koyar da mu a lokacin da mutum yaji tsoro,muryar Daddy ya tsinkayo yana fad'in "Alhamdulillah! Kamar yadda muka yi maganar da ku cikin hukuncin ubangiji yau Allah ya nufa an d'aura aure kamar yadda kuka buk'ata,and thats the aim da yasa na tara ku a gurin nan dan na sanar da ku da sauran wad'anda basu san yadda al'amarin ya faru ba!" Wani irin dumm Aadil dake sauraren Daddy yaji kunnuwansa sun yi masa a lokacin da Proff ya gama shaida musu an d'aura auren,lokaci d'aya yaji ya daina gane komai sai maganar Daddy'n da take masa amsa kuwwa a cikin kai,that means da shi aka d'aura auren da Daddy yake fad'a ko kuwa wani ne ya zo yace yana sonta aka d'aura da shi? Shi duk bai gane me Daddy yake nufi ba,maganar Hjy Haajar ta dawo da shi daga rud'anin da ya shiga "Maa sha Allah! Yaya ina ga ai da baka tsaya tara mu bama,tunda mu duka babu wanda bai san da maganar neman auren ba,duk da a k'urarren lokaci muka ji abunda da za mu ce Allah ya basu zaman lafiya,sharrin dake cikin auren Allah tsare ya kare su" murmushi Daddy yayi yana kallon y'ar uwarsa yace "Ameen! But Haajara da kike cewa da ban tara ku ba,shin idan ban yi muku bayani ba duk da a k'urarren lokaci nayi haka na yiwa kaina da ku adalci kenan na yanke hukunci ban yi shawara da kowa ba kuma bayani ya gagara?" Murmushi tayi tace "A'a Yaya kaima ka san babu wanda zai ce wani abu akai,matsayin shugaba kake a gurinmu dan ka zartar da hukunci babu abunda zai faru ko ka sanar da mu ko baka sanar mana ba" murmushin dai Daddy ya sake yi sai dai bai ce komai ba,ya juya ya kalli Aadil yana sakin murmushi ya kira sunansa "Aadil!" D'agowa yayi da idanunsa da suka fara sauya colour a sanyaye ya amsa "Na'am Daddy" Proff Junayd dake kallon d'an nasa yace "Ina za ka ajiye matarka? Ya kamata ace mun sanar da family'nta da wuri" shiru ya tsinci kansa da yi ya kasa magana sai sunkuyar da kan da ya sake yi,maganar Daddy yanzun ya fara tabbatar masa lallai shi ne aka d'aurawa auren da Daddy yake sanar da su,a hankali ya runtse idanunsa yana jin yadda wani abu yake sauka cikin zuciyarsa,Daddy da yaga ya kasa magana ya waiga ya kallo inda Mami take zaune tana sakin murmushi yace "Madam ina ga dake za muyi maganar yaronki ya zama mace yau kunyar mu yake ji" kallon Aadil da ya k'i d'ago kansa Mami tayi ta saki murmushi a hankali ta kalli Daddy dake kallonta yana jira yaji me za tace,tace "A'a Daddy nifa kada ku takurawa auta na,maganar inda zai ajiye matarsa dama ai na fad'a muku zan tuntub'esa duk yadda muka yi zan sanar muku" Daddy dake kallonta har sannan yace "Sai yaushe za ki masa maganar lokaci yana wucewa?" Mami tace "Ai tunda ka yi maganar kuma shi kenan ni ba zan tambayesa ba,since he's here before u sai ya ba ka amsa" juyawa Daddy yayi wajen Aadil da har sannan bai ko yi tari ba yace "Hope ka ji tambayar da nayi maka?" Kai ya sake sunkuyarwa bai ce komai ba,Daddy dake kallonsa yayi murmushi yace "ko dai za ku yi maganar da Maminku?" A hankali Aadil da yake ji kamar yayi tsuntsu ya bar wajen yayi saurin gyad'a kai yace "Ehh Daddy" Proff yayi ajiyar zuciya cike da gamsuwa yace "alright! Allah sa kada ka b'ata musu lokaci" shi dai Aadil tunda yaja baki yayi shiru bai sake ko da attempt na yin magana ba har Daddy ya sallamesu,sanda ya samu ya kub'uta wani irin zafi ya dunga ji a jikinsa,a gaggauce ya wuce flat d'insu yana rik'e da babbar riga da hulansa da ya cire tun a hanya,yana shiga ya maida k'ofa ya rufe had'e da zube kayan saman wing na armchair ya fad'a kan kujeran ya rufe idanunsa ya dafe goshi da duka hannuwansa,tunani yake son yi ko zai ji sauk'in abunda yake ji amma ya rasa takaimaman abunda zai yi tunanin akansa,haka ya dunga juyi shi kad'ai damuwar da ya rasa na mene ne ta rufesa. * A gefen ango Fawad kuwa lokacin da ya k'arasa wajen d'aurin auren cike da wani irin farin ciki ya dunga gaisawa da mutane yana amsa addu'o'in da suke masa na fatan alkhairi,sanye da fara kar d'in tsadadden getzner d'insa da yaji bak'in aiki,takalmi da agogonsa duka bak'ak'e na fata,banda kyalli da k'amshin da yake zubawa ba ka jin komai idan ya gifta kallo d'aya za ka masa ka kirasa ango,ana cikin haka aka fara nemansa daga cikin masjeed d'in,a nutse ya wuce wasu cikin abokansa suna take masa baya,sanda ya shiga masallacin ya matsa kusa da su Daddy ya zauna,har an fara gabatar da siga,Proff Junayd dake matsayin waliyyinsa shi ya karb'a masa auren Badriyah akan sadaki naira dubu d'ari biyu,bakin Fawad gaba d'aya a lokacin ya kasa rufuwa saboda yadda yake jin wani farin cikin mallakar Badriyar as his wife,yana zaune yana jira su Daddy su fara tashi dan shi dai ya matsu ya kirata ya sanar mata an d'aura auren,because shi da kansa ya sanar mata zai mata albishir,yau d'innan jinta yake a wani bigire mai muhimmanci na rayuwarsa,dole yaje ya sauke damuwarsa akanta kafin ya rasa nutsuwa,even though da yawan lokuta ya gwada Badriyar ta k'i amincewa,even a kiss da yayi request k'arshe sai da suka yi babu dad'i dan Badriyah tsigaleshi tayi bata d'aga masa k'afa ba sanda ya je mata da maganar a karo na biyu,surely da ya samu ta amsa tun lokacin babu abunda zaisa bai sauke fushinsa akanta ba,bai tab'a zinah ba yana gudunta,shi dai kawai yana y'an tsotse² da sauran abunda baza'a rasa ba but ba da kowa ba sai wacce ta isa,dan Fawad akwai shi da kyankyami,duk da cikin turawa yayi karatu ya rayu da su duk wani gurin fitina ya sani,sannan kasancewarsa mutum mai sakin fuska da saurin sabo da mutane ba shi yake nufin zai yi abunda bai yi ra'ayi da wata yarinya ba.. Maganar da ya jiyo a kusa da ashi ana yi ya dawo da shi nutsuwarsa,and it was there kunnuwansa suka tsinkayo ana fad'in "an d'aura auren *AADIL JUNAYD MUTALLAB* da amaryarsa *ISMAT IMRAAN USMAN* akan sadaki naira dubu d'ari biyu lakadan ba ajalan ba!" Wani irin zaburan da yayi kamar zai mik'e ya tuna inda yake sai kuma ya koma ya zauna idanuwansa a waje cike da firgici,zuciyarsa ta dunga bugawa b'im² da sauri²,gumi ya dunga karyo masa,hularsa ya tura baya ya saka farin handkey d'insa yana gogewa amma kamar wanda aka kwarawa ruwa lokaci d'aya yaji duk ya rud'e ya dunga Allah² a tashi dan ya samu ya fita ko zai samu sauk'in zafin da yake ji da yasa dalilin haka duk da uban rututun fans da suke aiki a cikin masallacin da AC amma shi kam zafi yake ji ba na wasa ba,Yayansa Khulayd dake lura da yanayinsa da ya canja lokaci d'aya yayi murmushi ya tab'a shi da fad'in "what happened brother?" Fawad ya kalleshi ya rasa me zai ce masa kawai ya girgiza masa kai da kyar cikin in'ina ya had'a kalmar "nothing" Khulayd da bai yarda da abunda d'an uwansa ya fad'a ba ya tab'e baki yace "are u sure?" Fawad ya gyad'a masa kai da sauri yace "su.. Sure brother" ba don Khulayd ya yarda da abunda Fawad yace masa ba ya juya ya fara k'ok'arin bin Daddy da yace immediately ana d'aura aure za su wuce gida,Fawad ya sunkuyar da kai yana tunani ya rasa abunda yake damunsa daga jin maganar d'aurin auren ya rud'e haka,har su Daddy suka fita daga masallacin bai sani ba,sai da ya d'ago kai ya ga wajen wayam duk an fashe sai shi kad'ai mutanen da suka rage basu fi a k'irga ba duk an fita sai masu gyaran masallaci da suka fara shigowa,cikin wani irin mutuwar jiki ya tashi tsaye lokacin da wani cikin masu gyara wajen yake masa magana yana tafiya a hankali ba tare da ya san me mutumin yake cewa ba ya yi gaba ba ya ko iya gani da kyau,lokacin da ya fito daga masjeed d'in har lokacin harabar gurin a cike yake mutane basu gama tafiya gurin reception ba,ya d'aga kai ya dunga bin mutanen wajen da kallo yana tafiya yana tunanin abunda ya faru,ashe Aadil zai iya yi masa haka? Da gaske zai iya ba shi mamaki kamar haka? Shi fa da wasa yayi masa maganar ya auri Ismat,sai ga shi cikin y'an kwanaki yayi abunda bai tab'a zato ba,shin dama Aadil ya tsara haka ne ko dai daga baya ya yanke hukuncin? Sannan abunda bai gane ba yana son Ismat ne ko kuwa dai izgilin da yayi masa ya sashi yanke hukuncin? Kiran da ake masa a waya ya farkar da zuciyarsa daga tunanin da ya tafi,a nutse ya d'auko wayar daga aljihunsa yayi answering,yana kai wayar kunnensa ihun da Badriyah tayi tana fad'in "My husband.." Cikin sauri ya janye wayar daga kunnensa ya saki ajiyar zuciya kafin ya mayar,Badriyah dake sakin murmushi jin baiyi magana ba tana sake siranta maganarta tace "My man hope kana lafiya?" Lumshe idanunsa ya tsinci kansa da yi kafin ya amsa cikin sanyin jiki "I'm fine dear zan kira ki later" Badriyah da taji maganarsa wani iri tace "Are u alright?" Ya gyad'a kai yana gyara zaman hularsa yace "I'll call u later" yana fad'a bai jira ba ya katse kiran. Da kallo Badriyah dake zaune k'arshen bed d'inta ta bi wayar jikinta a sanyaye,a hankali kuma ta tab'e baki da fad'in "kai ka sani,tunda an d'aura ka zama nawa ohoon maka za ka yi za ka gama.." Ta sake sakin ihun murna tana runtse idanuwa da baya ta fad'a kan bed d'in ta fara imagining yadda za su gudanar da rayuwar aurensu ita da shi,tana kwance tana tunani tana murmushi bta aan wainar da akw soyawa ba Jawahir ta shigo d'akin bakinta ya k'i rufuwa,Badriyah da ta ji footsteps d'in kawai dai yanayin farin cikin da take ciki yasa bata bud'e idanu ba har lokacin tana jin gud'ar da Jawahir tayi though bata iya ba tayi maza ta bud'e idanunta ta zuba mata su,Jawahir ta fara rawa tana juyi a gurin cikin tsananin farin ciki,Badriyah ta bita da kallo ta kasa gane rawar da take tana sakin murmushi tace "Kina jin dad'in ki matar nan,wani abu aka yi kike rawa haka?" Jawahir tana ci gaba da takawa with a cheerful expression akan fuskarta tace "Wallahi ke dai ki bari ina cikin farin ciki yau d'innan" dariya Badriyah tayi kafin tace "na mene ne farin cikin?" Still Jawahir bata tsaya ba tace "Auren Ismat aka d'aura tare da na ku.." Wani bugun da Badriyah taji zuciyarta yayi lokacin bata san sanda ta zabura ta mik'e tsaye ba dafe da k'irji tace "aka d'aurawa wa aure tare da mu?" Jawahir tace *"ISMAT!* nace can't u clearly hear me?" Wani kallo Badriyah ta dunga bin Jawahir da shi ta kasa gasgata abunda taji yana fitowa daga bakinta,Jawahir da murna yasa bata kula da yanayin da Badriyah take ciki ba ta juya da sauri ta fita tana fad'in "Na tafi gidan uncle i can't even wait har lokacin zuwa d'aukan amarya yayi wallahi.." Da haka ta k'arasa fita ta bar Badriyah tsaye baki bud'e..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *Gaisuwar girma da fatan alkhairi gareku MAKTOUB paid group,Allah bar ni da ku till the end of time.. Son so fisabilillah!♥* 2⃣6⃣ Since ta bar gurin tana share hawaye Barraq ya kasa tsayar da ita,tana sawo kanta ciki tsofaffin da suke nemanta suna kyalla idanu suka ganta suka ce da wa Allah ya had'a mu,here sabon gud'a ya fara tashi from every angle na parlon,a rud'e Ismat dake tafiya ba ta kallon gabanta ta fara waigawa tana kalle²,lokaci d'aya ta sake diriricewa ta rasa hanyar da za ta bi,Jawahir da shigowar gidan kenan cike da murna ta hangota a gurin tana k'arasowa ta rungumeta tana fad'in "happy marriage life kid sis,Allah sanya alkhairi ya baku zaman lafiya.." Wani irin turata Ismat tayi da k'arfi ta dunga binta da kallo bakinta a bud'e ta kasa magana,da sauri Jawahir ta sake nufota tana sakin murmushi da fad'in "do u know who ur husband is?" Ismat dake mata wani kallo a lalace jikinta yana tsuma idanunta suna ci gaba da tsiyayo da hawaye ta kasa amsawa,so excited Jawahir ta furta "wallahi kin yi sa'a sweetheart,mijin da kika aura had no problem,kin dace da abokin rayuwa and i'm very² happy for that.." Yadda tayi furucin tana wara hannuwa da runtse idanu tana juyi ya sake k'arawa Ismat shakkun abunda take gani da jin yana faruwa da ita,da mugun gudu bata tsaya ta sake sauraron kowa ba ta bar wajen,dariya tsofaffin suka sa lokacin da ta bar wajen,here wasu daga ciki suka fara fad'in "Yarinyar nan ta Imraan akwai kunya,dan Allah kuga abunda take yi kamar ba y'ar zamani ba.." While wasu kuwa suke cewa "ai ta fi y'ar uwarta da ake aurensu tare kunya.. Mu dai muna son mutum irin haka,akwaita da halin manya.." While some others kuwa fad'i suke "Dama wa zai had'a su da Badriyah? Yarinyar da take ji kamar ta d'auki kanta ta kai gidan auren? Ku dai ai ayi sha'ani kawai,amma wannan mai ido a tsaitsaye waye zai had'a ta da Ismat?" Different maganganu dai haka suka yi ta fitowa daga bakin mutane but duk wanda zai yi magana akan Ismat ba dai kaji ya fad'o aibunta ba sai alkhairi da kyawawan halayenta,Jawahir da taga Ismat ta bar gurin da gudu tana kuka cike da damuwa ta biyo bayanta tana kiranta,Ismat ta fara shiga bedroom d'in then Jawahir da ta rasa gane dalilin kukan da Ismat take yi lokacin tana shigowa da sauri ta tarar da Ismat kwance rub da ciki banda sheshshek'ar kuka babu abunda take yi,jikinta yayi sanyi ta daure ta k'araso a hankali ta zauna kusa da ita tana shafa bayanta,sai da tayi mai isarta tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya Jawahir dake zaune shiru tun shigowarsu a sanyaye ta fara watso mata tambayar "Ba kya son auren ne sweetheart kike kuka?" Saurin d'ago kai Ismat tayi ta kalleta da sauri ta dunga gyad'a mata kai,Jawahir tayi ajiyar zuciya tana kallonta tace "ko saboda me?" Tana k'arasa share hawaye tace "ni to ai ba sonsa nake ba" dariya furucinta ya kusa bawa Jawahir ta danne tana kallonta idanuwanta a waje tace "yanzu sweetheart sai wanda kike so za ki iya aure?" Ismat ta had'e rai tana kawar da kanta tace "Ehh!" Numfashi Jawahir ta ja ta fitar tace "har zuwa yaushe haka zai faru kenan?" Ismat bata kalleta ba har lokacin ta wara hannu tace "i don't know" gyara zama Jawahir tayi tana kallonta sosai ta kira sunanta "Ismat!" A nutse Ismat ta d'aga idanuwanta da suka sauya colour ta kalleta bata amsa ba,in a serious tone Jawahir tace "sweetheart didn't u even think Allah yana sonki da rahamarsa shi yasa yayi nufin ki da wannan alkhairin? Mutane nawa suka samu masu sonsu a wannan lokacin amma auren ya gagaraesu? Shin bakya ganin wani b'oyayyen al'amari Allah yake son nunawa shi yasa ya k'addara ki zama matar aure a ranar yau?" Kasa cewa komai Ismat tayi sai bin Jawahir da kallo da take yi,Jawahir tace "idan tunaninki sai kin samu wanda kike so yake sonki kin san for how long za kiyi ta zama kina jira? Kin san wa za ki samu gaba? Ko kin manta me ya faru dake days back? Shin zama a gida kike so kiyi ta yi bayan ga shi Allah yana nufin ki da alkhairi?" Girgiza kai tayi a wannan karon sai dai bata iya magana ba,Jawahir dake kallonta har sannan tana sauke ajiyar zuciya tace "to idan har ba kina son yiwa Allah butulci ba,ina so ki daina kukan da kike yi ki saurare ni Ismat.." Saurin d'ago kai tayi hawaye har lokacin basu daina zubowa daga idanunta ba,Jawahir tace "Kefa musulma ce,sannan d'aya daga cikin bayin Allah,shin baki yarda k'addara ba? Ko baki san cewa Allah ya yi alk'awarin jarraba mu ta ko wane irin yanayi ba? Shin idan wannan shi ne k'addarar ki za ki iya canjawa ko za ki hana Allah aiwatar da abunda ya rubuta akanki?" Shiru Ismat tayi ta kasa magana but jikinta ya fara sanyi,Jawahir tace "Sure akwai k'addara a cikin rayuwar kowane bawa and kin sani kalar na kowa daban,but me yasa baza ki karb'i abunda ya faru a matsayin destiny d'inki ba? Ni y'ar uwarki ce,ba zan so wani abu mara dad'i ya faru da ke ba,but soyayyar da zan iya nuna miki shi ne na sa ki fahimci gaskiya,na san duk wanda aka yiwa haka zai ji babu dad'i but iyaye ba abun wasa bane,biyayya ya kamata ki masu akan hukuncin da suka yanke because su suke da hak'k'in zab'a miki miji,hakan kad'ai da za ki yi shi ne abunda zaisa kiga haske cikin rayuwarki,ina son ki kwantar da hankaliki ki sawa ranki hak'uri,abunda ya faru dama *MAKTOUB* ne (was written) Allah ya rubuta zai faru cikin littafin k'addarar ki,a matsayin y'ar uwarki da take son ki wannan shi ne shawaran da zan iya baki,idan kika yi biyayya yanzu for sure a gaba za ki ga ribar haka,and in sha Allah u will be happy with ur marriage.." Gyad'a kai Ismat data kafe Jawahir da kallo ta dunga yi jikinta a sanyaye all because of kalaman da Jawahir ta gama furtawa,tun daga nan kuma duka sai ta tsinci kanta da kasa ci gaba da kukan,Jawahir dake tare da ita ta dunga mata nasiha tana kawo mata maganganun da ta san zuciyarta za ta yi sanyi,aka yi sa'a kuwa sosai Ismat ta tsaya ta saurareta kuma ta fahimceta,bayan tsayin lokacin da suka shafe tare Jawahir da taga ta fara sakkowa cike da tsokana tace "Sweetheart do u know who ur husband is? Kin san waye aka d'aura muku aure da shi?" A hankali Ismat ta girgiza kai tana k'ure Jawahir d'in da kallo da pale swollen eyes d'inta,Jawahir tayi murmushi ta tashi za ta fita,da sauri Ismat tace "baza ki fad'a min ba kema?" Dariya Jawahir tayi tace "bari na dawo zan fad'a miki" lumshe idanuwa Ismat tayi jin kanta ya yi mata nauyi a hankali tayi baya ta jingina da gadon bata iya cewa komai ba,har Jawahir ta kusa k'ofa ta waigo ta kalleta tana sakin murmushi,ganin yadda ta rungume pillow idanunta a rufe a hanakli ta dawo tana zama kusa da ita tace "K'anin Dr ne mijinki sweetheart,ni dai wallahi na yi miki murna because ba shi da wani problem,za ku zauna lafiya da shi,yana da hak'uri sosai ba shi da hayaniya.." Ismat dai kallonta kawai take yi ta kasa cewa komai,ita kuma Jawahir tunda taga ta yi shiru ta zuba mata idanu sai tayi tunanin hankalinta yana kanta,a nutse ta dunga zayyana mata wasu daga halayen Aadil da ta sani tana sake yabonsa,tun Ismat ba ta gane me Jawahir take fad'a mata saboda nisan da tayi cikin duniyar tunani har dai ta dawo ta fara sauraronta da kyau,a hankali wani b'angare na zuciyarta ya fara mata imagining Aadil da halayensa wanda Jawahir take sanar mata. * Bayan fitar Jawahir daga d'akin cikin wani irin yanayin tashin hankali Badriyah ta fara kiran wayar Fawad,sai dai har ta jera masa ak'alla kira biyar bai d'auki ko guda ba sai text d'in da ya turo mata yana ba ta hak'uri idan ya fita daga cikin mutane zai kira ta,tana gama karanta content d'in a fusace tayi wurgi da wayar kan gado sai kaiwa da kawowa take ta kasa zama,tsayin lokaci tana zarya a fusace ta furta "how?" Ta kama waistband d'inta ta rik'e tana juya kai,fuskarta cike da damuwa ta sake furta "how haka ya faru? Auren mu rana d'aya da ita? Waye mijin da ta aura? Me yasa sai rana d'aya?" Da taji ta kasa nutsuwa ta juya ta sake d'auko wayarta ta ci gaba da kiransa,har dai tayi ta gaji dan kanta ta sake cillar da wayar ba'a d'auka ba,it was there ta sake cika tayi fam lokacin zargin dalilin k'in d'aukan wayarta da Fawad bai yi ba ya fara zuwa ranta,ta koma ta zauna tana huci ita kad'ai,haka ta dunga sak'e-sak'e a zuciyarta na yadda za ta b'illoma lamarin tsakaninsu duka,while a gefe daya kuma tunanin wanda ya auri Ismat ya tsaya mata a rai haka rashin sanin maganar da bata yi ba sai yanzu. * A gefen Fawad kuwa lokacin da Badriyah take kiransa daga gurin d'aurin aure a daddafe yaje aka yi reception ya sallami mutane,ko jira a tashi ma bai yi ba dan ya matsu yaga Aadil,yana tafiya a mota yana tunani da juya kalmar auren da aka d'aura na Aadil da Ismat kiran Badriyah ya dunga shigo masa,sau d'aya ya juya ya kalli wayar tunda yaga itace ya kawar da kansa bai sake bi ta kan wayar ba ya dunga driven,duk kiran da ta dunga masa yana ji ra'ayin d'auka ne dai bai yi ba ya bar wayar ta k'araci ihunta bai kula ba har yayi parking a kusa da motar Aadil dake carline d'in,ya fito ya wuce yana bin motar da kallo,even though bai tabbatar da ita Aadil ya fita ba kasancewar motocinsa kad'ai a gurin sun fi biyar but yana kyautata zaton samunsa a gidan,because duka motocinsa suna parke a gurin,hakan ne ya sake tabbatar masa Aadil d'in yana nan,sanda ya k'araso flat d'in yana bud'e k'ofa kafin ya shigo idanunsa suka fara sauka kan Aadil dake kwance saman armchair ya rufe fuskarsa da duka hannayensa,yayi ajiyar zuciya ya k'araso a hankali kamar yana counting steps,a hankali Aadil da yaji alamar tsayuwar mutum a kusa da shi ya janye hannunsa dake saman fuskarsa ya bud'e birkitattun idanunsa,kallon-kallo suka yi Aadil ya fara d'auke kansa yana sake lumshe idanuwa ba tare da ya ce da Fawad komai ba,shima Fawad bai yi magana ba ya dai samu guri ya zauna suka yima juna shiru,tsayin lokaci suka d'auka a haka babu mai cewa komai,sai da aka jima kafin Fawad yace "Congratulations brother! Allah sanya alkhairi ya baku zaman lafiya!" Ba tare da Aadil ya bud'e idanu ba a tak'aice yace "wish u same!" Fawad ya gyad'a kai yace "thanks" tun da suka sake yin shiru babu wanda ya sake cewa komai har aka fara kiran sallar zuhur,Aadil ya fara tashi yana had'a hanya ya wuce bedroom,Fawad ya bishi da kallo a hankali bai yi magana ba. Har after maghreb Mami bata ga Aadil ba bare Fawad duk neman da tasa ayi musu kuma babu wanda yace mata ya gansu,wayoyinsu kuma duk da take kira ta ji su a rufe,sanda ta gaji da tashin samunsu kasancewar zuwa lokacin Daddy yayi ta kiran wayarta yana tambayar yadda suka yi da Aadil akan maganar inda za'a kai kayan Ismat kasancewar tunda yace da Aadil za suyi maganar da msminsu ya amsa tunda ya fita bata saje ganinsa ba,saboda haka bai fad'a mata ba har sannan,Mami cikin yanayin damuwa lokacin da Daddy ya kira yana fad'a tace "Daddy ni dai ina ga ko za'a kawota nan kawai tunda har yanzun fa Aadil ya kasa fitowa ya sanar da mu gidan da za su zauna,ba wai ina nufin zaman da za su yi da mu mai tsayi bane,tunda babu jimawa za su bar k'asar,ina ga kawai muyi hak'uri su zauna a nan d'in,idan sun dawo sai su tare a can d'in tunda ba'a san ina ya shiga bama tun safen bare muji hukuncin da ya yanke.." Daddy yayi shiru yana saurarenta har zai ce a'a da farko ko me ya gani sai ya amsa da fad'in "kina ga hakan babu matsala za su iya zama a nan d'in?" Mami tace "why not tunda shi d'in yak'i fad'a?" Daddy yayi ajiyar zuciya yace "alright! Sai ku fara shirin tarbar bak'in zan sanar da Alh Imraan yanzu" tace "Toh Daddy" Proff yana katse kiran Mami tayi shiru tana tunani,cikin sauri ta tashi ta fito lokacin tana k'ok'arin sauka k'asa ta had'u da su Naina ita da Madeeha suna hawowa saman,Mami ta kallesu lokacin da suka tsaya ta fara wucewa tace "Kai! Kunga Yayanku?" Madeeha tace "Mami wanne Yayan namu?" Mami tace "duka Yayyun naku nake nufi" suka kalli juna a tare Naina tace "Mami duka kuma?" Mami da taga kamar sun d'auki tambayar da take musu wasa tana wucesu tace "ina tambayarku kuna min shirme,ai kun san wanda nake nufi" cikin sauri Naina tana dariya tace "Mami bafa mu gansu ba muma" Mami dai bata k'ara saurareta ba ta sauka,direct hanyar flat d'in ta nufa bayan fitowarta,tunda ta tsaya a gurin take kallon k'ofar a nutse ta fara knocking,kusan mintuna biyu har kamar za ta juya because ta yi tunanin samunsu ne dama a nan,ta fara jiyo footsteps alamun da suka sake tabbatar mata lallai suna ciki,ta tsaya tana kallon k'ofar sanda aka bud'e idanunta suka sauka akan Fawad dake sanye da light blue d'in shadda y'ar ciki da wando,Mami ta kalleshi daga sama har k'asa baki bud'e,murmushi Fawad yayi ya shafa kai ganin irin kallon da Mami take masa,Mami bata ce masa komai ba ta d'aga kai tana lek'en ciki,ya kauce ya bata hanya yana fad'in "good evening Mamin mu!" Bata kulashi ba sai harararsa da tayi tana wucewa tace "Wani salon iskanci ne haka tun rana ana nemanku an rasa ku duka? Ina shi shugaban?" Dariyar yak'e ya d'an yi ya biyo bayanta kafin yayi magana Aadil ya fito daga bedroom,Mami ta kalleshi ta juya ta kalli Fawad tace "Had'a baki kuka yi kenan kuka zo nan kuka kulle kanku?" Dariya Fawad yayi bai ce komai ba ya wuce ya d'auki babbar rigarsa dake ajiye saman armchair yana k'ok'arin sawa,Mami ta had'e rai tace "Mahaukaciya kuka d'auke ni ne ko me ina magana kun min shiru?" Aadil dake niyyar komawa bedroom ya juyo da sauri ya kalleta,kamar wanda magana ke yiwa wahala yace "I'm sorry Mami" wani kallo ta masa kafin ta maimaita "u are sorry?" Yayi shiru ya kasa magana,Mami ta kad'a kai tana had'e rai tace "wato ka san kun yi laifi kenan shi yasa ka fara ba ni hak'uri?" Sunkuyar da kai yayi bai ce komai ba,Mami tana making snapped tace "maza ku wuce muje kafin na sab'a muku,girma kuke amma wasu abubuwan naku babu maraba da na yaran da ake goyo" Fawad ne ya fara yin gaba yana sakin murmushi,har Mami ta juya za ta fita ta waigo,ganin Aadil a gurin ba shi da alamar zai motsa ta sake had'e rai tana fad'in "hey! Mr man za ka zo ka wuce ko sai na b'ata maka?" Kallon ta yayi fuskarsa kamar zai mata kuka a hankali yace "Mami zan zo yanzun" ta had'e rai tana kallonsa tace "cewa nayi ka wuce ban tambayeka wani magana ba" takowa ya fara yi har ya k'araso inda take,idanunta har sannan a kansa yana daf da fita tace "ka kyauta da ka kashe wayoyinka,yanzun da kak'i fad'ar inda za ka ajiye matar taka,kasa Daddy ya dunga fad'a yana ganin laifina sai ka fara shirin tarewa a duk inda ya samu" saurin waigowa yayi kamar zai yi magana,ko me ya tuna sai kuma ya fasa ya dai wuce fuskar nan a had'e,Mami da ta saka su a gaba lokacin da suka je apartment d'in da yake zuwa lokacin mutane sun yi sauk'i duk sun tafi d'aukan amare,tana kallon Aadil dake had'e rai tace "ka ji maganar da nayi maka?" Aadil ya d'ago kai yana marairaicewa a hankali yace "ni fa Mami i think i'm not ready for marriage now.." Wani lalataccen kallon da ta wurga masa tun bai karasa fad'in abunda ke bakinsa ba ya fara ji inama bai yi maganar ba,ya sunkuyar da kai a hankali kafin tayi magana ya rigata "I'm sorry,but ni dama bance ina son.." A fusace bata bari ya kai k'arshe ba Mami tayi masa tsawa "shut up!" Fawad dake zaune yana danna wayarsa lokacin tun bayan shigowarsu da ta gama yi musu nasiha ya d'aga kai ya kallesu because bai san abunda yake faruwa ba,Mami da ranta ya gama sosuwa da maganar tana rage saurinta yadda Aadil d'in dake kusa da ita ne kad'ai zai ji ta fara masa fad'a "Kana so raina ya b'aci ko Aadil? Ni za ka mayar k'aramar yarinya? Yanzu kama ga bazan iya sanin abunda kake so ba da wanda ba ka so ba? Tsakanin mu waue aka fara haifa ni ko kai? Dukan ku waye bam san halinsa ba?" Yayi shiru bai iya magana ba,tayi k'wafa tace "wannan dalilin kasawa ranka shi yasa tunda ka san da waccan maganar,sai aka nemeka aka rasa saboda kana ganin ba ka sonta,right?" A sanyaye ya girgiza kai still not to talk,Mami tace "shi kenan tunda ba ka sonta sai ka rubuta mata takardar saki ka bani kaga hakan sai ya tabbatar min da ba sonta kake ba" saurin d'agowa yayi zai yi magana ta d'aga masa hannu da sauru "ka ji abunda na fad'a ai,saboda haka yanzu kana da zab'i biyu Aadil,ko dai ka zauna da ita matsayin matarka duk da ka ce ba sonta kake ba ko ka saketa,sai dai abunda nake so ka sani daga lokacin da ka bari yarinyar nan ta sub'uce maka,ina so ka sa a ranka za ka yi nadamar haka,because ni na tabbatar kana sonta.. Taurin kai yasa ka kasa fahimtar haka har yanzu.." Saurin kallon Mami Fawad yayi lokacin kamar ya ji maganar da take yi,a hankali kuma ya juya ya fara kallon direction d'in Aadil,Mami da ta gama kaiwa mak'ura wajen jin haushin maganaganun Aadil bata kalleshi ba tace "ur bedroom now is downstairs.. Saura a nemeka a rasa.." Fawad da ya fahimci fada Mami take yi here ya fara bata hak'uri,ta d'auke kai bata kula shi ba,because akwai tasu da shi ta dai yi masa shiru ne bata ce masa komai ba har yanzu,jikin Aadil a sanyaye ganin yadda ta canja a hankali kansa a k'asa yace "I'm sorry Mami.." Ba tare da ta kalleshi ba tana d'auke kai tace "sorry for ur self.." Daga haka ta tashi ta bar wajen without ta sake sauraron wani maganar da za su fad'a mata. * 7:00pm motocin da suka je d'auko Badriyah suka fara shigowa compound d'in suna parking,sanda suka gama jeruwa daga cikin wani brand new toyota landcruiser prado da aka bud'e ta fito sanye da atamfarta super red colour da aka mata d'inkin riga da skirt an rufa mata k'aton vail tun daga saman kanta but fuskarta a bud'e ta ci uban make-up d'inta,yadda kowa ke kallonta haka itama take kallon kowa tana sakin murmushin da ya k'ara tabbatarwa family'nta lallai ba ta kunya,suna shigowa parlon Daddy aka wuce da ita inda gaba d'aya iyayen nasu suke,idanun Badriyah fes akan occupants d'in wajen lokacin da take shigowa,Mama da ta d'aga kai ta kalleta sau d'aya ta kawar da kai bata sake kallon direction d'inta ba,Daddy dake kallon Mom yace "where's Ismat?" Jikin Mom da zuwa lokacin ya fara yin sanyi ta mik'e bata iya cewa komai ba ta fita,har Mom ta haura saman fuskarta cike yake da damuwa because har lokacin babu wanda ya yiwa Ismat bayanin abunda yake faruwa,lokacin da ta bud'e bedroom d'in taga duhu babu alamun haske ko kad'an ta shigo a hankali ta kai hannunta wajen switch ta kunna,haske yana gama mamaye gurin tana waigowa ta hango Ismat zaune saman bed ta yi tagumi da duka hannuwanta ta zubawa guri d'aya idanu,jikin Mom ya sake yin sanyi a hankali ta dunga takowa har ta k'arasa kusa da gadon ta kai hannu ta dafa shoulder d'inta,Ismat da tayi nisa cikin duniyar tunanin wai yau ita aka d'aura ma aure sannan a hakan ma kuma har lokacin babu wanda ya sanar mata maganar tsakanin iyayen nata,yadda zuciyarta take cike da tunanin yadda rayuwarta zai kasance nan gaba a matsayin matar aure,jin an dafa ta ne yasa tayi ajiyar zuciya a hankali ta d'ago idanunta da duka yinin ranar basu koma dai² ba ta kalli Mom,a hankali Mom tayi mata murmushi tace "get up Daddy want to see u" kallon Mom ta tsaya yi ta kasa tashi,sai Mom d'in ce ta rik'o ta cike da dauriya tace "tashi mana ke ake jira.." Fashewa da kuka Ismat tayi da sauri ta rungume Mom,Mom da zuwa lokacin zuciyarta ta gama karyewa because tun da rana ta so yiwa y'ar tata bayanin abunda yake faruwa ta zo da niyyar sanar mata ta ji Jawahir tana fad'a mata sai kawai ta juya bayan ta saurari duk maganganunsu,tsayin mintuna suna rungume da juna,da kyar Mom ta iya tsayar da hawayenta bayan ta goge su ta d'ago Ismat da har lokacin take sheshshek'ar kuka,cikin nutsuwa ta zauna kusa da ita,bata yarda ta kalli fuskarta ba cikin sanyin magana ta fara magana..... #Team Aadil+Ismat♥ #Team Fawad+Badriyah😜 #Hope kun shirya zuwa d'aukan amarya...😉 #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 2⃣7⃣ "Sweetheart! Kina ji na ko?" A hankali Ismat da take jin wasu hawayen suna sake zubo mata ta gyad'a kai bata iya amsawa ba,Mom bata yarda ta kalleta ba tace "I want to tell u something right now but u have to stop shading those tears.." Ta sake gyad'a kai a hankali,Mom tace "promised me baza ki sake kuka ba.." A hankali Ismat tasa hannu tana goge hawayen duk da sunk'i daina zubowa,Mom tayi ajiyar zuciya tana kallon wani guri tace "Even though ban so akace ba'a fad'a miki maganar ba har zuwa yanzun,sai dai babu yadda zanyi Daddy ya hana a sanar miki,but na san ko abubuwan da suka faru days back duk da ban so na tuna maki maganar ba,su kad'ai idan kika duba ya isa yasa ki bama zuciyarki hak'uri ki karb'i al'amarin da ya faru a matsayin k'addarar ki,na san kina da biyayya Ismat saboda haka ba na so ki zama mai jayayya da hukuncin da ubangiji ya zartar a kanki,hausawa na cewa tun ran gini tun ran zane,though muma mun yi ba dai² ba da muka b'oye maganar bamu sanar miki ba har kawo wannan lokacin,Allah ya tsara haka zai faru so mu ko ke babu wanda ya isa canja abunda Allah da kansa ya hukunta,take this as ur k'adr in sha Allah u will not regret it,haka na ki k'addarar yake,ina fata za ki yi hak'uri ki karb'i abunda ya faru a matsayin zab'i mafi alkhairi da Allah ya miki,if Allah wills alkhairin da kike rok'a ne ya zo rayuwarki.. Abu na k'arshe da zan fad'a miki kuma,ina so ki manta da duk abubuwan da suka faru tsakaninki da y'ar uwarki,kinga yanzun kin yi aure rayuwarki nada da yanzu ba dai² suke ba,yanzun kin shiga wani system ne da duk abunda kika yi idanun mutane zai zama a kanki,sai kin kiyaye kanki kin kuma koyi hak'uri akan duk wani abunda zai zo miki,za kiga sababbin abubuwa da baki sani ba,ki mayar da hankalinki kan sabuwar rayuwar da za ki shiga,ko da gida d'aya kuke da y'ar uwarki ba na so ki kulata akan duk abunda zai had'a ku bare kuyi rikici,na san kina da hak'uri amma haka ba yana nufin ba zance ki k'ara wani akan na ki na da ba,kada ki tab'a biye mata ko me za ta miki,and do not give her any chance da zai sa kuyi musayar yawu a gaban mutane har mazajen ku ko relatives nasu su sani,haka zai zubar miki da k'ima a gurin mijinki,surukanki da duka family'n sa,ni kuma duk ranar da na samu labari kin san ba zan so haka ba,ni na san irin tarbiyyan da na maki,na san ba za ki bani kunya ba Ismat,but ina sake tunatar da ke ki kasance mai biyayya ga mijin ki,wannan shi zai k'ara miki k'ima da daraja a gurinsa,shi zai siya maki soyayyarsa da baki tab'a tunani ba,a lokacin wasu za su dunga ganin kamar kin mallakesa ne,be the best wife u can daughter.. Allah yama rayuwarki albarka ya ba ku zaman lafiya.." Banda kuka babu abunda Ismat take yi har Mom ta mik'e tsaye,ita kanta Mom a lokacin dauriya kad'ai take yi ta danne zuciyarta ta yima y'artata nasiha,sanda tayi gaba bata yarda ta juyo ba tace "kiyi maza ki shirya,ke kad'ai ake jira za ku wuce.." Tana fad'in haka ta fita daga d'akin because baza ta iya jurewa ci gaba da tsaiwa a d'akin ba,Jawahir Mom ta turo ta taya Ismat shiryawa bayan ta fita daga d'akin because ta san ita kad'ai za ta iya rarrashinta,lokacin da Jawahir suka shigo tana rik'e da Ismat fuskarta a rufe da k'aton farin veil d'inta ta zaunar da ita kusa da Badriyah,Hjy da ta tsuke fuska tun zamanta a gurin bayan ta k'are musu kallo a fusace tana kallon Badriyah ta fara fad'a "Ke dai wannan y'a ta Haruna kin shiga uku,Allah wadaran mai hali ma irin naki,ke dai dole sai kin nuna mana kin isa aure,shi yasa kike kallon mu ido cikin ido baza ki iya rufe fuskarki ba saboda inda kunya tabi ke baki sanshi ba... Anya! Baza ki ma kanki fad'a ba ki guji maganaganun mutane? To dai idan mu mun fad'a baki ji ba yanzu inda za ki shiga babu wanda zai ce miki ki gyara kazanki ba dai² bane,mu d'in dai mu za mu fad'a maki gaskiya,duk wanda zai so ki kuma ba kamar mu ba,ke yanzu abunda kika yi ba abun kima kanki fad'a bane,idan kika dubi y'ar uwarki akwai wanda zai zageta? Allah dai ya kyauta amma ina jiye maki tafiyar dare ba maraki,idan kuma wasu suke ba ki shawara kike mana d'iban albarka tabbata suna daf da kaiki su baro,ni dai ina baki shawara maza ki hanzarta ki dawo nutsuwarki.." Tura baki Badriyah tayi ba tare da ta damu da bambamin Hjyr ba ta d'auke kai,Hjy tayi k'wafa ganin ko d'aya cikin maganganunta babu alamar ya shiga jikin Badriyar bare ta gyara,a k'ufule Mama da ta zuba mata idanu tana kallonta tun d'azun tace "wai kam ba dake ake magana ba y'ar iskar yarinya,ana maki magana kin maida mutane sa'annin ki,kina shirin barin gidan ma sai kin yada hali.. Wallahi ki kiyaye ni kafin na sab'a miki,dama baki san a cike nake da ke ba ko?" Daddy ganin Mama tana neman sparking da sauri yace "Ayi hak'uri Hjy mintuna nawa duka suka rage ku rabu ake fad'a kuma?" Cikin b'acin rai Mama tace "Wallahi Alh yarinyar nan ta gama cika min ciki,hak'uri kawai nake yi saboda ka ce mu yi hak'urin,amma me ake da hali irin na Badriyah? Allah ya gani idan nice ita banga abunda zanyi da d'an iskanci yaron nan ba,mutumin da sanadin sa zumunci ya nemi lalacewa,ba don Allah ya taimaka ba wa yasan me zai faru?" Hak'uri still Daddy ya dunga bawa Mama har dai aka samu tayi shiru,amma sai hararan Badriyah take tana girgiza k'afa,sanda parlon yayi shiru Daddy ya fara musu nasiha mai shiga jiki,bayan ya yi ma Ismat bayanin duk yadda aurenta ya kasance,tunda Daddy ya fara magana Ismat take sheshshek'ar kuka har few daga occupant d'in wajen suka musu nasiha,Mom dama ko da aka zo kanta kasa cewa komai tayi sai dai ta musu fatan alkhairi,lokacin da aka zo tafiya da su Ismat tana ganin za'a fita da ita ta fizge da gudu ta fad'a jikin Mom ta saki wani irin kuka mai cin rai,babu wanda bata bawa tausayi ba a gurin because a yadda aurenta ya kasance duk wanda yaji sai yace a barta tayi kukan maybe hakan yasa ta samu sauk'i,Mom ta d'anka amanarta hannun Aunty Khadijah da wata aminiyarta Hjy Maryam,sanda suka fito balcony za su wuce Barraq da bai iya zama a gurin ba saboda kukan da Ismat ta dunga yi,ya k'araso wajen lokacin an shigar da ita mota,jikinsa a sanyaye ya zuba mata idanu ya kasa magana,sai da ana shirin rufe motar bai yarda ya kalli Hjy dake zaune tsakiyarsu ba ita da Badriyah yace "Hjy zan mata magana.." Saurin d'agowa Ismat dake cikin motar tayi jin maganar bhai d'inta a gurin ta fara k'ok'arin sakkowa,da sauri ya k'araso wajen yace "No! Kid sis ba sai kin sakko ba.." Ta cikin veil d'inta ta dunga kallonsa tana sheshshek'ar kuka ta kasa cewa komai,Barraq yayi shiru yana kallon wani waje kusan mintuna biyu sannan a hankali yace "duk abunda zan fad'a miki na san an fad'a maki but all i want u to know is.." Sai yayi shiru ya kasa ci gaba da magana ko even kallon inda take,Ismat dake sheshshek'ar kuka jin ya kasa ci gaba da magana ta sako k'afarta waje da sauri ta fad'a jikinsa,ya runtse idanunsa cikin wani irin breaking voice da kyar yace "All i want u to know duk abunda ya faru dake haka Allah (s.w.t) ya tsara zai faru,ina so ki zama mai hak'uri da juriya aka abubuwan da suka faru,though i know u kina da hak'uri,but ki k'ara wani akan wanda na sanki da shi.. Allah baku zaman lafiya,wishing u all the very best in ur marriage.." Wani irin kukan da ta sake fashewa da shi tana sake k'ank'amesa sai da yaji dama bai tare su a gurin ba ya bari an wuce da ita,da kyar ya lallab'ata ta shiga motar shima saboda ya ce tare za su tafi tunda ta k'i sakinsa,tana shiga kuwa aka kulle ya sunkuya dai² ita ya kalleta a hankali duk da ba ya ganin fuskarta ya ajiye mata kyakykyawan cardboard bag dake hannunsa had'e da fad'in "I don't know if u will appreciate this little that i've for u,but i'm hopping za ki so shi.." Ta d'ago da sauri kamar za tayi magana ta kalleshi,yayi mata murmushi a hankali ya janye jikinsa daga jikin motar ya d'aga mata hannu da fadin "Sai na zo muyi sallama." Kamar za ta sakko daga motar ta dafa hannunta a jikin window d'in,Barraq da yayi baya yana kallonta ya dunga mata murmushi cike da dauriya,Hjy dake tsakiyarsu ita da Badriyah da ta kame kamar wata mutuniyar kirki bata yi magana ba har lokacin ta kalli driver lokacin da yake d'age glasses d'in tace "Muje d'an nan.." Har driver ya gama rufe motar Ismat bata fasa lek'en Barraq ba,motar su tana fara tafiya ta waigo ta baya da sauri taci gaba da kallonsa tana jin ina ma za'a tsaya ta sauka amma ina ta san ba abune da zai yiwu ba,tana kallonsa tsaye a gurin shi kansa ya kasa barin gurin har motar su ta fice daga gidan gaba d'aya sauran motoci suka rufa musu baya. A hanya ko da suka taho gaba d'aya motar ta yi shiru,because zuwa lokacin ita kanta Ismat din ta hak'ura ta yi shiru sai ajiyar zuciyar da take yi,Badriyah kuwa dama dake d'aya gefen Hjy a tsakiyarsu kamar ba ta cikin motar har sanda motar take shiga compound d'in gidan surukan nasu,tayi ajiyar zuciya a hankali ta saki murmushi tana lumshe idanu,suna yin parking aka bud'e musu Aunty Khadijah da Hjy Maryam k'awar Mom suka rik'o Ismat,Aunty Khadijah tace "Pray before u get down daughter,Allah sa gidan zamanki ne sai dai mutuwa ta fitar dake.." Hjy da k'awayen Mom da suka zo rakota suka dunga fad'in "Ameen.. In sha Allah" Badriyah ta sako k'afarta itama ta fito fuskarta a bud'e za ta wuce Hjy da tayi kicin² ta rik'ota rai b'ace tace "Ke dai wannan y'a ta Haruna kin shiga uku,idan mu da kika raina kin gama k'are mana kallo suma surukan naki haka za kije kina saka idanunki cikin nasu?" Badriyah ta b'ata rai bata ce komai ba,Hjy tace "za ki ja mayafinki ki rufe fuskarki ko saina faffala maki mari mara mutunci?" Da sauri Badriyah ta kalleta tana zumb'ura baki tace "toh ni Hjy wane rufe fuska ne mutum zaiyi salon na fad'i" Hjy ta zaro ido tana tafa hannu tace "kuji min dai sharri,yanzu idan ba k'in Allah ba mutumin da za'a rik'e ma hannu fisabilillahi ta ina zai fad'i? Naga dai ko makaho ya samu d'an jagora ras yake iya tafiya bare ke da kike da idanunki,wani tsinannen mayafi ne sharara kad'ai da ko abun tatar koko ya fisa aka rufa miki" kawar da kai Badriyah tayi tana k'unk'uni,Hjy bata kuma bi ta kanta ba ta kalli wata k'anwar Mama tace "da Allah ko dai ku rufewa wannan mata fuska ko ku san yadda za kuyi da ita,mu yayan da ne duk da iyayenmu suna ce mana y'an zamani amma mun san kunya saboda haka ba da ni za ayi haka ba,mu fulani ne gaba da baya Allah ya gani baza ta janyo mana zagi ba.." Hjy tana yin maganar mutane suka fara cewa Hjy ta yi dai²,duk k'in Badriyah da rufe fuska yadda aka mata caa kowa yana fad'in albarkacin bakinsa dole ta hak'ura aka d'age mayafin aka rufa mata shi saman kanta,amma duk da haka sai ta rik'e tana lek'owa. Lokacin da Mami ta samu labarin k'arasowar su a parlon k'asa ta bada umarni aka baza manyan carpets na alfarma har guda biyar aka baza tum²,su Hjy suka fara shigowa,ko zama basu gama yi ba sauran mutane y'an ganin k'wak'waf suka dunga shigowa,ban yi mamaki ba ni dai da na hango *MAKTOUB* squad,yadda suka sha ankonsu sosai suka haska gurin kowa tana wace wannan abun sai wanda ya gani,yadda aka cika parlon wasu basu samu gurin zama ba a k'asan sai tsaitsayawa suka yi,but da yake girman parlon ba na wasa bane duk yawan mutanen sai ya zama ba komai ba,here maidservants suka dunga fito da cartons d'in drinks da manyan kwalaye,sai manyan farantai da aka yi packaging snack's,ana gama gaisawa Hjy suka d'anka amanarsu a hannun Mami da jama'arta,an tashi za'a tafi da Badriyah Mami tace "Ya kamata akai d'aya amaryar ta gaisa da mahaifiyarsa" Hjy tace "Ehh ya kamata ai tunda tana raye" Mami tayi murmushi tace "tou bari sai a raka ku tunda babu nisa.." Naina da Madeeha dake d'okin ganin Ismat Mami ta kalla tace "Naina! Maza ku rakasu.." Ba don Mami ce tace ba a lokacin Naina dai bata yi niyyar zuwa ko ina ba dan bakinta ya k'i rufuwa tunda ta samu labarin matar da akhiiy d'inta ya aura,tana son Ismat tun daga had'uwarsu na farko a bikin auren su Jawahir,ashe ma ba za'a jima ba za ta zama matar d'an uwanta da suka fito ciki d'aya,ita dai ta yi farin ciki da wannan had'in,duk da a wani gefen tana jin haushi idan ta tuna abunda ya faru tsakanin Ismat d'in da Fawad,sai dai a wani gefen tana sake yiwa Allah godiya da bai k'addara Ismat d'in ta zama matarsa ba saboda wasu dalilai da take ganin da ace hakan ya kasance Ismat d'in za ta iya cutuwa. Bayan an raka Ismat had'ad'd'en d'akinta dake nan downstairs,y'an uwa suka yi mata fatan alkhairi suka fara fita,Hjy da Aunty Khadijah da wasu few daga relatives suka tsaya har duka mutane suka gama fita sannan suka mata sallama suma bayan sun k'ara yi mata nasiha sosai aka barta ita kad'ai tana sheshshek'ar kuka. Ana gama shiga motoci daga gidan daga nan gidan su Fawad suka nufa,Badriyah dake zaune tun fitowarsu ta saki wani murmushi ta lumshe idanu ita kad'ai ta san ma'anar murmushin da take yi,saboda haka ko da suka zo gidan ana fara fita ta sako k'afarta waje ta fara kallon compound d'in gidan tun daga nan kuma ta fara raina kanta because gidan su Fawad bai kai na su Aadil girma da tsaruwa ba,though suma masu kud'i ne amma baza'a tab'a had'a su ba,har aka shiga da ita parlon gidan aka gama gaisawa kalle² kawai take ta cikin mayafinta,da suka tashi tafiya Mom d'insa ta had'a su da nata abun arzik'in suka mata sallama daga nan aka wuce da Badriyah gidanta,sanda suka shiga compound d'in gidan Badriyah ta dunga wara idanu tana murmushi ko babu komai ta san gidanta yayi ta ko ina big and cozy,ta san k'arya ne ba'a tafi da labarin gidanta a baki ba,ko nan ma ta san ta wuce Ismat tunda ita gidanta daban sab'anin da za ta zauna da surukanta,sanda ta gama tunanin ta sake yin murmushin da ya bayyana hak'oranta,ana gama shiga da ita su Hjy basu tsaya ba suka tafi saboda rashin kunyar Badriyah ya wuce misali,ga Badriyah kuwa dama tun kafin sauran yan kai amarya suyi mata sallama tuni ta ajiye mayafi ta shiga cikin y'an kawo amarya,da ita aka dunga zagaye gidan,a hanya ko da aka tafi aka barta tun daga nan maganganu suka fara tashu akan rashin kunyar da ta gwada. Su Naina ma dai a nasu gefen suna raka su Hjy gidan basu yarda sun shiga ba suka koma gida,Mami dake parlor har lokacin tana bada order a kwashe carpets da aka shimfid'a tana ganin shigowarsu ta girgiza kai har suka k'araso,da yake ta san abunda suke niyyar yi without ta kalli d'aya daga cikinsu tace "ku wuce muje sai da safe kuma" a tare suka kalli juna suna marairaicewa Naina tace "Mami za muje mu taya in-law zama ne fa kafin akhiiy ya zo" kai Mami ta girgiza tace "A'a ku wuce sama da safe kwa je" Naina dai kamar za ta yi kuka tace "but Mami haka za'a barta ita kad'ai?" Mami bata yarda ta kalleta ba saboda dariyar dake son kamata ganin yadda suka yi,gara Naina ma a ciki ta iya magana ita Madeeha kallo kawai take binsu da shi amma fuskarta kamar za ta d'ora hannu akai ta kurma ihu,tace "cant u hear me? Na ce a bari sai gobe ko? Waye ma yace muku ita kad'ai ce?" A hankali Naina dake had'iye yahu ta rik'o hannun Madeeha tana sunkuyar da kai tace "I'm sorry Mami.. Let's go Sis" har sun fara tafiya a sad'ad'e suka juyo tare a nufin su shi ne idan sunga hankalin Mami ba ya wajensu sai su zagaye ta bayan pillars su tafi gurin Ismat,suna waigowa da suka ga su take kallo da sauri suka juya,cikin rad'a Madeeha tace "gaskiya sis muyi hak'uri har da safen" Naina ta zungureta da guiwar hannu tace "ke kin cika tsoro,yanzun mu tafi idan an jima muka ga ba ta nan ba sai muje ba?" Madeeha tace "kuma fa kin kawo shawara" maganar Mami suka jiyo tana cewa "duk wanda na kama ya fito cikin ku dama ransa sai ya b'aci" a tare suka waigo har rige² suke wajen fad'in "we won't do that Mami.. I swear.." Sai da suka yi furucin suka kalli juna a tare suka fashe da dariya,Naina tace "kamar kin san abunda zan fad'a?" Madeeha dake dariya itama tace "Nima abunda zan fad'a fa kenan" Mami dai bata bada hankalinta wajen shirmen su ba tace "Allah ba mu alkhairi,maza aje a kwanta haka.." Sanda suka wuce suka bar gurin ba don ransu ya so ba,Mami ma saman ta hauro bayan ta gama duba sauran bak'in da suke gidan,tana shiga bedroom d'inta here ta fara kiran number Aadil. A side d'in Aadil kuwa since Mami ta gama masa fad'a ta bar wajen ya samu kansa da jin haushin kansa,a hankali ya koma ya jingina bayansa da wing d'in kujeran da yake kai ya lumshe idanuwansa,sun d'auki tsayin lokaci babu wanda ya yiwa wani magana tsakaninsa da Fawad,bayan tsayin lokaci a hankali Fawad da ya tashi yana kallonsa a nutse yace "let's go and get some food.." Aadil yana yadda yake ba tare da ya bud'e idanunsa ba kamar wanda magana kewa wahala yace "sorry! I'm not going anywhere.." Kallonsa Fawad ya tsaya yi because ya kasa gane kansa duka,can kuma sai ya tab'e baki yace "but babu abunda za ka jewa amaryar da shi?" Idanuwa Aadil yayi saurin bud'ewa ya zubawa Fawad idanu,tsayin mintuna biyu bai iya ce masa komai ba,Fawad ya d'aga shoulders alamun magana na cinsa kenan,but kafin yayi magana Aadil ya..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 2⃣8⃣ Kafin yayi magana Aadil ya saki wani mugun smirk d'in da sosai ya k'ara masa kyau har dimples d'insa suka bayyana,ya sake adjusting zamansa ba tare da ya ce da Fawad komai ba ya lumshe idanuwansa,Fawad dake tsaye har sannan ya dunga kallonsa da mamaki ya kasa cewa komai,murmushin da yaga Aadil d'in yayi he thought ko zai yi magana ne but sai yaga ba shi da niyyar hakan lumshe idanunsa ma ya sake yi,kusan mintuna biyar Fawad yana tsaye a wajen ya kasa magana ya kuma kasa zaunawa saboda sosai ya kasa gane ina Aadil d'in ya nufa gaba d'aya,sababbin attitudes da ya gani a tare da shi tun d'azun da yazo bayan ya baro wajen d'aurin auren su suka sa ya kasa masa maganar abunda yaji ya faru,a hankali yana sauke wani ajiyar zuciya ya fara tafiya da niyyar barin wajen,sanda yaje yayi sallama da Mami ya sakko yana wucewa ta wajen da Aadil yake a hankali kamar ba ya son maganar yace "Good night.." Bud'e ido Aadil yayi ya bishi da kallo,har ya gama wucewa ta wajen bai ce masa komai ba,shima Fawad d'in bai damu ba yasa kai ya fice daga parlon without even ya sake waiwayensa,a hanya yana tafiya kiran friends d'insa ya dunga shigo masa,but haka kawai yaji ba zai iya d'auka ba sai da yaga ba su da niyuar dainawa ne yayi answering had'e da ajiye wayar a gefensa still driven bai yi magana ba,daga gefen da aka kira duk da sautin kid'an dake tashi bai hana Fawad jin abunda aka ce ba "D'an iska kana ina?" Tab'e baki yayi yana karkace kai yace "ya akayi?" Mai maganar yace "za ka ratso ne ko za ka wuce mu sameka a can?" Still idanunsa akan hanya yace "where?" Yace "green park muke yanzun,wasu yan shila sun samu!" Siririn tsaki ya yi a tak'aice yace "Nop!" Dariya mai maganar yayi yace "Ohh! Because u have ehhh,yau baza mu ganka ba kenan?" D'auke kai Fawad yayi like yana gaban masu kiran nasa yace "idan ba ka da abun fad'a Malam zan kashe waya.." Ihun da yaji sunsa na shak'iyanci yasa shi fahimtar a free suka sa wayar because muryoyi da yawa yaji,kamar had'in baki yaji suna fad'in "D'an duniya sai ka gwada mana ka yi amarya?" Bai san sanda yayi nurmushi ba sai dai bai ce komai ba,daga d'aya gefen still wani cikinsu yace "A ina za mu had'u yanzu?" Wani zaro ido Fawad yayi yace "ban gane ba?" Suna had'a baki suka ce "Kana nufin kai kad'ai za kaje gidan babu rakiya?" Fawad dake tsayawa cikin eatery yace "together with whom zan je da?" Suka ce "amma dai kai d'an iska ne,muna jira mu raka ka shi ne za ka tafi kai kad'ai?" Dariya yayi yana fita daga motar yace "Ku huta!" Wani cikinsu yace "Bamu gane me kake nufi ba" directly yace "I just don't want accompany of any one of u" yana fad'an haka ya rufe motar ya wuce cikin gurin,har aka gama masa packaging kajin da ya siya ya karb'a ya fito waya yake yi suna masa shak'iyanci,sai da ya zo shiga motar a hankali yace "zan wuce gida yanzu.. See u then" ihuu suka masa suna fad'in "ai baka isa ba yanzun ma muna hanyar zuwa.." Murmushi Fawad yayi yace "Idan kun zo ma za ku koma" suka sake yin dariyar shak'iyanci suna fad'a masa sai fa sun zo sun rakashi,yayi dariya yace "Za ku gaji da jira ku kama gabanku,daga yanzu ma baza ku sake jina ba,zan kashe waya sai na gama angwanci.." Yana fad'a bai jira cewar d'aya daga cikinsu ba ya katse kiran had'e da kashe wayar yana sakin dariya because ya san ya basu assignment yanzun suna can suna fama,sai dai duk ranar da suka had'u ya san zai sha tsiya,d'aya gefen ya bud'e ya ajiye ledojin hannunsa,then ya dawo gefen driver ya bud'e yana zaunawa cikin motar yayi murmushi had'e da lumshe idanunsa a hankali ya tashi motar yayi reverse ya bar wajen. Sanda motar Fawad yake shigowa compound d'in gidan horn d'insa ne yasa Badriyah da fitowarta daga wanka kenan tana d'aure da towel iya cinya k'arasawa jikin curtains na bedroom d'inta da yaji adon light purple ta d'an janye su ta lek'a,har ya gama parking ya fito tana tsaye a gurin tana sakin murmushi da kallonsa,sai da taga ya fito ya rufe motar ta juya da sauri ta goge jikinta ta d'auki sleeping wear d'inta data ajiye gefen bed tasa,tana gama sa kayan aka bud'e k'ofar tayi murmushi a hankali ta waiga suka had'a ido da shi,kallonta ya tsaya yi daga inda yake rik'e da handle d'in k'ofar,ta juya cikin salonta tana juya jiki ta wuce gaban mirror ta d'auki turare ta bud'e,ta cikin mirror'n tayi k'asa da idanuwanta ta dunga kallonsa tana sakin murmushin da ita kad'ai ta san ma'anarsa yadda ya tsaya a gurin ya kafeta da idanu da gani akwai abunda yaje tunani,ta sake yin murmushi then ta d'auke kai tana sake lumshe idanuwa ta ci gaba da abunda take yi,tana k'ok'arin fesa turaren ya k'araso wajen,a hankali taji saukar hannuwansa a saman shoulders d'inta,juyo da ita Fawad yayi saurin yi ya zuba mata idanunsa da suka fara k'ank'ancewa,ta d'aga idanunta da suka ci uban artificial lashes a hankali tana kallonsa da yi masa sanyayyan murmushi,bata iya tace masa komai ba ta dunga bin jikinta da turaren har ta gama ta rufe,tunda ya tsaya a gurin kallonta kawai yake yi yana had'iye saliva's but ya kasa magana saboda yadda kayan jikinta suke wasu irin silk ne farare da suke bayyana komai daga pant d'inta har halittar k'irjinta da suke nan braless sai teat d'in da sukai showing masa kansu,ganin ta kasa ajiye turaren hannunta duk da ta gama da sauri ya kai hannu jikinsa har rawa yake ya karb'a idanunsa har lokacin yana bin jikinta da wani kallon sha'awa ya ajiye,ta bud'e baki za tayi magana yayi sauri ya had'a jikinsu,ware idanu tayi da sauri ta d'ago cikin azama tana kallonsa kamar za tace wani abu,a hankali yayi cupping fuskarta tsakanin palms d'insa ya had'e bakinsu,ta zaro ido kamar wacce taji tsoro ta fara k'ok'arin raba jikinta da nasa because wani irin yunwa ke cin jikinta duka yau bata iya cin wani abu ba tunda ta samu labarin d'aurin auren Ismat tare da nasu,yana kallonta har sannan ganin abunda take niyyar yi yayi maza ya sake rik'eta,wani salon kiss da ya fara aika mata bata san lokacin da ta rik'esa ba and give him all her support,sanda suka gama rikita juna suka zube saman bed,ya kwanta a samanta yana kissing ko ina na jikinta,he just feel in bai yi all abubuwan nan ba zai iya mutuwa yau,placing his hand over her white pant da ya fara wetting da sauri ta fara k'ok'arin mik'ewa,mayar da ita yayi ya kwantar da sauri,cikin wani irin breaking voice jikinsa yana rawa yace "S... Stay still..ll Pleasee,let me show u something" Badriyah da ta kasa bud'e idanu sai faman mammatsa k'afafu take maganarta a sark'e saboda yanayin da take feeling kanta ciki da bata tab'a shiga ba sai dai a labari da take ji da kyar ta furta "Please... I'm feeling hungry ne dear,ka bari na ci wani abu tukun" had'e bakinsa yayi saurin yi da nata duk da ya ji abunda tace but he can't even feel zai iya hak'uri ya d'aga mata k'afa ta matsa nan da can,yana yawo da hannunsa all over her body yana shafa ko ina a jikinta ya kai two fingers d'insa ya janye pant d'inta gefe with his index finger ya shafo clitoris d'inta,wani irin rik'osa tayi da sauri jin abunda yake mata wanda bata tab'a sani ba tsayin rayuwarta idanunta har wani fari suke su kad'ansu ta cakumosa ta rungume tana juya kai,sanda ta ji ya fara tura fingersa cikin jikinta dake nan very tight ta fara neman ta gudu tana turesa,k'ok'arinta ta kwace bakinta daga nashi but he didn't give her that chance saboda ya fara fita daga hayyacinsa,sake tura fingersa da yayi ciki yayi pushing it front a little bit,ta k'wace bakinta da k'arfi tana kokawa da numfashinta dake barazanar d'aukewa da kyar tace "it really hurt fa.. please ka daina.." Wani irin kallon bakinta ya d'aga idanunsa yana yi tana maganar kamar tsohon maye bai san me take cewa ba,da wani irin sauri ya sake grabbing lower lip d'inta ya shiga kissing nata ta ko ina,clits d'inta da ya sake tab'a mata since ya gano kanta ta sake rirrik'esa k'ok'arinta ta rungume shi but ta kasa bcos jikinta was vibrating,d'ayan hannunshi ya kai kan boobs d'inta ya shiga murzawa yana zagaye every corner na gurin da fingersa sai kuma ya ciro hannunshi yana jan pant d'in nata k'asa,ko ina na jikinta b'ari yake bata san sanda ta rik'esa gam like wani zai kwacesa tana juya kai,sakin bakinta yayi ya d'agata da sauri ta yunk'ura ta wani irin fizgosa suka koma suka zube tare tana sake k'ank'amesa tana tura masa k'irjinta,a hankali ya d'ora kanshi kan wuyanta ya shiga kissing d'inta yana gangarowa k'asa,runtse ido Badriyah tayi da k'arfi saboda yanda tsigar jikinta ke tashi tace "wayyooo Allah na.. Ohhh...hhhhoooo" ya saukar da kansa kan boobs d'inta yayi grabbing d'insu very rough then ya shiga kissing yana cizon both of them ya ciji wanan ya ciji wancan,ta saki marayan ihu idanuwanta a rufe ta danna kanshi tsakanin boobs d'in,yadda yake sucking teat d'inta kaman zai zuk'o ruwa daga ciki,cikin wani irin bare voice tana sake danne kanshi kan boobs d'inta tace "Pleasee.. Suck themmm" taja mmm d'in tana bucking up giving him more access to her boobs,ganin yanda take yi kamar za ta shid'e yasa ya kai bakinsa had'e da pulling teat d'in into his mouth kaman zai had'iye,wani shak'urarren ihu ta saki tace "ohhh! Wayyoo kada ka daina please,just like that ummmmm" ta saki wani gurnani tana licking lips d'inta,yanda tak'i sakin kanshi take sake danna kansa kan boobs d'inta tana tura masa su tana motsi da k'afafunta tsabagen dad'in da take ji yasa ya fahimci she's in need,da sauri ya rik'o hannunta d'aya da take danna kansa ya kai kan erection d'insa,damk'ewa tayi da gudu like her whole life depend on ta matsa da k'arfi,ya saki k'aran da sai da ta bud'a idanunta da suka sake shigewa ciki tsabagen yadda take feeling kanta ciki "ahhhhhrrrggg! Ohh yeahh grab it tighter babe,smooch it girl,squeeze the head is fucking mmmmm" yayi maganar yana murza teat d'inta,sanda yake cizar mata teat d'inta a haukace bata san lokacin da ta murza wajen crown na erection d'insa ba,sakin teat d'in yayi a haukace ya matse d'ayan boob d'in da k'arfi yace "ohhh yeah! Yesss,just like that,a little harder,add more pressure babeeee" sai ya sake mayar da bakinsa yana sucking both boobs d'in,sosai jikinta yake rawa ta shiga tattab'a erection d'insa dake da kauri a hannu veins ta ko ina tana iya jin yadda suke harbawa tsaban jaraban dake ruruwa cikin jikinsa,yadda ta rik'esa making it even harder than before,ya zamar masa something that he can't even define,kalar dad'in da Fawad yake ji it's like yadda tayi grabbing his erection kamar babu wadda ta tab'a masa haka ko dan by this time around halak d'insa ne yake amfani da,yadda yake feeling soft hands d'inta around his dick ya wuce ya misalta,surutai kad'ai yake zuba mata ba ya cikin hayyacinsa,mahaukacin dad'in da yake ji tsabagen yadda take masa yasa nan da nan head d'in ya fara dripping,yadda taji abu ya fara biyo hannunta a hankali ta kai index finger d'inta wajen crown d'in dai² d'an ramin tana wasa da finger a gurin,babu laifi wajen yana da d'an girma sai d'id'd'iga yake,ta shafa kan dick d'in dai² ramin a hankali ta d'an tura tip of her index fingerta da babu nails,boobs d'inta ya saki da sauri yayi k'ara tare da bank'areta kamar zai had'e mata kasusuwan jikinta "mmmmm,arrrhhgg touch it babe,do what u just did now,againnn..." Yadda ya rik'eta kamar zai karairayata yana ihu da all voice d'insa without ya san ina kansa yake,yasa a d'an tsorace ta kama crowns d'insa gently ta tura thumb d'inta ciki ta d'an shafo wajen a hankali,ihu yayi da duka voice d'insa "wayyooo Mom! Baby play with it,do it again,ohhhhh yessss... yessss" yayi maganar a haukace that place data tab'a masa yasa shi zuwa wani duniyar,he can't even believe ana jin irin wannan dad'in a duniya,ganin yadda yake mata surutai duk ya haukace yasa ta sake kai thumb finger dai² saman crown d'in,jin yadda take masa ya dad'a birkicewa bai san lokacin da ya d'agota ba had'e da yin kneeling ya kamo kanta da hannu d'aya while d'ayan hannunsa kuma ya rik'e erected dick d'insa a rikice jikinsa yana vibrating ya kai bakinta yace "suck it baby,suck my dick" yayi maganar yana tura mata cikin bakinta yana runtse ido saboda yadda yake ji yana licking lips d'insa had'e da cizawa,bud'e baki Badriyah tayi ta fara licking with her tongue kamar yadda take gani a some porns da take kalla wasu lokutan then ta tsotsa,jikinsa ya fara rawa kaman wanda ake kad'ama mazari,da hannayensa biyu ya sake rik'o backhead d'inta ya kafa kanta to stand still without moving ya fara fucking mouth d'inta da k'arfi yana surutai "wayyo Allah Mami,oh my lord! Ohhh my God,i never knew giving head is this mmmmm" yadda yake fucking mouth d'inta da k'arfinsa ji take kamar har throat d'inta yake zuwa,but hakan bai hana ta yi masa yadda yace ba,mahaukacin ihu da surutai kadai yake yi,he's very loud irinsu basu iya shanye dad'i suyi shiru ba,ko yaya suka ji dad'i da ihunsu kake ganesu "Ohhh! Ya Salaam keep sucking baby,shi ne madad'iya,fuck my dick babe" ganin kamar za ta sume saboda yadda idanunta suka fara juyewa suka shige ciki and bai ji zai iya hakura da ita a lokacin ba da sauri ya kwantar da ita ya d'ago k'afafunta ya d'ora su over his shoulder,hannayensa ya kai yayi grabbing boobs d'inta had'e da d'ora fuskarsa kan cikinta a hankali yake kissing flat tommy d'inta yana yin sama ya kai harshensa wajen cibiyarta yana licking,mik'a tayi ta tura fingers d'inta cikin sumar kansa tana cakud'awa though da kyar take numfashi,ya dunga zagaya gurin da tongue d'insa,ta kama kansa ta rik'e gam she has never ever felt this thing he's making her feel,da harshensa ya dunga lasheta yana yin k'asa,tip noise d'insa yana dunguran clitoris d'inta ta sake damk'e kansa tana wani irin nishi da d'aga hips d'inta up tana k'ara bud'e masa k'afafu,hakan ba k'aramin ba shi access yayi ba ya zaro tongue d'insa a hankali ya shiga lashe wajen da yake hairless,sai ya zo wajen clits d'in sai ya had'e lips d'insa yaja da su sai kuma ya saki,wani irin nishi Badriyah tayi tana lashe lips d'inta tace "washhhh Allah dad'iiiiiiiiiii... please don't stoppp" hannunsa d'aya ya janye daga kan boobs d'inta while sucking her clits yasa index finger d'insa ya shafa bakin wajen da yake nan very wet kaman ta yi fitsari,a hankali ya tura fingersa ciki yana sucking clits d'in,nishi ta sake yi tana cizar lips tsabar dad'in da take ji was over ya yi taking zafin da taji a karon farko da yayi mata hakan,yana squeezing boobs d'inta yana sucking clits d'inta and then yana fingering d'inta,banda pouring babu abunda take yi kamar an bud'e tap,ya yi mata haka for about 5 minutes kafin ya zaro fingersa ya shiga lashe juice d'in da tayi pouring,sai da ya tabbar ya sud'e tsaf kamar wani tsohon maye,a wani irin hankali ya dumfari pussy d'inta using his tongue slowly like a snail idan yana tafiya sai yaja harshen kad'an ya laso juice d'in yana nishi da zafi² a haka har yayi reaching final destination d'insa which is her hole,in circular form ya dunga zagaya wajen da tongue d'insa yana tsotse clits d'inta ya tura tip of his tongue inside yana karkad'awa,ihu tayi tana tura kanta baya kamar za ta karyeshi daga jikin wuyanta "Wayyoo dad'i,dad'i wallahi continue please" zaro tongue d'insa yayi daga cikin jikintan da wani irin voice yace "Baby u have a lovely pussy,i love it.. I want to puck up ur pussy,should i?" cikin wani irin mugun yanayin da ta shiga ta gyad'a masa kai tace "yessss! Continue please,i don't want u to stop" yadda tayi maganar tana k'ara bud'e masa k'afafunta kamar za ta sume bata san me take cewa bama all because bata tab'a jin irin dad'in da Fawad yasa ta ji ba,sanda yake licking mata wajen dad'i take ji not a little yana ratsawa har brain d'inta,but da ya tura harshensa ciki kuma sai taji wannan yafi ko wanne abu na duniya,tsabar dad'in sa ma shi kam tana jin was unexplainable,surutai take masa "wayyooo dear don't stop,don't stop baby abun yana min dad'i,dad'iiiiiiiiiii nake ji har cikin kaina,not a little fa.. Za ka dunga min irinsa kullum please?" Yadda take maganar cikin ihu tana wani irin bank'arowa because at this point dad'in da take ji kamar ya mata yawa ne k'ok'arin ture kansa take amma ta kasa,tsabar yadda yake wasa da erogenous zone d'inta he was having fun of his life,ta fara ture kansa a wajen da sauri tana k'ok'arin sauka all because of yadda take jin kamar za tai fitsari,bai kyaleta ba yana rik'e da ita gam har tayi exploding a bakinsa,lokaci d'aya jikinta ya saki tayi wani irin lak'was kamar salak d'in da rana ta ci ubansa,ta fara sauke ajiyar zuciya idanunta har sannan a kulle,still Fawad bai barta ba sai da ya gama tsotseta,turning her back off ya d'agota da kyau supporting her ass ya fara karanto addu'ar saduwa da iyali cikin wani irin breaking voice jikinsa ko ina yana rawa because shi a lokacin yake kan nashi jarabar,a hanakli ya ware k'afafunta yana fizgar numfashi da kyar ya rik'eta tightly feeling yadda jikinta ya mugun saki yasa hannunshi d'aya ya kama erection d'insa da har lokacin bai daina dripping ba tsabar jaraba ya fara gogawa daga saman clits d'inta zuwa k'asa wajen hole d'in,kamar za ta suma tsabar yadda taji abun yana sake hawa mata kai har kwakwalwarta,wajen da kansa yayi wani irin zut² ya fara bud'ewa da rufewa da kansa,ta saki wani marayan kuka tsabar yadda yasa take jin wani sabon feeling na taso mata,ya sake brushing mata from clits to the hole d'in,haka ya dunga mata sanda ya tabbatar ta gama kaiwa k'arshe numfashinta har seizing yake tsabar jaraban dake cinta then a hankali ya fara tura dick d'insan ciki yana fitarwa,his erection a saman wajen feels like akwai wani jaraba essence da ke controlling brain nasa,all of a sudden kamar wanda aka bama wani abu yasha before ya fara tura head d'in ciki da sauri²,rufe idanuwa Badriyah tayi tana rirrik'e beddings d'in da juya kai tsabar zafin da taji ya ratsa brain d'inta cikin muryar wahala tace "Pleasee da zafiii" yadda tayi maganar tana k'ok'arin guduwa da sauri ya rik'eta firmly ya sake dannawa ciki ba tare da ya san inda kansa yake ba all he want a lokacin shi ne ya k'ure k'arshen abunda yake ji,wani irin k'ara Badriyah tayi tsabar zafin da take ji was unbearable tace "Dan Allah ka kabari wallahi da zafi,zan mutu please" tsabar yadda jaraba da wani mahaukacin sha'awa suke cin Fawad sam ba ya jin zai iya hak'ura idan bai yi abun nan ba,har lokacin bai saketa ba bare ya tausaya mata ya sake tura mata here ya samu crowns d'in ya shige duka,wani gurnanin da yayi kamar wani dabbar jeji,ya lumshe idanunsa kamar mai shirin suma jikinshi ko ina ya shiga rawa all because of yadda yaji wani mahaukacin dad'i da mugun d'umi sanda ya shigeta sai da ya tsaya ya huta,yana furzar da iska daga bakinsa da share gumi tsabar yadda hole d'in ya kama crowns d'insa ya k'ank'ame sosai,jikinsa yana kyarma ya fara frigging yana nishi kaman mai shirin barin duniya,tun yana mata a hankali har ya fara saka k'arfinsa,yadda yake feeling abun jinsa yake tun daga brain d'insa har yatsar k'afarsa shi yasa ya kasa controlling kansa,dama haka ake ji idan ana sex,duk yawonsa da yadda yayi mu'amala y'an mata dai² da sau d'aya bai tab'a tunanin having sex da wata ba bare ya san yin hakan yana sawa aji irin wannan dad'in,ko da bai yi aure ba har ya kawo wannan shekarun sannan kyamar da yake yiwa zinah all because of bai san wacce zai fara had'a jiki da ita ko za ta tsaya iya shi ba,da ya san ana samun irin wannan dad'in before for sure da bai cutar da kansa ba tun a bayan,da yayi amfani da damar da ya samu ya faffarke y'an matan da suka dunga masa tallar kansu,yana wani irin zuk'o baki kamar ya ci yaji "ohhhhhh sweet! Oh lordd,wayyo dad'iiiiiiiiiii" ya saki kuka sosai yana k'ank'ameta then ya zaro dick d'in waje ya sake turawa da sauri ya koma,yanda yake in and out da k'arfi ba za ka tab'a cewa da virgin yake sex ba,ihu kawai yake yana pounding nata super hard yana surutai kamar wanda ya zare "oh lord,i'm having sex today for the first time in life,never knew that sex feel this good,wayyoo dadiii,Mami zan mutu saboda dad'i,ohhh baby u are too sweet,ohhh lord,wayyoo Mom" sanda yayi iya yinsa har sannan bai ji ya k'oshi ba ya zaro had'e da juyata ya kwantar plat,ya d'aga k'afafuwanta ya d'ora kan wuyansa,a hankali ya kai hannunsa ya share wasu siraran hawayen jarabar da suka zubo masa then ya daddage ya dunga shigarta a haka,sanda yake k'ok'arin yin release cikin wani murya ya furta "baby zan cinye ki,u are belong to me,i will screw ur pussy anytime i feel.." ya kasa k'arasawa jin kaman fitsari yana shirin fitowa,but kafin ya fitar yayi releasing cikin hole d'inta har ya gama,kwanciya yayi a jikinta without ya ciro dick d'insa daga jikinta ya dunga sauke numfashi da sauri²,almost 10 minutes suna a haka,a hankali ya bud'e lumsassun idanunsa da suka yi nauyi,boobs d'inta ya sawa idanu yadda suke tsaye suna kyalli duk da sun d'an yi ja all because of yadda suka sha murji a hannunsa kamar taliyar hausa sun yi matuk'ar k'ara basa sha'awa a hankali ya kai bakinsa ya shiga sha kaman wanda yake jin k'ishi,kusan 5min then ya tashi ya sake bud'e k'afarta yana k'ok'arin sake danna dick d'insa ciki,da kyar Badriyah ta bud'a idanu jin yana k'ok'arin sake yi ta marairaice hawaye suna sauka gefen fuskarta tace "please ka bari haka,idan ka sake zan iya mutuwa ne.." Bai saurareta ba sai da yaji he's hundred percent satisfied sannan ya kyaleta ya sauka ya wuce bathroom ya tsarkake jikinsa,fuskarsa was full da wani irin murmushi ya fito yana goge sumar kansa dake jik'e da ruwa ya wuce arean mirror,Badriyah kuwa at this time tuni har ta fara bacci tsabar wahalar da ta karb'a a wajensa,yana tsaye gaban mirror'n ya kallota bai san sanda yayi wani dariya ba da ya bayyana hak'oransa,shi kansa ya san ya ba ta wahala ba kad'an ba,yadda ta dunga begging d'insa tana tutturasa da duka k'arfinta sai yanzu abun yake dawo masa cikin kai,dariya ya samu kansa da kyalkyalewa da ya tuna sanda take cewa kada ya bari,har ya gama abunda yake yi ya saka pyjamas d'insa a nutse ya k'araso wajen bed d'in,ya zauna kusa da ita yana kallonta yana sakin murmushi a hankali ya kama hancinta ya d'an matse,cikin bacci Badriyah taji ta daina numfashi a 380 ta bud'e idanuwanta da suka d'an tasa,tana ganin shi ne ta fara hawaye cike da kissa,dariya yayi ya sake mata hanci da wannan cool voice d'in nasa yace "get up baby!" Narkewa tayi tana sheshshek'ar kuka tace "Me zan yi maka kuma?" Ya wara idanu yana kallonta yace "Baza kiyi wanka ba kike nufi?" Ta sake narkewa tace "ni ba zan iya tashi ba" ya waro idanu yana kallonta yace "really?" Ta bud'e idanu da sauri tana kallonsa ta gyad'a masa kai,dariya yayi yace "ohhh no babe! Idan kika bari baki yi yanzu ba jikinki zai yi tsami" sake narkewa tayi tace "to kayi min da kanka" wani kallo ya fara mata a kaikaice kafin ya nuna kansa yace "ni wai?" Tace "ehh! Ba kai kaja min ciwon ba" murmushi yayi yace "alright" yana fad'a ya tashi ya wuce bathroom,murmushi Badriyah ta saki ganin ya tafi ta san zai had'a ruwa ne then ya zo ya d'auke ta kamar yadda take ji ana labarin a wani group d'in da aka sakata na matan aure,tana kwance tana feeling kanta matar so itama za'ayi mata yadda take tsammani,sanda ya fito ya tsaya between door way yana kallonta yace "ki tashi fa ga ruwa na had'a maki" wani d'ago kai Badriyah tayi tana kallonsa tace "baby baza ka yi min wankan ba?" Ya gyad'a kai yana zuba hannuwansa cikin aljihun pyjamas d'insa ya fara takowa yace "Yeahh! Na dai had'a maki ruwa,idan banyi k'ok'ari ba to" wani irin abu Badriyah taji ya tsaya mata a rai ta kasa daurewa ta fashe da kuka,da mamaki Fawad ya dunga kallonta ya kasa magana,sanda tayi mai isarta baice mata ko ci kanki ba yace "saboda na ce bazan yi miki wankan ba kike kuka?" A hankali bata yarda ta kula shi ba tunda ta fahimci bazai yin ba ta fara k'ok'arin tashi,yana kallonta ta dunga tafiya a hankali har ta shiga bathroom d'in ta kulle,ya tab'e baki ya canja beddings yayi kwanciyarsa. Sanda Badriyah ta gama wanka ta fito har yayi bacci,ta shirya kanta cikin wani sabon kayan tana kallonsa zuciyarta tana mata zafi,wani irin yunwar da take ji lokacin cikinta har k'ara yake mata shi kad'ansa but ba ta jin za ta iya cin komai,gefensa ta samu ta kwanta ta dunk'ule waje d'aya,wani irin sanyi ya dunga shigarta,bata damu da yadda jikinta ke kyarma ba,a hankali ta dunga matsawa sai da ta shige jikinsa sannan tayi ajiyar zuciya da k'arfi ta kulle idanunta cike da fatan bacci zai d'auketa. A b'angaren Ismat kuwa lokacin ko da su Hjy suka tafi tare da Jawahir aka barta,har wajen 9pm suna tare sai dai babu mai magana tsakaninsu,sai idan shirun ya ishi Jawahir ta d'aga kai ta kalleta tun tana mata magana da lallashinta kada tasa damuwa a ranta komai zai zama dai² har ta hak'ura tayi shiru ganin ba jinta Ismat d'in ke yi ba ta fara danna wayarta,sanda kiran Dr ya shigo wayarta she's restless so take ko yaya ta kwanta ta d'auka da sauri tayi sallama,daga gefensa bayan ya amsa a tak'aice yace "Fito mu wuce baby" shagwab'ewa tayi tace "baza ka shigo ba?" Yana lumshe idanuwa cike da gajiya yace "i'm tied baby yi sauri ki fito" murmushi tayi tace "alright!" Kafin ma ta katse kiran shi ya fara katsewa,ta gama d'aukar belongings d'inta,tana kallon Ismat da tayi shiru ta zubawa wani guri ido a sanyaye ta dafata,Ismat da zuciyarta tayi nisa tayi sauri ta d'ago pale swollen eyes d'inta tana sauke ajiyar zuciya a hankali da muryar kuka kafin Jawahir d'in tayi magana ta rigata "Kema tafiya za kiyi ki barni?" Yadda tayi maganar gwanin tausayi hawaye suna kawowa idanunta sai da ta karyawa Jawahir zuciya a hankali sai ta girgiza mata kai cikin sanyin jiki tana ta k'ok'arin ganin hawayenta basu zubo ba tace "no sweetheart,i'll be back right soon" k'ifta idanu Ismat tayi tasa bayan hannunta ta share hawayen a hankali ta saka fuskarta tsakaninta cinyoyinta ta fara sheshshek'ar kuka,da sauri Jawahir ta goge hawayen da suka zubo mata tace "na fad'a maki ba tafiya zanyi ba,zanje wajen Mami yanzu na dawo kinji? Ai nan zan kwana ni" saurin d'agowa Ismat tayi ta zuba mata idanu Jawahir tace "can't u agreed?" A hankali Ismat ta d'auke kai tana turo baki cike da shagwab'a tace "ai na san ba dawowa za kiyi ba wayo kad'ai kike son yi min" kamar Jawahir za tayi dariya yadda taga Ismat d'in tana magana ta juya da sauri jin wayarta tana k'ara tace "no zan dawo mana" tana fad'ar haka tayi gaba da sauri tana sake cewa "not too long za kiga har na dawo.." Sanda ta fito bata ga kowa ba a cikin parlon wajen yayi shiru baza ka tab'a cewa mutane sun zauna cikinsa ba babu jimawa ba,kai tsaye ta fara nufar hanyar fita da sauri,tana k'ok'arin bud'e door d'in za ta fita suka kusa karo da mutum,ta koma baya da sauri tana fad'in "sorry..!" #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) 2⃣9⃣ D'ago kai Aadil dake shigowa yayi a hankali yayi taking steps d'insa backward kamar ba ya son maganar yace "bismillah!" Yadda yayi maganar a hankali Jawahir dake tsaye ciki tayi murmushi tace "babu komai ka fara wucewa" tsayawa yayi a gurin yak'i gaba bare baya yace "no! Ke ya kamata ki fara wucewa" suna tsaka da muhawaran d'aya ya k'i yarda ya fara wucewa tsakaninsu Dr Fadl da ya kasa hak'uri ya biyo bayanta ya k'araso,yana zuwa wajen ya gansu a tsaye ya fara kallonsu had'e da watso musu tambayar "what happened?" Juyawa Aadil yayi jin maganar Yayansa yana d'age eyebrows d'insa yace "nothing" kallon Jawahir Dr Fadl yayi yace "really?" Ta gyad'a masa kai tana sakin murmushi tace "ban san ya taho ba,na tsaya na ce ya fara wucewa shi ne yak'i wai sai dai na fara wucewa" idanu Dr Fadl ya bud'e yana gyad'a kai da sauri ya rik'o hannunta ya janyota waje yace "alright! Tunda ya ce ba sai ki fara wucewa ba" wani kunya Jawahir taji ya rufeta because lokacin da Dr ya rik'ota ba iya nan kad'ai ya tsaya ba sai da ya had'a da rungumeta,ta gefen idanu Aadil ya kallesu ya dauke kai ya fara tafiya kamar baiga komai ba,har ya saka k'afarsa d'aya zai shiga ya jiyo Fadl d'in yana cewa "have fun akhiiy.. Allah ba da zaman lafiya.." Wani irin murmushi ne ya sub'uce masa jin abunda Fadl d'in yace,shi kad'ai a ransa yace "an fad'a maka kowa irinku ne?" But a zahiri ya amsa da "Ameen" kafin ya k'arasa wucewa Jawahir dake mak'ale jikin Dr Fadl da tun fitowarta yake rungume da ita ya k'i sakinta tace "Allah ba ku zaman lafiya my in-law" har lokacin bai juyo ba ya amsa then ya k'arasa shigewa,murmushi Dr Fadl yayi ya lankwashe wuya yana kallon Jawahir dake jikinsa yace "Yeahh! Shall we go?" Ta gyad'a masa kai da sauri tace "but na gaji sai dai ka d'auke ni" murmushi yayi mata yana had'a tip noise d'insu da kallon cikin idanunta yace "matar nan fa na ga wani sabon lalaci ke damunki anya ban baki ajiya ba?" Tayi dariya tace "idan ka ba ni ma ya kamata ace ka riga kowa sani ai" ware idanu yayi yana kallonta bakinsa a bud'e yace "really?" Ta hararesa tace "sure" sake rik'ota yayi firmly yana mata wani kallon k'asan idanu yace "ok let see it" ya fara tura hannunsa cikin rigarta yana yawo dasu,da sauri ta zaro idanu ta fara k'ok'arin guduwa,ya rik'eta da sauri yana gwalo idanuwa yace "where do u think to go? Ai saina duba yau d'innan" ta kyalkyale da dariya tace "ka bari ba a nan ba" yace "where?" Da ido ta nuna masa mota,ya zaro idanu yace "really?" Ta gyad'a masa kai,bai jira ta kuma cewa komai ba yayi sauri ya d'auketa ya fara tafiya,tana dariya da yake ta san babu kowa a compound d'in sai bata damu sai ya sauketa ba,har ya bud'e mota ya ajiyeta ya zagaya driver seat dariya take yi,yana shiga ya fara k'ok'arin rik'ota da sauri ta zaro ido tayi baya ta mak'ale jikin k'ofar tace "me za kayi kuma?" yace "ba ke kika ce ba?" Tace "me nace?" Ya mata wink yana kai hannu zai rik'ota yace "zan duba ajiyata" dariya ta fara tace "ni dai ka bari muje gida" ya mak'ale kafad'a yace "na k'i wayon" marairaicewa tayi tace "za ka sa mu fad'i a hanya fa" wani murmushi ya saki yace "Ohh! Ni zan sa ma?" Ta d'aga masa gira tana dariya,a hankali ya sake yin murmushi sai bai ce komai ba ya tada motar suka bar gidan. Shigowar Aadil directly da yaga babu kowa cikin k'aton parlon yayi ajiyar zuciya a nutse ya dunga tafiya kamar ba ya so sai da ya wuce kusan 7 bedrooms a downstairs d'in,tsayawa ya samu kansa da yi lokacin da ya kusa kaiwa door d'in ya sauke idanunsa nan masu haske akan k'ofar yana kallo,sanye yake da ash colour na wasu lightweight pyjamas da suka amshesa,haka kawai yaji ya kasa k'arasawa,his heart beat kuma a lokacin was multiplied than before shi kad'ai ya dunga jin wani irin abu yana masa yawo a jikinsa,ya lumshe idanunsa a hankali yana sauraron yadda zuciyarsa ke beating da sauri²,for about 5 minutes yana tsaye wajen ya kasa aiwatar da komai,lokaci d'aya yayi wani irin juyawa da sauri ya bar gurin,wani room d'in daban ya bud'e ya shiga ya rufe k'ofar,ko ina duhu sai hasken manyan plasmas kad'ai dake mak'ale jikin wall masu d'auke da pictures gurare da dama na gidan,slowly ya wuce wajen chairs dake gaban plasmas d'in ya zauna,da alama nan ne control room na duka cameras dake zagaye da gidan,yayi ajiyar zuciya a hankali ya d'ora k'afafunsa saman wani chair yayi crossing,almost 40 minutes da shigowarsa d'akin idanunsa suka sauka kan camera footage na upstairs,shi kad'ai ya zubawa picture idanu ganin Mami tana fitowa daga bedroom d'inta yaji wani fad'uwar gaba but ya daure ya ci gaba da kallon pic d'in,tayi kaman za ta sakko da farko sai kuma yaga ta lek'o daga saman like tana neman wani abu sai kuma yaga ta juya ta koma bedroom d'in,ajiyar zuciya yayi mai k'arfi ya lumshe idanunsa a hankali ya mayar da bayansa ya kwantar jikin wing na chair ya janyo hood d'insa ya rufe fuskarsa da shi. * Since Jawahir ta fita daga bedroom d'in bayan ta gama kukan ta share hawayenta,yadda kanta ya tsananta yi mata ciwo lokacin yasa ta kwantar da kanta saman guiwoyinta da ta d'age ta k'ank'ame,rana ta farko da take jin tsoron kasancewarta ita kad'ai a guri,ta dunga juya kai tana k'arewa bedroom d'in kallo da kyar,duk da ba ta jin dad'i da kyar take bud'e idanuwa but ta ko ina tsarin bedroom d'in yayi mata kyau,adon white da aka yi a wajen ba k'aramin haska d'akin yayi ba,ta dunga kallon komai da idanunta amma tashi ya gagareta,wani irin bacci take ji bayan kanta da yake mata ciwo,and tana so ta canja kayan jikinta because sosai suka takurata,sai dai ta kasa aiwatar da hakan azababben ciwon da kanta ke mata da tsoron kasancewarta ita kad'ai a lokacin shi ya hana ta sauka daga saman bed d'in ta dunga wara manyan idanuwanta da har lokacin basu koma asalin yadda suke ba tana jira taga ta ina Jawahir za ta dawo,da aka jima taji ta gaji da zaman,babu alamun Jawahir kuma ta zame a hankali ta kwanta,idan ta lumshe idanuwanta bacci yana fara d'aukarta sai tayi maza ta sake bud'e su a haka wani irin k'ak'k'arfan bacci ya d'auketa ba tare da ta shirya ba. * Da safen ko da Badriyah ta farka a bacci bata ga Fawad ba,a hankali ta dunga bud'e idanunta tana kallon d'akin kafin ta fara jan jiki ta tashi ta zauna,har ta gama k'arewa bedroom d'in kallo tsaf ko alamunsa babu bare shi kansa,tunanin inda ya shiga a irin lokacin ta fara yi zuciyarta duk a cunkushe saboda kishi,for about 5 minutes tana ta sak'a abubuwa a ranta sai dai ta kasa kama asalin bakin thread d'in,tayi ajiyar zuciya a hankali tana had'iye wani abu da ya tsaya mata a wuya ta fara k'ok'arin sauke k'afafuwanta cikin slippers d'inta,lumshe idanu tayi ta bud'e hawayen da suka mak'ale suka k'i sauka tun d'azun suka gangaro,ta dunga jan k'afa a hankali ta wuce bathroom,tana wanka tunanin abunda ya faru da ita daren ya kasa barin kwakwalwarta,tarin tambayoyin da suka addabi tunaninta suka sa zuciyarta yin rauni,shin da ita kad'ai haka ya tab'a faruwa ko dai itace bata yi sa'a ba hakan ya faru da ita? Har ta gama wankan bata daina tunani da share k'ananun hawaye ba,ta fito d'aure da towel wanda his height duka bai wuce thighs d'inta ba,tana tafiya a hankali saboda har lokacin bata daina jin ciwo ba a gurin though ba sosai ba kasancewar ta san abunda ya dace ta yima kanta da zai taimaka mata,wajen mirror ta tsaya tana kallon fuskarta da tayi ja tsabar kukan da taci daga jiya zuwa yanzun,ta zauna a hankali saman stool tana k'arema kanta kallo ta cikin mirror,bud'e k'ofar da aka yi dai² lokacin yasa ta sunkuyar da kanta k'asa tana runtse idanunta,ko bata kalla ba ta san shi ne ya shigo,footsteps da taji yana kusanto inda take zaune yasa ta sake runtse idanunta k'irjinta yana bugawa da sauri²,sanda taji shiru ta daina jin sound d'in kamar wata munafuka ta fara bud'e idonta d'aya tana d'agowa a hankali ta cikin mirror'n ta kallo gurin da yake,tsaye ta gansa a bayanta ya nad'e hannuwansa a k'irji yana kallonta through mirror'n,ta fara jan towel d'inta tana kakkare cinyoyinta da suke waje da sauri ganin yadda ya zuba mata idanu tana tura baki,wani murmushi ya saki ya tako a hankali ya d'ora hannuwansa a saman shoulders d'inta ya fara matsawa kamar yana mata massaging,ta lumshe idanunta a hankali wasu irin hawaye suna zubo mata,zaro ido Fawad yayi a tsorace while looking at her yace "what happened baby?" Tambayar da yayi mata yasa ta fashe da kuka da sauri ta tashi za ta bar wajen,saurin rik'ota yayi yana kallon yadda take kuka,lokaci d'aya jikinsa yayi sanyi a hankali ya rungumeta yana patting bayanta yace "shhhhh!" Kasa shiru Badriyah tayi taci gaba da kukan,fawad dake rik'e da ita ya ja stool data tashi akai ya zauna ya d'agota ya zaunar a saman thighs d'insa,duk da wannan cool voice d'in nasa bai hana ya sake k'ank'antar da muryarsa ba yace "why are u crying my *BOMBSHELL?* Me aka miki early in this morning kika farka da kuka mmm? Just tell me!" Da kyar ta iya had'iye kukanta bata yarda ta kalleshi ba har sannan ta fara k'ok'arin sauka daga jikinsa,sake rik'eta yayi firmly yana bin jikinta da kallo,ganin tak'i cewa komai still kuma tana jikinsa yana sauke ajiyar zuciya cikin yanayin damuwa yace "baza ki fad'a ba?" Tura baki tayi a hankali wasu hawayen suna sakko mata da muryar kuka tace "why the sudden change of attitude toward me? Na yi maka wani laifi ne da zaisa na fara fuskantar hukunci tun a ranar farko da nazo gidanka?" Kallon bakinta ya dunga yi har ta dasa aya,yana d'age girorinsa a hankali yace "me nayi miki?" Tana share hawaye tace "bayan ka bani horon da ka san ba tab'a yi nayi ba,a matsayinka na Dr haka ya kamata ace ka yi treating d'ina as ur wife? This is our first night,duka ma'aurata suna alfahari da shi,why nawa zai zama haka? Sa'a ne banyi ba ko so na ka daina yi?" Ta k'arasa fad'a tana sake fashewa da matsanancin kuka,wani irin tausayi yaji ta fara bashi,sure words d'in sunyi tasiri a kansa,shi da kansa ya san yaji dad'i,and then yadda suka tafiyar da daren abubuwan da suka faru won't erased from his brain har da zuciyarsa,ita d'in ta kasance irin type d'in da ya jima yake muradin samu,ya san za ta d'auke duk wasu buk'atunsa,sake k'ank'ameta yayi a hankali yana sakin murmushi yace "i'm sorry dear it won't happen again.. I promised" D'ago kai tayi da sauri tana kallonsa ya lumshe mata ido alamun da gaske yake,tayi ajiyar zuciya a hankali tace "Ka daina so na ko?" Murmushi yayi yace "who say so?" Tace "Ba haka ka gwada min ba!" Yana zaro idanu yace "But kin ji daga bakina na ce haka?" Tana sake shigewa jikinsa tace "Nop!" Yace "Uhn! Waye ya fad'a miki hakan?" Tace "No one!" D'ago kanta yayi yana kallon cikin idanunta da suka d'an canja saboda kukan da tayi yace "I love u and i'll remain in love with u till the end of time.." Wani dad'in da words d'insa suka sa taji bata san lokacin da tayi dariya har hak'oranta suka bayyana ba,here ta fara feeling kanta matar so,tasa hannuwanta ta zagayesa da su tana kallonsa eye into eye tace "Love u too my sex appeal" zaro ido yayi yace "what?" Tayi dariya ta b'oye fuskarta a k'irjinsa,murmushi yayi yace "U call me sex appeal right?" Tak'i cewa komai sai dariyar da take yi k'asa²,yace "whenever i make u my sex machine za ki yi bayani" dariya ta dunga yi tak'i sake cewa komai,ta kuma ki yarda ta d'ago kanta,yadda yaga ta saki jiki shima sai ya samu kansa da yin murmushin. A firgice ta bud'e idanunta ta fara dube²,ganinta a wani guri na daban sab'anin bedroom d'inta data saba da shi here ta dunga wara manyan idanunta a tsorace tana bin ko ina da kallo,knocking d'in da aka yi lokacin yasa ta juya da sauri ta dunga kallon door d'in ta kasa sauka taje ta bud'e,sanda taji shiru a hankali kwakwalwarta ta dunga rewinding mata abubuwan da suka faru,ajiyar zuciya ta dunga yi kafin ta mik'e a sanyaye ta wuce inda take tunanin bathroom ne...... Manage pls... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _So many things which u did for me,so many things unsaid,i've nothing much to tell u,i've just a word for u,a very loving thank u,u mean a lot. Thanks once again dear *FATEEMA ABDULMAJID* ahabbuk-thtiir..♥_ *Alhamdulillah! I'm stepping toward shifa'a,shukhraan'kthiir ilaikum my people,son so fisabilillah..*😍 3⃣0⃣ Since Ismat ta shiga bathroom kafin ma ta fara cire kayanta take ji ana knocking but ta share ta ci gaba da abunda yake gabanta,sanda ta gama wanka ta fito d'aure da k'aramin towel da bai gama ko rufe thighs d'inta ba fresh skin d'inta nan yayi shar kamar idan ka tab'a jini zai fito,a hankali take tafiya uwa wacce ke jin tsoron taka k'afafunta a wajen,inda taga an ajiye mata sabon pray mat da hijab ta wuce,ta kai hannu za ta d'auka aka sake yin knocking,well ironed hijab d'in kad'ai ta d'auka kafin ta juya tana tafiya ta warware da sauri tasa ta isa wajen k'ofar,tana bud'ewa idanunta suka sauka kan Naina da Madeeha dake tsaye wajen sanye da tsadadden material an musu d'inkin riga da sket da ya zauna dai² jikinsu komai na su iri d'aya babu bambanci,bud'a idanu Ismat tayi da kyau tana kallonsu ta kasa magana,suka yi mata murmushi a tare suka d'aga mata hannu "Marhaba.! Sabahal khair mar'at akhiiy" Murmushin k'arfin hali Ismat ta samu kanta da yi musu a hankali tana matsawa daga doorway da y'ar siririyar muryarta tace "Ahlain! Come in please" ta bud'e musu k'ofar,kallon juna suka yi suna sakin murmushi then suka shiga,kamar mai neman abu after su Naina sun wuce sanda ta fara lek'a wajen da take jin shiru kamar babu mutane a gidan kafin ta dawo ta mayar da k'ofar ta rufe,can wajen da aka yi decorating da chairs ya zama kamar parlor duk a cikin bedroom d'in ta tarar da su,kasancewar bedroom d'in yana da mugun girma,kamar mai jin tsoron tambaya tana raba idanu tace "Arhmm! Zan yi sallah please,ban san ina ne gabas ba!" Zaro ido Naina tayi tace "Baki yi sallah ba?" Ta gyad'a kai idanunta sunyi rau² tace "Na makara ne,ban farka da wuri ba,and kaina ya yi ta min ciwo shisa" a hankali Naina tace "Alright" ta nuna mata eastward,juyawa Ismat tayi da sauri ta d'auko pray mat ta shimfid'a,sanda ta idar da sallah ta yi addu'o'inta a gurin ta ci gaba da zama tayi shiru,nan da nan zuciyarta ta fad'a duniyar tunani,tsayin lokaci su Madeeha suna jira ta kammala abunda take yi su sanar mata sak'on da Mami ta aiko su,Naina ta fara kula ta idar but mood d'inta ya gwada gaba d'aya ba ta cikin hayyacinta,a hankali ta taso ta nufo inda take ganin ta idar da sallar ta zauna in front of her had'e da flexing legs d'inta ta zuba mata idanu for some minutes kafin ta rik'o hannunta a nutse,cikin sauri Ismat ta kalleta tana sauke ajiyar zuciya,idanun Naina a kanta har lokacin tana karyar da wuyanta tace "did something happened?" Murmushi Ismat ta saki da sauri tana girgiza mata kai tace "not at all" idanun Naina har sannan a kanta tace "but u look so depressed,if there's anything please ki fad'a min ko da abunda zan iya" sauke kai Ismat tayi a hankali tana jin wasu hawaye suna son taho mata,Naina ta dafata a hankali tace "please ki fad'a min" girgiza kai Ismat tayi tace "babu komai" Naina ta lumshe idanunta a hankali ta gyad'a k'ai tace "bazan takura sai kin fad'a min ba,but duk abunda ya fi k'arfinka surely bai fi k'arfin Ubangiji ba,kiyi hak'uri dear in sha Allah alkhairi yasa akhiiy na ya aure ki,za kiyi farin ciki da aurenku in Allah ya yarda.. Ki daina yawan tunani please kada yayi affecting tunaninki kin ji?" Lumshe idanu Ismat tayi a hankali hawayen da take mak'alewa suka sauko,tasa bayan hannunta ta share tana gyad'a kai tace "thank u" murmushi Naina tayi tace "what a compliment here? Komai zan yi miki a matsayin sister d'inki nake,so please kada ki sake min godiya ni dai" dariya maganarta ya bawa Ismat ta kalleta tayi murmushi,Naina tace "Is better ki shirya za muje ku gaisa da Daddy" wani fad'uwa gaban Ismat yayi ta fara kame² da zare idanu,ganin yadda take yi yasa Naina ta kyalkyale da dariya ta juya tana kallo inda Madeeha take tace "Sis kinga wai daga cewa ta shirya za muje ta gaida Daddy shi ne ta rikice" dariya Madeeha tayi bata kalli direction da suke ba tana danna wayarta tace "Mene ne abun rikicewa kuma a nan?" Naina ta watsa hannu tace "ina zan sani nima?" Idanunta har lokacin akan Ismat tace "please get up dear" kasa tashi Ismat tayi ta dunga kame² a gurin sai da Naina ta taimaka mata sannan ta tashi,Naina ta d'auke pray mat d'in ta nad'e ta mayar inda taga Ismat d'in ta d'auko,tana juyowa ta ga Ismat tsaye a gurin data barta,ta k'araso wajen da sauri tana b'ata fuska ta rik'o hannunta tace "let's go dear" ta fara tafiya rik'e da hannun Ismat,a saman chair ta zaunar da ita na gaban mirror da sauri tana juyawa tace "please kiyi kwalliya bari na d'auko maki kayan da za ki saka" ta wuce wajen da taga manyan luggage trolley d'inta a jere,tana janyo d'aya a ciki ba tare da ta kalli direction d'in Ismat ba tace "Sis zo ki tayani mu shirya kayan nan please" Madeeha da ta san da ita Naina take ta d'ago da sauri sanda ta juya taga abunda Naina take shirin yi ta ajiye wayar hannunta ta tashi,kaf kayanta sai da suka shirya mata su cikin had'ad'd'en reach-in press d'inta,suna gamawa Naina ta taho inda Ismat take zaune,har lokacin lotion kad'ai ta iya shafawa jikinta,Naina tayi dariya ganin har lokacin bata cire hijab d'in ba,ta juya tana kallon Madeeha tace "Sis Madeeha ko dai an yiwa akhiiy nad'in sarauta bamu sani ba?" D'ago kai Madeeha tayi tana gesturing fuskarta tace "ban gane ba,wane akhiiy d'in kike nufi?" Naina ta fara dariya da ido ta nuna mata Ismat tace "baki gane ba?" Dariya Madeeha tasa tace "sarautar me aka masa?" Naina tace "chief imam mana!" Suka sake sa dariya tare while Madeeha tana fad'in "sai dai muje ki tambayesa" kallonsu Ismat tayi saurin yi kafin ta kalli kanta,gane abunda suke nufi yasa ta kauda kai bata ce musu komai ba sai b'ata rai da ta k'ara yi,Naina ta tsaya a bayanta tana kallonta ta cikin mirror tana dariya tace "please ki tashi ga kayan can kisa muje,Daddy ya kusa fita fa" mik'ewa tayi a hankali ta fara tafiya,Naina ta bita da kallo har ta d'auki kayan da suka ajiye mata ta nufi hanyar bathroom,babu wanda yace mata komai a cikin su ta shiga ta kulle,Naina ta k'arasa wajen da Madeeha take ta zauna a hankali tace "Idan na kalleta ina jin babu dad'i Sis,abunda suka mata nan yana damuna,ina jin zuciyata tana zafi wallahi" d'ago kai Madeeha tayi tace "Me too Sis,gani nake idan nice suka yiwa haka Allah ko kallonsu bazan sake yi ba bare wani abu ya had'a ni da su" kad'a kai Naina tayi tace "nifa dga ranar da na fahimci cin amana a gurin wad'anda na yarda da su Allah na bar kulasu kenan har abada" Madeeha tace "sure" suna kan yin hiran Ismat ta bud'e k'ofar ta fito sanye da riga da sket na atamfa super,background d'in lemon green sai pink colour da akayi adon jiki da shi da d'an ratsin blue a ciki kad'an,since ta fito tana tafiya suka yi shiru suka zuba mata ido dan yadda d'inkin ya zauna mata dai² ass d'inta sai juyawa suke kamar da gayya take yin hakam,abunku da farar fata sosai colour d'in ya mata kyau ya k'ara haskata,Naina da Madeeha da baza su iya shiru ba har had'a baki suke wajen fad'in "wow! Maa sha Allah!" Saurin kallon direction d'in da suke tayi ganin ita suke kallo duka ba tare da ta ce komai ba ta wuce ta fara ajiye hijab d'in hanunta,Naina tayi saurin tashi ta biyota tace "dan Allah in-law ki tsaya a miki make-up,Allah za ki fi haka yin kyau" murmushi kad'ai Ismat tayi mata a hankali ta zauna duk da ba sosai take son kwalliya ba,ba ta son ta ce a'a hakan yasa taji babu dad'i ko babu komai ta damu da ita da halin da take ciki wannan dalilin yasa taji baza ta iya watsa mata k'asa a ido ba,Madeeha dake zaune har lokacin tana kallon kyau d'an asali tattare da Ismat taji an fizgo hannunta,da sauri ta kalli Naina tace "meye ne haka kuma Sis?" Naina tace "zo ki mata make-up kin san ni ba na iya yiwa mutane.." Har Madeeha ta gama yi mata kwalliya ta gyara mata d'auri tana zaune kamar wacce aka yi sculpturing nata a gurin idanunta a rufe sai da Madeehan tace "open ur eyes please" bud'e idanunta ta fara yi a hankali ta sauke saman mirror'n ta dunga kallon kanta through mirror'n dake gabanta,she can't believe itace wannan da take hange zaune tana kallonta,ba don dai ta san kanta ba,ta san kuma kayan da ta sa kenan,sure za ta iya tace ba itace bace,hannunta da Naina ta rik'e tana sakin murmushi yasa ta kallonta a hankali Naina tace "u look gorgeous dear.. Ina ma akhiiy na zaiga wannan kwalliyar,sure ba zai shaida kamannin ki ba!" Idanunta ne suka fara ciccikowa da k'walla ta d'aga kai tana kallon Naina dake tsaye kusa da ita tana magana ba ta iya gane me take cewa,kalmomin da ta fara fad'a sun sa ta tuna abubuwa da yawa,sun tunatar da ita sanda Fawad ya tab'a fad'a mata haka,a hankali ta sake lumshe idanunta tana jin wani b'angare na zuciyarta yana mata zafi,Naina data fahimci sauyin yanayin da aka samu cikin damuwa tace "please kada ki b'ata kwalliyar,let's go kada Daddy ya fita muna nan.." K'aton pink colour d'in veil suka d'auko mata ta yafa,suna fitowa Mami dake sakkowa lokacin ganin shirun yayi yawa daga aike sun je sun zauna tun daga nesa take kallonsu tana sakin murmushi,har suka k'araso inda take bata iya ta d'auke kanta daga kan Ismat ba,wani irin farin ciki take ji sosai yana taso mata idan ta kalleta,sanda Ismat d'in tayi k'asa za ta durk'usa da sauri Mami ta rik'ota tana fad'in "no! Get up daughter,tashi maza kada ki b'ata jikinki" wani irin kunya ne ya kama Ismat sanda Mami take shirin zaunar da ita kusa da ita,ta sunkuyar da kai k'asa tana sakin murmushi a kunyace ta gaisheta,Mami da zuciyarta take cike da jin dad'i ta amsa,underneath tana sake yabawa hankali da tarbiyyar Ismat d'in,after then da kanta ta wuce da Ismat d'in parlon Daddy ta gabatar masa da ita while su Naina kuma ta aike su,ba a son ransu ba dai suka tafi suna kumburi,sanda suka je bayan ta gaisar da surikin nara sosai Daddy yayi musu addu'ah ya sake yi mata nasiha mai shiga jiki akan muhimmancin biyayya ga iyaye da ribar hak'uri,kanta a k'asa sanda Daddy yace za ta iya tafiya tayi masa godiya da addu'o'i then a hankali ta mik'e ta bi hanyar da suka shigo da Mami jikinta duk ya sake yin sanyi,bayan fitar ta shi kansa Daddy yadda Ismat d'in tayi a gabansa sosai ya yabawa nutsuwa da tarbiyyarta,and it was there ya sake tabbatarwa kansa lallai d'an nasa bai yi zab'en tumun dare ba,yayi dace da samun kamilalliyar mata wacce yake kyautata zaton baza su samu wani matsala ba. * Shahararren yunwar da ya fara yiwa cikin Badriyah barazana shi yasa ta kasa biye masa,a wani irin wahale tana zare bakinta daga nasa ta dunga sauke numfashi idanunta a rufe,tsabar nauyin da suka mata gaba d'aya ma ta kasa bud'esu,chin d'inta ya kai hannu ya d'ago a hankali yana had'a tip of their noise da sake laluben bakinta,ta kautar da kanta gefe da sauri because ba ta jin za ta iya sake bashi had'in kai yadda ya dace,muryarsa a can k'arshen mak'oshi yana kallon fuskarta da mamaki yace "what happened?" Sanda taja numfashi ta fitar da wani irin muryar dake nuna ta gama kaiwa mak'ura a wahala tace "i'm feeling hungry.. I can't do without.." Ta kasa k'arasawa saboda numfashinta da ya sark'e,d'ago kansa yayi yana kallonta ya kasa magana,ta mayar da kanta jikin wuyansa a hankali ta ci gaba da kokawa da numfashinta kamar mai asthma,hankalinsa ya d'an tashi ganin yadda take yi ya dunga kallonta yana shafa bayanta sai da numfashinta ya gama komawa dai² yace "kina da asthma ne?" Ta girgiza masa kai alamun a'a,lumshe idanunsa yayi ya bud'e ya sauke ajiyar zuciya then ya tashi da ita a jikinsa,sanda ya kwantar da ita saman bed a hankaki kamar wata kwai yace "I'll be back soon.. Kada ki tashi fa!" Kai kad'ai ta iya d'aga masa idanunta har lokacin a rufe,ya juya da sauri ya fita,kajin da ya shigo dasu da basu ci ba da dare yayi warming ya had'a mata tea mai zafi da kauri sai kwai da ya soya mai ruwa² ya had'a komai kan tray,sanda ya shigo yana bud'e k'ofar ya hangota ta yi rub da ciki hannayenta duka ta rik'e cikinta da su,ya k'araso wajen da sauri ya ajiye tray d'in,yana d'agota ta fashe masa da kuka,hankalinsa ya sak'e tashi a rikice ya fara tambayarta "what happened?" K'irjinta kad'ai ta iya nuna masa,yace "yana maki ciwo ne?" Ta gyad'a kai da sauri,yayi shiru da farko can kuma ya sake cewa "ya tab'a maki haka?" Kai ta girgiza masa,yace "sorry! Tashi na baki abinci zai daina idan kin sha magani" da kyar ta yarda ta zauna,rabin jikinta duk yana jingine a jikinsa har ya gama bata tea d'in a baki,ta zame za ta kwanta ya rik'eta da sauri yace "not now,daga cin abinci ki kwanta kuma?" Lumshe idanunta tayi bata ce masa komai ba sai sauke ajiyar zuciya da take yi,shima daga haka bai sake magana ba ya tattara kayan ya fita,lokacin yana dawowa zai wuce bedroom d'in su Naina suka yi knocking,ya d'aga kai ya kalli k'aton wall clock dake parlon a hankali kamar ba ya son zuwa ya duba ya k'arasa wajen yana tambayar "who's there?" Madeeha da ba'a son ransu suka zo ba dan dai kawai Mami ta kusa b'ata musu rai ne suka biyo driver ya kawo su a tak'aice ta amsa "mu ne" bud'e k'ofar yayi jin muryar k'anwarsa,ya kallesu fuskokinsu babu wani fara'a a haka suka gaishe shi ya amsa shima fuskarsa babu walwala,a gurguje Madeeha tace "ga sak'o inji Mami tace a kawo muku.." Kallonsu ya tsaya yi ganin yadda suke had'e masa rai dole ya san wani abu ya faru kafin su zo,yace "baza ku shiga ba kuka tsaya nan kuna ba ni sak'o?" Da sauri Madeeha tace "ai sauri muke yi,Mami za ta aike mu kuma" Fawad yayi shiru yana tunani a hankali ya tab'e baki yace "alright" ya d'auki k'aton basket da suka ajiye,yana tafiya yace "ku gaishe da mutanen gidan kuce muna godiya.." Tab'e baki Madeeha tayi ta bishi da wani kallon jin haushi tace "toh" ta juya da sauri ta rik'e hannun Naina da bata ce komai ba tun gaisuwar da suka yi da shi tace "let's go Sis" har suka baro gidan babu wanda ta sake magana,driver yana dawo dasu suna shigowa Mami ta dunga kallonsu da mamaki ganin duka mintuna nawa suka yi da fita amma har sun dawo,sai dai bata ce musu komai ba har suka fad'a mata sak'on da Fawad ya bayar tace "Uhn! Madalla.." Daga haka ta wuce ta ci gaba da hidima da sauran bak'in dake gidan. A bangaren Aadil kuwa yadda ya zauna kan kujeran duk rufe fuskarsa da yayi saboda rashin sabo kasa bacci yayi a gurin,kamar wani get keeper yadda yaga rana haka gari ya waye a kan idanunsa,sai da aka fara kiran sallah sannan ya tashi yayi alwala,tun da ya fita masjeed kuwa bai dawo gidan ba sai 6am,sanda yake shigowa kuma gudun had'uwar sa da Mami yasa direct sai ya wuce flat d'insu bai koma cikin gidan ba,ko workout da ya saba ma ranar bai iya zuwa ba ya shige bedroom ya kwanta here ya samu bacci ya d'auke shi,ba shi ya farka ba sai around 10am,lokacin ko da ya shirya ya shiga gaishe da iyayen nasa tuni Daddy ya fita haka bak'i ma wasu duk sun d'auki hanyar komawa wasu kuma sun wuce gidansu Fawad,fuskar Mami cike da fara'a sanda ya tarar da ita a bedroom d'inta suka gaisa,tun da Aadil ya kalleta sau d'aya yaga yadda take farin ciki yaji duk wani tsoronsa ya disashe a nan ya sake sakin jiki,Mami dake duba atamfofin da aka kawo za ta rabawa y'an uwa da suka zo bikin ta fara tambayarsa "Aadil! Wane dalili yasa fad'awa da Daddy baza ku zauna wancan gidan ba?" Idanunsa akan wayarsa da yake juyawa yace "Wanne?" Tace "Wanda yake kusa da d'an uwanka" Shiru yayi ya b'ata rai,Mami ta d'ago jin shiru bai yi magana ba ta zuba masa ido kafin tace "what happened?" Girgiza kai yayi yace "nothing" ta d'age gira tace "ra'ayinka ne hakan?" Saurin tashi yayi da niyyar fita becauae ya san yanzun sai tace lallai sai su zauna a can d'in shi kuma sam bai shirya hakan ba,ba ya ma son abunda zai kusanta su kuma,Mami da ta kasa gane masa ta bishi da ido sanda ya kusa kaiwa k'ofa tace "hey! Mr man!" Ya juyo da sauri yana marairaicewa,da hannu ta masa alama ya dawo,idanunsa kamar za su zubar da hawaye yace "Mami dan Allah ki bar maganar" tace "ko saboda me?" Blinking idanunsa yayi yak'i cewa komai,tana kallonsa har lokacin tace "am i not talking to u?" Yace "Mami ni kawai ba na son kunsancinmu da su.." Wani kallo Mami ta dunga masa girorinta a d'age kafin ta iya cewa "kusancin ku da su like how?" Ya d'auke kai bai ce komai ba,ta jinjina kai a hankali tace "okay! Ina ka yanke za ku zauna kenan? Dole ka sanar min yanzun baza ka sa Daddy ya sake tambayata nace masa ban sani ba" kallonta ya tsaya yi kamar wanda ya warke daga cutar makanta yana tunanin abunda zai fad'a,tace "lafiya ka kure ni da kallo?" Murmushi yayi yana d'auke kansa yace "Mami aiki nasa ake sakewa" tace "aikin mene ne?" Ta gefen idanunsa ya kalleta yace "shi gidan" kallon mamaki da tuhuma ta fara masa,yayi murmushi yak'i yarda ya d'aga kai ya kalleta,jin shiru bata sake magana ba ya d'ago a hankali uwa mara gaskiya,suna had'a ido ya kama kansa ya fara marairaicewa yace "Mami da gaske akwai aikin da suke sakewa" murmushi tayi tana girgiza kai tace "ka ji na ce wani abu ne?" Yayi shiru,tayi dariya tace "Allah shirya min kai,ban san yaushe ka koyi k'arya ba" zaro ido yayi yace "Mami nifa banyi miki k'arya ba" tana dariya tace "Ko?" Yayi shiru bai amsa ba,murmushi ta sake yi tace "Yaushe za su gama aikin kuma?" Komawa yayi ya zauna yace "zai d'auki lokaci" cike da zolaya Mami dake kallonsa tace "Eyyaahh! Ba ka da kud'in da za ka biya ma'aikatan ne?" Murmushi yayi gane abunda take nufi yasa a hankali ya d'auke kai,Mami tace "Ni dai babu ruwana to,idan Daddy ya tambaya dama zan fad'a masa abunda na sani" ya juyo da sauri yace "Mami baza ki.." Da sauri tace "Bazan yi me ba?" Yana shagwab'e fuska yace "Mami kin san fa Daddy.." Sai yayi shiru kuma,Mami dake sauraronsa ganin ba shi da niyyar fad'a ta tab'e baki tace "Kai ka sani kuma,duk abunda zan iya na yi,saura ya rage naka,tsakaninka da shi ne babu ruwana ni" tana gama fad'a bata ma jira ya sake magana ba gudun kada yasa ta kwana a ciki tayi hanyar barin d'akin tana fad'in "idan ka gama abunda kake breakfast d'inka na can flat d'inku na san ba za ka iya sakewa a nan ba tunda da mutane.." *3 day's later...* Kimanin kwanaki uku kenan da zuwan Ismat gidan amma ba ta sa angonta a idanunta ba,duk inda take tunanin za su iya had'uwa kuma da wasa hakan bai faru ba,a gareta kam hakan bai wani dameta ba,because dama ba damuwarta kenan ba bare dan hakan ya faru ta sa abun a ranta,a b'angaren zamanta a gidan da mutanen cikinsa babu da wanda take da matsala,kullum aikinta idan ta je ta gaisar da surukanta bata zuwa ko ina sai dai ta koma bedroom d'inta ta zauna shiru su Naina su suke zama tare da ita suke d'auke mata kewan gida da family'nta,tun suna zuwa sai dai suyi hirar tsakaninsu ita da Madeeha Ismat d'in taita kallonsu ba ta cewa komai har ta fara sakewa idan suna magana tana k'ok'arin amsawa,but a b'angaren angonta kuwa ko da wasa tun da ta zo hanya bata tab'a had'o su da shi ba,bare ta sa rai magana zai had'o su har ta iya fahimtar yana maraba da zamanta a gidan ko a'a,yana sonta ne ko ya tsaneta,da yake zamanta tare da su Naina da rana ne kad'ai da dare suna tafiya su barta,sosai take jin dad'in hakan sai idan lokacin tafiyarsu yayi suna yin sallama suka fita here take tsintar kanta cikin fargaba da jin tsoron kasancewarta ita kad'ai cikin wannan makeken d'akin da ya kusa girman wani gidan. As usual yauma d'in bayan su Naina sun yi mata sallama,suna tafiya ta zauna shiru ta zubawa door d'in d'akin idanu zuciyarta cike da fargabar abunda zai faru,because tsayin kwanakin zamanta a gidan ba sosai take samun barci da dare ba,sai idan baccin yaci k'arfinta a duk inda take a nan za ta kwanta ba ita za ta farka ba sai da asubah wani lokacin gari har yayi haske,daga nan kuma baza ta sake kwantawa ba sai wani daren. * As he finish prepared himself cikin lightweight pyjamas d'insa da suke farare rigar mai short hand da round neck ya fito yana tafiya a hankali mai cike da nutsuwa,but haka nan yau yake jin kansa cikin wani irin fargaba yana daurewa ne dai kawai saboda k'arfin zuciya irin nasa har ya shigo cikin apartment d'in,Mami dake sakkowa lokacin ta fito supervision da yake duk dare takan sakko ta duba taga babu wani abu da aka bari a kunne musamman electrics,tun daga saman kafin ta k'arasa sakkowa ta hango Aadil yana shigowa,ta bishi da kallo sanda ya gama wucewa bai kula da ita ba,haka nan itama sai bata ce masa komai ba,still looking at him taga ya bud'e control room zai shiga..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _My Lord! Bestow on them ur mercy as they did bring me up when i was small...🤲_ _Take this day as an opportunity to thank all those people who have made a difference in ur life. It's never too late to thank a person,u may just make their day and give them a reason to thank u.♥_ 3⃣1⃣ Tsayawa kawai Mami tayi a inda take ta dunga kallonsa zuciyarta cike da mamakin abunda zai je yi control room,sanda ta tabbatar ya shige tayi shiru tana kallon direction d'in room d'in,bata b'ata lokaci wajen tsayawa tunani ba ta bar wajen sai dai jikinta duk a sanyaye yake saboda rashin sanin takamaiman abunda ya kaishi d'akin,sai da ta fara duba abunda ya sakko da ita after she made sure babu wani abu da yake kunne ta juya da niyyar komawa saman hankalinta har lokacin yak'i kwanciya sai kallon direction d'in d'akin take mamakin abunda ta gani yak'i barin zuciyarta har sannan,sai dai kuma ta k'i bari tunani mara kyau ya shiga ranta game da zargin da zuciyarta ta dunga kawo mata. A b'angaren Aadil kuwa sanda zuciyarsa ta gama sakankancewa kan babu wanda ya gansa,ko da ya shiga control room d'in ya rufe k'ofar har lokacin bai kula da Mami ba,sai da ya juya yana shirin zaunawa a inda ya saba duk dare idan ya zo idanunsa suka hango masa ita tsaye cikin tangamemen parlon ta ba da hankalinta akan k'ofar d'akin da yake ciki,wani mugun fad'uwa gabansa yayi ganin irin kallon da take ma gurin,lokaci d'aya yaji hankalinsa ya mugun tashi,gaba d'aya ya kasa zaunawa ya damk'e wing d'in chair,he made sure ta gansa,if ya kasance haka kuma sure ko tantama ba ya yi za ta biyo bayansa yanzu bada b'ata lokaci ba,yana tsaye har lokacin ya zubawa picture d'in cameran dake bayyana parlor idanu zuciyarsa cike da fargabar amsar da zai ba ta idan ta rutsashi da tambayar abunda ya kawosa d'akin ya hango wucewarta,duk abunda take yi idanunsa suna kanta har lokacin da ta kama hanyar upstairs,sanda ya gama tabbatarwa ta shiga bedroom d'inta a hankali ya lumshe idanunsa ya sunkuyar da kansa saman wing d'in chair da ya rirrik'e yana sauke ajiyar zuciya,for about 3 minutes yana haka sannan ya d'ago a hankali ya zagaya ya zauna yana sake relaxing kansa. A b'angaren Mami kuwa lokacin da ta gama abunda take yi cikin parlon,bayan ta tabbatar ba'a bar wani abu da zai iya janyo matsala a kunne ba kai tsaye maimakon ta duba abunda yake yi a control room d'in,sanin cewa akwai cameras a zagaye da gidan and she knew duk abunda take yi idan hankalinsa na kan camera footage d'in yana kallon duk abunda take yi wannan dalilin sai yasa ta yanke hukuncin k'in zuwa ta kuma k'i amincewa tunanin da yake zuwa mata a rai yayi tasiri akanta,haka nan ba tare da ta kirasa ta tambayesa ba tayi wucewarta upstairs,sai dai lokacin da ta koma bedroom haka nan ta dunga ji wani b'angare na zuciyarta yana ba ta umarnin bincikawa har ta gano abunda yake shirin faruwa because ta san ba k'aramin abune yake kaishi room d'in ba,but underneath ta gama yanke matakin da ya dace ta d'auka d'a hanyar da za ta bi. Da safe sanda ya shigo gaisheta bata yarda ta nuna masa komai ba,shi kuwa Aadil duka ranar a tsorace ya shiga gaisheta,ya fi kowa sanin wace ce Mami,ya san idan ta gane abunda yake kaishi control room duk soyayyar dake tsakaninsu sai ya raina kansa,dole ne aji kansu da shi,ga mamakinsa kuma duk yadda yake cikin fargaba har suka gaisa sai bata ce masa komai ba,ya zauna shiru yana ta jira yaji daga gareta amma babu alamar za ta masa maganar,daga k'arshe sanda ya gama tabbatarwa baza ta masa maganar ba ya tashi ya mata sallama ya fice,da ido Mami ta bisa ta gyad'a kai,tun shigowarsa ta fahimci rashin gaskiya tattare da shi,tun daga ranar sai ya zama duk dare ta daina fita sai ta bari dai² lokacin shigowarsa ya yi,da farko ya canja lokacin shigowa saboda tunaninsa ya ba shi idanun Mami suna kansa,sai dai tsaf Mami ta ganesa,ranar da ta sake ganin ya wuce akan idanunta ya shiga control room d'in ta jinjina kai bata ce masa komai ba ta koma bedroom d'inta,tsayin kwanaki hud'u tana ganinsa ta rabu da shi ta zuba masa idanu ko a fuskarta bata nuna masa ta san wani abu ba,so take taga iya wayonsa da gudun ruwansa though abun yana mugun damunta ta kasa fahimtar inda ya nufa,al'amarin ya mugun d'aure mata kai ta kuma kasa gane nufinsa,but a yau da asubah sanda taga fitowarsa daga room d'in ranta ya b'aci sosai and it was there ta yanke hukuncin titsiyesa ta tambayeshi abunda yake kaishi control room kullum da dare. * A b'angaren amarya Badriyah da angonta kuwa cikin kwanakin wani irin soyayya suke gwadama junansu,tunda suka tare babu inda Fawad yake zuwa kullum suna nan manne da juna,duk inda take yana lik'e da ita hatta wayoyinsu har zuwa lokacin a kashe suke babu wanda suka yi tunanin kira,haka suma family babu wanda ya damu ya kira su because sun san lafiya ita ta b'oye su,a haka suka cinye sati guda. Around 5pm,Fawad ne zaune saman rug ya yi leaning bayansa a jikin kujera,hannunsa d'aya a saman kan Badriyah da babu kitso yana shafa gashinta dake baje saman thighs d'insa,fuskarsa kunshe da wani irin murmushi idanunsa suna kallon k'aton plasma da cool voice d'insa ya kirata "My bombshell!" D'ago idanu Badriyah tayi daga kwancen da take a saman thighs d'insa ta ci uban k'ananun kayan da su da babu duk d'aya tace "yes" yace "I'd like to go out" murmushi tayi masa tace "ina za kaje yanzu da yamma?" Yana d'age eyebrows d'insa yace "think zanje gida na gaisar da Mami yau dai,tsayin sati d'aya ban kirata ba kuma ban je gidan ba" gyad'a kai tayi tace "will u go with me?" Murmushi yayi yana kallonta kamar yadda take yi yace "idan kina son zuwa ba" da sauri tace "ina so mana" ya kad'a kai yace "alright! I'll go with u" with a cheerful expression ta k'ank'amesa ta lumshe idanu tana sakin murmushin jin dad'i,ko babu komai yau za taje taga Ismat,taga wane irin rayuwa take yi tare da surukanta,shin ta samu ci gaba ko ci baya ta samu da auren da tayi,tana cikin tunanin fuskarta da murmushi har sannan da bai yi disashe ba saboda tunanin da ya zo mata a rai ya sa ta jita cikin nishad'i,Fawad ya katseta ta hanyar cewa "idan kika yi bacci babu inda zanje dake fa" tayi saurin bud'e idanunta tana sakin dariya tace "bafa bacci nake yi ba" yace "me kike yi kin rufe ido?" Tayi murmushi tace "I'm just thinking" ya zaro idanu yace "tunanin waye kike yi ina kusa dake?" Tashi tayi ta jingina da shi tasa hannuwanta ta zagayesa idanunta a cikin nasa tana masa wani kallo tace "ina tunanin rayuwar Ismat ne fa kawai a yanzun" kallonta Fawad ya tsaya yi ya kasa cewa komai,saboda bai tab'a tunanin maganar da zai fito daga bakinta ba kenan,ganin yayi shiru bai ce komai ba fuskarsa kuma ta bayyanar da wani yanayin da sauri ta mik'e ta fara jan hannunsa,ya d'aga kai yana kallonta har sannan bai sake cewa komai ba,cike da kissa a shagwab'e tace "get up pleaseee" d'aga mata gira yayi yace "me zanyi miki kuma?" Cike da shagwab'a ta fara bubbuga k'afafu tace "ka ce za mu fita fa" tab'e baki yayi ya mik'e suka wuce ciki,har suka kammala shiryawa bai sake magana ba ita kad'ai take masa surutu da ta gaji itama ta yi shiru,sanda suka fito yana rufe gidan ta d'auko wayarta dake cikin jaka ta kunna,shima sai a nan ya kunna nasa wayoyin,suka jera suna tafiya babu mai cewa wani abu tsakaninsu,sak'onni suka yi ta shigo masa,bai tsaya dubawa ba ya bud'e driver seat ya shiga,ta zagaya d'aya side d'in itama ta shiga ya tada motar,suna zuwa get ya yiwa get keeper d'insu sallama suka bar gidan. Tafiyar mintuna ta kawo su gidan Mami,suna shigowa compound bayan ya yi parking a carline ya fito,Badriyah ta bud'e motar ta fito cikin yanga ta ci kwalliya kamar wacce za taje biki,sanye da lace ash colour ta yafa red d'in veil,takalmi da jaka suma duka red,shi kuwa uban gayyar wani plain fabric cashmere ne a jikinsa milk colour kansa babu hula,sumar sa nan sai kyalli take saboda uban gyaran da take karb'a,a tare suka jero suna tafiya still babu mai magana,sanda suka kusa balcony Badriyah ta rik'e hannunsa da sauri ta b'ata rai,ta gefen idanunsa ya saci kallonta bai yi magana ba ya bud'e musu k'ofa suka shiga,shiru suka tarar da parlon kamar babu masu rai a cikin gidan,Badriyah ta fara wara idanunta tana son gano Ismat but har suka k'araso tsakiyar parlon babu alamun mutum ma bare tasa rai za ta ganta,ta tab'e baki a hankali ta zauna tana kalle²,Fawad dake tsaye yana kallon direction d'in upstairs yace "bari na duba Mami a sama" saurin tashi Badriyah tayi tana shagwab'ewa tace "ni kad'ai za ka bari kuma,kana ji fa yadda gurin yake shiru,gaskiya i'm scared bazan iya bari ka tafi ka barni ba ni kad'ai" still yayi ya zuba mata idanu,shi bai santa da jin tsoro ba kawai dai wani dalilin yasa tace masa haka,ba tare da ya ce mata komai ba ya juya ya nufi hanyar upstairs,a baya ta dunga binsa har suka hau saman,yayi knocking bedroom d'in Mami,Mami dake ciki fitowarta daga bathroom kenan ta tambaya "waye?" Fawad yace "Mami mu ne" tab'e baki tayi tace "ku shigo" ya bud'e k'ofar kansa a k'asa saboda kunyar Mamin suka shiga,Mami ta fara binsa da kallo ganin ba shi kad'ai bane ta saki fuskarta tana fad'in "tare kuke ashe?" Ya shafa sumar kansa a hankali ya zauna saman kujera yace "ehh tare muke" Mami ta gyad'a kai tace "sannu da zuwa" amsawa yayi then ya gaisheta,ta amsa tana kallon yadda Badriyah ta zauna next to him jikinsu na gugar juna sannan ta d'auke kai,sanda Fawad yaga Badriyah ba ta niyyar gaida Mami ya tab'a ta da muryar rad'a yace "greet her" ta tab'e baki tana kallon wani waje kamar ba ta so tace "ina yini" Mami tayi wani murmushi though bata ji abunda yace ba amma akan idanunta ta ga sanda ya tab'ata yayi magana,tana d'auke kai itama ta amsa da "lafiya,ya gidan naku da bak'unta?" Badriyah tace "komai lafiya" Mami tace "Allah bada zaman lafiya,sai dai ayi ta hak'uri kuma" murmushi kad'ai Badriyah tayi,Mami tace "kin je gurin y'ar uwar taki?" Kafin Badriyah tayi magana Fawad ya rigata "shigowar mu kenan muka yo nan" Mami ta gyad'a kai tace "ai kuwa ya kamata taje su gaisa" murmushi Badriyah ta sake yi cike da zumud'i tace "haka ne" Mami tace "yawwa! Muje sai ku gaisa" tare suka fito dukansu,basu tsaya parlon sama ba suka sauko downstairs,Mami ta d'aga waya ta kira line Naina,a lokacin su kam sun baje sai hira suke kwasa suna dariya kiran Mami ya shigo,kamar Naina za ta yi kuka ta kalli wayar ta kallesu,Ismat tayi murmushi tace "ki d'auka mana kike kallonmu" tace "Mami ce take kira fa" Ismat tace "to baza ki d'auka kiji kiran da take yi miki ba?" Naina tace "ke dai mar'at akhiiy Allah dan baki san me yake faruwa ba ne,ni nasan kiran nan yanzu sai Mami tace muzo za ta aike mu" Ismat tayi murmushi tace "idan tace za ta aike ku sai baza ki je ba kenan?" Naina ta girgiza kai tace "ba fa haka nake nufi ba" Madeeha tace "kinga ki d'auka kiji,kin san Allah kika bari kiran ya katse baki d'auka ba,Mami ta tambaya kin san i'll not backed u zan fad'a mata all abunda kika ce" harara Naina ta wurgawa Madeeha tace "yan! Yan!! Yan!!! I'll not backed u! To da waye yace ki backing d'insa?" Dariya suka sa dukansu banda Naina da tayi saurin d'aukan wayar tayi sallama fuskarta a tamke,sanin wajibcin amsa sallama yasa Mami ta fara amsata then tace "Habibtiiy maza kuzo parlor ina nemanku!" Bud'a ido Naina tayi tace "Toh Mami" Mami tace "kuzo tare da daughter kinji?" Ta gyad'a kai ta sake cewa "toh" tana cire wayar a kunnenta tace "Mami ta ce muje dukanmu" Ismat tayi murmushi ta d'auko k'aton hijab d'inta tasa suka fito tare suna ci gaba da hira,tun kafin su k'araso cikin parlon Ismat ta hango Fawad zaune sai murmushi yake yi idanunsa akan Badriyah dake gefensa suna magana,Madeeha kam tana hango su tayi kicin-kicin ta had'e rai,Naina kuwa tsaki tayi a hankali tace "Allah sa ba saboda zuwansu ne yasa Mami tace muzo ba" Madeeha tace "ni ji nake ma kamar na koma" Ismat dai ta kasa magana k'afafunta ma da kyar take iya d'aga su tana tafiya,Naina ta sake yin tsaki for the second time ta d'auke kai,suna k'arasowa tsakiyar parlon bata kalli direction d'insu ba ta zauna kusa da Mami a shagwab'e tace "Ga mu Mami" Mami ta kallesu yadda duk suka ci mur it seems like suna sane da abunda suke yi,ta b'ata rai tana kallon Naina dake kusa a ita tace "kuma d'in baku da hankalin?" Madeeha ta zaro ido cikin saurin baki tace "Mami me muka yi?" Mami tace "baku ga Yayanku da matarsa ba?" Naina ta waiga fuskarta a had'e suna had'a ido da Badriyah ta harareta ta d'auke kai,tana tab'e baki ta kalli Mami tace "Ohh! Ai Mami ni ke kad'ai na hango shisa" Mami ta zuba musu ido tak'i sake cewa komai,Naina tayi murmushi a hankali ta d'auke kanta saboda irin kallon da Mami take musu,bata sake kallon inda Badriyah take ba tace "Marhaba akhiiy!" Kallonta Fawad yayi yana sakin murmushi yace "Ahlain! Kaiyfak?" Tace "Alhmdllh!" Ya gyad'a kai yace "maa sha Allah",Madeeha tace " ina yini?" Ya kalleta yana tab'e baki yace "yaushe kika koma gaisuwa da hausa?" Haushin tambayar da yayi mata taji ta juya tana kallon Mami kamar za ta fashe,yadda taga Mami tana kallonta sai ta sunkuyar da kai,amsa tayi niyyar bashi idanun Mami akanta su suka sa ta fasa,kuma duk ba haushin tambayar da yayi mata ne yafi b'ata mata rai ba,rashin amsa gaisuwar da baiyi ba shi yafi bata haushi,tunda tayi shiru bata sake yin magana ba kuma bata sake gaishe shi ba,Mami taita kallonsu ganin basu da niyyar gaida Badriyah ta kira sunansu "Naina! Madeeha!" #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _U can pay anything in return to anybody,but u can only tell thanks for things someone does,bcos that gesture is the biggest of all. 🥰_ 3⃣2⃣ A tare Naina da Madeeha suka kalli Mami suna amsawa,ran Mami a b'ace tace "zan b'ata muku rai fa,yaushe kuka zama haka?" Sunkuyar da kai suka yi,Naina ta fara cewa "I'm sorry Mami" Mami ta jinjina kai kawai daga haka bata sake cewa komai ba sai idanunta da ta mayar kan Ismat wacce tun zamanta a gurin kanta yake k'asa tana wasa da ring d'inta,a hankali cikin muryar dake bayyanar da kulawa Mami tace "Daughter ga y'ar uwarki nan sun zo" kasa d'agowa Ismat tayi,su duka suka zuba mata idanu,Badriyah sai murmushi take saki tana kallon Ismat d'in dake sanye da k'aton hijab da ya rufe har k'afafunta,Mami ta lumshe idanu a hankali ba tare da ta sake magana ba ta d'auke kanta saboda ta fahimci matsalar,Badriyah ta taso daga inda take tana tafiya cike da yanga ta k'araso kusa da Ismat ta zauna,fuskarta d'auke da wani irin makirin murmushi ta fara rik'o hannunta,lumshe idanu Ismat tayi bata d'ago ta kalleta ba tayi saurin fizge hannunta,Badriyah ta d'ago ta kalli occupants d'in wajen tana sakin murmushin yak'e,ganin hankalin Mami ba ya gurinsu ta d'auke kai tana maida hankalinta kan Ismat tace "ya kike sweetheart?" Kamar ta zubawa Ismat narkakken dalma a jiki haka taji da ta kirata da sunan ta runtse idanunta bata yarda ta amsa ba sai tsakin da ta ja wanda Badriyah dake kusa da ita kad'ai taji,kamar mai rad'a Ismat tace "meye damuwarki da yadda nake?" Badriyah da sarai ta ji abunda tace ta d'age eyebrows d'inta a hankali kamar yadda Ismat tayi maganar daga ita sai ita tace "i just want to know,ko kin samu wani ci gaba ne bayan rabuwar mu!" Da sauri Ismat ta kalli Badriyah,itama ta d'aga kai tana kallonta fuskarta k'unshe da murmushi tana k'ik'k'ifta idanunta akan Ismat,Ismat da takaici ya isheta ta girgiza kai tace "baza ki tab'a canzawa ba" tana fad'an haka ta mik'e tsaye,da sauri Badriyah ma ta mik'e,Ismat ta watsa mata mugun kallo ta juya tana sunkuyar da kai tace "Mami.." Kafin ta k'arasa Badriyah ta yi saurin cewa "za muje naga d'akinta Mami" Mami tayi murmushi tace "babu damuwa" tsayawa kawai Ismat tayi ta dunga kallon Badriyah mamakin abunda tayi yasa ta kasa d'aga k'afarta ta bar gurin,Badriyah ta saki murmushi tace "let's go sweetheart!" Ismat ta cije lip d'inta na k'asa cike da jin haushin Badriyah ta fara tafiya,a baya Badriyah ta bita tana sakin murmushin mugunta,tana shiga bedroom d'in Ismat ta juyo a fusace tana watsa mata mugun kallo,Badriyah ta fara bin d'akin da kallo tana yatsina,kafin Ismat tayi magana Badriyah tace "yanzu sweetheart a wannan akurkin kike rayuwa? Wannan shi ne bedroom da kika mallaka a gidan miji? Uhn! Gaskiya dai kin ci baya,sanin kanki ne ko bedroom d'inki na gidanku ya fi wannan tsaruwa da komai,me zai hana baza kice mijinki ya raba muku gida da surukanki ba,ke baki san rayuwar takura za kiyi a nan ba,ko ra'ayinsa ne ya zauna tare da iyayensa?" Maganaganun da Badriyah take yi su suka tunzurota a fusace idanunta sun k'ank'ance saboda b'acin rai tace "meye ruwanki da rayuwata kuma? Wannan ba abunda ya shafe ki bane,saboda haka za ki iya tafiya tunda kinga abunda kike son gani.. Get out please,i just don't want to see u anymore here!" Wani shewa Badriyah tayi tana sake kallon every edge na d'akin da abunda ke cikinsa ta tab'e baki tace "Kina korata saboda na fad'a miki gaskiya?" A fusace Ismat tace "Allah tsine muku ke da gaskiyar taki,kafin na miki abunda za ki mutu baki daina mamaki ba,leave.. Now!" Ajiyar zuciya Badriyah tayi ta gyad'a kai,a hankali tace "okay! I'll go but wata rana za ki tuna magana ta" cikin hayaniya Ismat tace "Allah tsare ni da tuna wani maganar da kika tab'a fad'a" juyawa kawai Badriyah tayi ta kama hanyar barin d'akin ba tare da ta sake fad'ar wani abu ba,Ismat ta rakata da mugun kallo ta ja tsaki,sanda ta tabbatar Badriyah ta bar d'akin ta fashe da kuka,tun da ta gansu take jin hawaye suna son zubo mata ta yi k'ok'arin dannewa,jikinta kuma ya bata lallai zuwan nasu dole sai wani abu ya faru,ko yanzun ma ji tayi baza ta iya daurewa ba,sanda tayi mai isarta kafin tayi shiru,ana fara kiran sallar maghreb ta cire hijab d'in jikinta duk ya yi sanyi a haka ta wuce bathroom ta d'auro alwala. Bayan ta idar da sallah tana zaune saman abun sallah zuciyarta cike da damuwa,tayi shiru tana tunani da juya maganaganun Badriyah a zuciyarta aka yi knocking,tayi sauri ta share hawayen da suka sake zubowa a hankali ta nufi k'ofar,tana bud'ewa taga Naina ce,ta bar k'ofar a bud'e ta juya za ta koma Naina tace "Mami tace na kiraki za mu yi dinner" da sauri Ismat ta tsaya a gurin da take ba tare da ta juyo ba tace "bak'in ku sun tafi?" Naina dake tsaye a waje tace "A'a" Ismat ta gyad'a kai tace "I'm not feeling hungry" murmushin takaici Naina tayi kafin ta tako ta shigo cikin d'akin,ta zagaya ta tsaya gaban Ismat,a nutse tana kallonta tace "saboda su ne baza kije ba?" Ismat ta d'auke kai bata ce komai ba,Naina tace "Okay! But ni bazan iya fad'awa Mami kin ce baza ki zo ba" zaro idanu Ismat tayi da mamaki a fuskarta tace "ni bance miki bazan je ba,cewa kawai nayi miki ba na jin yunwa" Naina ta d'age kafad'u tace "abunda kike nufi kenan ai" kamar Ismat za tayi kuka tace "kiji tsoron Allah ki fad'i gaskiya,yaushe nace miki haka?" Naina dake jin kamar za ta fashe da dariya ta d'auke kai tace "dama tsoronsa nake ji,amma kema kinsan abunda yake zuciyarki ba shi kika fad'a ba" kallon Naina Ismat ta dunga yi idanunta sun cicciko ba tare da ta sake magana ba a fusace ta juya ta fice daga d'akin,Naina tayi murmushi ta biyo bayanta tana cewa "Mar'at akhiiy wait pleaseee" ko ta kanta Ismat bata bi ba bare ta jirata,a dining suka iske su Madeeha,ganin Mami a wajen yasa Ismat tayi sallama sannan ta zauna kusa da Madeeha,Mami ta d'ago ta kalli Naina dake zaunawa kusa da Ismat tana sakin murmushi,tayi kamar za tayi mata magana sai kuma ta fasa ta mayar da hankalinta kan plate d'inta dake d'auke da lafiyayyen brown rice with african peanut stew da yaji naman kaji,daga gefe kuma had'in carrot salad ne,sai cup dake d'auke da mango juice. Shigowar Aadil tare da Fawad dai² lokacin daga masjeed,suna hango Mami a dining da y'an matanta suka nufi gurin,sanda suka k'araso suka yi sallama kowannensu ya nemi guri ya zauna,Aadil ya gaishe da Mami,bata kalli inda yake ba ta d'aga masa hannu alamun amsawa,Naina da Madeeha suka gaishe shi a tare ya amsa a hankali,d'ago kai Ismat tayi wacce tun zuwansu wajen ta fara jinta uncomfortable,a hankali ta saci kallon inda Aadil yake,cikin sa'a tana d'agowa suka had'a ido da shi ya kafeta da idanunsa,tayi saurin sunkuyar da kanta k'asa gabanta sai fad'uwa yake,tun zamansu a gurin haka ta dunga juya spoon ta kasa cin abincin tunaninta har lokacin ita yake kallo,sanda Mami ta kalli Aadil dake zaune ba shi da niyyar cin komai a gurin sai waya da yake dannawa tace "kai yallab'ai ba abincin za ka ci ba ne?" Sanin da shi Mami take ya d'ago a nutse kamar mai rad'a yace "i'm ok" ta gyad'a kai bata sake cewa komai ba har suka kammala cin abincin,bayan sun je sallar isha'a sun dawo,suna zaune parlor lokacin sai Badriyah kad'ai a gurin,Ismat tunda ta tafi sallar isha'a tak'i dawowa haka su Madeeha ma suna tare da ita,Mami kuma dama bata takura mata lallai sai ta fito ba saboda ta san abunda take gudu shi yasa sai ta rabu da ita,Mami ta kalli Fawad tace "son ina ta so muyi magana kuwa" murmushi yayi yace "toh Mami" murmushin ta mayar masa itama kafin tace "but inaga sai ranar da ka sake dawowa in Allah ya amince" ya gyad'a kai yace "Allah kaimu" tace "ameen" daga haka ta d'auke kai,har 10pm su Badriyah suna gidan sai da Daddy ya dawo suka gaisa sannan suka ce za su tafi,Daddy da hankalinsa ke kan Fawad yace "laifi muka yi muku ne son kak'i kiranmu kuma baka zo gidan ba? Tun ranar d'aurin aurenku rabon da na sake ganinka,anya ka kyauta kuwa?" Fawad ya sunkuyar da kai yana sosa backhead d'insa ya kasa magana,Daddy ya juya yana kallon Mami yace "ko sun kiraki madam?" Mami tace "kaima basu kiraka ba ina kuma ga ni?" Daddy dake sauraronta ya girgiza kai,a nan ya yiwa Fawad d'in nasiha,Fawad ya sunkuyar da kai yana k'ara bawa Daddy hak'uri,Daddy yace "babu komai sai a kiyaye gaba" yace "in sha Allah" kallon Aadil da kamar ba ya gurin Daddy yayi yace "kai yallab'ai ina son ganinka" Aadil ya d'ago ya kalli mahaifin nasa cike da girmamawa yace "toh Daddy" Daddy yace "ku same ni upstairs kai da d'an uwanka" yana fad'an haka ya wuce,Aadil ne ya fara bin bayan Daddy sannan Fawad,suna shiga parlon suka zauna a k'asa kusa da juna,Daddy yace "kun san dalilin da yasa na kira ku?" Su duka suka ce "A'a Daddy" yace "maganar tafiyarku ne,hope baku manta ba?" Suka amsa "Ehh Daddy" ya gyad'a kai yace "well,sai ku fara shiri,cikin wani satin idan Allah ya kaimu za ku bar k'asar" Fawad ya jinjina kai yace "toh Daddy,Allah k'ara girma" Daddy ya amsa "ameen" kafin ya kalli Aadil da yayi shiru bai yi magana ba yace "kai yallab'ai baka ce komai ba,ko baka shirya ba?" Aadil ya sunkuyar da kai yana kallo Fawad ta gefen idanunsa kafin yace "A'a Daddy" Daddy yace "toh tunda ka shirya ai sai tafiya ko? Ko kana da wani matsala ne?" Kansa a k'asa har sannan yace "Daddy dama..." Sai yayi shiru ya kasa fad'a,Daddy dake sauraronsa yace "dama me? Fad'i abunda kake son cewa" uace "Daddy dama akwai aikin da zanje lagos this week,shi ne nace ko za su tafi su.. Kada mu b'ata musu lokaci" Daddy dake kallonsa tunda ya fara maganar yace "tsayin wane lokaci zai d'auke ku kafin ku kammala aikin?" Sai da ya sake sunkuyar da kansa k'asa kafin yace "3 weeks ne" Daddy yayi shiru yana tunani sannan ya juya ya kalli Fawad sake sauraronsu yace "son ka ji abunda d'an uwanka yace,za ku iya jiran su ko za ku fara tafiya?" Fawad yayi murmushi because zuwa yanzun ya gama fahimtar Aadil da nufinsa,a hankali yace "babu damuwa Daddy" Daddy yace "za ku tafi sa sameku a can d'in?" Fawad yace "Ehh Daddy" Daddy ya jinjina kai yace "babu laifi.. Allah kaimu" Fawad yace "ameen" Daga haka Daddy yace "shi kenan son maza kaje ku tafi ko dare yana sake yi" Fawad ya yiwa Daddy sallama suka yi musabaha da Aadil sannan ya mik'e zai fita,Aadil yace "sai da safe Daddy" ya tashi zai bi Fawad Daddy ya kira sunansa "Aadil!" Ya amsa "Na'am" Daddy yace "dawo ka zauna ban sallameka ba" jikinsa a sanyaye ya koma ya zauna,Fawad kam yana fitowa yace Badriyah tazo su tafi,suka yiwa Mami sallama,ta musu addu'ar fatan alkhairi,suna k'ok'arin tafiya Mami taga Badriyah bata ce za tayi sallama da Ismat ba tace "baki yi sallama da y'ar uwarki ba za ki tafi?" Badriyah tayi murmushin yak'e sai dai bata ce komai ba,Mami tace bari na kirasu suzo kuyi sallama Badriyah,a waya ta sake kiran Naina tace suzo yanzu suyi sallama da su za su tafi,ba don sun so ba suka fito bayan sun gama mita,Mami ta kallesu lokacin da suka k'araso ganin babu Ismat tace "ina daughter?" Da sauri Naina tace "kanta ne yake ciwo ta kwanta" fuskar Mami tana bayyana damuwa tace "ta sha magani kafin ta kwanta?" Madeeha tace "A'a" while ita kuma Naina tace "Ehh!" A tare suka kalli juna saboda bambancin amsar da suka bayar suna fad'in "Arhhmm!" Sai kuma suka d'auke kai alamun rashin gaskiya b'aro² akan fuskokinsu duk suka yi shiru,su Badriyah basu gane wanne ne gaskiyar a tsakanin maganarsu ba,Mami kuwa cewa tayi "ba na son shashanci,ku tsayar min da magana d'aya" da sauri Madeeha tace "bata sha ba" Mami ta harari Naina tace "saboda ba kya son magani kowa sai aka ce irinki ne?" Naina ta sunkuyar da kai,Mami tace "maza kije pharmacy ki d'auko ki kai mata,make sure ta sha kafin tayi bacci" da sauri Naina ta gyad'a kai tace "toh" ta bar wajen,lokacin da ta dawo daga d'auko medication d'in su Badriyah suna kan sake yiwa Mami sallama,tsakanin Naina da Madeeha babu wanda yaji sha'awar rakasu sun dai bisu da idanu har suka fice daga parlon,Madeeha ta tab'e baki ta mik'e ta ce da Naina "let's go Sis" suka juya suka bar wajen,sanda ya rage Mami kad'ai a parlon Aadil ya sakko zai fita Mami dake jira ya sakko tayi sauri tace "hey! Mr man" a hankali ya tsaya,fuskar Mami babu alamar fara'a tace "come here ina son magana da kai.." Wani irin fad'uwa yaji gabansa yayi,ganin yadda yanayin fuskarta yake jikinsa a sanyaye ya k'araso ya zauna,Mami ta zuba masa idanu tana kallonsa,for about 5 minutes tak'i cewa komai,dan kansa ya fara tsarguwa ya d'ago a hankali yace "Mami kince za muyi magana,kin yi shiru kuma!" Numfashi ta fara saukewa tana sake d'aure fuska tace "zan tambayeka,amma ina so ka tabbatar gaskiya za ka fad'a min,idan ka kuskura ka fad'a min abunda ba shi nake buk'atar ji ba,ka san Allah zan yi mummunan sab'a maka.." Saurin kallonta yayi zai yi magana ta dakatar da shi,babu shiri ya had'iye na sa maganar,idanun Mami akansa har sannan tace "me kake zuwa yi control room?" Da sauri ya kalleta gabansa yana fad'uwa yace "Mami.." Kafin ya k'arasa fad'ar maganar dake bakinsa tayi saurin katse shi a tsawace tace "just answer my question kafin ka fad'a min maganar da ban tambayeka ba" shiru yayi ya kasa magana saboda bai tab'a kawowa maganar da za tayi masa kenan ba,ta gyad'a kai ganin ya kasa magana tace "kai nake sauraro" sunkuyar da kansa k'asa kawai ya sake yi gaba d'aya ya kasa bud'e baki yayi magana,ran Mami ya sake b'aci da shirun da yayi a fusace tana kallonsa tace..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _When u're angry with ur parents,imagine life without them...😢_ 3⃣3⃣ A fusace tana kallonsa tace "saboda ka mayar da ni abokiyar wasan ka shi yasa ina magana kamin shiru ko?" D'ago kai Aadil yayi da sauri yana marairaicewa yace "ba haka bane Mami.." Saurin katsesa tayi "idan ba haka bane ya ya ne?" Rasa yadda zai yi mata baya ni yayi,ya sunkuyar da kansa k'asa a hankali yace "i..i'm..s... sorry" da wani irin breaking voice,ta gyad'a kai idanunta cike da b'acin rai tace "saboda kana fad'ar ba sonta kake yi ba,shi yasa kake son nuna min ban isa na ba ka umarni ka bi ba?" Kamar zai yi kuka saboda yadda take masa magana cikin fad'a yace "dan Allah Mami.." A fusace tace "kada ka rainamin hankali,k'aramar yarinya sa'ar ka d'auke ni kk me? Kada kayi tunanin ban san duk abunda kake yi a gidan nan ba,duk wani motsinka ina sane da shi,na zuba maka idanu ne kawai saboda ina son ganin iya wayon ka,but kada ka kaini bango Aadil domin baza ka ji dad'in irin hukuncin da zan rufe ido na zartar maka ba" mummunar fad'uwa gabansa ya sake yi saboda furucin da tayi zuciyarsa ta dunga bugawa da sauri²,cikin wani irin takaicin dake cin ranta har lokacin ta jinjina kai tace "idan ba ka raina ni ba,ni zan fad'a maka magana kasa k'afa ka shure,kana so ka nunama duniya ban isa da kai ba kenan?" Kansa a k'asa ya kasa d'agowa ya kalleta and then ya kasa magana,underneath ji yake kamar zai nutse a gurin saboda nauyi da kunyar abunda yayi,ko babu komai itan mahaifiyarsa ce,yi mata biyayya wajibinsa ne matuk'ar ba a kan sab'on Allah bane,ko da ma ace ba ya son yarinyar azuciyarsa kamar yadda yake gani da ta ce tana so ya nemi aurenta,bai kamata yayi mata musu ba,but k'arshe sai ga shi ya b'ige da gudun abunda ya san babu haramci a ciki sannan shi bai ji tsanar yarinyar a zuciyarsa ba,k'wafa ta sake yi then ta ci gaba da magana "bazan yi maka dole sai ka zauna da ita ba ko dan gudun ka cutar musu da yarinya,but abu d'aya zan iya fad'a maka,yanzu ba sai an jima ba ka d'auki y'arsu ka mayar musu,daga can sai ka sanar musu ka sawwak'e mata,amma ina so kasa a ranka daga lokacin da ka saki yarinyar nan babu duk wasu al'amuranka idan ka kwaso ka nemi wanda zai maka su,babu wanda zan kuma sawa ya shiga maganarka,aure ne nayi maka shishshigi na sa an nema maka,tunda mun yi maka laifi ka ga gaba sai kaje ka nema da kanka,rayuwarka ce kana da dama kayi yanda kaso,Allah ya gani duk abunda zan iya da duk wani gatan da zan iya maka a matsayin mahaifiya na yi maka,tunda ka nuna abunda nayi bai maka ba shi kenan na gode,Allah sa haka shi ne mafi alkhairi.." Daga haka tayi shiru bata ta rufe idanunta,tunda ta fara maganar jikinsa ya yi mugun sanyi,sosai maganganunta suka sa shi jin nadamar abunda ya aikata,bai iya d'agowa ya kalleta ba,da wani irin muryar tsoro yace "Dan Allah Mami kiyi hak'uri,in sha Allah it won't happen again.." Saurin d'agowa tayi tana yi masa wani irin kallo tace "Uhn!" Ta sake d'auke kai tana girgiza k'afa saboda al'amarin yana mugun b'ata mata rai idan ta tuna Aadil d'inta ne yayi mata haka,bata tab'a zaton faruwar haka daga garesa ba,ko fad'a mata akayi Aadil zai aikata haka tabbas a take za ta k'aryata,sai ga shi ta gani da idanunta,Aadil da ya rasa sukuni ganin b'acin rai k'arara a fuskar Mamin wanda ya san shi ne musababbinsa,hakalinsa a mugun tashe saboda rasa yadda zai yi mata magana a hankali ya lumshe idanunsa da har wani zafi yake ji suna yi masa tsabar yadda damuwa ta masa yawa,almost 20 minutes yana nan yadda yake kwakwkwaran motsi ya kasa yi,Mami ta mik'e ba tare da ta kalli inda yake ba za ta bar parlon,sound d'in footsteps d'inta ya ankarar da shi da sauri ya d'ago idanunsa,flecks of gold and brown dake cikinsu sun sauya sun koma coffee har wani glittering suke fiddawa,cikin wani irin muryar tashin hankali har tana rarrabewa ya furta "Mami please.." Tsayawa tayi a gurin da take ta zuba masa idanu,slowly yayi descending daga saman chair da yake kai yayi kneeling saman k'afafunsa,maganarsa a sanyaye yace "Forgive me please Mami,na yi miki alk'awari duk abunda kika ce zanyi Mami amma kada kiyi fushi da ni,haka ba zai k'ara faruwa ba if Allah wills.." Yadda Mami taga ya koma kalar tausayi ita kanta ta san hukuncin da ta zartar dole ya tada masa hankali,ta dunga kallonsa sympathetically ta kasa cewa komai sai dai bata bari tausayinsa ya bayyana akan fuskarta ba,jin bata ce komai ba a hankali ya tashi ba tare da ya sake magana ba ya fara tafiya jikinsa a sanyaye,Mami ta bisa da idanunta har sanda taga ya wuce ya nufi hanyar downstairs,ajiyar zuciya ta sauke lokacin da taga ya bud'e bedroom d'in zai shiga tayi wani murmushi,sure da bata gwada masa b'acin ranta ba haka za suyi ta zama,ita kuma duk soyayyar da take masa ba za ta yarda ta zuba masa ido ya cutar da yarinyar mutane ba,ita ta san yana son Ismat ta ga haka a cikin idanunsa,but ta yaya za ta ankarar da shi ya gane mene ne ma'anar so? Me kalmar so yake nufi? * Sanda su Naina suka kai mata maganin a kwance suka tarar da ita idanunta a rufe,ganinta a haka jikin su a sanyaye suka kalli juna then suka k'arasa kusa da ita,Naina ta dafata cikin sanyin magana tace "Mar'at akhiiy wake up!" Kasa tashi Ismat tayi kuma bata amsa ba,Madeeha ma tace "wake up please,Mami tace a kawo miki magani ki sha" saurin bud'e ido tayi tace "waye yace ba ni da lafiya?" Naina tace "I" murmushi Ismat tayi ta mik'e a hankali ta zauna,tana kallon Naina da manyan idanunta tace "ni lafiyata lou,ki mayar da maganin please" a tare suka zauna suka sa ta tsakiya,Madeeha cikin sanyin maganarta tace "please mar'at akhiiy,mufa ba k'ananun yara bane kamar yadda kike d'auka,idan dan shekaru ne we all know kin girme mu,tunda mun san abunda ya faru bai kamata kina b'oye mana ba,matsayina na k'anwar mutumin da ya ajiye miki wani ciwo a zuciyarki,na san kina min wani kallo na daban ko da baki fito kin fad'a ba,na sani zuciyarki bata yarda da ni ba,shi yasa kika kasa sakin jiki da dukanmu saboda kina tunanin duk kika aminta da mu za mu iya cin amanarki.. Yeah! Banga laifinki ba a nan,saboda ko ni ce aka yiwa abunda aka miki haka zan dunga kallon duk wanda ya kusanto ni,ba lallai na sake amincewa da kowa ba,sai dai abunda kika manta ba duka mutanen duniya suka zama d'aya ba,halayyar kowa daban kamar yadda zuciyoyinmu suka bambanta.. Kiyi hak'uri ki manta abunda ya faru a baya,ki fuskanci abunda yake zuwa miki,sure akwai mutanen da suna nan kusa dake idan kika basu dama a shirye suke su baki kyakykyawan kulawar da baki tab'a tunanin samunsa ba.. Ki yi hakuri idan maganata ta b'ata miki,amma gaskiya nake sanar da ke,na san idan kika yi tunanin maganata da kyau za ki fahimci abunda nake nufi.." Tana fad'in haka ta mik'e tsaye tace "let's go sis.." Tashi Naina tayi ba tare da ta yi magana ba,Ismat tayi shiru ta kasa cewa komai sai juya maganar Madeeha take yi a zuciyarta,jikin Naina ya yi mugun sanyi tana kallon Ismat tace "Fiiy amanallah.." Suka juya suna tafiya,Ismat ta bi su da kallo bata iya ce musu komai ba har suka fita daga bedroom d'in,ita kad'ai a cikin k'aton bedroom d'in ta zauna sukuku,tsoron kasancewarta ita kad'ai yasa ta zuba idanunta akan k'ofa,while gefe d'aya kuma tunanin abunda Madeeha ta gama fad'a mata ya kasa barin kwakwalwarta ta dunga juya maganar a zuciyarta,da kyar ta iya tashi ta nufi bathroom ta bar k'ofar a bud'e,bayan ta fito tana tsaye gefen bed daga ita sai towel da bai gama rufe mata thighs d'inta ba taji an bud'e k'ofa,tunaninta su Naina ne suka dawo sai bata damu ta juya ba ta ci gaba da abunda take yi,sanda ta gama goge jikinta ta d'auki lightweight nightwear da ta ajiye ma kanta na wani slogan nightie ash colour,tsayin rigar dukansa saman knees d'inta daga gaban rigan an rubuta *IS IT THE WEEKEND YET?* da combination na blue,white and pink colour,ta had'e gashinta ta d'aure da band a gefe,perfumes d'inta masu sanyin dad'i dake jere gaban mirror ta feshe jikinta da su,a hankali kamar wacce ke counting steps d'inta ta juya ta nufi bed zuciyarta har lokacin ta kasa nutsuwa,har ta haura saman bed d'in bata kula da wanda ya shigo ba,tana sauke ajiyar zuciya lokacin ta d'ago idanunta tunawa da wanda take zaton sun shigo,ta hango Aadil zaune saman armchair hannayensa a dunk'ule ya d'ora chin d'insa a kai,daga ganin alamunsa ba sai ka tambaya ba tunani yake yi,ta zaro manyan idanunta ta waiga ta kalli sides d'inta a hankali tana d'auke numfashinta ta kwanta had'e da rufe jikinta duka da spreadsheet,ba ta jin za ta iya bacci yau saboda abubuwan da suka faru,har dare yayi nisa banda juyi babu abunda take yi ta kasa bacci,haka shima Aadil a na sa gefen tun da ya shigo ya zauna yayi shiru ya rasa abunda ke damunsa,me yasa Mami ta kasa fahimtarsa? Me yasa za ta yanke masa irin wannan hukuncin? Ko duka mutanen duniya za su kasa yi masa uzuri bai kamata ace har da ita ba,shin abunda yayi ya kai matsayin da za ta iya fushi da shi? Shi fa gaba d'aya a rayuwarsa abu d'aya ya tsana tun tasowarsa,shi ne yaga Mami tana fushi,ko ba shi ne sila ba ya dunga damuwa kenan har sai ta koma normal,akan yaga fushin Maminsa a shirye yake ya aikata ko mene ne matuk'ar hakan zaisa tayi farin ciki,ko da hakan yana nufin rasa na sa farin cikin,lokacin da zuciyarsa da tunaninsa suka yi nisa wajen binciko hanya mafi sauk'i da zai bi yaga Mami ta sakko ta daina fushi da shi,a hankali wani b'angare na zuciyarsa ya dunga ba shi shawaran yadda zai yi,wani irin ajiyar zuciya ya sauke then a hankali ya mik'e da niyyar zuwa yayi taking shower,har ya kusa kaiwa bathroom door d'in ya tuna babu komai na sa a d'akin,idan ya cire kayansa sai dai ya zauna da towel ko bathrobe,shi d'in wani irin mutum ne da idan ya cire kaya ya tsani ya mayar da su jikinsa ba tare da an wanke su ba,tsayawa yayi ya rik'e waistband d'insa yana fesar da wani irin zazzafar iska daga bakinsa,yana son zuwa ya d'auko kayan baccinsa sai dai bai san ya ya zaiyi ya kub'uta ba idan suka had'u da Mami,bai san me zai fad'a mata ta yarda da shi ba,ya san baza ta tab'a yarda da shi ba za tace dad'in baki yayi mata da yace bazai sake ba,komawa yayi kawai ya zauna saboda rashin mafita,duk bayan mintuna sai ya d'ago hannunsa ya kalli wristwatch d'insa,asubah kawai yake jira yaga ta yi,but lokacin ya k'i sauri kamar wanda aka rik'e second ya daina motsawa,yadda ya mayar da kallon agogo a daren kamar his life depend on it. Kiran sallah farko a kunnensa aka yisa,yayi maza ya mik'e zai fita,har ya rik'e door d'in zai fita wani zuciyar tace "bai kamata ka yi haka ba,itan da kake gudu a yanzu tamkar wani b'angare ne na ka,kada ka manta da fad'in ubangiji (s.w.t) cikin alk'ur'ani infa yake cewa:"yaa'ayyuhal'laziiyna aamanu k'uu amfusakum wa'ahliykum nara..." Lumshe idanuwansa ya samu kansa da yi a hankali ya dawo ya tsaya gaban bed d'in,kusan mintuna biyu yana kallon yadda ta k'udundune kanta kafin ya kai hannu ya d'an janye spreadsheet d'in ta wajen fuskarta,wani irin fad'uwa gabansa yayi da ya kalli fuskarta,ya zuba mata idanunsa ko k'iftawa ya kasa yi,duk rashin nauyin baccinta da yake ya yi mata inuwa sai bata tashi ba,ya gyara tsaiwarsa ya dunga kallonta kamar his life depend on it har aka kusa kira na biyu ya kasa tafiya,iskar da ta fara shiga jikinta sakamakon b'illowar alfijr yasa a hankali ta fara bud'e idanunta,ta yi juyi hade da yin mik'a idanunta suka fad'a cikin nasa,juyawa Aadil yayi saurin yi sakamakon kamashi da tayi yana kallonta duk ya rikice,ita kanta Ismat a tsorace ta sake jan bargon ta rufe jikinta duka,ta dunga zare idanu a cikin spreadsheet d'in,zuciyarta kamar za tayi skipped ta fito waje,ya fara tafiya zai bar gurin,jin shiru babu alamun ta tashi da kyar yayi jarumta ya waigo,a k'udundune ya sake ganinta,ya fiddo gray idanunsa kamar wanda yaji tsoro,for the first time tun zuwanta gidan da kyar bayan ya tattara words d'in bakinsa yace "It's almost time for subuh prayer.." Sarai ta jishi tsoron irin kallon da yake mata ya sa ta kasa fitowa,ganin babu alamun za ta tashi ya tab'e baki ya juya ba tare da ya sake cewa komai ba ya fita,k'aran rufe k'ofa da taji ta sauke ajiyar zuciya a hankali ta d'aga gefe ta fara lek'owa,sanda ta tabbatar ba ya nan a hankali ta sauka ta wuce bathroom da sauri. Around 12pm ita kad'ai ce zaune a bedroom d'in ta yi tagumi,tunani ne daban² a zuciyarta,tun asubah da ya fita har yanzun bata sake ganinsa ba,su Naina kuma da suke zuwa taya ta hira yau duka basu shigo ba,rabonta da su tun jiya da dare da suka fita,ta san fushi suka yi da ita,dalilin da yasa suka k'i zuwa mata kenan,maganganun da Madeeha tayi a jiyan sun gwada hakan,ita kanta kuma sai yanzun taga bata kyauta ba da tayi musu haka,tana so taje gurinsu ko babu komai ta san hakan zai goge zargin da suke mata akan rashin yarda dasu da tak'i yi,yau kad'ai da ta kasance ita kad'ai sosai d'akin yayi mata girma,tsoron da take ji ya k'aru ta kasa sauka daga saman bed da take bare ta fita,tun zuwanta gidan ta saba da su ko breakfast bata tab'a fita tayi a dining ba,kullum kawo musu ake yi su ci tare da su Naina,sai a jiya da su Badriyah suka zo gidan shi ne ta san ta fita sun yi dinner tare,lokaci daya taji wani irin kewar Mom da bhai d'inta ya kamata,ta dunga kallon bedroom d'in inwardly tana tambayar kanta inda ta bar wayarta,ita bata san ya akayi bata taho da phone d'inta ba,hasalima ta manta inda ta cilla wayar,ta yi zugum underneath tana tunanin anya baza ta daure taje gurin su Naina ba,sai ta samu ko aron wayarta ne tayi ta kira Mom,tana tunanin aka yi knocking,tayi ajiyar zuciya da sauri ta tashi ta nufi gurin k'ofar,tana bud'ewa idanunta suka sauka kan Jawahir dake tsaye sai murmushi take dokawa,zaro idanu tayi ta fasa k'ara da gudu ta taho za ta rungumeta,Jawahir tayi saurin juya baya tace "yi hak'uri kada ki kada ni" turus Ismat tayi a bayan Jawahir,Jawahir ta waiga a hankali tana kallon Ismat data kasa k'arasowa inda take,tayi murmushi ta k'arasa kusa da ita tana fad'in "ya kike sweetheart da bak'unta?" Kunbura baki Ismat tayi a shagwab'e kamar wata yarinyar da ake goyo sai ganin hawaye Jawahir tayi suna zirarowa daga idanunta,ta zaro idanu a rikice ta rik'eta suka shiga ciki,ta fara zaunar da ita then ta zauna ta rik'o hannunta a sanyaye tace "what happened? Me yasa ki kuka kuma?" Cikin muryae kuka Ismat tace "ba kece kika yi tafiyarki kika barni ba,har da cewa za ki dawo shi ne kika gudu" ta k'arasa tana share hawaye,Jawahir ta kamo kanta kwantar da a jikin kafad'arta tana bubbuga bayanta tace "Eyyah! I'm so sorry,na so na dawo gurinki,my man ya hana ni yasa muka tafi a daren" saurin dagowa Ismat tayi tace "kuma shi ne kika k'i zuwa da safe?" Jawahir tace "na yi niyyar zuwa na ganki,sai kuma na tashi ba na jin dad'i,shi ne yace nayi hak'uri na zauna tunda ba ni da lafiya,yau ne naji k'arfin jikina nace ya kawo ni na ganki" sympathetically Ismat ta dunga kallonta tace "sannu! Ya jiki?" Jawahir ta langab'ar da kanta tace "da sauk'i sosai" Ismat tace "Allah kara sauk'i,kunje hospital ai?" Tace "Yeahh!" Ismat tace "su Mama sun san ba ki da lafiya?" Jawahir ta gyad'a kai tace "Har Mom ta je duba ni ma" zaro idanunta Ismat tayi tace "shi ne tak'i zuwa ta ganni?" Jawahir tayi dariya tace "haba daga kawo ki kuma sai ta zo?" Kamar za tayi kuka ta kalli Jawahir tace "ai naga ko kira na ma bata tab'a yi ba taji lafiya na" Jawahir tace "ke da ake k'orafin idan an kiraki ba'a samunki,always wayar ki fa a rufe?" Dafe k'irji tayi tunawa da abunda take shirin yi,da sauri tace "yawwa! Yaa Jawahir d'an aramin wayar ki please" Jawahir tace "ina naki?" Watsa hannuwa tayi tace "nima fa ban san inda nasa wayar ba" Jawahir dake sauraronta tace "ban fad'a miki inda ajiye wayar ba dama?" Ta gyad'a mata kai,dafe goshinta Jawahir tayi tace "Ya Allah! Duk laifina ne da ban fad'a miki ba,karb'i bari na duba miki" tana fad'a ta mik'e bayan ta bawa Ismat wayarta da tayi request,cikin murna Ismat tace "Thank u" ta fara duba number Mom,sanda wayar ta kusa katsewa Mom ta d'auka da sallama,Ismat ta washe baki jin maganar Mom a kunnenta cikin wani irin zumud'i bata jira ta amsa sallamar ba tace "Mom! It's me Ismat" murmushi Mom tayi jin maganarta tace "Sweetheart!" Bakinta kamar zai tsage tsabar farin ciki tace "good afternoon Mom" Mom tace "afternoon dear how are u?" A hankali tace "Alhamdulillah!" Mom tace "ya mutanen gidan naku da mai gidanki?" Kamar Ismat za tayi kuka bata amsa tambayar da Mom ta mata ba tace "yaushe za kizo Mom ke da bhai?" Mom tayi murmushi tace "sai an kwana hud'u" zaro idanu Ismat tayi tace "Mom ba biyu ba?" Mom tace "Ehh! Hud'u ko ba kya so nazo?" Girgiza kai tayi kamar tana gaban Mom tace "ina so" Mom tace "zan zo sweetheart ko don saboda na ganki,but ki ta lissafa ranar da nace kin ji?" Ta gyad'a kai a sanyaye tace "toh Mom" Mom tace "yawwa sweery! Kiyi hak'uri da duk abunda za ki gani,wata rana sai labari" sake gyad'a kai tayi tace "toh Mom" Mom tace "y'ar uwarki sun zo gidan?" Ismat ta had'e rai saboda ta fahimci wacce Mom take nufi,a hankali tace "Ehh" Mom tace "hope babu abunda ya had'a ku?" Tayi shiru bata cewa komai ba,Mom tace "Tambayarki nake kin min shiru" a hankali tace "A'ah" Mom tace "kin biye mata kunyi hayaniyar da nace kada kuyi ko?" Ta sake yin shiru,Mom tace "yaushe kika koyi taurin kai? Da nace kada ki kula ta duk abunda za tayi miki baki ji ba kenan?" Ismat dai sai sauraron Mom take yi,Mom tayi k'wafa tace "kin ba ni mamaki Ismat da kika zama mai taurin kai,tunda kin zama mai kunnen k'ashi kin daina jin magana kada ki sake kira na.." Tana fad'ar haka bata jira tayi magana ba ta katse wayar..... #Kuyi hak'uri wayana ta samu matsala,idan na sa charge sai yak'i hawa,shisa kuka ji ni shiru. #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Ur mother is a door of mercy that Allah opened for u don't close it.👈_ 3⃣4⃣ D'ago wayar Ismat tayi daga kunnenta jin Mom ta katse tana kallon screen d'in wayar ta fashe da kuka,Jawahir dake duba mata inda ta ajiye tsohon wayarta ta waigo da sauri tana tambayarta "what happened?" Kuka Ismat ta ci gaba da yi tak'i cewa Jawahir komai,Jawahir ta taho gurin da take tana kallonta a rikice tace "me ya had'a ki da Mom d'in?" Cikin muryar kuka tace "fushi take yi da ni,wai kada na sake kiranta" Jawahir tace "Subhanallah! Laifi kika mata ko?" Ta girgiza kai da sauri tace "A'ah!" Jawahir tace "A'a sweetheart na san Mom baza ta tab'a fad'in haka ba idan ba wani laifin kika mata ba" kasa magana tayi ta dunga share hawayen dake bin fuskarta,Jawahir ta zuba mata idanu tana jira tayi magana,ganin ta k'i cewa komai tace "baza ki fad'a min gaskiya ba?" Zumb'uro baki tayi maganar a can k'arshen mak'ogoronta ta fara ba ta labarin abunda Mom tace mata da abunda ya faru tsakaninta da Badriyah jiya da suka zo,ran Jawahir yayi mugun b'aci ta dunga kallon Ismat a fusace tace "me yasa baki sanar da Mom abunda tazo tayi miki ba?" Ismat tace "kashe wayar tayi ai" gyad'a kai Jawahir tayi tace "ba ni wayar zan kirata na fad'a mata ni" da sauri Ismat tace "A'ah! Kada kiyi haka Yaa Jawahir,ni bazan sake kulata ba daga yau,ko duka na za tace za tayi kawai zan bar mata gurin" wani mugun kallo Jawahir ta watsa mata a fusace tace "A'a ki tsaya dai ta dakeki tunda ta haife ki.. Wai ke Ismat wace irin mutum ce? Tsoron Badriyah kike ji ne? Da me ta fiki?" Idanu ta zubawa Jawahir tana girgiza kai a hankali tace "Yaa Jawahir ni fa ba saboda ita nace haka ba,kinga Mom ta hana ni kulata,idan tana fushi da ni ban san ya ya zan yi ba,gara na daina kulata kawai tunda ba ta so.." Gyad'a kai Jawahir tayi tace "alright" daga haka bata sake magana ba ta bar kusa da ita,Ismat ta bita da kallo,sanda ta fito da wani luggage trolley d'inta dake d'auke da wasu muhimman abubuwan Ismat d'in ta janyo shi kusa da ita tace "I think wayar yana cikin nan" Ismat ta kalleta ganin kamar ranta a b'ace yake,ta sauke k'afafunta k'asa jikinta a sanyaye tace "Yaa Jawahir! Are u angry with me?" Jawahir ta d'auke kai kamar bata ji abunda tace ba sai da ta sake maimaitawa,fuskarta a tsuke kamar bata san ya ake dariya ba tace "Why should i be angry?" Ismat tace "if u are not angry mesa fuskar ki ya canja?" Jawahir tace "idanunki dai suka ga haka,me akayi min da zai sa ni fushi ni kuwa?" Shiru Ismat tayi ta kasa sake cewa wani abu,Jawahir ta bud'e trolley d'in ta dunga fito da kayan dake ciki,tana daga zaune a gefen bed d'in ta hango jakar da bhai d'inta ya ba ta tun a ranar kawota,ta ware idanunta da sauri ta matsa gurin akwatin ta d'auko,kallon jakar ta dunga yi tana juya shi kafin ta bud'e ta lek'a,kwalayen da ta gani guda biyu an wrapping d'insu ta fara ciro d'aya,Jawahir ta tsaya kallonta bata ce mata komai ba har ta bud'e kwalin,wani irin murmushi ta saki idanunta fes akan kwalin sabon waya k'irar company'n apple,ta juya ta kalla taga IPhone X,kallonta ta mayar kan Jawahir cikin sauri tace "Yaa Jawahir ina tsohon wayar yake nasa sim d'ina a nan?" Jawahir ta juya ta d'auko wani handbag da take tunanin a ciki tasa wayar ta bud'e,ajiyar zuciya tayi ta d'auko tsohon wayar Ismat d'in,Ismat dake zumud'i da son ta had'a sabon wayarta bata jira Jawahir ta kawo mata ba tayi saurin tashi ta karb'a,ta koma ta had'a tasa a charge farin cikinta ya k'i b'oyuwa,d'ayan kwalin da bata san mene ne a ciki ba ta zauna tana kallo,underneath tana tunanin ko mene ne a cikinsa shi kuma,Jawahir ta matso kusa da ita ta zauna,bayan ta kwance thread da aka d'auresa da shi ta fara yage ledan da akayi wrapping d'insa,d'an k'aramin akwati ta gani a cikin kwalin ta ciro tana juyasa a hannunta,Jawahir tace "mene ne wannan?" Ta girgiza kai alamun bata sani ba,Jawahir tace "bud'e mu ga" gyad'a kai tayi,tana bud'ewa kyakykyawan diamond ring dake ciki sai kyalli yake ya bayyana,Jawahir ta karb'i box d'in tace "wow! Gift d'in waye?" Murmushi Ismat tayi tace "my Bhai" Jawahir ta zaro ido tace "wai sai yau kika bud'e gift d'insa?" Ta gyad'a kai a hankali while looking at Jawahir da crying face tace "na manta shisa ban duba ba" Jawahir tayi murmushi cike da zolaya tace "Aahhh! Ai tunda kika iya manta gift d'insa,sai na fad'a masa nace shima kin manta da shi" a rikice Ismat tayi sauri ta rik'o hannun Jawahir tace "dan Allah Yaa Jawahir kada ki fad'a masa,ban manta da shi ba fa,waya ne ban samu na kirasa ba" d'auke kai Jawahir tayi saurin yi saboda dariyar dake cinta tace "ni dai saina fad'a masa" kamar Ismat za ta d'ora hannu aka ta kurma ihu ta dunga kallon Jawahir tace "pleaseee!" Yadda tayi maganar k'iris take jira ta fashe da kuka yasa da sauri Jawahir ta kalleta tace "okay! Bazan fad'a ba to,kada kiyi kuka",knocking akayi Jawahir ta tashi ta bud'e,Naina dake tsaye wajen ta marairaice fuska tana kallon Jawahir,Jawahir tayi dariya tace "sorry dear na zo duba k'anwata" Naina tace "kuma sai kika k'i dawowa?" Jawahir ta waiga tana kallon Ismat data had'e rai,tayi murmushi ta juyo tace "come in please" mak'ale kafad'a Naina tayi,Jawahir tace "baza ki shigo ba?" Ta gyad'a mata kai za ta juya,da sauri Jawahir ta kamo hanunta ta janyota ciki,kamar Naina za ta fashe da kuka tace "ni fa ba-na son zuwa nan" Jawahir tace "why?" Naina ta d'auke kai maganar a can k'arshen throat d'inta tace "fushi nake yi" Jawahir tace "fushi kike da wa?" Da ido ta nuna mata Ismat,Jawahir tayi dariya tace "za ku shirya ai" tana rik'e da hannunta suka k'araso,Ismat ta kalli Naina tayi mata murmushi then ta kalli Jawahir tace "Yaa Jawahir sa min ring d'in please" ta mik'a mata hannunta da box d'in zoben,wani dariyar tsokana Jawahir tayi tace "Aahh! Babu ruwana,sai dai ki jira mijinki yazo ya sa miki" kunya ne ya kamata da sauri ta kife kanta tana dariya,underneath tace "Tabbb'! Ashe zan mutu ban sa ba" Jawahir ma tayi dariya tana kallon yadda take dariya tace "Ai gaskiya na fad'a kike dariya,ni nawa waye ya sa min da za ki ce na saka miki?" D'agowa tayi a kunyace,bata yarda sun had'a ido da Jawahir d'in ba tace "kai Yaa Jawahir mene ne to idan kin sa min?" Jawahir ta zaro ido tace "A'ah! Wani abu ne,salon mijinki ya gani ya ji haushi na,wa ya sani ma ko ya had'a da tsine min yace wani k'aton ya kama hannun matarsa ya sa mata zobe" dariya Ismat ta fashe da shi tace "kai Yaa Jawahir babu abunda zaice fa" Jawahir ta harareta tace "baza ki min wayo ba,haka kawai ki janyo min curse wajensa ina zaman lafiya" sake kyalkyalewa tayi da dariya,Jawahir ta fara mayar da kayan da ta ciro,while Naina tana gefe ta k'i saka musu baki a maganar da suke yi,sanda Jawahir ta gama za su fita da sauri Ismat tace "Yaa Jawahir ina kuma za kije?" Da sauri Jawahir ta waiwayo tace "za muje muyi hira" b'ata rai tayi tace "ni baza kiyi hiran da ni ba sai su?" Murmushi tayi mata tace "taso muje mana ai a parlor za mu zauna" tashi tayi ta taho,Naina ta bita da kallo ganin yau za ta fita babu hijab d'in da ta saba wearing tayi dariya,sai dai bata ce mata komai ba ta juya suka fita. Suna zaune a parlor sai hira suke,Naina sai kallon Ismat take tana mamakin yadda lokaci d'aya ta canja kamar ba ita ba,daga jiya da dare zuwa yanzu yanayin sakin jikin da tayi da su kad'ai ya bambanta da sauran kwanin da suka wuce,ta lumshe idanu ta bud'e tana addu'o'i Allah sa chanjin da suka fara gani tattare da ita ya d'ore,tana cikin tunanin kamar wacce aka bawa umarnin d'aga idanunta ta hango shigowar Aadil,tayi dariyar jin dad'i ta mik'e tace "akhiiy!" Ya waigo a hankali yana kallonta,ta k'arasa inda yake tsaye tace "sannu da zuwa" zuba mata idanunsa yayi bai amsa ba,softly tayi murmushi tace "akhiiy! Zo muje kaga wani abu" ta rik'o hannunsa tana jansa,Madeeha ta zaro idanu da sauri tayi k'asa da kanta tana k'unshe dariyar yadda taga Aadil ya had'e rai,a kusa da Ismat Naina ta zaunar da shi,ta waiga gurin da Jawahir take tace "Mar'at akhiiy! Ina ring d'in?" Wani zaro idanu Ismat tayi da sauri ta juya tana kallon Jawahir ta fara girgiza mata kai,Jawahir tayi murmushi tace "sweetheart za ki tambaya" Naina ta juya tana kallon Ismat tace "sweetheart ina ring d'in yake?" Had'e rai tayi ta k'i magana ta kuma k'i yarda ta kallesu,kamar za su fashe saboda dariyar yadda daga Aadil har Ismat suka k'i kallon juna sai muzurai suke,Naina ta marairaice tace "Pleasee! Ki fad'amin na d'auko" harararta tayi ta d'auke kai,Jawahir ta k'unshe bakinta saboda dariyar dake cinta tace "muje mu duba ai na san inda yake" suka tafi tare su duka uku,suka bar Ismat da Aadil babu mai cewa wani komai,suna shiga bedroom d'in da sauri Madeeha ta rik'o Naina tace "sis kin san abunda kika yi kuwa?" Naina tasa dariya tace "yeah! Na sani mana" Madeeha tace "kenan kina sane kika yi hakan?" Ta gyad'a kai tace "sure" Madeeha tayi shiru ta zuba mata ido ta kasa sak'e tambayarta,kusa da ita Naina ta sake matsowa ta rik'o hannunta tace "dukansu basu damu da juna ba sis,mene ne amfanin auren idan baza su tsaya su fahimci juna ba?" Madeeha dake sauraronta tace "to ke me za ki iya yi akan matsalar?" D'aga idanu Naina tayi tace "zan yi duk abunda zan iya,har sai na tabbar sun dawo kamar ko wane ma'auratan dake son junansu" saurin kallonta Madeeha tayi kafin tayi magana Jawahir tayi tafi,suka juya a tare suka kalleta,ta yiwa Naina thumbs up alamun jinjina tace "idan kika yi haka kin yi babban jihadi,sannan kin cika y'ar uwa ta gari.." murmushin jin dad'i Naina tayi daga haka suka fita bayan Jawahir ta bawa Naina box d'in zoben,suna zuwa Naina ta bud'e tace "akhiiy ga shi ka sa mata" kallon Naina yayi yana jin kamar ya faffala mata rai then yabi zoben da wani kallon b'acin rai ya lumshe idanunsa,Naina tace "Pleasee akhiiy!" Sake d'ago kansa yayi ya watsa mata mugun kallo saboda wani haushin da yake ji,Madeeha ta matso tana marairaicewa tace "please akhiiy ka sa mata!" Bud'e idanunsa yayi ya kalleta,a hankali ba don ya yi niyya ba ya mik'awa Naina hannu,suka kalli juna ita da Madeeha suka yi murmushi ta ciro zoben ta mik'a masa ya karb'a,sanda ya juya yaga ta sunkuyar da kai,ya zuba mata idanunsa yana kallonta,for about 5 minutes ya kasa rik'o hannunta ya sa mata ya kuma kasa yi mata magana sai da ihunsu ya cika masa kunnuwa,ya saki wani murmushin da sai da su Naina suka sake kallon juna cike da rashin fahimta,Madeeha ta d'agawa Naina gira alamun tambaya,da sauri Naina ta d'aga mata kafad'u alamar itama bata sani ba,gani suka yi ya matsa kusa da ita kamar zai shige jikinta har lokacin fuskarsa d'auke da kyakykyawan murmushi,sanda ya kai fuskarsa dai² wajen kunnenta kamar wanda zai yi magana,da sauri ta d'ago a tsorace ta kalleshi,su Naina da suka ga haka sunyi tunanin wani abu zai yi da sauri suka rufe idanunsu sai blushing suke,yadda ya zuba mata idanu itama haka ta tsare shi da manyan idanunta,kusan mintuna uku suna musayar kallo a tsakaninsu kafin tayi k'ok'arin sauke idanunta ta kalli k'asa,Naina da har lokacin idanunsu yake rufe tace "akhiiy!" Yayi ajiyar zuciya a hankali ya rik'o hannunta,saurin runtse idanunta tayi jin tsigar jikinta ta fara tashi a hankali ta dan zame hannunta kamar za ta kwace,ya rik'e hannun da kyau bai bari ta k'wace ba ya rik'o finger d'inta na kusa da k'arami idanunsa har lokacin akanta,yana gama sa mata bai jira komai ba ya tashi ya bar wajen,ita kanta Ismat d'in footsteps d'insa ne ya ankarar da ita,ta bud'e idanunta a hankali ta bishi da kallo,su Naina kuwa shirun da suka ji ya fara yin yawa ne yasa suka bud'e idanunsu,suka ga tuni har ya bar gurin,saurin kallon Naina Madeeha tayi,Naina ta lumshe mata idanu tace "slow and steady.." Jawahir ta k'arasa "wins the race!" Madeeha tayi dariya ba tare da ta ce komai ba,suka zauna kusa da Ismat da kamar an sassak'ata,hannunta mai zoben Naina ta rik'o tace "wah! Sis kalli kiga yadda ya dace da hannun" Madeeha ta fara dariyar tsokana tace "wow! Maa sha Allah! Gaskiya ya maki kyau mar'at akhiiy" k'in kulasu tayi,Jawahir sai k'unshe dariya take ganin yadda Ismat take kumburi,da suka ga ba ta son abunda suke mata nan suka sa ta a gaba sukai ta tsokanarta. Bayan tafiyar Jawahir daga gidan,zaune take ita kad'ai a bedroom lokacin har su Naina ma sunyi mata sallama sun tafi,tana rik'e da sabon wayarta tana tunanin kiran bhai d'inta taji an bud'e k'ofa,ta d'ago da sauri idanunta suka sauka kan Aadil dake shigowa,zaro idanunta tayi saboda wani fad'uwa da taji gabanta ya yi,da sauri ta juya baya tana zare ido,Aadil ya shigo maganarsa a can ciki kamar wanda aka yiwa dole yayi sallama,bai yi tunanin za ta ji ba sai da yaji ta amsa,ya d'aga kai ya kalleta har lokacin tana yadda take bata juyo ba,wucewa yayi arean parlon ya zauna fuskarsa kadaram kadaham,bai jima sosai da shigowa ba aka yi knocking ya tashi zaije ya bud'e itama ta tashi,ya kalleta ba tare da ya yi magana ba ya wuceta,da kallo ta bishi ta tab'e baki ta koma,yana bud'e k'ofar ya tsaya a door way,Bala yace "barka da dare yallab'ai" kai Aadil ya d'aga masa yace "ya akayi?" Bala yace "Hajiya tace na deb'o kaya daga wancan b'angaren na kawo nan" Aadil ya zuba masa gray eyes d'insa cike da rashin fahimta sai dai ya kasa cewa komai,Bala yace "kayi hak'uri yallab'ai idan nayi laifi" tab'e baki Aadil yayi sanda ya juya ya kallo inda take,da yaga ba ta nan yayi ajiyar zuciya ya matsa daga door way d'in,Bala ya fara janyo luggage trolley d'in ya wuce,har ya gama shigo da kayan ya yi masa sallama ya fita Aadil bai ce masa komai ba ya mayar da k'ofar rufe,yana juyawa ya ganta tana fitowa daga bathroom sanye da k'aton hijab d'inta har k'asa,sau d'aya ya kalleta ya d'auke kansa ya nufi bathroom,sanda ta gama shirin bacci ta d'auki wayar ta fara kiran line Barraq,Barraq yana ganin kiran ya katse ya kirata back,da sauri tayi answering ta kai wayar kunnenta tayi sallama ya amsa,kafin ta gaishesa yace "na yi fushi,tunda sai yau kika tuna da ni!" Dafe forehead d'inta tayi bakinta har b'ari yake tace "bhai! Kaima fushin kake yi da ni kamar Mom?" Ya ware idanunsa da kyau yace "wani abu ya had'a ki da Mom?" Kamar za tayi kuka ta gyad'a kai tace "Ehh" yayi shiru ya kasa magana da farko then a hankali yace "kin ba ta hak'uri?" Ta girgiza kai kamar tana gabansa tace "A'ah!" Hawayen da bata san daga ina suke ba suka fara bin fuskarta,lumshe idanuwansa yayi cike da damuwa yace "why?" Sheshshek'ar kuka ta fara tace "ta kashe wayar and she said kada na sake kiranta" yana jin yadda take kuka k'asa²,ya kasa sake cewa komai tsayin mintuna sannan ya daure yace "alright! Kiyi shiru zan kirata na ba ta hak'uri" girgiza kai tayi da sauri tace "laifina ne fa!" Ya gyad'a kai yace "I know,kada ki damu zan ba ta hak'uri" a hankali tasa bayan hannu tana share hawaye tace "na fad'a maka abunda nayi take fushin?" Yace "No! Babu buk'atar sai na sani" ta lumshe idanunta bata sake magana ba,after ya gama kwantar mata da hankali suna cikin yin sallama Ismat tace "bhai! Yaushe za ka zo?" Murmushin jin dad'i yayi yace "kina son gani na?" Ta gyad'a kai tace "Ehh" yace "me kika ajiye min to?" Dariya tayi tace "ni dai ka zo" yace "alright! Zan zo but not now" tace "when za ka zo to?" Ya d'aga kai yace "Arhhmm!" Kamar yana tunani,b'ata rai tayi tace "baza ka zo ba kaima sai after 4 days d'in?" Murmushi yayi yace "waye ya fad'a miki haka?" Tace "ba Mom ce tace sai bayan kwana hud'u za ta zo ta ganni ba" ya gyad'a kai yana sauraronta,he know bata san kwana hud'u da Mom tace me take nufi ba,ya sake yin murmushi for the second time yace "no! Ni bayan kwanaki biyu zan zo" cikin zumud'i tace "really?" Yace "absolutely sure" dariyar jin dad'i tayi tace "Allah kawo ka lafiya" yace "ameen! Sai mun sake yin waya?" Kamar za tayi kuka jin ya ce haka tayi shiru tak'i magana,ya sake maimaitawa tayi masa shiru,murmushi yayi yace "why are u silent? Are u angry with me?" Kai ta girgiza maganar a can k'arshen bakinta tace "A'ah" yace "Ko ba kya so nazo na ganki?" Da sauri tace "ina so" yace "Oyah! Ki kwanta ki huta to,kinga dare ya yi yanzu da safe zan sake kira ki,tunda yanzu kin bud'e wayar" murmushi tayi tace "toh" yace "have a nice dream" a sanyaye tace "thank u" yace "bye" ta amsa a hankali saboda wasu hawayen da taji suna shirin zubo mata tayi sauri ta katse wayar,tunda ta fara wayar Aadil da ya fito daga wanka sanye da farin bathrobe yake sauraronta,sanda ta ambaci Mom tana fushi da ita ya kalleta da sauri,underneath ya furta "akwai matsala" har ta gama wayar ya kasa d'aukar abunda ya tsayar da shi kusa da press d'in,tana ajiye wayar ta waiwaya da sauri jin motsinsa a gurin har lokacin,murmushin da bata san na mene ne ba ya sub'uce mata hangosa yana birkita kayan cikin trolley d'in ya kasa d'aukan komai,tana ganin kamar zai d'ago sai tayi sauri ta kwanta ta ja spreadsheet ta rufe har kanta,juyowa yayi ya kalleta ganin har ta kwanta ya rik'e waistband d'insa yana kallonta,for about 2 minutes ya sake juyawa yaci gaba da birkita kayan,d'aga spreadsheet d'in ta sake yi ta lek'o,sai da taga kamar zai juyo sai ta saki abun da sauri tana zare idanu,haka suka dunga yi har daga k'arshe bacci ya saceta. Washe gari da safe har ya fita ya dawo lokacin su Naina suna d'akin tare da Ismat,yana shigowa suka gaishesa ya amsa yana tafiya ba tare da ya tsaya ba,Ismat ta sunkuyar da kanta k'asa har ya gama abunda yake yi zai fita bata d'ago ba,da sauri Naina tace "aakiiy!" Tsayawa yayi bai juyo ba da husky voice d'insa yace "what?" tayi dariyar yak'e tace "Mami tana son ganinka" saurin waigowa yayi ya kalleta,bata jira ya tambayeta ba tace "ta ce ka sameta a parlon Daddy" lumshe idanuwansa yayi saboda yadda gabansa yayi mugun fad'uwa,ya dunga tunanin shi kenan Mami ta fad'awa Daddy abunda yayi,wani irin mummunan tashin hankali ya shiga sakamakon tunanin hakan da yayi ya kasa d'aga k'afarsa ya bar gurin,sai da Naina ta sake kiran sunansa "akhiiy!" Ya d'ago ya kalleta bai ce mata komai ba ya juya ya fita zuciyarsa har lokacin ta kasa nutsuwa..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Our parents are blessings,don't delay showing them love. We don't know how long we have this blessing._ 3⃣5⃣ Yana barin d'akin Naina ta juya tana kallon yadda Ismat ta wani sunkuyar da kanta kamar wacce ke gaban surukanta,ta gyara zama a nutse ta kira sunanta "Mar'at akhiiy!" D'agowa Ismat tayi tana sakin ajiyar zuciya,Naina tace "idan babu damuwa ina son muyi magana please" langab'ar da kai Ismat tayi a sanyaye tace "okay!" In a serious tone Naina tace "me yasa kika k'i sakin jikinki har yanzu? Ko dai baki yarda da mu ba?" Kallonta Ismat ta tsaya yi,mamaki k'arara akan fuskarta tace "ban gane abunda kike cewa ba.. Kina nufin bayan sakin jikin da nayi da ku akwai wani kuma?" Girgiza kai Naina tayi tace "ba ina nufin mu ba" Ismat tace "wa kike nufi to?" Idanun Naina akanta tace "i mean mijinki.." Wani irin kallo ta dunga bin Naina da shi ta kasa cewa komai,Madeeha dake gefe tana sauraronsu ganin sun yi shiru babu wanda ya sake magana tayi gyaran murya,a tare suka kalleta,idanunta akan Ismat tace "yeah! Naso yi miki maganar nima ba tun yanzu ba,sai na yi gudun kada kiga kamar zan miki shishshigi,but u know the best,kina da ilimi bai kamata ace sai wani ya tuna miki abunda za kiyi ba,ke da kanki ya kamata ace kina tunanin hanyar da za ki bi ki gyara rayuwar aurenki,we're in 21s century,akwai a lot of ci gaba da muke samu every day,hour,minute and second,gidan mijinki ne nan u've to fight,ki karb'awa kanki y'anci,don't considere wai ba ya sonki ko ke ba kya sonsa aka muku aure,yanzun k'ark'ashin inuwa d'aya kuke rayuwa wajibinki ne kiyi abunda za ki gyara lahiranki.. Batun soyayya idan akwai kyautatawa tsakaninku ina ga ba wani abu dan kun zauna tare,and for sure time will come da za ku so juna.." Maganganu da yawa Madeeha tayi wanda suka jefa zuciyarta cikin tunani,ita kanta sai yanzun take mamakin ya akayi ta manta,me yasa tsayin kwanakin ta kasa tunawa bare tayi abunda ya dace? Lallai su d'in sun kasance masu sonta da rahama,da har suka iya nuna mata abunda ta rufe idanunta akansa,sai dai har yanzun abu d'aya ya tsaya mata a rai shi ne kuma take sake tambayarta,anya Aadil zai so ta? When and how haka zai faru? Ko babu komai shawarwarin su abun dubawa ne a gurinta,and then yau ta sake tabbatarwa kaifin barisa ma baiwa ne,tunda har wanda take ganin ta girma suka iya zaunar da ita suka ba ta shawaran da ita zai taimaka ba wani ba,sai dai ta yaya za ta fara tunkarar al'amarin? Wannan shi ne babban k'alubalen da za ta fuskanta,shi kansa Aadil yanayin dake kan fuskarsa tsoro yake ba ta,bata tab'a ganinsa yana dariya ba,ko hira ita bata ga yana yi da wani ba,shin ta ina za ta fara kusanta kanta da shi? Jikinsa a sanyaye ya dunga haura staircases d'in,yayi knoking then ya bud'e k'ofar parlon yayi sallama,Daddy ya amsa,kansa a k'asa ya k'arasa shiga ya zauna ya gaisar da iyayen na-sa,yadda suka amsa fuskokinsu a dak'ile babu fara'a gabansa ya dunga fad'uwa,Daddy ya kira sunansa "Aadil!" Kasa d'agowa yayi ya dai amsa,Daddy yace "maganar akwatuna ne na ji ka yi shiru baka ce komai ba,na sa Maminku ta tambayeka,sai take fad'amin ka yi mata laifi babu ruwanta da kai.. Me ya faru tsakaninka da Mamin na-ka? Wane laifi kayi mata?" Shiru yayi ya kasa magana,Daddy dake sauraronsa ganin ba shi niyyar yin magana yace "ko dai ba'a so naji?" Ajiyar zuciya Aadil yayi ya d'ago a hankali ya d'an kalleta,Daddy yayi murmushi shima ya kalli direction d'in Mamin kafin yace "madam wai meke faruwa tsakanin ke da yaron ki?" Girgiza kai tayi idanunta akansa tace "kai dai yallab'ai a bar kaza cikin gashinta,tunda ya yi alk'awari bazai sake ba.. Ko da wasa ya sake aikata wani kuskuren zan sanar maka har wanda ya wuce" lumshe idanuwa Aadil yayi saurin yi underneath yake feeling wani soyayyar Mamin dake taso masa,Daddy yace "Sirri ne tsakaninku kenan?" Mami tace "Yeahh! Ba na so kaji,yanzu za kuyi mana dariya kai da yaranka" murmushin jin dad'i Daddy yayi,suka ci gaba da magana tsakaninsa da Mami,can Daddy ya katse masa tunanin da yake yi "na tambayeka baka ba ni amsa ba" d'agowa yayi a hankali yace "Daddy ban san me zance akan maganar ba" Daddy yace "ka ji wani magana kuma,ka zauna akan kunnuwanka ne lokacin da nayi maganar?" Murmushi Mami tayi bata yi magana ba,Daddy yace "to yanzu ya ake ciki kenan ko so kake na fad'a maka abunda za kace?" Kallon Mami Aadil yayi yana marairaicewa yace "Mami.." Kafin ya fad'i maganar dake bakinsa Mami tace "what happened?" Shiru yayi gaba d'aya yaji ta kashe masa jiki tun bai fad'i abunda yake son cewa ba,Daddy ya kalleshi ganin ya sunkuyar da kansa,ya juya ya kalli Mami ya girgiza mata kai then ya juya yana fuskantar Aadil d'in yace "jeka abunka za muyi maganar da Maminka" a hankali yace "toh Daddy" yayi musu sallama ya tashi jikinsa a sanyaye,Daddy ya bisa da kallo har ya fita then ya waiwayo yace "madam ko wane irin laifi yaron nan yayi miki,i never thought za ki hukunta shi kamar haka,me yasa ba za kiyi hak'uri ba tunda ya ce bazai sake ba? Ke da kanki kika fad'a fa har alk'awari yayi miki bazai sake ba! Me yasa haka kuma?" Mami tace "ka fahimce ni yallab'ai,nima banyi haka da wani nufin ba,i just don't want u guys kuyi interrupting d'ina cikin maganar ku,ka san halin Aadil yanzu sai ya tsaya yana min hanya²,ka dai san yadda akayi maganar gidan da za su zauna,k'arshe da na tambayesa cewa yayi wai ya sa ana aiki a gidan da za su zauna d'in,da nayi masa maganar gidan da ka bashi na kusa da d'an uwansa,sai cewa yayi wai shi ba ya son abunda zai kusanta su.. Ni duk na kasa fahimtar abunda ke damunsa cikin kwanakin nan." Daddy dake sauraronta yace "me yasa tun lokacin baki sanar da ni ba?" Girgiza kai tayi tace "gaskiya ni kaina ba na son zamansu tare" saurin kallonta Daddy yayi yace "ko zan iya sanin dalilin ki?" Da farko shiru tayi ta k'i fad'a,sanda taga kamar Daddy bai ji dad'in maganar ba,sai fad'a yake mata ya mayar da laifin kanta,kaf ta zayyane masa abunda Fawad yayi,Daddy ya yi shiru ya kasa magana,alamarin ya mugun ba shi mamaki da haushi,lokacin kuma maganaganun su Proff Imraan and their reactions a ranar da suka je nemawa Fawad d'in aure suka dunga dawo masa,ya sake tunawa da sanda suke musun sunan wacce suka fad'a,idanunsa ya lumshe a hankali "Laa'ilaha illa anta subhanaka inniiy kuntu minaz'zalumiiyn.!" Was the first word da yazo bakinsa,Mami ta kalleshi ganin ya yi shiru fuskarsa ta nuna damuwa tace "I'm sorry dear.." Kafin ta fad'i wata maganar Daddy ya girgiza mata kai cikim takaici,shiru tayi saboda abunda yake nufi kenan,ya dunga kallon Mami ya kasa sake cewa komai,bayan tsayin lokacin da suka d'auka shiru Daddy yace "me yasa baki sanar da ni ba kika b'oye?" Directly tace "ba shi da wani amfani a tsaya ana maimaita abunda ya wuce,ko yanzun ma ban yi niyyar sanar maka ba,dole ce tasa ni yin haka" gyad'a kai Daddy yayi yace "ba dai ba shi da amfani ba,abunda ya aikata ban ji dad'in sa ba sam kuma ko waye aka yiwa haka dole yaji babu dad'i,shin da wane irin kallo Proff Imraan yake mana? Yanzu ba don Allah ya sa Aadil ya nuna yana son yarinyar ba,me kenan zai faru?" Murmushi tayi ta d'auke kai,Daddy ya tsaya kallonta mamaki kwance a kan fuskarsa,da taji shiru bai sake magana ba ta waigo a hankali,kallon da taga yana yi mata yasa ta sake murmusawa,yace "ban gane murmushin da kike yi ba Madam,ya muna magana kina neman mayar da abun wasa?" Mami tace "to yallab'ai ya kake so ayi? Magana ai ya k'are yanzu,dama duk wacce kaga mutum ya aura itace abokiyar zamansa,babu yadda za'ayi wani ya auri matar wani,abunda Allah ya hukunta shi ya kasance,mene ne amfanin ace za'a sake tada maganar kuma? A ra'ayina barinta shi zai fi zama alkhairi,saboda babu wanda ya isa canja abunda Allah da kansa ya hukunta,tun farko Allah ya rubuta Badriyah itace Fawad zai aura,ko da ya auri Ismat idan ba itace abokiyar zamansa ba dole sai sun rabu,hausawa na cewa matar mutum kabarinsa,abunda ya faru shi ne abunda Allah ya k'addara zai faru,saboda haka dan Allah ina rok'on alfarma,kamar yadda baka san maganar ba tun farko,dan Allah yanzu ma a barshi a baka sani ba.. Pleaseee." Murmushi ya saki yana gyad'a kai yace "as u wish.. An barshi da yardar Allah" murmushin ta mayar masa tace "thank u habibiiy.." Wani murmushi jin dad'i Daddy yayi ya lumshe idanunsa,then suka ci gaba da hira. The ring of an incoming call to Ismat phone ya dakatar da shewan da suke yi,Ismat tace "gaskiya labarin ya min dad'i" sanda take d'aukan wayar,ba tare da ta kula da mai kiran ba ta kai wayar kunnenta tayi sallama,"hello! Sweetheart!" Aka fad'a daga gefen da aka kira ta,saurin d'aga wayar tayi daga kunnenta tabi screen d'in da kallo,lokaci d'aya yanayin fuskarta ta canja,Naina da suke dariya har lokacin ganin abun dake faruwa har had'a baki suke "Mar'at akhiiy! What happened?" Kanta ta girgiza musu,a hankali tace "I'm coming please" ta tashi ta nufi arean bed tana mayar da wayan kunnenta tace "Me yasa kika kira ni? Me kike nema kuma?" Murmushi Badriyah tayi tace "no! I just call u saboda mu gaisa" tsaki Ismat tayi bata jira sake jin wani magana daga bakinta ba ko ta ba ta amsa ta katse kiran,ta juya za ta koma wajen su Naina wani kiran ya sake shigowa,katsewa ta sake yi ta sa wayar a silent,ta dawo ta zauna ranta a b'ace ta kasa magana sai tunanin da ta dunga yi,ita fa a yanzu sam ba ta buk'atar wani abu ya sake had'a ta da Badriyah,don bata ga amfanin da hakan zai yi mata ba,gara suyi nesa da juna hakan zai fi musu alkhairi,Naina da tun zamanta ta fahimci akwai matsala tace "Sis Madeeha ki sake bamu wani labarin to" murmushi Madeeha tayi tace "ita kuma wannaan ko wata amarya ce ana cikin hidimar biki,dare ya yi za'a kaita gidanta sai aka nemeta aka rasa,abu kamar wasa amma sai ya nemi ya zama gaske,babu inda ba'a duba ba amma ba'a ganta ba,har gidajen mak'ota duk ba'a sameta a can ba,ana cikin jimami har wasu sun nufi gidan radio saboda a bada sanarwa,sai wasu abokan ango suka je wajan motocin da aka jera na d'aukar amarya.. Kwatsam! Sai ga amarya cikin mota tayi tsuru²,suna ganinta sai suka ce ke kuma ina kika shiga ana ta neman ki ba'a ganki ba? Bud'ar bakin amarya tace "Ai ina nan na kama waje don kada mota ta cika na rasa wajen zama..Ku ji fa don Allah wani rashin aji" dariya Ismat ta fashe da shi su duka suka kalleta,tana cikin dariyan ta tuna da ranar kawosu,dramar Hjy da Badriyah ta dawo mata,nan ta dunga dariya kamar her life depend on it,sanda tayi mai isarta tana goge hawayen da suka zubo mata tace "amma fa ta burgeni amaryar" zaro idanu Madeeha tayi tace "kai Mar'at akhiiy,Allah wannan zubar da mutunci ne,kawai saboda rashin class ayi ta nemanta,wai ashe ita har ta riga kowa shiga motar ma" Ismat tace "A'a babu wani zubar da mutunci,ai gaskiya ta fad'a" kallon juna suka yi suka fashe da dariya Naina tace "Mar'at akhiiy ko dai haka kika yi kema?" Wani dariyar Ismat ta sake fashewa da shi tace "ni da nake kuka da kyar fa aka raba ni da bhai d'ina" Naina tace "kaiii! Kenan sai kika rik'e shi kika ce baza ki tafi ba?" Ismat ta sake kyalkyalewa da dariya tace "ba haka nayi ba" Madeeha tace "Aaahhh! Ai kin tonama kanki asiri kuma,yau mun san abunda kika yi" dariya tayi tace "ai dai ni ba'ayi min fad'an na rufe fuska ba da za'a kawo ni" Naina tace "ahaf! Mu dai ai kin fad'a mana yadda kika yi." Daren ranar bayan su Naina sun yi mata sallama sun tafi kafin Aadil ya shigo,ita kad'ai ce zaune ta tallafe duka cheeks d'inta da hannayenta biyu idanunta akan k'ofa,tun bayan fitarsu Naina ta barta a bud'e,tsoron zaman take ji ita kad'ai su Naina kuma baza ta iya cewa su zauna har sai ya dawo ba,k'aran da wayarta yayi alamar shigowar text message ya tsorata ta,tayi ajiyar zuciya lokacin da ta fahimci ko k'aran mene ne ta d'ago k'afarta da ta sauke k'asa,wayar ta d'auko ta fara bin content d'in da aka rubuta da kallo "Hi sweetheart! Shin kin daina zumunci da ni? I just call u dama na tambayeki wani magana sai kika min wulak'anci,but ban ji haushin ki ba ko kad'an,duk lokacin da kika shirya muyi maganar ina saurarenki because maganar ke ya shafa ba ni ba,and yana da muhimmanci.." Tsaki tayi ta ajiye wayar,wani zuciyar yace "wane irin magana ne wannan da ya shafeki amma baki sani ba?" Tayi shiru tana tunani wani b'angare na zuciyarta ya sake cewa "call her kiji wane irin magana ne take nemanki da shi" d'aukan wayar tayi,sai dai zuciyarta tak'i nutsuwa,ta dunga juya wayar tana kallon number Badriyah ta kasa kira,da aka jima ta sake ajiyewa taci gaba da tunani,tana zaune shiru kiran Badriyar ya shigo mata,ta d'auki wayar tana kallo kamar baza tayi answering call d'inba da farko,sanda ta tuna abunda tace a text d'in da ta turo mata,da sauri ta d'auka ta kai wayar kunnenta sai tayi shiru ta k'i cewa komai,daga gefen Badriyah ko da taji anyi answering call d'inta ta saki murmushi,idanunta a lumshe saboda farin cikin da take jinta a ciki tace..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _There's nothing that can out weight a mother's ddu'a'a..♥_ 3⃣6⃣ Tace "sweetheart! How are u?" Runtse idanu Ismat tayi ta dunga shak'ar iska da kyar kamar wacce aka tilastawa,ba tare da ta amsa tambayar da Badriyah tayi mata ba tace "malama ki fad'i abunda kike son sanar min,ba sai kin tsaya tambayar abunda bai shafe ki ba.." Murmushi Badriyah ta sake yi bata damu da yadda Ismat tayi mata magana a kausashe ba tace "yeah! Dama na ji wani magana ne a bakin my sex appeal,shi ne nace bari na kiraki naji.." D'age eyebrows Ismat tayi mamakin kalmar da taji ya fito bakinta ya sa ta bud'e baki,sunan data ambata ya zo mata a wani iri,ita dai a gurinta kalmar ta yi iskanci da yawa,wai sex appeal ita yanzu Badriyah har ta yi sabo da namiji da za ta iya kiransa da haka? Siririn tsaki taja muryarta a kausashe tace "ina saurarenki" Badriyah ta yamutsa fuska tace "da gaske wai baza ku honeymoon ba?" Mamaki maganar ya sake bawa Ismat tace "who told u?" Badriyah tace "my sex appeal ya fad'a min mana" yamutsa fuska Ismat tayi tace "ya akayi ya sani?" Wani murmushi Badriyah tayi tace "shi da gidansu ya bazai sani ba?" Tab'e baki Ismat tayi tace "Mmm! But na yi mamaki shi da abun bai shafesa ba har ya sani,ya akayi ni ban san da maganar ba?" Badriyah tace "kina son kice duk abunda yake faruwa a gidan baki sani ba dama?" Cikin gajiya da sauraronta Ismat tace "yeahh! That's it" gyad'a kai Badriyah ta dunga yi saboda mamaki tace "amma gaskiya idan haka ne in-laws d'in kin nan basu kyauta ba basu da adalci kuma,mene ne abun da baza su sanar miki ba? Kenan yanzun ya tabbata baza kuje ba?" Ismat tace "maybe haka d'in ne" Badriyah da bata yi zaton amsar da za taji daga bakinta ba cikin sauri tace "yanzu ke kin yarda da wannan hukuncin?" Ismat tace "yes! Mene ne a ciki idan bamu je ba?" Badriyah tayi murmushi tace "wani abu ne mana" Ismat tace "ko?" Gyara zaman earpiece d'inta Badriyah tayi tace "gaskiya sweetheart mijinki nan yana son raina miki hankali tun yanzu,and ya kamata ki tashi tsaye akansa.." Saurin bud'e idanuwa Ismat tayi tace "kina min magana da wani irin yare,ki min yadda zan fahimta,me kike nufi na tashi tsaye akansa? Zuwa zanyi idan yana zaune na tsaya masa akai ko me kike nufi?" Wani dariya Badriyah tayi tace "abu ne mai sauk'i na miki yadda za ki fahimta" Ismat tace "okay! Ina jinki" Badriyah tace "I mean ya zama dole ki nemawa kanki y'anci,shi bai ga tarin laifin da yayi miki ba,bayan ya ajiye ki gida d'aya da in-laws d'inki,ya hana ki sakewa rayuwarki babu wani freedom,kullum kina fama da hijab kamar matar mamaci,wannan duk bai ishesa ba sai kuma yace honeymoon d'inma baza ku je ba? Wai me yake damunsa ne? Ba ya sonki ne ko me yasa yake haka? Naga ba shi zai kaiku ba,me yasa da aka ce za ku zai ce a'a? Bak'in cikin zuwan yake miki? O'ohhh! Dama yadda yake abu yana had'e rai na san baza ayi abun arziki da shi ba,wad'annan idanuwan nasa masu kama da na mage baza su tab'a kallon alkhairi ba.. Kiyi hak'uri sweetheart amma gaskiya baki yi sa'ar miji ba,sam ba irinsa ne ya dace da rayuwarki ba.." Tun da ta fara magana irin kalaman dake fitowa daga bakinta uncontrollably suka sa ran Ismat b'aci,nadamar d'aukan kiran yasa ta dunga jin wani irin zafi yana taso mata a rai,banda k'una da wani irin tafasa babu abunda zuciyarta yake yi,for sure da ta san maganar da Badriyah za tayi mata kenan baza ta tab'a b'ata lokacinta wajen saurarenta ba,ita duk a cikin maganaganun ma ba komai yafi ba-ta haushi ba sama da yadda maganar bai tsaya kanta ita kad'ai ba,duk yadda ta dunga k'ok'arin danne b'acin ranta kasawa tayi,cikin wani irin k'unci idanunta sun k'ank'ance tsabar b'acin rai tace "i think kamar warning da na miki dates back bai shigeki ba,na fad'a miki ki fita hanya ta kink'i ji,ni ba irin mutanen da ake zuwa ma da irin maganganun nan bane ta yarda,duk abunda zai faru da ni ba damuwarki bane,kiyi rayuwarki yadda kika tsara ma kanki and then ki kyale ni nayi nawa yadda nake so,zama tare da in-laws d'ina ko rashin zuwa honeymoon duk ba matsalarku bane,ku dai da kuka ga za ku iya sai kuyi tayi,but daga yau dan Allah idan kin san irin maganganun nan za kina kira na kina fad'a min,please kada ki sake,i just don't want.." Tana gama fad'a bata sake jira Badriyah ta yi magana ba ta katse wayar ta cillar da ita a gefenta,wasu irin hawaye suka dunga saukowa saman fuskarta kamar an bud'e tap,so take ta kwanta because ta gama shiryawa hakan sai dai har yanzu maganganun basu daina mata yawo a cikin kai ba,musamman tambayar da Badriyah tayi mata da tace ko dai Aadil ba ya sonta? Sosai kalmar ya tsaye mata a rai,ta ji ciwonsa fiye da zato,to wai ita ya za'ayi ma ta san yana sonta ko ba ya sonta? Ita da tun zuwanta gidan wani abu bai tab'a had'asu ba,kuma har zuwa yau abu d'aya kad'ai za ta iya fad'a akansa shi ne tace ba ta gabansa,kenan hakan yana nufin maganar Badriyah gaskiya ne ba ya sonta? Wani zuciyar ne ya bata amsa "Tabbas sai ana son mutum ake iya zama kusa da shi" ita kuwa da wasa Aadil bai tab'a kusanta kansa da ita ba,banda ranar da su Naina suka yi masa dole ya saka mata zobe,tabbas haka za ta kira al'amarin,idan ba dole suka masa ba me za ta ce tunda abunda idanuwanta suka gani kenan,daga nan kuma tsakaninsu kallon-kallo shi ma ba wai directly ba sai dai a faki ido,duk da d'aki d'aya suke kwana su tashi cikinsu babu mai iya cewa wani k'ala,maganar da suka yi da su Madeeha ne ya sake fad'o mata a rai da take cewa _"gidan mijinki ne nan u've to fight,ki karb'awa kanki y'anci,don't even considere wai ba ya sonki ko ke ba kya sonsa aka muku aure,yanzun k'ark'ashin inuwa d'aya kuke rayuwa,wajibinki ne kiyi abunda za ki gyara lahiranki.. Batun soyayya idan akwai kyautatawa tsakaninku,time will come da za ku so juna.."_ Wani irin ajiyar zuciya tayi,a hankali ta kalli nightie d'in dake jikinta na wasu satin pyjama set,riga da wando mai wide leg,tunano lokacin tana gida tayi,da wasa bata tab'a sawa jikinta irin kayan ba,hannunta ta kai tana goge hawayen da suka fara bushewa a fuskarta,yadda take jin zuciyarta a yanzu sosai maganganun Badriyah da nasu Madeeha suka zaburar da ita,har zuciyarya take jin ta shirya yin komai for nothing other than ta karb'awa kanta y'anci. 11pm Aadil ya shigo rik'e da jacket d'insa,har lokacin tana zaune inda take tana tunanin makomarta,k'arar rufe k'ofa shi ne abunda ya farkar da ita ta d'aga kai da sauri ta kallesa lokacin da yake shigowa,tasunkuyar da kanta k'asa cike da fargabar abunda zai faru next,tana kallon lokacin da ya wuce ta gefen idanunta,kamar baza ta motsa ba daga gurin sanda zuciyarta ta tunatar da ita kud'urinta,tana had'iye wasu irin yawun tsoro ta tashi ta nufi bathroom,a sad'ad'e ta dunga tafiya kamar wacce za'a kama sanda tayi kusa da inda yake da wannan siririn muryar na ta tace "sannu da zuwa.." Tana fad'a bata tsaya jiran taji ya amsa ba ta wuce da sauri ta shige bathroom,Aadil dake unbuttoning waistcoat ya d'aga idanunsa ya bita da kallo ya kasa magana saboda mamaki har ta rufe k'ofar,wanka ta sake yi ta fito sanye da light pink colour d'in bathrobe,a zaune ta tarar da shi unlike kafin ta shiga wanka yana rik'e da phone d'insa yana clicking,sanda ta gifta shi taji yana fad'in "kee! Me ya hana ki answering call d'in tun d'azu?" Saurin juyowa tayi a tsorace tunaninta da ita yace,wayar da ta gani kare jikin kunnensa ya ba ta tabbacin waya yake,here ta sauke ajiyar zuciya,bata ji me akace a d'aya b'angaren ba ta ji dai ya yi tsaki yace "sai ki tashi ai kin san abunda nake nufi da kiran" yana fad'a bai jira ba ya katse wayar ya kwanta saman chair da yake zaune,arean closet ta nufa tunanin shi da waye yake fad'a da wannan daren ya damu zuciyarta,yanzu a haka za ta tunkari wannan mutumin da sunan karb'arma kanta y'anci? Shin ta ina za ta fara? K'arar ring d'in wayarta ya dawo da ita nutsuwarta,ta k'arasa wajen cike da mutuwar jiki ta d'auki wayar,sunan Naina da taga ya yi appear akai ya ba ta mamaki,ta d'aga kanta ta kalli agogo 11pm har ya wuce,d'aukan kiran tayi ta kai wayar kunnenta,cikin sauri Naina tace "Mar'at akhiiy! Please fito ina bakin k'ofar ku!" Zaro idanu Ismat tayi a tsorace tace "me ya faru?" Naina tace "ki zo dai tukun please" waigawa tayi ta fara kallo inda yake,ganin ba ya nan ta fara dube² har da su d'age,kafin ta d'auki hijab d'inta har k'asa ta sa a saman bathrobe d'inta,ta nufi k'ofar fita da sauri tana waigawa,lek'awa ta fara yi Naina dake zarya a gurin tayi murmushi tace "to ki fito mana,tsoron me kike ji kuma?" K'arasa rufe k'ofar tayi ta fito tana kalle²,Naina ta rik'e hannunta tace "ina mijinki?" Ismat ta bita da kallo kafin tace "i think kamar ya shiga yayi wanka" Naina tace "okay! Muje please" saurin kallonta Ismat tayi tace "ina za muje yanzu?" Naina tace "ke dai muje za ki gani" ajiyar zuciya Ismat tayi ta gyad'a kai,suna shiga kitchen Ismat ta dunga kallon tsarinsa da girmansa komai kamar na su,tayi murmushi ta waiga gurin Naina tace "wai me muka zo yi?" Naina dake k'ok'arin d'auko coffee powder tace "wai fa coffee d'in da ban kai masa ba" Ismat ta zaro idanu tace "kuma yanzu sai kin had'a kin kai masa?" Naina tace "Uhn! Har cewa nayi bacci nake yi,amma bai saurare ni ba sai fad'an da ya fara yi min" Ismat ta gyad'a kai tana sakin murmushi tace "shi ne sai kika ga baza ki iya ba sai kin sa na fito ko?" Dariya Naina tayi tace "that's it",har Naina ta gama had'a masa ta juye cikin k'aramin flask,ta d'auko wani medium tray na silver ta ajiye tasa cup akai Ismat tana gefe hira kad'ai take tayata,ta d'auka suka fito suna zuwa dai² bedroom d'insu Naina ta mik'a mata tray d'in tace "Mar'at akhiiy take please ki shigar masa da shi" k'amewa Ismat tayi ta kasa karb'a sai kallon Naina take yi,Naina tayi dariya tace "ke ya kamata ma fa yace ki kawo masa" girgiza kai Ismat tayi tace "ai ke yace ba ni ba" Naina tace "take please bacci nake ji" girgiza kai ta sake yi,Naina dake kallonta tace "haba Mar'at akhiiy mesa haka? Kenan har yanzu kina kan k'udurinki?" Kawar da kai tayi tace "ki fahimceni please!" Da sauri Naina tace "bazan fahimce ki ba indai akan wannan maganar ne" Ismat tace "ni fa ba ina yin haka saboda wani abu ba" Naina tace "idan ba saboda wani abu kike yi ba,me yasa baza ki kai masa ba?" Ismat tace "ai bai ce na kai masa ba" Naina tayi dariya tana gyad'a kai tace "saboda haka sai baza ki kai ba?" Ta gyad'a mata kai da sauri tace "yeahh! That's it" kallonta Naina ta dunga yi tace "kenan baza kiyi hak'uri da yadda k'addarar ki yazo miki ba?" Ismat tace "ni bance miki haka ba" Naina tace "idan baki ce ba ai ga shi nan kina nunawa" kamar Ismat za tayi kuka ta kalleta tace "nifa banyi komai ba" Naina tace "ke kika yi komai kuwa,ni dai Allah babu ruwana idan za ki kai masa to" Ismat tace "nifa bazan kai ba" murmushi Naina tayi tace "okay" daga haka ta wuce ta bar Ismat a gurin,sanda ta kai bakin k'ofa za ta shiga tayi k'ara "aarrggghhh!" Da sauri ta tsuguna tana rik'e k'afarta,k'arasowa Ismat tayi a rikice ta rik'eta tace "mene ne?" Naina tace "my leg" hannu Ismat ta kai za ta rik'o k'afar da sauri ta janye tace "don't touch please,ki samo k'ank'ara a kitchen please" a rikice Ismat tace "toh" ta tashi har tana had'awa da gudu² ta wuce kitchen Naina ta bita da kallo,sanda ta hango fitowar Ismat tana rik'e da k'afarta take fad'in "wayyo Allah! Mami k'afana" da sauri Ismat ta k'araso tana cewa "sannu!" Kai Naina ta girgiza tace "Uhn!" Tana yada kai gefe cikin yanayin jin jiki,Ismat tace "sosai yake miki ciwon?" Naina ta gyad'a kai ta kasa magana,sanda ta sa mata k'ank'aran raki Naina ta dunga tana wash²,sai sannu Ismat take jera mata cike da tausayi,kusan mintuna 3 sannan Naina tace "k'afar ya yi sauk'i barshi haka" Ismat ta d'auke tana kallonta da tausayawa tace "muje na raka ki to" kai Naina ta girgiza tace "no ki shiga ciki kawai,zan iya tafiya da kaina" Ismat tace "kin tabbatar?" Naina tayi murmushi tace "Yeahh!" Ismat ta rausayar da kai tace "okay! Allah kara sauk'i" Naina tace "ahan! Thank u!" Tana kallon sanda Ismat ta tsaya kusa da tray d'in tana kallo ta kasa d'auka,tayi b'oyayyen murmushi tace "Mar'at akhiiy!" Da sauri Ismat ta waiwayo,Naina tace "any problem please?" Kai ta girgiza da sauri tana k'irk'irar murmushi tace "no!" Naina ta mik'e tana d'ingisa k'afa tace "okay! Bye" tana fad'a ta juya dariya sai son kwace mata yake tayi k'ok'ari ta danne,da kallo Ismat ta bita k'asan ranta ji take kamar tace da Naina dan Allah ta dawo ta kai masa ita baza ta iya ba,ta juya a hankali kamar kazar da kwai ya fashewa a ciki,za ta shiga bedroom d'in ta jiyo maganar Naina tana kiranta "Mar'at akhiiy!" Juyowa tayi da sauri,Naina tayi mata murmushi tace "duk abunda ya dace ki yi,he's ur's kada kiji kunya please.." Kallon Naina ta dunga yi ta kasa magana,har Naina ta juya ta bar gurin bata iya d'aga k'afarta ba,sai da taga ta kusa haurawa sama da sauri ta waiga tana kallon parlon da take jin kamar motsi ta bud'e k'ofa ta shiga,direct saman center table taje ta ajiye tray d'in,tana juyawa za ta bar wajen ta ganshi tsaye kusa da inda take ya zubo mata idanu,ta sauke kanta k'asa za ta wuce,fuskarsa a had'e da husky voice d'insa yace "ina take?" Fingers d'inta ta fara matsawa,har da za ta tambayesa wa yake nufi,ta fasa tace "ta tafi" wani kallo ya bita da shi ba tare da ya sake cewa komai ba ya wuce ya d'auki d'aya cikin wayoyinsa ya kira line Nainan,a lokacin shigarta bedroom kenan tana dariya ta wuce da sauri ta d'auka,maganarsa taji a kausashe yace "saboda kin raina ni baza ki jira na fito ba?" A tsorace Naina tace "kayi hak'uri akhiiy!" Tsawa ya mata yace "ki dawo yanzu kafin na biyo ki" kamar za tayi kuka tace "dan Allah akhiiy.." Bai jira ta gama fad'ar abunda ke bakinta ba ya katse kiran ya zauna,ta gefen idanunta Ismat ta saci kallonsa,zuciyarta banda bugawa babu abunda yake yi dan yadda take ji kamar ita ya yiwa fad'an,ganinsa kad'ai kusa da ita tsoro yake ba-ta bare ya had'e rai,very hardly ta dunga had'iye wasu yawun tsoro tana sauke ajiyar zuciya,har ta juya za ta bar wajen,lokacin wani b'angare na zuciyarta yace "yanzu akan zuba coffee sai ki bari har sai ya kira k'anwarsa? Kenan ke mene ne amfanin ki?" K'amewa tayi a gurin ta kasa ci gaba da tafiya,ya d'aga kai ya bita da kallo ta tsaya,idanunta a rufe ta dunga calming kanta kafin tayi k'arfin hali ta waigo,d'auke kai yayi kamar ba shi ne yake kallonta ba,ta fara k'ok'arin dawowa inda yake a hankali while saying "Arhhmm! Kayi hak'uri ka barta,ni zan zuba maka" bai d'ago ba yana danna wayar dake hannunsa yace "why?" Ta kasa magana sai matse fingers d'inta take,d'agowa yayi ya kalleta yace "I'm asking" sai da ta had'iye yawun da ya kawo mata kafin tace "Arhhmm! K'afarta yana ciwo ne" tsayawa yayi kallonta kafin ya sake had'e rai yace "ya akayi kika sani?" Tsabar tsoronsa da take ji da kyar ta tattara words d'in tace "tare muke da ita lokacin" ya d'age eyebrows yace "okay!" Daga haka sai bai sake magana ba,ta gefen idanunsa ya dunga kallonta ya k'i sake ce mata komai,sanda yaga ba ta da niyyar motsawa ya d'ago a d'an fusace yace "tsaiwar me kike yi kuma?" Tace "na ji baka ce komai ba" yace "kina jira nace miki me?" Ya k'arasa maganar da d'age shoulders d'insa,ajiyar zuciya tayi a hankali tace " I'm sorry" tana fad'a ta k'arasa inda ta ajiye tray d'in,idanunta da nutsuwarta duka ta tattara su wajen zuba coffee d'in saboda tsoron kada tayi abunda zai mata fad'a irin yadda ya yiwa Naina while shi kuma banda kallonta babu abunda yake yi,tana cikin tsiyayawa akayi knocking,ta waiwaya ta kalli k'ofar because ta san Naina ce ta dawo,bisa tsautsayi garin kallon k'ofar hannunta ya goce ta tsiyaya a d'ayan hannun da ta rik'e cup da shi..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Being a mother is one of the highest salaried jobs in my field since the payment is pure love.😍_ 3⃣7⃣ Saurin waiwayowa tayi sakamakon irin tsananin zafin da ya ratsa cikin kanta,cikin rud'ewar azaba jikinta ko ina b'ari yake soundly ta furta "Hasbunallaahu wa-ni'imal wakiil" Aadil da idanuwansa ne kad'ai a kanta hankalinsa yana can wajen tunani,sanda ya fahimci abunda ya faru,da sauri ya taso ya karb'e cup da flask d'in ya ajiye,rik'e wrist d'inta tayi tana yarfe hannu hawaye har sun kawo idanunta,ya kalleta yace "what happened?" Cikin muryar kuka tace "k'onewa nayi" matsowa yayi kusa da ita da sauri ya rik'o hannun yana kallon wajen,abunka da farin fata har wajen ya yi jaa,muryarsa ta jiyo yana sake tambayarta "me kike kallo kika zuba a hannunki?" Hawayen da take ta k'ok'arin ganin basu zuba ba suka fara saukowa saman fuskarta,tsabar zafin da take ji hannun yana mata ya sa ta kasa bud'e baki ta k'ara bashi amsa,rik'ota yayi ya mik'ar da ita tsaye ba tare da ya sake magana ba suka nufi hanyar fita,ya bud'e musu k'ofa har lokacin yana rik'e da d'ayan hannunta,Naina who's walking over the place fuskarta d'auke da damuwa,tun zuwanta gurin take knocking da taji shiru ba'a bud'e ba and then ba'a ce ta shiga ba,sai ta ci gaba da zarya a gurin ta kasa tafiya,ta san halinsa idan ta bar wajen ba tare da sun had'u ba za ta k'arawa kanta laifi,sanda taga fitowarsu ganin yadda Ismat ke share hawaye bil'hak'k'i a gaggauce ta k'araso kusa da su idanunta kamar za su fad'o k'asa take tambayarsa "akhiiiy! What happened? Me ya sameta? Me yasa take kuka?" Babu wanda ya tsaya ba ta amsa cikinsu suka wuceta,ta biyo su da sauri tana sake tambayarsa "akhiiy! Me ya sameta take kuka?" A tak'aice ya ba ta amsa "k'onewa tayi" sanda ta sake zaro idanu cike da tsoro tace "da coffee d'in kika k'one?" Ta mayar da tambayar kan Ismat,ita kam tana ta kanta bata iya amsa mata ba saboda babu abunda take ganewa,hawaye kawai take sharewa har suka shiga kitchen,a saman stool dake kusa da kitchen island ya zaunar da ita,Naina tayi sauri ta d'auko k'ank'ara,ya karb'a yasa a wajen,azabar da taji yana ratsa kwakwalwarta yasa ta sakin y'ar k'ara had'e da rik'osa,tana k'ok'arin ta janye hannunta yayi saurin rik'ewa yana sakar mata kallon k'asan ido,kuka ta sake fashewa da shi,tana jin yadda hannun yake mata rad'ad'i sai dai babu halin k'wacewa,ya sake aika Naina taje pharmacy ta d'auko masa wani cream,after ta kawo ya karb'a shafa mata a gurin,Naina dake tsaye a gefe har sannan ta yi ajiyar zuciya ganin ta sassauta kukan ta dunga jera mata sannu,da suka fito za su koma bedroom Naina tayi musu sallama,sanda taga shigar Ismat bedroom d'in kasancewar ya ruga su fitowa ta juya tayi sama,tana shiga bedroom d'in ta tarar da shi tsaye ya zubawa hanya idanu kamar wanda ke jiranta,yana ganin ta mayar da k'ofar ta rufe yana tura hannayensa a aljihu yace "yana maki zafi har yanzu?" Kai ta girgiza muryarta a d'an shak'e tace "ehh! Amma kad'an² yake yi" ya yi jim kafin yace "okay! If there's anything let me know" a hankali tace "toh" har ya juya sai kuma ya sake cewa "Allah k'ara sauk'i" yayi furucin a can k'arshen throat d'insa ya wuce ya barta tsaye,da kallo ta bisa kafin tace "ameen! Thank u" bai sake waiwayowa ba taga ya nufi arean parlon yana k'ok'arin d'auke flask and cup da suka bari a gurin,tayi k'arfin hali tana jan ajiyar zuciya saboda kukan da tayi,a sanyaye tace "ka barshi zan kai kitchen" d'agowa yayi ya kalleta ba tare da ya ce mata komai ba ya d'auka ya nufi hanyar fita,ita kam sanda tayi maganar kamar ta san abunda zai faru kenan tayi saurin barin wajen,arean press ta fara zuwa after ta ciro wasu nightwears d'in ta nufi bathroom,ko da ta gama shiryawa ta jima tsaye a gaban mirro'n toilet d'in tana k'arewa kanta kallo,sanye take da wasu sababbin metallic plisse cami na wani pyjama set,rigar mai d'an siririn hannu da d'an wandonta short nickers,yadda fresh skin d'inta dake lullub'e da gashi yana d'aukan ido yake a bayyane ita kanta kunyar fita a haka haka ta dunga ji,ta jima sosai a bathroom d'in kafin tayi k'arfin hali bayan ta mayar da hijab d'inta then ta bud'e k'ofar a sad'ad'e ta fara zura kanta ta lek'a,shirun da taji babu alamunsa a d'akin ya sa ta fito dukanta tana kalle²,sanda taga ba ya nan da sauri ta wuce ta nufi bed,after ta daidaita zamanta taja spreadsheet ta rufe rabin jikinta ta cire hijab d'in ta nad'e ta ajiye saman bedside drawer,tana cikin karanta bed time prayers ya sake shigowa,hangota da yayi zaune ya wuce wajen press ya d'auki kayansa ya shige bathroom,da kallo ta bishi har ya shige,after then tana sauke ajiyar zuciya a hankali ta kwanta. Da safe ya rigata tashi,lokacin yana shiryawa ta bud'e idanunta a hankali har ta gama ware su tas akansa,tsaye yake gaban mirror ya juya bayansa sai k'amshinsa da ya mamaye duka d'akin,sanye da black longsleeve da bak'in trouser sai jacket da ya d'ora a saman mai launin lemon green,yadda alamunsa ya nuna kamar akwai abunda yake dubawa,manyan idanunta ta zuba masa underneath sai tunanin abunda yake yi agurin take,kamar wanda aka yiwa umarni ya d'aga idanunsa ta cikin mirror'n ya hango yadda ta zuba masa idanu,ya lumshe kyawawan idanunsa a hankali ya waiwaya,suna had'a idanu a rikice ta d'auke kanta ta fara kame²,ya tab'e baki maganarsa a low tone kamar wanda aka yiwa dole yace "ya hannunki?" K'amewa tayi a cikin hijab d'in da take k'ok'arin sawa ta dunga zare idanu ta kasa k'arasa sawa,ya juya ya fara tafiya da taji alamun footsteps d'insa ta lek'o ta wajen wuyan hijab d'in,maganarta a sark'e tace "da sauk'i" lokacin har ya kusa fita daga bedroom d'in ya jiyo maganarta ya gyad'a kai ya tsaya,because bai yi tunanin za tayi magana ba,sanda ya waiwayo yana kallonta yace "Arhhmm!" Sai kuma yayi shiru ya kasa k'arasawa,ta sunkuyar da kanta tana sauraron abunda zai fad'a,a hankali taji ya ce "gurin yana maki ciwo har yanzu?" Ta girgiza kai a sanyaye tace "A'a ya daina" ya gyad'a kai yace "alright! Maganin yana nan,ki sake sakawa a gurin" a hankali tace "toh! Na gode" bai amsa ba ya juya ya fita,ajiyar zuciya ta fara saukewa kafin ta sauke k'afafunta ta tashi bayan ta gyara bed d'in ta wuce bathroom,sanda tayi wanka ta shirya cikin riga da sket na wani orange colour d'in lace da ya zauna jikinta ta d'aura head tie d'in,fuskarta babu kwalliya sosai daga farar powder sai lip balm,ta d'auki cream d'in ta sake shafawa a hannun kamar yadda yace,ta fito sanye da black colour d'in hijab a jikinta,sosai tayi wani irin sanyayyen kyau ta haura upstairs,direct bedroom d'in su Naina ta fara zuwa tayi knocking,Madeeha ta bud'e k'ofar tana ganin Ismat ta zaro idanu irin na surprise tace "Mar'at akhiiy!" Murmushi Ismat tayi mata,Naina dake fitowa daga bathroom ganin Madeeha tsaye a bakin k'ofa tace "Sis ke da waye?" Matsawa Madeeha tayi daga doorway ba tare da ta bata amsa ba tace da Ismat "come in please" shigowa Ismat tayi a hankali tana wara manyan idanunta,Naina tana ganinta ta bud'e idanu cikin mamaki tace "Mar'at akhiiy! Antii?" Ismat tayi mata murmushi itama but bata amsa ba ta dai bita da kallo mamaki k'arara a fuskarta ganin tana taka k'afarta kamar babu abunda ya sameta,but duk da haka sai bata kawo tunanin komai akai ba,sanda ta k'arasa shiga tace "hello everyone!" Da cool voice d'inta,Madeeha ta fara amsawa "Hi! Good morning mar'at akhiiy" Ismat tayi mata murmushi tace "morning,how are u?" Madeeha tace "alhmdllh! Ya jiki?" Wara idanu Ismat tayi tana maida kallonta kan Naina tace "dear shi ne kika fad'a? Nima fa zuwa nayi na duba ki,ya k'afar ki?" Saurin juyawa Madeeha tayi ta kalli Naina,mamaki ya bayyana saman fuskarta kafin ta dawo da kallonta kan Ismat tace "wani abu ya samu k'afar na ta?" While ita kuma Naina sai a lokacinma ta tuna abunda ya faru jiya da dare,da sauri tace "da sauk'i fa,tun lokacin ai ya daina min ciwon" kallonta Madeeha tayi tana sake watsa mata wani tambayar "wai me ya samu k'afar na ki?" Hararar gefen idanu Naina ta aika mata,ba tare da ta kulata ba ta wuce ta bar wajen,ganin haka yasa Madeeha tab'e baki sai itama bata sake cewa komai ba har suka fito,a tare suka nufi parlon Daddy,suna shiga suka tarar da Aadil zaune,suka yi sallama Mami ta amsa musu fuskarta a sake,saman rug suka nemi guri suka zauna kusa da juna Ismat ta sunkuyar da kanta k'asa ta fara gaisar da Daddy then Mami,Mami ta amsa tana tambayar lafiyarta,ta amsa a kunyace ta kasa d'aga idanunta ta kalli Mamin,ita kam Mami idanunta suna kanta har lokacin tace "Naina ta fad'a min kin k'one a hannu jiya,Allah k'ara sauk'i,but ki dunga kulawa sosai kinji daughter? Kada ki dunga wahalar da kanki,muna da maidservant da suke mana komai,duk abunda kike buk'ata just give them command,Allah k'ara kiyayewa" A kunyace tace "ameen! Na gode Mami" Mami tayi murmushi tace "babu komai hak'k'in mu ne mu kula dake" Daddy ma yayi mata ya jiki ta amsa a kunyace tana jin kamar za ta nutse a gurin,sai kallon hannunta da ba ta jin ciwo sosai take yi,maganar Daddy ta jiyo yana fad'in "son! Zuwa wane lokaci za ku tafi lagos d'in?" Aadil da kamar ba ya gurin ya d'ago a hankali yace "gobe ne tafiyar Daddy" Daddy yace "tare za ku tafi da matarka ko kuwa a nan za ka barta?" Sanda ya sunkuyar da kansa k'asa saboda bai san me Daddy zai sake cewa ba yace "A'a Daddy ni kad'ai zan tafi" Daddy da ya zuba masa idanu yana saurarensa yace "saboda me baza kuje tare ba babu inda za ku sauka ne?" Girgiza kai yayi a hankali yace "A'a Daddy!" Girgiza kai Daddy yayi yace "kenan mene ne dalilin da yasa baza ku wuce tare ba?" Aadil yace "yanayin aikin ne ba kamar na baya da muka yi ba,ba lallai mu samu lokacin hutu ba" gyad'a kai Daddy yayi cike da gamsuwa yace "alright! Allah taimaka" a hankali ya amsa "ameen". Wunin ranar gaba d'aya tunda Aadil ya fita da safe ba shi ya shigo ba sai kusan 12am,lokacin Ismat har ta gaji da zaman kad'aici baccin tsoro ya d'auketa,sanda ya shigo a gaggauce ya nufi press ya fito da kayan da zai yi tafiya da su,da kansa ya had'a duk abunda ya san zai buk'ata kafin ya wuce yayi wanka,ya fito yana goge sumar kansa dake d'id'd'igar da ruwa,har ya wuce ya juya ya kallo saman bed,wani irin fad'uwa gabansa yayi sanda idanunsa suka sauka kan fuskarta,for about 3 minutes ya zuba mata idanu ya kasa janye su,ya sauke wani ajiyar zuciya a hankali ya d'an janye idanunsa cikin wani irin taku mai jan hankali ya wuce,yana gama shiryawa yayi musu deactivating light ya kwanta inda ya saba,can tsakiyar dare around 2am ya farka sakamakon wani irin k'ak'k'arfan iska dake kad'awa tana gwara windows,ya tashi a hankali ya nufi gurin ya kulle da kyau,before ya koma ya kwanta ya d'an tsaya a gurin yana kallon saman bed inda take kwance,bacci take sai dai ta takure jikinta guri d'aya,spreadsheet d'in a gefe guda itama tayi gefe,har ya juya zai wuce yaga rashin dacewar yin hakan,ya dawo yaja mata spreadsheet d'in ya rufeta. Da safe ko da ta farka bata gansa ba,ta mik'e bayan ta gyara bed d'in ta nufi bathroom tayi wanka,har ta gama shiryawa bata kula da k'aramin paper mai d'auke da short note da ya bar mata ba,sai da za ta fita ta je d'aukan wayarta idanunta suka sauka kai,ta kai hannunta ta d'auko ta zubawa content d'in idanu _"sorry! For not inform u,tafiya ya same ni zuwa lagos,so zai d'auke mu 3 weeks kafin mu kammala abunda ya kaimu,if there's anything da kike buk'ata here is my digit just texted me.."_ Wani irin kallo ta dunga bin paper da shi ta kasa kwakwkwaran motsi,ita fa idan ba yanzu da taga sak'onsa ba yana sanar mata ya yi tafiya,sai ta iya cewa bata ma san da batun ba,kawai sai dan ta ji Daddy yana masa maganar tafiyar shi d'inma sai a jiya,wasu irin hawayen da bata san na mene ne ba suka fara sauka saman fuskarta,tunanin makomar aurenta ya dami zuciyarta,ace mijin da yake aurenka zai yi tafiya ya kasa sanar maka sai dai ya bar maka note,shin abun ya yi making sense? Wai ma me yasa baza su gyara alak'arsu ba,su duka sun san ba son juna suke ba,amma tunda haka k'addara ya zab'a musu why baza suyi hak'uri su zauna da juna ba? Laifin na waye tsakaninsu da haka yake faruwa? Sanda tayi kuka mai isarta tunanin kiran Jawahir ya zo mata,Jawahir na d'aukan wayar Ismat tace "Yaa Jawahir i need ur help" yadda Jawahir taji muryarta sai da gabanta ya fad'i,ta daure tace "what happened kid sis? Akwai matsala ne a gidan?" Kai ta girgiza kamar tana kusa da ita,tsabar yadda abun ke cinta a rai duk k'ok'arin da take yi na ganin bata bari hawayenta sun zuba ba kasawa tayi,here ta fashe da sabon kuka,hankalin Jawahir a tashe tace "Ismat tell me! Me aka miki? Ke da waye?" Kasa magana Ismat tayi,k'arshe ta kashe wayar gaba d'aya,kiranta Jawahir tayi back sai dai ta kasa answering call d'in,ak'alla ta kira more than 5 times bata d'auka ba,Jawahir da taji hankalinta ya k'i kwanciya here ta kira Dr Fadl ta sanar masa za taje gidan tana tunanin akwai matsala,bai mata musu ba yace taje d'in ta gani,a gaggauce bayan sun gama waya ta shirya ta fita,tafiyar mintuna ta kawota gidan,ta gyara parking ta fito kai tsaye ko gaisawa da Mami bata iya tsayawa tayi ba ta wuce bedroom d'insu,Ismat dake zaune ta zuba tagumi da hannu biyu taji ana knocking ta goge guntayen hawayen da suka mak'ale a idanunta ta tashi,tana bud'e k'ofar suka yi idanu hud'u da Jawahir,kallonta Jawahir ta dunga yi daga inda take tsaye,yadda taga fuskarta yayi jaa ya tabbatar mata ba lafiya ba,a sanyaye Ismat tace "ki shigo" k'arasawa tayi ta wuce,Ismat ta mayar da door d'in ta rufe,sanda suka zauna har lokacin Jawahir ta kasa daina kallonta tace "tell me what's happening to u?" Wasu hawayen ne suka fara k'ok'arin zubowa daga idanunta,maganarta a raunane ta bawa Jawahir labarin duk abunda ya faru,wani irin kallo Jawahir ta dunga binta da shi ta kasa magana,al'amarin ya mugun d'aure mata kai dan sam bata tab'a zaton har zuwa yau ba'a samu wani canji ba,tana sauke wani irin ajiyar zuciya tace "sweetheart" Ismat ta amsa "na'am" Jawahir tace "abunda zan iya fad'a miki shi ne tun farko da kika ga haka ya faru laifinki ne,idan har Aadil yana da laifi sure kin fisa laifi" saurin d'aga kai tayi ta kalli Jawahir a sanyaye tace "amma Yaa Jawahir me yasa zai zama laifi na?" Jawahir ta jinjina kai tace "tun farko da haka ya faru me yasa baki sanar min ba,ko da abunda zan iya yi akai?" Shiru Ismat tayi ta kasa amsawa,Jawahir tace "yanzu duk ba wannan ba,kina son zama da shi matsayin mijinki?" Saurin kallon Jawahir ta sake yi,Jawahir tace "just answer me" kai ta gyad'a mata,Jawahir tace "idan kina kokwanto ko kina jin baki aminta da zama da shi ba,abunda zan fad'a miki bazai tab'a aiki ba,shi yasa kika ji na tambaye ki" a kunyace tace "ina so" Jawahir tace "idan kina son zaman ku dole sai kin rage kunyar nan naki,kisa a ranki this is the battle of ur life,komai ta kama za kiyi saboda nemawa kanki y'anci,if not kuma to za kiyi ta fuskantar matsaloli,kin gane ai?" Kai ta gyad'a a hankali tace "ehh" Jawahir tace "idan kika yi haka ni kuma in Allah ya yarda zan yi duk yadda zanyi naga kun daidaita" kallon Jawahir ta sake yi underneath tana jin kamar ta tambayeta "how haka zai faru?" Sai dai ta yi shiru ta bar abun a ranta,tambayar da Jawahir take mata ya dawo da ita nutsuwarta,tace "ina digit d'in nasa yake?" Ismat dake b'ata rai cike da jin haushin papern tace "ga shi can a gurin da ya ajiye" Jawahir tace "d'auko ki kawo min muga" d'aukowa tayi ta mik'a mata,without Jawahir ta kalleta tace "texted him!" Saurin kallonta tayi idanunta suna bayyana tsoro tace "ni kuma?" Jawahir ta zabga mata harara tace "idan ba ke ba ni kike so nayi masa?" Ta girgiza kai a hankali tana b'ata rai tace "to ni Yaa Jawahir me zan ce masa?" Jawahir tace "cewa nayi ki masa text ko?" Ta gyad'a kai a sanyaye tace "Allah ni ban san me zan ce ba" Jawahir ta sake aika mata harara tace "tun farko abunda za ki tambaye ni kenan da nace ki masa text d'in" murmushi ne ya sub'uce mata,Jawahir ta girgiza kai here ta fad'a mata abunda za ta rubuta,tana gamawa Jawahir tace "read it to my ears naji ko kin canja wani abu" dariya tayi ta rufe idanu cike da jin kunya,Jawahir tace "Oyah! Read" da siririyar muryarta ta fara karantawa _"Good luck is just a small way to say that i want the best for u,deep down i wish u get everything u want,all the best my husband!"_ Murmushi Jawahir tayi da ta gama sauraronta tace "send it to him" zaro idanu tayi tana marairaicewa tace "Yaa Jawahir ba za'a gyara wani abu ba?" Jawahir tace "me za'a gyara?" Tace "this word" sarai Jawahir ta gane abunda take nufi but sai tayi kamar bata fahimta ba,ta d'age eyebrows tace "wane word?" Screen d'in wayar ta juya tana nunawa Jawahir da hannu,Jawahir tace "ko saboda me za'a cire?" B'oye fuskarta tayi tace "ni dai ba na so" Jawahir ta gyad'a kai tace "muga wayar" mik'a mata tayi wayar tana zuwa hannun Jawahir bata jira komai ba ta danna send,sanda wayar tayi k'ara alamun sak'on ya tafi,Ismat ta zaro idanu da sauri tace "Yaa Jawahir me kika yi?" Jawahir tace "me zanyi kuwa idan ba taya ki yak'i ba?" Ismat tace "amma kin cire word d'in ko?" Dariya Jawahir tayi tace "me yasa zan cire? A haka na tura" zaro idanu ta sake yi ta dafe k'irjinta da take ji kamar zai tsage da duka hannuwanta tsabar tsoron da take ji,kamar za tayi kuka ta dunga kallon Jawahir ta kasa cewa komai,Jawahir cikin tsokana tace "haka za ki dunga yi kullum kinji?" Shiru tayi bata ce komai ba,Jawahir tace "shi kenan tunda baza kiyi magana ba,bari na tafi duk abunda ya faru kuma babu ruwana" saurin rik'eta Ismat tayi tace "toh" Jawahir tayi dariya tace "yawwa! Zan kawo miki wani abu,but kada kiyi wasa da su kinji?" Nan ma ta sake amsawa asanyaye,wunin ranar gaba d'aya tare da Jawahir suka k'arasa yinsa a gidan,da dare bayan sun wuce gida,lokacin suna tare da su Naina da ta fad'a musu baza ta iya kwana ita kad'ai a d'akin ba,suka dunga mata shak'iyanci suna tsokanarta,wai har akhiiy ya saba mata da kwana tare da shi ne? Ita kam sai tayi murmushi bata ba su amsa ba,sanda ta gama shirin kwanciya,tunanin maganganun jawahir suka dunga zuwa mata a rai d'aya bayan d'aya,and it was there ta tuna hadisin annabi (s.a.w) da yace _"yak'i d'an zambo ne.."_ Wayarta ta d'auko bayan ta nutsu ta fara typing masa text kamar haka _"Yesterday was a lesson and tomorrow is an opportunity,do not regret about the past and expect good things from the future,live today the best way u can,have a good night and lovely dreams. Sleep tight.."_ Tana gama rubutawa bata jira shawara da zuciyarta ba ta masa sending duk da tana jin kunya sai dan ta yi alk'awari za ta bi duk shawaran da Jawahir ta bata,ta shirya za tayi yak'i da duk wasu matsalolin da suke neman sawa rayuwarta ya sauya akala,yak'in da ta kira da sunan yak'in k'watar y'anci. Tun daga ranar sai ya zama every day and night abunda take fara yi idan ta tashi kafin ace ta sauka daga saman gadonta shi ne tura masa sanyayyan text mai d'auke da kalmomin fatan alkhairi da nasara akan aikinsa,haka idan lokacin bacci ya yi sai ta tabbatar ta tura masa goodnight message sannan take kwanciya,even though bai tab'a replying text d'inta ko guda ba,a haka ta daure ta ci gaba because ta yarda da ayoyin alk'ur'an da hadisi da suke bayyana ribar mai hak'uri,sannan kamar yadda taji wani mawak'i yana fad'a a baitin wak'arsa ne cewa _"ka gayawa mutane mai hak'uri ko yaushe yake nasara da wuri.."_ She believe wata rana itama za ta kasance cikin masu nasarar,though ita kanta da farko abun ya sosa mata rai sanda ta yiwa Jawahir complaint ita tace mata kada ta gaji,ko da bazai mata reply ba ta ci gaba da tura masa a sannu za taga amfanin hakan. Kwanakin Aadil biyu da tafiya lagos su Badriyah ma suka wuce Russia,sanda suka zo musu sallama,Ismat ta ga iyayi gurin Badriyah danma abun bai wani d'ad'ata da k'asa ba,kasancewar ita a lokacin ba abunda ya dameta ba kenan,tunaninta gaba d'aya a cikin kwanakin ya ta'allak'a kan shin ta wane hanya ne za ta iya jan ra'ayin Aadil? * Day's are long gone,a b'angaren Aadil tafiyarsu zuwa lagos zuwa yanzu har an share 2 weeks da wasu kwanaki,since suka sauka lagos kuma gaba d'aya cikin kwanakin ba su da wani lokacin hutu da rana sai lokacin sallah,shima musulmi ne kad'ai suke da wannan chance d'in,Christians dake cikinsu kuwa sai dai a basu yan mintuna su ci abinci,da zaran sun kammala suke sake komawa bakin aiki,da dare kuma ba su suke samun kansu ba sai wajen 12am,wannan dalilin yasa tun saukar su ko Mami ba sosai ya samu lokaci ya kirata ba,idan ya kira kuma ba sa wani jimawa daga gaisuwa yake mata sallama,ana cikin haka sauran kwanakin suka yi ta zuwa suna wucewa,ranar ana gobe za su dawo Kano after sun yi handling result wa commissioner of health na lagos state,lokacin yana kan hanyarsa na komawa masaukinsa tunanin kiran Naina ya zo masa,saurin k'arasa bud'e door d'in d'akin hotel da yake mallakinsa yayi bayan ya rufe ya kunna light,a hankali cike da wani irin gajiya ya k'arasa saman bed ya zube,bayan ya gama maida numfashi ya tashi ya d'auko d'ayar wayarsa da tun zuwansa garin take a kashe,sanda ya dawo ya zauna yayi operating,yana cikin duba number Mami zai kira k'arar shigowar sak'onni a jere² cikin wayar ya ja hankalinsa,mamaki ne ya bayyana saman fuskarsa,because ko company ba sosai suka cika masa text a line ba though ya fi amfani da shi,gudun a dameshi yasa tunda suka zo ya kashe wayar ya ajiye yake amfani da d'ayan,kamar ba zai duba sak'onnin ba da farko,sanda ya ga rashin dacewar hakan ya kai hannu a hankali ya shiga messages..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _There is no problem in this world that doesn't have a solution,they come in a package,the trick is to match them right.._ 3⃣8⃣ Gaba d'aya ya zuba idanunsa wajen karanta content d'in,ya maimaita bin su d'aya bayan d'aya har bai san adadi ba,sanda ya sake kaiwa k'arshe ya tsaya tunanin wanda zai turo masa irin wannan sak'on,ya dunga tambayar kansa anya ba mistake aka samu ba wajen turawa? Sai dai kalmar *Husband* da ya gani tun a text d'in farko ya farkar da shi daga duniyar da ya tafi,here ya tuna wai fa ashe shi d'in yana da aure,yayi shiru sai juya wayar yake a hannunsa ya kasa aiwatar da komai,sure texts d'in sun ratsa shi,sannan kalmomin da aka yi amfani da su sun yi tasiri a kansa da zuciyarsa not a little,jikinsa a mugun mace tsabar gajiyan dake cin jikinsa da kasalance da sak'onnin suka saukar masa ya zubawa number nata idanu,ya d'auki ak'alla mintuna 3 a haka kafin ya tsinci kansa da yin gajeran rubutu ya aika mata then ya ajiye wayar a gefensa had'e da kulle idanuwansa yana sauke ajiyar zuciya. Lokacin da sak'onsa ya shigo wayar Ismat ita kam suna tare da su Naina a bedroom suna hira,da taga wayar ya yi haske ta waiga ta d'an kalli wayar ta tab'e baki ta d'auke kanta suka ci gaba da hirarsu cike da shauk'i,tun d'azu da aka dameta da kira da wani number k'asar waje tasa wayar a silent,wannan lokacin ma ko da taga haka sai bata ba da hankalinta a gurin ba,because tunaninta ya fi tafiya akan wancan number ne ake sake kiranta da shi,lokcin da ta gama shirin bacci bayan ta gama karanto bedtime prayers ta d'auko wayar cikin nutsuwa with intention of ta masa good night text kamar yadda ta saba,a nan ta ci karo da message d'insa,wani irin zaro idanu tayi with suspicion gami da tsoron anya shi d'in ne da gaske? Mamakinta har sai da yaso ya kasa b'oyuwa tsaban yadda ta shiga shock ta dunga bin content d'in da ba wani mai tsayi ba da kallo _"Thank u!"_ Shi ne abunda sak'on nasa yake d'auke da shi,though kalmar da ya iya aiko mata da shi kenan,sai dai a gefen Ismat sosai word d'in ya jefa zuciyarta cikin tsananin mamaki,because bata tab'a tsammanin samun hakan daga gurinsa ba,tsayin kwanaki 20 kullum take masa message,dai² da sau d'aya bai tab'a mata replying ba bare ta gane yana ganin sak'on nata ko ba ya gani,ya yi appreciating ko bai ba sai a yau,d'an lumshe kyawawan idanuwanta ta samu kanta da yi,underneath take sake jin wani irin sensational feeling yana taso mata,tayi ajiyar zuciya har lokacin idanunta a kulle ta sake k'ank'ame wayar,yau d'aya da ta ci karo da amsarsa ya jefa zuciyarta cikin wani irin shauk'in da da za'a tambayeta me take ji amsarta za ta iya cewa bata sani ba,sanda ta gama d'okin ganin reply da yayi mata a nutse ta fara typing masa wani sabon sak'on _"When i first saw u,i was left speechless,no words could come out and i felt numb,it took me a while before i could gather my senses back,but when i was back i realized that u had already left.."_ A bangaren Aadil lokacin da yaga sak'on da ta sake aiko masa,cike da kasala ya d'aga wayar yana bin content d'in da idanunsa,wani irin kallon k'urillan da ya dunga yiwa message d'in as if bazai daina ba,a gefe d'aya kuma gaba d'aya yaji veins d'insa sun kasa kwakwaran motsi,wani sabon charge da kwakwalwarsa ta d'auka even his finger sai da ya gagaresa d'agawa,ya dunga juya words d'in a rai yana maimaita su akan harshensa,sanda ya tattara nutsuwarsa a hankali tunanin ranar da ya fara ganinta da duk abubuwan da suka faru tsakaninsu ya fara dawo masa kamar yanzu komai yake occuring,ranar dinner auren elder brother d'insa Dr Fadl,a lokacin suna zaune tare da Fawad ya tab'a shi,ya d'aga kai a hankali ya kallesa ba tare da yace komai ba,kamar yanzun ya jiyo maganar Fawad a cikin kunnuwansa yana cewa "let's go" lumshe idanunsa yayi ya bud'e har sanda suka gama yiwa su FADL d'in lik'i ganin komai yake fresh a idanunsa,lokacin da yake k'ok'arin barin wajen shi dai ya ji ya buge mutum,yayi saurin d'aga idanunsa ya kalli side d'insa da niyyar dubawa,it was there his illuminated eyes suka sauka kan kyakykyawar fuskarta tana dariya kyawawan jerarrun fararen hak'oranta a waje,since ya fara kallonta yaji ya kasa aiwatar da abunda yayi niyyar yi,bayan tsayin lokacin da ya d'auka wajen kallonta da yaga bata ma san abunda yake faruwa ba yayi ajiyar zuciya a hankali cikin wani irin kasala ya juya ya fara tafiya zai bar wajen,kad'an ya rage ya sauka daga saman stage d'in yaji maganar Naina da tayi caraf ta rik'e masa hannu tana fad'in "Aakiiy! Ai mu baka mana lik'in ba za ka tafi!" Bai san ya akayi ba ya ga ta juyo da sauri suka yi musayar kallo then ta d'auke kai,sai kuma yaga ta rik'o hannun y'ar uwarta da suke tare,tunda ya kalleta sau d'aya shi dai haka kawai ya tsinci kansa da kasa barin gurin kamar yadda yayi niyya da farko,sanda yayi musu spraying nigerian note mafi girma idanunsa har lokacin akanta though ita tak'i yarda ta sake kallon direction d'insa,ya sake jin maganar Naina da har sannan bata sake masa hannu ba tana fad'in "Hello friend! Meet my akhiiy Dr Aadil Junayd Mutallab" k'in juyowa tayi har sannan,Naina tayi murmushi a hankali tana rik'e da hannunsa suka dawo ta gabanta,a shagwab'e tana kallonta tace "Friend ba za ku gaisa da Aakiiy na ba?" Saurin d'agowa yaga ta yi ta kalli Naina,ta k'irk'iro murmushi da siririyar muryarta da yake jin tana amsawa a duka ears d'insa yaji ta ce "Ina yini?" Har suka gama gaisawa kuma bata sake yarda su had'a idanu ba,after then ya juya ya bar wajen. Wani k'ak'k'arfan ajiyar zuciya ya sake saukewa,lokacin da yake tunanin marin da ta fallawa Fawad,bai san lokacin da ya saki wani murmushin mugunta ba ya bud'e idanunsa a hankali ya juya ya kalli wayar dake gefensa,lokacin da ya d'auka number Mami ya fara kira,bayan sun gaisa a nan ya sanar mata gobe za su dawo Kano,tayi masa addu'ah after then suka tab'a hira sannan suka yi sallama,yana katsewa ya kira line Naina,a time d'in Naina kam har ta fara bacci Ismat ce kawai idanunta biyu a cikinsu,itama tunani ne da ya mata yawa haka kawai sai taji ta kasa baccin,Naina dake tsaka da jin dad'in baccin data samu ya d'auketa k'arar da wayar ta dameta da shi yasa a fusace tayi answering call d'in idanunta har lokacin a kulle,tsaabar baccin dake kanta bata ko tsaya duba sunan wanda ya kira ta ba tace "hello!" Shiru yayi bai ce komai ba,ta sake cewa "hello! Who's on the line?" Again yak'i magana saboda yadda take amsa masa da fad'a²,cikin jin haushi a tsiwace tace "idan baza ayi magana ba kada a sake kirana bacci nake.." Tana fad'a bata jira ba ta katse kiran,sake kiranta Aadil yayi,da ta d'auka a fusace tace "didn't i told u koma waye kada a sake kira na idan baza ayi magana ba?" Kamar wani mai mulki yana had'a rai as Naina na kusa da shi yace "sannu fitsararriya" a 180 tayi saurin bud'e idanunta gami da mik'ewa ta zauna,tana zaro idanu jin maganarsa ta d'aga wayar daga jikin kunnenta ta duba,sunansa da ta gani ya bata tabbacin shi d'in ne da gaske babu wasa,a ladabce tana langab'ar da kai tace "akhiiy!" Saurin bud'e idanj Ismat tayi ta zuba mata su ta cikin dim light d'in tana kallonta da sake saurarenta,Aadil dake sauraren Naina yace "haka kike ma masu kiranki?" Kame² ta fara kafin ta tattara kalmomin tace "I'm sorry akhiiy" tsaki yayi,cikin rawar murya ita dai ta fara gaishe shi,yadda yake amsawa kamar wanda aka yiwa dole,after then yace "arhm!" Kamar zai fadi abun,sai kuma yayi shiru ya kasa k'arasawa,da taji haka har ta bud'e baki za ta tambayesa sai kuma tayi shiru itama,sanin ba gwaninta ake masa ba,sanda ya sake cewa "Mmm!" Still ya sake yin shiru kamar wanda harshensa ya yi masa nauyi,yaji ya kasa furta komai,Ismat kam duk ta baza kunnuwanta tana sauraren abunda Naina take yi,since taji ta ambaci akhiiy ta tattara sauran nutsuwarta ta tura su wajen son jin abunda za tace,even though bata kama suna ba akhiiy kawai ta ambata,but yanayin nutsuwar da tayi da rawar bakin da take wajen ba shi hak'uri ya tabbatar mata shi ne,Naina ta gaji da shirunsa ta daure duk da tsoron dake shak'e a zuciyarta tace "akhiiy! Akwai wani matsala ne?" Rasa abunda zai ce yayi,k'arshe kawai ya fake da fad'in "nothing!" Naina da bata yarda babu komai ba ta gyad'a kai kawai,kafin ta sake magana a hankali taji ya ce mata "good night" ya katse kiran,da kallo tabi wayar tana tab'e baki,haushin katse mata bacci da yayi ya tunzurota,tana sakin wani malalacin tsaki a fusaceta koma ta kwanta "ya san babu komai kawai zai kama kiran mutane da wannan lokacin? Shi ya sani idan akwai yace babu.." Kulle idanu Ismat tayi a hankali,though bata ji me yace ba but the way Naina take mitar abun yasa ta fahimci abunda ya faru,har dare ya raba bata iya samun bacci ba sai juyi take yi,taga da tayi asarar lokacinta a banza gara ta mori daren ta wani b'angaren,ta tashi ta d'auro alwala,bayan ta gabatar da sallah raka'a biyu tayi addu'o'i masu tsayi,a nan saman abun sallar bacci ya d'auke ta cike da mafarkai masu dad'i da tsayawa a rai,da asubah Naina ta farka da ciwon mara,ta tashi da sauri jin mararta ta fara ciwo kad'an² tana shiga bathroom taga alamun period d'inta,a gurguje ta fito with intention of ta duba pad,k'arar rufe k'ofa ya farkar da Ismat ta bud'e idanunta a hankali ta d'aga kai jin alamun motsi,sanda taga Naina na k'ok'arin fita tayi ajiyar zuciya tace "ina za kije?" Saurin waigowa Naina tayi tace "matsala aka samu zanje pharmacy!" Ismat da ta fahimci abunda ke faruwa tace "to ai ba sai kin fita ba" Naina tace "zanje na duba wani magani ne" gyad'a kai Ismat tayi tace "alright" Naina tana barin d'akin ta sake mayar da kanta ta kwantar,kusan mintuna biyu ta d'auka a haka kafin da sauri kamar wacce aka tsikarawa abu ta d'ago tana kallon agogo taga 4:56am da sauri ta tashi tayi hanyar bathroom,alwala ta sake d'aurawa tana fitowa taga Naina har ta dawo,ta wuce ta fara tashin Madeeha kafin ta koma saman pray mat ta tada sallah. Da safe lokacin da suka je gaida Mami a bakinta suka ji labarin dawowarsa,bayan sun baro wajenta Madeeha cikin sigar tsokana tana kallon Ismat tace "Mar'at akhiiy! Nifa banga kina shirin tarban mijinki ba,haka zai dawo babu wani abu special da aka tanada saboda shi?" Kallonta Ismat ta tsaya yi baki bud'e ta kasa magana,Naina dake sauraronsu ganin yadda Ismat tayi tace "gaskiya dai mar'at akhiiy ya kamata ace anyi wani abu saboda dawowarsa" kawar da kanta tayi ba tare da ta ce musu komai ba underneath take tambayar kanta me za tayi? Bata san a fili tayi maganar ba sai da taji maganar Madeeha tana fad'in "komai ma kiyi masa indai zaisa hankalinsa ya dawo kanki" ware idanu tayi a tsorace tace "kin ji abunda nace ne?" Da sauri Madeeha ta gyad'a mata kai,jikin Ismat a sanyaye kamar za tayi kuka tace "ni gaskiya ban san me zan yi ba" matsowa kusa da ita Naina tayi ta rik'o duka hannunta,a nutse tace "u've to think dear lokaci fa yana k'urewa,ke mace ce wacce Allah ya yiwa baiwa da abubuwa da yawa,i know kina da wadataccen ilimi,kinsan hak'k'ok'in mijinki da suke kanki,sannan kin san yadda za ki iya jan ra'ayinsa zuwa kanki,me yasa baza kiyi amfani da duk wasu opportunities da suke Hannunki ba? Duk taurin kan namiji sai dai idan bai had'u da mace ba,for sure shi kansa akhiiy da yake wannan had'e ran har yanzu wata rana za ki sauya shi.. But yanzu duk ba wannan ba,ku tashi muje idan muka dawo sai muga abunda ya kamata muyi" idanun Ismat akan Naina a sanyaye tace "ina za muje?" Naina tace "idan munje za ki gani,let's not to miss this opportunity please!" Ba don Ismat ta so ba haka ta tashi,Naina ta tambayar musu fita a gurin Mami,bayan sun gama shiryawa Ismat ta saka k'aton hijab d'inta har k'asa suka fito,sanda suka je yiwa Mami sallama za su tafi,tana kallon Naina tace "za ku dawo da wuri ne?" Naina tace "sure Mom! Ana gama mana za mu taho" Mami ta gyad'a kai tace "alright! Ku kula da kyau ba na son tuk'in siyar da rai,Allah tsare min ku ya dawo min daku lafiya.." Suka amsa "ameen" har sun kusa fita Mami ta kira Naina,Naina ta dawo tana fad'in "here i'm Mom" Mami tace "akwai kud'i a hannunki ne?" Dariya tayi tace "A'a za muyi amfani da ATM" Mami tana dubanta tace "idan kuma gurin basa using P.O.S fa? Sai kunyi yawon neman ATM?" Dariya ta ci gaba da yi while tana cewa "Mami yanzu fa an samu ci gaba,kusan ko ina akwai masu pos nearby idan babu a gurin da kaje" harararta Mami tayi tace "duk da haka ban amince da wannan maganar ba,wuce ki d'auko kud'i a can" ta mata nuni da bedside drawer,wucewa tayi ta bud'e taga kud'i da yawa a gurin a shirye,ta waiwaya tana kallon Mami tace "Mami nawa zan d'auka?" Bata kalleta ba tace "ki d'auki yadda zai muku" babu musu ta d'auki wrapper d'aya,ta juya ta nufi hanyar fita da sauri tana cewa "sai mun dawo Mami" Mami tace "Allah tsare",a parlon k'asa ta tarar da su suna jiranta,ta k'arasa saukowa da sassarfa suka fita,Naina ita ke driven Madeeha ta zauna back seat,suna tafe suna hira yayin da a gurin Ismat ita kam tunanin maganganun Naina kawai take yi,har suka tsaya wani saloon,gyaran kai aka fara yi musu then aka musu lalle jaa da bak'i,duk kuma ismat itace a farko,ba su suka taho daga gurin ba ba sai wajen azahar,suna shigowa gidan basu tsaya ba suka shiga kitchen duk da maidservant da suke da lokacin Naina hanawa tayi suyi dinner ranar,da taimakon Ismat ita da Madeeha suka shirya lafiyayyun dishes,kafin suka wuce bedroom suka fara shiri,still Ismat ce ta fara yin wanka ta fito sanye da bathrobe Naina dake k'ok'arin shiga bathoom tana rik'e da k'ofar toilet d'in tace "Mar'at akhiiy! Pease ki bari Sis ta miki kwalliya" murmushi Ismat tayi mata ba tare da ta ce komai ba,Naina da taga haka ta san za ta tsaya Madeeha tayi mata kwalliyar tayi dariya tace "thank u Mr's Aadil Junayd Mutallab" ta karasa shigewa ta bar su,lokacin da ta fito ta same su har Madeeha ta taya Ismat d'in ta shirya,ta kalli Ismat fuskarta d'auke da murmushin tsokana tace "wow! Mar'at akhiiy anya idan akhiiy ya ganki yau bazai kusa sumewa ba?" B'ata rai Ismat tayi tak'i kallonta,Madeeha ta fara dariya tace "nima jiransa nake idan ya dawo dama sai ya biya ni b'ata lokacin da nayi a kan fuskar matarsa" still bata kula su ba ta ci gaba da danna wayarta,tsaf ta fahimci tsokanarta suke kuma so suke ta tanka,ganin yadda tayi da fuskarta kad'an take jira ta fashe musu da kuka babu shiri Madeeha ta bar gurin tana dariya k'asa². Around 6pm motar da taje d'auko shi daga airport ta shigo compound d'in gidan,driver yayi parking ya bud'e masa motar,a nutse ya fito cike da salo mai burgewa da jan hankali,Bala dake aikin bawa flowers ruwa yana hango fitowar Aadil daga mota ya ajiye hose d'in hannunsa da sauri ya k'arasa gurin motar yana yi masa barka da zuwa,ya amsa yana ci gaba da tafiya,har ya yi nisa yace bala ya shigo masa da kayansa,bala ya amsa da girmamawa,lokacin da yake k'ok'arin saka k'afarsa cikin parlor wakar Umar M.Shariff mai taken *HAR ABADA!* ita ta fara welcoming na sa,surround sound da suka had'a da shi sai duka yake wak'ar ya karad'e ko wane edge na apartment d'in ko sallamar da yayi shi kad'ai ya san ya yi,yana shiga direct ya wuce gurin Mami,lokacin yana haurawa sama wani baitin da M.Shariff yake yi lokacin ya sa hankalinsa komawa kan wak'ar yana tafiya yana sauraren abunda yake fad'a _"Da rai lafiya take amfanuwaa.. Da lafiya ake more rayuwaa.. A rayuwa so na kau da damuwaa.. Da damuwa akan rassa rayuwaa.. Soyayya ce da ba'ayin kwatancee.. In ka yi dacee hankalinka kwancee.. Idan ta b'aci sai ta sa a zaucee.. Mafita ce addu'ah a takaicee.. Da ke na dacee.. A soyayya banda ya kee.. Har abada da ni da ke... Da'iman!²"_ Har ya shiga gurin Mami suka gaisa tayi masa barka da dawowa hankalinsa na kan sauraren wak'ar because har d'akin Mami ana ji,bai wani jima ba sosai ya fito yace zai je yayi wanka,Mami tace toh tana k'ara yi masa sannu,lokacin da ya fito tuni wak'ar ya k'are sai wani da ya shiga still shima dai na M.Shariff d'in ne da yake cewa _"Cikin d'aya a cire d'ayaa.. Zai zamo ba ko d'ayaa.. Ni dake mun zam d'ayaa.. Ba mu fatan rabuwaa.."_ Though tun asalinsa ba ma'abocin son wak'a bane hasalima shi bai cika zuwa gurin da ake hayaniya ba,yau d'aya wak'ok'in nan sun sa yaji sha'awar sauraronsu,ya sakko yana tafiya yana tunanin kalmomin da yaji mawak'in ya fad'a tun a wak'ar farko,underneath sai tambayar kansa yake yi wai dama abunda kalnar *SO* d'in take nufi kenan? Ya sakko zai wuce bedroom yaga bala ya fito ya tsayar da shi,bala ya d'an sunkuya cikin sigar girmamawa yana sauraren maganar da Aadil d'in zai fad'a,kamar wanda ba ya son aji me zai fad'a yace "me ya samu line ka idan na kira ba na samu?" Shafa kai bala yayi cike da girmamawa yace "Yallab'ai wallahi wayar ce ta samu matsala" Aadil dake sauraronsa yace "tun wane lokaci?" Bala yace "kusan sati biyu kenan" jinjina kai Aadil yayi yace "baka sai wani ba kuma?" Kasa amsawa bala yayi saboda shi dai ba siyan waya ne a gabansa ba yanzu,Aadil ya kalleshi ganin bai ce komai ba yace "shi jenan jeka za mu had'u da safe in sha Allah.." Godiya bala yayi masa ya juya ya bar wajen,Aadil ya bishi da kallo then ya kai hannu zai bud'e k'ofar,dai² lokacin Ismat ta gama sauraron hirarsu,da farko ta dan tsaya tana jira taga ya shigo,sanda taji shiru ta kai hannu ta bud'e door d'in za ta fito,shi kuma zai shiga suka yi karo...... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _God has given each of us the power to rule our own lives,now it is our duty to make the best use of it..✊_ 3⃣9⃣ Baya tayi za ta fad'i da sauri yasa hannu ya tarota,a hankali ya sauke gray eyes d'insa akan kyakykyawar fuskarta dake d'auke da make-up ya shiga k'are mata kallo,not a little tayi wani irin sanyayyan kyau da ya dunga fizgarsa,ya dunga zagayawa da idanunsa a kanta ya kasa sakinta ta wuce,ita kanta Ismat lokacin da ya rik'ota haka kawai ta tsinci kanta da d'aga manyan idanunta ta zuba masa su,yadda yake kallonta haka itama take kallonsa duk da yadda zuciyarta take cike taf da tsoro,sanda suka share mintuna 5 a haka babu wanda ya iya magana cikinsu sai kallon-kallo da sukema juna,Naina dake tahowa za ta fita tana ganinsu tayi sauri ta koma da baya,tsaban gulma dake cinta tana zuwa inda Madeeha take a sad'ad'e cikin rad'a tace "Sis juya kiga wani abun mamaki" saurin waiwaya Madeeha tayi da yake itama akwai son jin gulma,yadda taga Naina tayi kiranta assured her there's something special da take son nuna mata,ko da Naina ta nuna mata su bata hak'ura haka ba sai da ta kunna camera ta saita shi kan video ta shiga d'aukansu,rufe baki Madeeha tayi a 180 tayi saurin juya baya,cikin sub'utar baki tace "kaii! Haka akhiiy ya iya kallon love dama?" Fashewa Naina tayi da dariya,while su kuma dariyar da tayi ya basu damar dawowa duniyar su,a hankali cikin wani irin mutuwar jiki ya saketa,ita kam a nata b'angaren sanda ta samu ya saketa sanin su Naina suna cikin d'akin ne yasa duk ta rikice ta fara kame² maganarta a sark'e ba dan ta shirya hakan ba ta furta "sannu da zuwa!" Lumshe idanuwansa yayi a hankali kamar mai shirin yin rad'a yana wucewa yace "thanks" Naina tayi saurin k'unshe baki ganin irin kallon da ya watso mata tace "barka da dawowa akhiiy!" Kai ya gyad'a ba tare da ya yi magana ba,Madeeha ma tayi masa barka da zuwa,da ido Naina ta yi mata signal suka nufi hanyar fita da sauri,suna k'arasowa inda Ismat take cikin sigar tsokana Madeeha ta fara cewa "Mar'at akhuuna! Sai da safe!" Saurin kallonsu Ismat tayi,suka yi mata dariya Naina tace "Yau dai mun barki da mijinki.. A kula mana da d'an uwanmu please.." Ta k'arasa maganar tana mata wink suka yi saurin ficewa,da kallo ta binsu ta kasa cewa komai,Aadil dake tsaye can daga nesa ya zuba mata idanunsa da idan ba kusa da shi kake ba ba lallai ka fahimci kai yake kallo ba,yadda yaga ta tsaya a gurin kamar wacce aka sassak'a ko wacce ke son bin su Naina ya d'auke kai yana tab'e baki ya ci gaba da unbuttoning hannun white long sleeve dake sanye jikinsa then ya juya ya shige bathroom,lokacin da ya fito bai tarar da ita a d'akin ba,har ya kammala shiryawa kuma bata shigo ba,ya d'aga kansa ya kalli agogo da yaga lokacin sallah ya kusa cikin sauri ya nufi hanyar fita,a parlor ya gansu sun had'a kai suna k'us²,suna ganin fitowarsa suka yi shiru,har lokacin basu kashe kid'an da suka kunna ba,sai dai wannan karon wak'ok'in Hamisu- breaker ne suke tashi inda yake sake fayyacce ma'anar abunda kalmar *SO* ya k'unsa,ya wuce abunsa ba tare da ya ce musu komai ba deep down yana jin kamar dan shi suka kunna kid'an,da suka ga ya fita bai ce musu komai ba su kansu sunyi mamaki,Madeeha ta kalli Naina fuskarta d'auke da mamakin abunda ya faru tace "Sis wai anya akhiiy ne kuwa?" Naina tace "nima wallahi abunda zan tambayeki kenan,na ga ya fita bai ce mu kashe ba" Madeeha ta jinjina kai tace "abun dai da mamaki." Bayan ya dawo daga masjeed yana shigowa ya tarar sun bar parlon,a saman abun sallah ya tarar da ita lokacin da ya bud'e k'ofar,maganarsa a can ciki ya yi sallama ya wuce,kasa d'agowa tayi da taji maganarsa ta dai amsa sallamar da yayi shima ba yadda zai ji ta clearly ba,since ya shigo d'akin kuma duk sai ta sake rikicewa kamar wata mara gaskiya,bai wuce mintuna biyu da shigowarsa ba aka fara kiranta a waya,kallon inda yake ta fara yi kafin ta tashi ta d'auko wayar,number da ta gani yasa ta yin siririn tsaki tayi kamar baza ta d'auka ba,sanda ta sake kallon direction d'insa for the second time sannan ta amsa kiran,maganar Badriyah taji cikin kunnenta,tayi tsaki mai rai da lafiya a d'an fusace tace "didn't i warned u ki daina kira na? Me kike buk'ata a gurina da baza ki barni nayi rayuwa cikin nutsuwa ba eh?" Dariya Badriyah tayi mai cike da jin dad'i tace "haba ke kuwa,yanzu laifi ne idan na kira ki mun gaisa? Kada ki manta babu yadda za kiyi da ni,nima kuma haka,jini d'aya muke so ki daina b'atawa kanki lokaci da tunanin yanke alak'ar mu?" Girgiza kai tayi tsabar yadda ranta ya sosu da kalaman Badriyah,a hankali ta fara calming kanta idanunta a rufe tace "i've already told u ba na son wani alak'a tsakanina dake,ya kamata ki sani da da yanzu akwai bambanci,kada kiyi tsammanin za ki sake samun wani dama a guri na,kin ruga kinyi wasa da ni a baya,yanzu k'arya kike kice zan saurareki,kin yi k'ok'ari dai a baya kin shiga jikina,yarda da nayi dake kuma a wancan lokacin yasa na kasa gane abunda kike shirin aikata min.. Amma ki sani ba ni kika yiwa ba Badriyah kanki kika cutar,sure akwai ranar da idanunki za su zubda hawayen nadamar cin amanata da kika yi,sai kin san cutar wanda ya aminta da kai ba shi da dad'i..." Wani k'ak'k'arfan dariya Badriyah ta saki,tana gyara zaman earpiece d'inta maganarta babu alamun nadama tace "Wow! Bravo alaik sweetheart.. Ashe kinyi baki?" Shiru Ismat tayi bata ce komai ba,Badriyah dake dariya har sannan tace "u know what sweetheart?" Ismat dake jin wani zafi yana taso mata underneath tace "sai kin fad'a" Badriyah tace "Tun wancan lokacin idan baki manta ba sai da na ba ki dama ki tambayi d'an uwanki,amma sai kika kasa saurare na,babu abunda nayi miki,ki yarda da ni ban ci amanarki ba Ismat ke ce dai kika kasa fahimta ta" wani tsawa Ismat tayi mata da fad'in "Dallah rufewa mutane baki,wa za ki fad'awa haka ya yarda? Ke mak'aryaciya ce,azzaluma wadda bata san halacci ba,kin yaudare ni a lokacin da nake ganin baza ki tab'a aikata min haka ba and the worst part of it u betrayed me Badriyah.. Kin rusa duk irin yardar da nayi miki,sannan duk wannan bai miki ba sai da kika aure mutumin da kin san..." Shiru tayi saboda muryarta da ya sark'e,a hankali wasu irin hawaye masu k'una suka fara sauka kan fuskarta,Badriyah dake sauraronta tayi murmushi silently tace "kina zargina da cin amanarki right?" Ismat tayi shiru bata amsa mata ba,ta sake yin murmushi tace "shi saurayin naki baki yi zargin da had'in bakinsa aka ci amanarki ba? Ko kuwa saboda kina sonsa har yanzu shi yasa baki ga laifinsa ba?" Kukan dake shirin kwace mata ta fara had'iyewa muryarta a raunane tace "duk abunda kuka yi kada ku manta akwai Allah sannan akwai ranar sakamako,abunda kuka aikata a yanzu kamar bashi ne kuka ciyowa kawunanku,if Allah wills lokacin da za ku biya yana nan zuwa.." Tana fad'in haka bata jira jin wata magana ba ta katse kiran had'e da saka kanta tsakanin cinyoyinta ta fashe da kuka mara sauti,duk abunda take yi daga inda yake zaune yana clicking iPad d'insa yana kallonta yak'i cewa komai sai da tayi mai isarta tayi shiru dan kanta,har yaje sallar isha'a ya dawo yana kula da yadda jikinta yake a sanyaye,kallo d'aya za ka mata ka fahimci tana tattare da damuwa,al'amarin ya mugun d'aure masa kai yana son ya tambayeta amma ya kasa,haka ya ci gaba da zuba mata idanu. Tun daga ranar kusan kullum sai Badriyah ta kirata,sai dai tak'i d'auka,idan tayi nacin taga bata kulata ba kuma sai ta hakur'a,while a gefe d'aya kuma tunda Aadil ya dawo daga tafiyan su Naina suka d'auke mata k'afa,gaba d'aya idan ba ita ta neme su ba basa zuwa,abubuwa da yawa suna damunta cikin kwanakin sai dai ta rasa wanda za ta sanarwa,ko Jawahir ma yanzu ba sosai take fad'a mata abubuwan da suke faruwa ba,idan ta tambayeta kuma ba-ta sakewa yanzu ta fad'a mata matsalolin da take fuskanta,kullum za suyi waya da Mom da Barraq amma hakan sam ba ya rabata da damuwar da take tare da ita,but yanaa rage mata kaso mafi girma. Zaune cikin d'akin suke sai dai kowa da inda yake sannan kowa da abunda yake yi,wayarta dake hannunta take dannawa tana duba wani Islamic group da Naina ta bada number ta aka sata babu jimawa,sanda taga shigowar sak'o daga number da Badriyah take kiranta da shi,a hankali ta tab'e baki ta ci gaba da duba tambayar da taga an tura anata muhawara akansa,tsautsayi da rabon ayi har ta gama hiran tayi sallama da wad'anda suka fara sabawa da su a group d'in,lokacin ta fita zuciyarta tasa ta duba abunda Badriyar tace,tunda ta shiga taga sak'on pictures da videos ta aiko mata take jin gabanta yana fad'uwa,duk da haka ta daure ta fara downloading,sanda hotunan suka gama bud'ewa tayi clicking picture d'in farko idanunta suka sauka kan Badriyah dake kwance saman k'irjin Fawad fuskokinsu d'auke da murmushi,yadda ta gansu decent ya tabbatar mata ba a gida suke ba,tab'e baki tayi ta wuce,again shima dai na gaba dariyar suke sai dai yanayin d'aukan ba irin wancan bane selfie suka yi,kayan dake jikinsu kuma ya gwada mata suna jin dad'in yanayin da suke ciki,ta ci gaba da kallo a hankali wasu pic d'in idan ta kalla sai ta ji kamar ta kira ta zazzageta sai ta tuna alk'awarin da ta yiwa Mom sai kuma ta fasa a haka har taje k'arshe,videos d'in ta fara bi a nan kam kasa daurewa tayi dan yadda Badriyah ke showing mata yadda suke gudanar da rayuwarsu cike da soyayya,wani video da ta zo tun kafin ta kunna zuciyarta ta fara warning d'inta amma sai bata ji ba ta bud'e,ai bata ma kai ga gama kallon ba ta ajiye wayar k'irjinta sai bugawa yake ta rufe idanunta tana karanto duk addu'ar da yazo bakinta,hankalinta yayi mugun tashi nutsuwa ta gagareta samuwa,a hankali wasu irin hawayen nadamar bud'e sak'on suka fara zubo mata,saurin tashi tayi ta wuce bathroom saboda kukan da taji yana son kwace mata,Aadil ya d'aga kai ya bita da kallo,sanda ta shige bathroom d'in tana share hawaye haka kawai ya ji ya kasa samun nutsuwa,ajiye iPad d'in hannunsa yayi ya tashi a nutse ya k'araso gurin da ta tashi ya d'auki wayar da ta ajiye,a hankali ya bud'e ya fara duba abunda ya sata kuka,ransa ya mugun b'aci da abunda ya gani,a fusace yana fesar da wani irin zazzafar iska ya jinjina kai,bathroom d'in ya fara nufa yayi knocking,Ismat dake kuka k'asa² tayi sauri ta wanke fuskarta jikinta har lokacin bai daina rawa ba ta bud'e k'ofar kanta a k'asa tana wasa da yatsun hannunta,kallonta ya fara yi kafin yace "come with me!" Ya juya ya barta a gurin,a hankali ta biyoshi a baya,sanda ya zauna ya nuna mata wani kujeran yace "sit!" Samun kanta tayi da bin umarninsa,yana kallon fuskarta da tayi ja a nutse yace "tell me what happened to u?" Girgiza kai tayi ta kasa magana,ya zuba mata idanu yana jira yaji abunda za ta fad'a,sanda yaga ba ta da niyyar cewa komai yana d'age girorinsa yace "me yake sa ki kuka?" Har ta bud'e baki za tayi magana taji yace "don't dare tell me nothing.." Sake sunkuyar da kanta tayi saboda yadda taji ya d'aure ta da jijiyoyin jikinta,gaba d'aya ta kasa bud'e baki ta fad'a masa,ganin baza ta yi magana ba yana dubanta k'asa² yace "ke ba ki da aiki ne sai kuka?" Still ta kasa ba shi amsa,tab'e baki yayi daga haka bai sake mata magana ba ya d'auki d'aya a cikin wayoyinsa dake ajiye yayi y'an danne² kafin ya kai wayar kunnensa,bata san me yake yi ba sai maganarsa taji cikin alamun fusata "Yeah! Man ka ja wa matarka kunne,either to stop sharing such videos to..." Sai yayi shiru ya kasa k'arasawa,ita dai tana ta zaune sai wasa take dake ring d'in hannunta bata ji me aka ce a d'ayan b'angaren ba,amma maganganun da yayi sun tabbatar mata ya ga videos d'in da Badriyah ta tura mata,wani irin kunya taji ya rufeta duk da ba ita ta tura ba ta dunga jin kamar za ta nutse a gurin,har ya gama wayar bata iya d'ago kanta ba,shima ko da ya gama wayar bai sake ce mata komai ba ya ci gaba da abunda yake gabansa. *Some weeks later...* Kiran da federal government tayi ga *ASUU* akan ko dai su janye strike d'in da suka tafi tsayin watanni uku baya,su koma bakin aiki cikin satin da za'a shiga ko kuma za ta d'auki mummunan mataki akan duk wanda bai ji ba,wannan dalilin yasa su Badriyah da aka je k'asar waje aka tare fara shirin dawowa Nigeria,kimanin watanni biyu and some weeks kenan da tafiyarsu wanda yayi dai² da fara laulayi da Badriyar tayi,fi'ili da iyayi nan suka sake samun gurin zama,motsi kad'an ta fara shagwab'a shi kuma gogan ya dunga biye mata kenan,yayin da a gefen Ismat har zuwa lokacin tsakaninta da Aadil ba ya wuce gaisuwa,sannu da zuwa,sai idan ya ji ba ya son zuwa dining,ko da dare yace ta dafa masa coffee,tun ranar da Mami taja masa kunne akan Naina da yake takurawa ta dafa masa al'halin yana da mata sai bai sake sakata ba,itama Ismat d'in ko a lokacin bai fara saka ta ba,sai daga baya da yaji bazai iya hak'ura da sha ba,duk sanda ta kawo masa zai mata godiya,daga haka ba zai sake magana ba itama ba za ta sake cewa komai ba har su kwanta bacci,tsayin watanninta biyu da wasu weeks da zuwa gidan amma bata tab'a fita ba,ko gida ma bata je bata tab'a zuwa ba,Mom ma har lokacin ta k'i zuwa duk nacin da take mata akan tazo,Barraq kam ya zo mata sau biyu,sai dai bai wani jima ba ya tafi,Jawahir ma dai ta kwana biyu bata zo ba,tunda ta fara laulayi gaba d'aya fita ma idan ba dole ya zamar mata ba Dr Fadl ya hana ta,yau kam tunda ta samu labarin dawowar su Badriyah take jinta kamar ba ta da lafiya tunanin hanyar da za ta bar gidan har su zo su tafi ba tare da sun had'u ba ya dami zuciyarta,sanda Mami ta kula da yanayinta tana kallonta cike da kulawa tace "daughter are u okay?" Sunkuyar da kai ta samu kanta da yi ta kasa magana,Mami dake studying yanayinta tace "ko dai akwai wani matsala tsakaninki da Aadil?" Kai ta girgiza a hankali tana k'irk'irar murmushi tace "babu Mami" Mami tace "ki fad'a min gaskiya if there's anything dake faruwa tsakaninku na yiwa tufkar hanci tun bai yi nisa ba" murmushin k'arfin hali ta sake yi a sanyaye ta sake cewa "A'a babu Mami" Mami ta gyad'a kai ba don ta yarda da amsarta ba tace "idan akwai kika ce min babu na bincika na gano da kaina zan sab'ar miki!" Still fuskarta da murmushi tace "Allah babu komai Mami" Mami tace "Allah sa babu d'in kamar yadda kika fad'a","ameen" tace,sanda aka jima duka occupants d'in gurin sunyi shiru kowa da abunda yake yi,ba ma kamar Madeeha da tafi maida hankalinta kan wayarta tana sakin murmushi,d'ago kai Ismat tayi a hankali cikin wani irin braking voice tace "Mami da..ma!" Sai tayi shiru ta sake sunkuyar da kanta tana matsa fingers d'inta,Mami dake kallonta tunda ta ambaci sunanta tace "fad'i mana.. Me ya faru?" Maganarta a sanyaye tace "Da..ma Mami ina son tambayarki ne idan kin bari ina son zuwa gidanmu.." Daga haka sai ta sake yin shiru,murmushi Mami tayi tace "babu damuwa daughter,ki sanar da mijinki sai ya kaiki.." Ajiyar zuciya tayi saboda bata yi tsammanin Mami za tayi saurin amsawa ba,tayi mata godiya cikin jin dad'i,d'ago kai Naina tayi da sauri tace "Mar'at akhiiy gaskiya zanje nima.." Mami tace "ina za ki?" Naina tace "Mami zan bita muje tare" girgiza kai tayi tace "A'a baza ku bita ba" b'ata rai Naina tayi tace "Kaiiii! Mami Allah mun jima fa bamu fita ba" Mami ta aika mata harara tace "waye ya hanaki fita?" Kallon Ismat Naina tayi tace "to Mami ai tunda mar'at akhiiy tazo bamu sake fita ba fa,dan Allah mar'at akhiiy kisa baki" Mami tace "A'a sai dai tasa k'afa" dariya su duka suka sa,Ismat dake murmusawa tace "Mami ki barsu mu tafi tare" kai Mami ta girgiza tace "sai wani zuwan sa raka ki,amma yanzu tare da shi wancan mutumin za kuje" kukan shagwab'a Naina ta fara tana bubbuga k'afa tace "to Mami mu tafi tare mana.." Mami ta katseta da sauri tace "Na ce ba yanzu ba ko? Kada kisa na hana ku zuwa gaba d'aya.." Saurin rufe bakinta tayi tace "a'a to kiyi hak'uri na yi shiru" Mami ta sake aika mata harara tace "A'a ki ci gaba da magana dai" dariya tayi tace "Allah Mami bazan sake magana ba",sanda Aadil ya shigo gidan Mami da kanta tayi masa maganar zuwa gidan su Ismat,yayi shiru bai ce komai ba,da taga haka tana kallonsa fuskarta a had'e tace "Yallab'ai da kai nake magana ka yi min shiru" kamar ba ya son zuwan ya amsa da fad'in "Allah kaimu" idanunta har lokacin suna kansa ganin a yadda ya amsa mata tace "Idan baza ka ba nasa driver ya kaita" saurin kallonta yayi yace "A'a zan kaita" tun da taji ya ce haka sai bata sake ce masa komai,da aka jima tace "za kuje ka gaida iyayenta tunda kai baka yi hankalin zuwa ba,kuma baka yi tunanin kaita su gaisa da iyayenta ba.." Saurin d'ago kai yayi idanunsa a narke yace "Mami.." Da sauri tace "Ai gaskiya na fad'a,idan kana da hankali zuwa yanzu ai ya kamata ace kunje,ba wai ita ta bud'e baki tace tana son zuwa gaisar da mahaifanta ba,kai dai komai sai an tuna maka kamar yaron da ake goyo" ajiyar zuciya kawai yayi ya d'auke kai,Mami ta ci gaba da yi masa fad'an abubuwan da yake yi da basu kamata ba,ya sunkuyar da kai idanunsa a rufe har tayi shiru,hak'uri yayi ta bata after then yayi mata sallama ya tashi ya fita,da ya shiga d'akin a saman bed ya ganta tana waya,ya wuce ya d'auki kayansa ya shige bathroom,ya fito yana kallonta ganin ta gama wayar yace "Where's my coffee?" Lumshe idanuwa tayi gaba d'aya yau ta manta bata dafa masa ba,a hankali tana kallon wani guri tace "i'm sorry!" Yana kallonta har lokacin yace "for what?" Cikin sanyin maganarta tace "na manta ban dafa ba" wucewa yayi ba tare da ya yi magana ba,ganin haka yasa ta sauka daga saman gadon ta d'auki hijab d'inta tasa ta nufi hanyar fita,yana jin alamun footsteps d'inta yace "ina za kije?" Tsayawa tayi a bakin k'ofar tace "zan je na dafa maka ne" ya girgiza kansa a hankali yace "come here!" Dawowa tayi kamar yadda ya buk'ata ta nemi guri ta zauna,ya tashi ya zauna yana kallonta yace "Mami ta fad'amin za kije gida" sunkuyar da kanta tayi tana wasa da gefen hijab d'inta,yace "wane lokaci kika tsara tafiya?" Kamar za ta tambayesa shi bazai je ba sai kuma tayi shiru,ya kalleta jin ta k'i cewa komai yace "shi kenan tashi kije" tashi tayi ta wuce ya bita da kallo. Da safe misalin k'arfe 10 ta gama shiryawa,tana zaune gaban mirror tana saka earrings ta d'ago kai jin an bud'e k'ofa ba tare da wanda ya bud'e d'in ya shigo ba,Aadil dake tsaye a wajen yana waya fuskarsa da murmushi yace "sorry Dr za muyi maganar later,ina d'an wani uzuri.." Suka yi sallama ya k'arasa shigowa,Ismat dake kallon gurin tana ganin shi ne ta d'auke kai da sauri,sanye yake da light grean d'in shadda an masa d'inkin rochers ya d'ora hula a 90°,sosai yayi kyau a cikin kayan ga wani kwarjinin da ya k'ara na musamman,kallonta ya tsaya yi ganinta a zaune yace "za ki gama abunda kike yi kuwa?" Ta cikin mirro'n ta d'aga idanunta ta kalleshi,ba tare da ta ce komai ba ta tashi ta wuce inda ta ajiye veil d'inta,ya juya ya fara tafiya while saying "ki same ni a gurin Mami",sai da ta rufe d'akin kafin ta haura sama yiwa Mami sallama,a zaune ta tarar da shi ta shiga bayan sun yiwa Mami sallama suka fito yana gaba tana binsa a baya har suka isa carline,shi ya fara shiga sannan ya bud'e mata motar,a hankali ta shiga itama bata yarda ta kalleshi ba ta rufe motar,idanunsa akanta yace "ina ne unguwar?" Ta fad'a masa,ya fara warming motar a nutse suka kama hanyar barin gidan. Tunda suka d'auki hanya babu wanda ya sake magana har suka k'araso unguwar,still bai kalleta ba yana yin slow da motar yace "wane line za mu bi?" Ita kam tsabar farin ciki ma da yaso mata yawa ganinta a unguwar da sauri ta fad'a masa,idanunta fes akan hanya tun jiya da dare take jin kamar tayi tsuntsuwa ta kawo kanta gidan,suna tsayawa bakin get kafin yayi horn d'aya daga cikin sababbin get keeper d'insu dake sanye da kayan sojoji ya matso jikin motar,Aadil ya sauke glass d'in yana kallonsa,d'an lek'awa cikin motar shima sojan yayi ya kalli Ismat da itama idanunta suke kansa tsabar mamaki ma ya hana ta yin magana,Aadil yace "barka da aiki!" sojan ya amsa da kai kafin yace "gurin wa kuka zo?" Da hausarsa kamar wani bayerabe,waiwayawa yayi ya fara kallonta kamar bai san amsar da zai bayar ba ko wanda ke shirin nemo amsar a fuskarta then ya juya ya kalli sojan yace "wajen masu gidan muka zo" a dake sojan yana sake kallonsa yace "an san da zuwan ku?" Wani irin jinjina kai Aadil yayi hannunsa d'aya akan steering wheel yace "sai an san da zuwan mu za mu zo?" Sojan ya gyad'a kai yace "sure" gyad'a kai shima Aadil yayi ya waiwaya yana k'ara kallon Ismat data saki baki tana kallon ikon Allah,d'auke kai ya sake yi yana maida kallonsa kan sojan yace "Okay! Bari mu jira ka nema mana izinin shiga ko?" Da sauri Ismat bud'a baki tace "a gurin wa za'a nemi izinin?" Waiwayowa yayi ya kalleta yana d'age eyebrows yace "gurin masu gidan" da kallo ta bishi ta kasa magana,ganin sojan ya juya zai bar gurin da sauri tace "Malam ka bud'e mana mu shiga mana" juyowa yayi yace "ba kuna jira a nema muku izini ba?" Ran Ismat a b'ace saboda ta fahimci magana ya fad'a mata tace "cewa nayi ka bud'e mana mu wuce ni ban tambayeka wani magana ba" yayi murmushi yace "I'm sorry Hjy! Idan ba'a sanar damu zuwanku ba sai dai kuyi hak'uri ku dawo wani lokacin" da sauri tace "ko?" Ya gyad'a kai yace "sure!" Girgiza kai tayi a fusace tace "yau na ga k'arfin hali,Malam ka bamu hanya mu wuce kafin raina ya b'aci" dariya maganarta ta bashi yana mata wani kallo yace "a matsayinki na wa?" Tace "a matsayina na k'anwar wanda ya ajiyeka a nan" sanda ta fad'i haka ya zuba mata idanu nan ya fara hango kamarta da Barraq,da sauri yana sake kallonta a nutse yace "I'm sorry! But da kun fad'i haka tun farko ai baza ku sha wahala ba" d'auke kai tayi ranta har ya sosu tace "kai ka sani kuma" daga haka tayi shiru bata sake cewa komai ba,dariya sojan ya sake yi ganin yadda ta had'e rai ya sake cewa "I'm sorry Madam" k'in kulashi tayi ya wuce da sauri ya bud'e musu get,d'auke kai Aadil yayi daga kallonta yana danna kan motar cikin compound d'in yace "dama kin iya fad'a?" Murmushi ne ya sub'uce mata ba tare da ta bashi amsa ba ta ci gaba da kallon compound d'in tana jin kamar ta bud'e ta fita tun bai tsaya ba,ko gama daidaita parking bai yi ba lokacin ya tsayar da motar ta gaji ta bud'e za ta fita,da sauri ya rik'o hannunta..... #Kuyi hak'uri da rashin update on time,wayar ce ta zama sai a hankali lallab'awa nake. #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Love maybe only a four letter word,but it's more powerful than anything in the world,it can alone make u the happiest person in the world or the saddest.._ 4⃣0⃣ Tsayawa tayi cak kamar wacce aka danna ma pause,Aadil dake gyara parking ya wani had'e rai yace "saurin me kike yi ne kamar wani zai hana ki shiga?" Murmushi ta sake yi ta d'auke kai ba tare da ta ce komai ba,yana gama tsayawa har sannan bai sakar mata hannu ba ya juyo ya zuba mata idanunsa a nutse ya dunga kallonta,sunkuyar da kanta tayi tana wasa da jakarta dake saman thighs d'inta,gaba d'aya jin idanunsa take akanta tamkar kaifin wuk'a,gani take yau kamar ba shi ne wannan Aadil d'in da magana ma bai isheshi ba,tsabar kwarjini da girman da ya yiwa idanunta ta kasa d'agowa ta kalleshi,hannunta ya fara murzawa a hankali idanunsa har lokacin akanta ya k'i cewa komai kuma ya k'i barinta ta fita,da ta gaji da shirun da yayi ta d'ago a hankali ta kalleshi,sanda ya sake lumshe idanuwansa ya bud'e kamar wanda ba ya son fad'ar maganar yace "Za ki fito kuwa idan kin shiga?" Yadda lips d'insa suke motsawa words d'in suna fita cikin wani salo ya sa ta kasa magana sai gyad'a masa kai tayi,yamutsa fuska yayi da alamun kamar ranshi ya d'an b'aci yace "are u a deaf?" Da sauri saboda yadda ta k'agu ya barta ta fita daga motar tace "A'ah" yana d'age girorinsa ya sake cewa "shi ne kuma kike min magana da body language?" Murmushi tayi ba tare da ta sake cewa komai ba ta d'auke kai tana kallon waje,underneath so take kawai yace taje,kamar ya san me take sak'awa cikin ranta idanunsa suna kallon apartment d'in gidan yace "so kike fa na barki ki tafi ko?" Da farko har ta yi niyya za ta ce masa eh,sai kuma dai ta k'i ko da tari ta sake yi,ya tab'e baki a hankali ya zare hannunsa had'a rik'on da yayi mata,kasa fita tayi da ta samu ya sakar mata hannun ya kalleta ganin ta kasa motsawa,yana yamutsa fuska yace "what are u waiting?" A sanyaye ba tare da ta kalleshi ba tace "baza ka shiga ba?" Yadda tayi maganar yasa shi kallonta yace "No! Ki fara shiga ki fad'a musu" ta gyad'a ta bud'e motar ba tare da ta kalleshi ba ta fita,ya bita da kallo har ta isa balcony,cikin wani irin sabon d'okin ganinta a gida for the first time tun ranar da aka fita da ita ta danna doorbell,Becky ta bud'e mata k'ofar tana ganin Ismat ta fara gaisheta da girmamawa,bata tsaya bi ta kanta ba da sauri ta shige tana tambayarta Mom? Matar dake sanye da uniform irin nasu na maidservant d'in gidan tace "she's upstairs" Tana tafiya tana sauraren amsar da take bata ta nufi hanyar staircases da sassarfa fuskarta ta kasa b'oye how happy she's,tun kafin ta gama haurawa saman tsabar rashin hak'uri ta fara kwala kiran "Mom! Where are u?" Mom dake bedroom tana duba wasu kayan da tayi order ta jiyo maganar Ismat tayi murmushi tace "I'm here sweetheart!" Saurin bud'e k'ofar d'akin tayi ta fara wara manyan idanunta tana hango Mom da gudu ta k'arasa ta fad'a jikinta tana sakin dariya da fad'in "I miss u Mom!" Mom tayi dariya itama tana jan cheeks d'inta tace "Miss u too sweery" kamar Ismat za ta shige jikinta ta sake k'ank'ameta a shagwab'e tace "ni kad'ai nayi missing d'inku ke da Daddy" Mom ta wara idanu tace "inji wa yace miki haka?" Tana tura baki cikin shagwab'a tace "to ba kink'i zuwa ki ganni ba?" Murmushi Mom tayi tace "ba k'in zuwa nayi ba sweetheart,kinfi kowa sanin yanayin aikinmu,ba da wuri muke tashi ba,gidanku kuma ba ku kad'ai bane bazan iya zuwa ba yanzu,amma da sai kin gaji da ganina ma" Ismat ta d'aga kai tana kallon Mom da saurarenta tace "really?" Mom ta lumshe mata idanu tace "absolutely sure!" Wani dariya tayi ta tashi daga jikin Mom da auri cikin in'ina tace "Mom..arhm.. Dama.. Tare muka zo" Mom da idanunta suke kanta tace "ke da wa?" Ta rufe idanu cikin jin kunya tace "ni Allah ban san me zance ba.. Kunya nake ji" wani murmushi Mom tayi tana girgiza kai tace "hope kin shigo da shi?" Ta girgiza kai har lokacin ta k'i bud'e fuskarta tace "A'a shima ai k'in shigowa yayi wai sai na fara zuwa na fad'a tukun" Mom tace "A'aahhh! Yi maza ki shigo da shi to" tashi tayi ta fita,Mom ta bita da kallo tana sakin murmushi,ganin y'ar tata cikin kwanciyar hankali yasa ta jin farin ciki,har zuciyarta kuma ta sake samun nutsuwa da auren da tayi. A nutse sanda ta fito ta dunga tafiya kanta a k'asa har ta k'araso inda yayi parking,Aadil da tun fitowarta yake kallonta ganin ta tsaya bata yi magana ba yak'i sauke glass d'in,da taga ba shi da niyyar bud'ewa tayi shahada a hankali tayi knocking,sauke glass d'in yayi idanunsa a kanta ya d'age eyebrows d'insa ya k'i cewa komai,ta kalleshi kad'an tana sunkuyar da kanta tace "Mom ta ce ka shigo" kai ya gyad'a a hankali ya bud'e motar zai fita,yana ganin ta juya ta fara tafiya,ya koma yayi zamansa yak'i binta,har ta k'arasa balcony bata san bai biyota ba sai da ta kai hannu za ta bud'e k'ofar taga babu alamunsa a tsorace tayi sauri ta waiwayawa,a cikin motar ta hangoshi zaune ya zuro k'afarsa d'aya waje yana wasa da ita,tayi ajiyar zuciya ta dawo zuciyarta har lokacin bata daina bugawa ba saboda yadda ta tsorata,kanta a k'asa kamar za tayi kuka tace "baka taho ba kuma?" Ya kalleta yana had'e rai yace "kin tafi kin barni ta ya zan taho?" D'ago kai tayi da sauri ta kalleshi,ta rasa abunda za tace kawai sai ta ci gaba da tsaiwa,dan kansa da yaga bata kula shi ba ya fito ya rufe motar,bai kalleta ba maganarsa a can k'arshen throat yace "let's go" ta gefen idanunta ta kalleshi suka jera suna tafiya babu mai cewa wani abu,amma fa kada kuso kallon irin had'uwar da suka yi,duk yadda zan siffanta muku wad'annan taurarin ba lallai ya gamsar da ku ba,ko ni da kaina sanda na kallesu kad'an ban suma ba,tsabar yadda suka bada colour da ace rainbow zai gansu zai saurin b'uya,though ba hira suke ba sannan babu wani alamun da zai nuna maka su d'in masoya ne,kallonsu kad'ai zai ba-ka sha'awa,suna zuwa balcony ta k'arasa ta bud'e k'ofar ta shiga,a baya ya biyota sanda suka shigo cikin parlon Mom dake zaune tana fad'ad'a fara'arta tace "sannu da zuwa!" Aadil dake jinsa wani iri wai yau shi ne yazo gidan surukai sanda ya k'araso kansa a k'asa ya fara k'ok'arin zaunawa saman lallausan rug,da sauri Mom tace "A'a haba! Sai kace bak'o kai kuwa ka zauna a sama mana" murmushi ya saki da ya asalin k'ara masa kyau yace "No! Mom nan ma yayi" Mom tace "A'a kadai fad'i haka,amma nan ai gidanku ne mene ne zaisa ka zama a k'asa?" Still ya sake yin murmushi ya gaisar da Mom,ta amsa cikin mutunci underneath tana yaba hankalinsa,sanda take tambayarsa mutanen gida,kansa a k'asa yake amsawa ya kasa d'agowa,gaba d'aya jinsa yake wani iri ga kunyar Mom da yaji ta kamashi,bayan sun gama gaisawa Mom ta tashi ta nufi sama tana kiran Ismat,sai lokacin da ya tabbatar Mom ta tafi ya d'ago kansa yabi Ismat dake bin Mom a baya da kallo,cikin yin k'asa da murya Mom tace "zai jira su gaisa da Daddy ne?" Ismat ta bud'a hannu tace "nima ban sani ba" Mom tace "to ki tambayesa kiji" amsawa tayi,Mom tana niyyar shiga bedroom d'inta tace "to kije gurinsa ko kada a barshi shi kad'ai" kamar za tayi magana ta tsaya kallon Mom baki sake,Mom da bata san me yake faruwa ba ta shiga ciki,ta dunga kallon kofar tana jin kamar ta shiga,sanda ta waiwaya ta fara kallo matakalar benen da zai dawo da ita k'asa tana jan ajiyar zuciya sannan ta fara dawowa,Aadil dake zaune saman armchair yana danna waya tun barin Mom gurin ya d'aga kai jin alamun footsteps d'inta,har ta k'arasa sakkowa bai daina kallonta ba,sanda ta zauna wani kujeran daban bata yarda sun had'a idanu ba tace "Mom ta ce za ka jira Daddy ya zo ku gaisa?" Ya d'age gira kamar bai gane me tace ba yak'i magana,da taji shiru bai amsa ba ta d'ago a hankali suka yi ido hud'u da shi,tayi saurin sauke kanta k'asa yana kallonta har lokacin da kyar ya had'a kalmar "akwai inda zani yanzu,idan na dawo anjima sai mu gaisa.." Gyad'a kai tayi cikin gamsuwa,sanda maidservants suka fara jera kayan motsa baki,bai kalleta ba ya tashi a hankali yace "get set after maghreb za mu wuce" har ya fara tafiya tace "baka sha ko ruwa ba" bai juyo ba a tak'aice yace "Thank u" langab'ar da kai tayi tace "Allah dawo da kai lafiya.." Har ransa yaji dad'in addu'arta yayi murmushi bai juyo ba yace "thanks." After maghreb prayer ya iso gidan,yayi parking ya bud'e ya fito ya jingina jikin motar yana tunanin ta yaya zai sanar mata da zuwansa,gaba d'aya ya manta da batun ta tab'a tura masa sak'o long ago,almost 20 minutes yana ta tsaye a gurin motar Barraq ya shigo compound d'in,ajiyar zuciya yayi ya bi motar da kallo,Barraq dake gyara parking kusa da shi shima ya bishi da kallon rashin sani,ya fito bayan ya rufe motar ya k'arasa ya mik'a nasa hannu suka yi musabaha,Barraq da bai shaida fuskar Aadil ba har lokacin ya waiwaya ya kallo hanyar get ya tabbatar dai ta nan ya shigo yana sake kallonsa yace "are u looking for someone?" Aadil yayi murmushi yace "Yeahh!" Barraq ya jinjina kai yace "who?" Rasa gurin wanda zai ce masa ya zo Aadil yayi kawai sai yace "Sorry! I'm Aadil Junayd Mutallab.." Wani kallo Barraq ya bisa da shi yana ware idanu yayi murmushi,hakan da Aadil fad'a yasa shi gane shi ne mijin only sister sa kasancewar basu tab'a had'uwa ba sai yau,suka sake gaisawa cikin sakin fuska Barraq yace "Ya za ka tsaya a nan,muje ciki!" Murmushi Aadil ya sake yi masa yace "thanks" suka jera suna tafiya suna magana,da za su tafi gida kuwa har bakin mota Barraq ya rakosu suka yi exchange na digit tsakaninsu,Ismat dai sai kallonsu take tana mamakin dama Aadil yana sakewa da mutane kamar haka ko kuwa dai dan Barraq namiji ne shi yasa bai masa miskilanci ba. Since suka taho a hanya babu mai magana,Ismat dama tunda ta shiga motar tayi shiru tunani kawai take idan su Badriyah sun dawo gidansu za su wuce ko kuwa dai suma za su fara sauka a gidan kamar yadda su Jawahir suka yi? Har suka shigo gidan yayi parking zuciyarta bata nutsu ba,ya fara bud'e motar ya fita kafin ita,ta fito jikinta a sanyaye ta fara kallon compound d'in a hankali then ta binsa a baya,duk abunda take yi tunda suka taho Aadil yake kula da yanayinta da ya sauya sai dai bai ce mata komai ba ko even ya tambayeta yaji damuwarta,tun kafin su k'arasa shiga parlon gaban Ismat yayi wani irin fad'uwa sakamakon jin maganar Badriyah da tayi,ta lumshe idanunta taja numfashi da kyar kafin ta sauke,underneath ta fara karanto addu'ar duk da yazo bakinta,ta san tunda suka kawo yanzu basu tafi ba ba yau za su tafi ba,tayi ajiyar zuciya a hankali ta dunga d'aga k'afafunta ba dan tana so ba sai dan babu yadda za tayi da zamansu a gidan ta ci gaba da binsa,su kad'ai suka tarar a parlon suka yi sallama Aadil ya k'arasa ya mik'awa Fawad hannu suka gaisa bai wani jima ba sosai ya wuce hanyar bedroom,Ismat ta d'aga kai ta bishi da kallo kamar za tayi kuka,Badriyah dake kallonta tayi murmushi tana sake kwanciya a jikin Fawad dake shafata tace "sweetheart! Ya kike?" Ba tare da ta juyo ta kallesu ba saboda yadda taga suna sake mannewa juna tace "alhmdllh!" Daga haka itama ta fara k'ok'arin barin gurin,Badriyah tayi sauri ta kai fuskarta kusa dana Fawad tana licking lips d'insa duk dan ta k'unsawa Ismat tace "ya kika baro su Mom?" Ci gaba da tafiya tayi bata tsaya ba tace "suna lafiya" Badriyah ta gyad'a kai tace "maa sha Allah!" Sai da ta fara zuwa sama gurin Mami ta sanar mata sun dawo,Mami tace "ya kuka baro mutanen gidan?" Ismat da kanta ke k'asa ta amsa "alhmdllh! Sunce a gaisheku" Mami tace "muna amsawa",sanda ta yiwa Mami sai da safe ta tashi za ta fita,har ta kusa kaiwa bakin k'ofa Mami ta tuna ta kirata "daughter!" Samun kanta tayi da juyawa a sanyaye ta amsa,Mami tace "dawo ki zauna na manta za muyi magana" ta fara dawowa a hankali kamar wacce ke jin tsoro ta zauna,Mami tayi shiru da farko tana kallonta kafin ta fara magana "na san kin san y'ar uwarki sun dawo ko? Maybe ma da kuka shigo yanzu kun had'u da su right?" Ta gyad'a kai tace "ehh! Mami mun gaisa yanzu" Mami ta jinjina kai tace "well,abunda zan fad'a miki though na san ba-ki da hayaniya,tsayin lokacin da muke zaune tare dake a gidan nan idan nace ban tab'a ganin ki cikin b'acin rai ba na san ban fad'i ba dai² ba,please.. Ko da wani abu zai had'a ku da su a d'an zaman da za suyi kafin su tafi dan Allah ba na so ku biye musu.. Ina so ki manta da duk abunda ya faru a baya,bai kamata ace kin rik'e abun a ranki har tsayin wannan lokacin ba,ko tsakanin ki da y'ar uwarki bai dace ace har yanzu akwai wani rashin jituwa ba,shin za ku so mak'iya su samu damar da za su shiga tsakaninku? Me yasa baza ku manta da abunda ya riga ya wuce ba,kuna so wani a waje ya san abunda ya faru da ku? Ko kuna son ayi muku dariya? Haka Allah ya tsara tun farko zai faru,sai muyi fatan Allah sa hakan shi ne mafi alkhairi.. Na san abunda ya faru ko waye aka yiwa dole zai ji ciwo amma Allah ya tsara ke ba rabon Fawad bane,shima kuma Allah ya rubuta ba mijinki bane,kiyi hak'uri da duk wanda k'addara ya zab'a miki matsayin abokin rayuwa,and be the best wife u can daughter Allah kuma ya yiwa rayuwarku albarka.. And then kiyi ta hak'uri da abunda zai iya faruwa har Allah yasa su bar gidan kin ji..?" Gyad'a kai ra samu kanta da yi jikinta duk ya sake yin sanyi da nasihar da Mamin tayi mata,bayan ta yi mata godiya ta tashi tana k'ok'arin fita daga parlon Aadil ya shigo,ta gefensa ta bi za ta wuce ya bita da kallo ganin yadda take tafiya jikinta a sanyaye,ko da ta sakko bata gansu a parlon ba,ta tab'e baki ta ci gaba da tafiya a nutse tana tambayar kanta ko sai yaushe su Naina za su dawo gidan ohoo? Ranta a b'ace lokacin da ta shiga d'akin ta fara ajiye jakarta,ta cire veil d'in shima ta ajiye kafin ta zauna tayi tagumi,duk ita ba komai yafi d'aga mata hankali ba sai maganar da Mami tace wai tayi ta hak'uri da duk abunda za ta gani har su bar gidan,kenan haka yana nufin ba za su bar gidan da wuri ba? Lokacin da Aadil ya shigo ya ganta a zaune ta yi zurfi a duniyar tunani,ya kalleta ba tare da ya ce komai ba,ya san dai abunda yasa ta canjawa cikin lokacin baya rasa nasaba da dawowar su,har lokacin da ta gama abunda take yi ta kwanta bai tambayeta ba. Da safe a dining suka yi break gaba d'ayansu,Aadil dai tun zamansa ko tari bai yi ba har ya gama abunda yake ya bar musu gidan,ranar gaba d'aya haka Ismat ta wuni sukuku,zaman gidan da ya kasance babu su Naina tun safe bata sake fita ba ta zauna a d'aki ita kad'ai,duk nacin da Badriyah ta dunga gwada mata kuma baisa ta bud'e mata k'ofar ba,da dare kuma lokacin har ta gama shirin kwanciya tsautsayi ya sa ta fitowa za taje kitchen dafa masa coffee,tana shiga ta tarar da Celina da bata bar kitchen d'in ba har lokacin,tana ganin shigowarta tace "Ma'am! Do u need.." Kafin ta k'arasa Ismat tayi mata murmushi tace "u don't need to worry,just go and have rest!" Godiya tayi mata ta fita,tana gamawa ta d'auko ta fito,har ta kusa kaiwa k'ofar bedroom d'in ta fara jin maganar Badriyah tana cewa "Honey! Ka bari haka Allah na gaji" bata ji maganarsa ba shi,ta sake jin Badriyah tace "to kayi kad'an",can kuma sai taji sun saka dariya daga haka bata sake jin maganarsu ba. Da safe sanda taje gaisar da Daddy lokacin tana dawowa za ta koma bedroom kanta a k'asa dai² k'ofar d'akin dake kusa da na su,Badriyah ta bud'e k'ofar ta fito,tana ganin Ismat tayi murmushi tace "Good morning sweetheart!" Ismat bata yarda ta kalli direction d'in wajen da take ba ta amsa "morning how are u?" Wani murmushi Badriyah tayi tace "I'm fine dear,u?" Fuskar Ismat a had'e har sannan ta k'i kallon side d'in da Badriyah take tace "alhmdllh" ta ci gaba da tafiya abunta,still Badriyah tana sakin wani murmushi tana shafa cikinta da ko fitowa bai fara ba sanda Ismat ta kai hannu tana k'ok'arin bud'e k'ofar d'akin za ta shiga tace "sweetheart baki tambayi lafiyar unborn d'inmu ba?" Tsayawa tayi cak a gurin hannunta akan k'ofar ta kasa bud'ewa ta shiga,duk k'ok'arin da ta dunga yi na ganain bata bar wani abu da Badriyah za ta gane yanayinta ba kasawa tayi,ta ja numfashi da kyar tana sauke ajiyar zuciya a fili ta waiwaya ta yiwa Badriyah wani kallo,ba tare da ta ce mata komai ba ta bud'e k'ofar ta shige da sauri,ta mayar da k'ofar ta rufe a hankali ta jingina bayanta,tana jiyo sanda Badriyah take mata dariya wasu irin hawayen da bata san yaushe suka taru ba suka fara zubo mata,idanuwanta a rufe ta dunga kuka k'asa² ta kasa barin gurin,gaba d'aya bata san Aadil ya shigo gidan ba sai maganarsa ta ji a daf da ita yana tambayarta "me yasa bakya gajiya da kuka?" Saurin bud'e idanu tayi ta kalleshi,a tsorace ta kai hannu ta dunga share hawayen da suka k'i daina zuba,ganin ba ta da niyyar magana ya sake had'e rai a d'an fusace yace "will u stop shading those tears and explain what really happened?" Fashewa ta sake yi da kuka da sauri ta fara k'ok'arin barin gurin,ransa a b'ace ya fizgota da k'arfi ya dawo da ita gabansa yace "be quite!" Kai ta dunga girgizawa ta kasa had'iye kukan,ya zuba mata idanu sanda ya fara had'iye wani abu daya tsaya masa a mak'ogoro ya lumshe idanunsa,a hankali ya janyota ya had'a ta da jikinsa yasa hannayensa ya zagayeta da su,kamar wata y'ar baby ya fara shafa bayanta yana fad'in "shhhhh!" Cikin wani irin muryar da bata san shi da itaba taji yana rad'a mata a cikin kunnenta "kukan ya isa haka!" Jan zuciya ta fara yi kafin ta fara rage sautin kukan..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Knowledge is deeper than the ocean and wider than the sky,there is always so much to learn. So always keep ur mind open to learn new things and u will find urself everyday becoming wiser than yesterday..😉_ 4⃣1⃣ Sun d'auki tsayin lokaci a haka kafin ya saketa,yayi taking steps d'insa backward ya zuba mata idanu a hanakli yana kallonta,ita kam Ismat ko da ta samu kanta gaba d'aya wani irin nauyinsa ta fara ji,abunda ya faru tsakaninsu not too long ya haddasa mata jin wani irin kunyarsa,gaba d'aya sai ta kasa sakewa ta kuma kasa d'aga kanta ta sake kallonsa,ya lumshe idanunsa yana sauke ajiyar zuciya a hankali cike da mutuwar jiki yace "excuse me please.." Matsawa tayi daga jikin k'ofar har sannan bata yarda ta d'ago ba,sai da ya sake kallonta kafin ya bud'e k'ofar ya fita,ajiyar zuciya ta fara saukewa lokacin data tabbatar ya bar d'akin ta d'ago kanta a hankali ta koma saman bed ta zauna. Kwana biyu tsakani,tun daga had'uwar da suka yi da Badriyah waccan ranar bata sake bari wani abu ya had'a su ba,idan ya zama dole sai sun had'u kuma sai dai su had'u da su a dining ko da safe idan ta je gaisar da surukanta,ranar da dare tana sauri za taje kitchen dafa masa coffee,sanye take da rigar bacci na wani crushed velvet pink colour da ya tsaya mata iya guiwa,ganin fita za tayi and ba wani jimawa za tayi ba yasa ta d'ora k'aton hijab d'inta akai,har ta shiga kitchen d'in bata kula suna parlon ba sai dariyar su ta jiyo,ta ci gaba da abunda take cikin sauri,so take tayi ta bar kitchen d'in kafin wani abu ya had'a ta da d'aya daga cikinsu,bata jima sosai da shiga ba Badriyah ta biyo bayanta,kamar an ce mata ta waiwaya ta hango Badriyah tsaye a doorway tana shafa ciki,kautar da kanta tayi tana sake had'e rai,Badriyah ta shigo tana sakin murmushi tace "sannu da aiki!" K'in kulata Ismat tayi tunda ta fahimci neman magana ne ya kawota,da taga Ismat ba ta da niyyar kulata ta shiga ta bud'e freezer ta d'auko fresh milk ta ajiye saman kitchen island,ta sake wuce ta d'auko cup ta dawo jikin gurin ta tsaya rik'e da cup d'in a hannunta tana juyashi,magana take son yi mata sai dai ganin babu fuska yasa dole ta ci gaba da kallonta,har Ismat ta gama abunda take yi badriyah bata fita daga kitchen d'inba,ta d'auki tray d'inta ta juya za ta fita Badriyah ta biyota a baya,duk abunda yake faruwa Ismat tana kallonta ta gefen idanunta,sanda suka je rabuwa Badriyah ta tsaya bakin k'ofar d'akin hannunta akan handle d'in k'ofar tayi murmushi tace "sweetheart! Kamar kina tattare da damuwa ko?" Tsayawa cak Ismat tayi a inda take ta kasa ci gaba da tafiya,Badriyah ta saki k'ofar ta taho inda take,ta tsaya a bayanta cikin sanyin maganarta tace "ki juyo muyi magana" kasa juyowa Ismat tayi,ganin haka ya sa Badriyah ta zagayo ta gabanta idanunta akan fuskar Ismat da tak'i yarda ko idanunta Badriyah ta gani tace "ki fad'a min abunda yake damunki dear!" Saurin bud'e ido tayi tace "matsa ki bani hanya na wuce" Badriyah tayi murmushi tace "ki fad'a min abunda yake damunki Ismat" wani banzan kallo ta watsa mata taja tsaki tana k'ok'arin bin gefenta ta wuce Badriyah ta rik'o hannunta da sauri,ran Ismat ya sake b'aci idanuwanta a rufe tace "sakar min hannu.." K'in sakinta Badriyah tayi,Ismat ta sake cewa "I said ki sakar min hannu Malama!" Yadda tayi maganar a tsawace yasa Badriyah dake kallonta fashewa da dariya,Ismat tayi kasak'e tana kallonta mamakin abunda ya sata dariya gaba d'aya ya d'aure mata kai yasa ta mantawa da abunda ke gabanta,sanda Badriyah ta tsaigaita da dariyar tana aikawa Ismat wani kallo cike da rainin wayo tace "sweetheart!" D'auke kai Ismat tayi ba tare da ta ce mata komai ba ta fara k'ok'arin wucewa amma sai Badriyah ta bud'a hannuwa ta kakkare hanyar,Ismat ta kalleta ta gyad'a kai tace "matsa na wuce.." Badriyah tayi kamar bata ji me tace mata ba,Ismat ta gyad'a kai tace "kin ci sa'a an hana ni kulaki da shiga duk wasu shirmen ki,ba dan haka ba har ke wace ce da zaki tsaya min a hanya?" Sake kyalkyalewa da dariya tayi tana d'age eyebrows tace "Ohh! Really?" Ismat ta girgiza kai cike da takaici tayi tsaki tace "duk mutumin da akace baa shi da hankali tun asali dama bazai tab'a yi ba" Badriyah dake dariya tace "haka kuma duk mutumin da ya rasa masoyi bazai tab'a samu ba shima" tsaf Ismat ta fahimci magana Badriyah ta yar mata,sanda ta gyara tsaiwa tana sakin lafiyayyen murmushi tace "ai wasu ko masoyan ma rasawa suka yi sai da suka had'a da bin na wasu sannan suka samu shiga" sakin baki Badriyah tayi ta dunga bin Ismat da kallo,Ismat ta sake yin murmushi tace "Alhamdulillah! Ko yanzu na mutu na san ban rasa masu so na ba,wata kuwa fa?" Tana fad'in haka ta watsa mata mugun kallo ta wuce ta barta tsaye a gurin kamar wacce aka dasa,sosai ran Badriyah ya sosu da maganar da Ismat ta yab'a mata,cikin k'arfin hali da son mayar da martani tana furzar da wani hucin b'acin rai tace "da kika ce baki rasa masu sonki ba,ya akayi kika rasa masu baki kulawa?" Dakatawa Ismat tayi a bakin k'ofa,Badriyah dake kallonta ganin ta tsaya ta k'araso bayanta ta tsaya tace "ko da yake kince na ci amanarki na kwace miki saurayi,but me yasa baki tab'a tunanin dalilin da yasa bai aure kiba? Kina tunanin wai dama can sonki yake?" Dariya ta sake yi kafin ta ci gaba da magana "Yanzu ai kinga result tunda ga shi har ya iya yaiwa wata macen ciki ba ke ba.. Wannan kad'ai ya isa fahimtar dake cewa bai tab'a sonki ba.. Wai me yasa har yanzu kika kasa ganewa babu laifina a cikin abunda ya faru dake? Sannan da kika ce baki rasa masoya ba,idan mijin da kike aure yana sonki me yasa ya gagara mayar dake mace? Me yasa ba ya nuna ya damu dake? Kada kiyi tunanin ban san abunda yake faruwa dake ba Ismat,ni nan da kike gani na wuce saninki.. Na fiki sanin tunda aka yi aurenku baku tab'a had'a gurin kwanciya ba bare wani abu ya shiga tsakanin ku.. Wai anya mijin nan naki lafiyayye ne ko kuma dai ke d'ince baki isa a had'a jiki dake ba?" Tana yiwa Ismat d'in wani kallo tace "na jima ina wani tunani,anya ma ba *'DAN DAUDU* kika aura ba..?" Bud'e k'ofar da akayi yasa su kallon gurin da sauri,Aadil dake fitowa ya bisu da wani kallo,Ismat ta fara had'iye yawu cike da tsoro ganin irin kallon da ya mata,bai ce mata komai ba ya juya ya kalli Badriyah cikin tsananin b'acin rai yace "bar nan Malama!" Sum² Badriyah ta juya ta bar gurin ko waiwayowa bata sake ba ta shige d'akinsu,ya maida idanunsa kan Ismat da ta kasa motsi,sanda ya gama k'are mata kallo,fuskarsa babu alamun wasa yace "ki mayar da su!" Yana fad'ar haka ba tare da ya bata damar magana ba ya juya yayi shigewarsa,saurin biyoshi tayi cikin k'arfin hali tace "me yasa zan mayar?" Bai juyo ya kalleta ba yace "I just don't want!" Tace "saboda me to?" A fusace ya juyo yana watsa mata wani kallo yace "haka naga dama!" Yanayin da yayi mata magana ya tsorata ta da sauri ta tsaya a inda take tana kallonsa,juya mata baya ya sake yi ya rik'e waistband d'insa da duka hannuwansa,ta tsaya tana kallonsa ta kasa barin gurin,idanunsa a kulle har lokacin ba tare da ya juyo ba,muryarsa a shak'e yace "baza ki fita ba saina b'ata miki rai?" A sanyaye ta fara kallon tray d'in hannunta tace "kayi hak'uri!" Taga ba shi da niyyar juyowa,ta wuce ta ajiye tray d'in saman couch,tana juyowa da niyyar barin gurin taga ya zuba mata idanu cikin matuk'ar had'e rai yace "d'auki ki fita da shi kafin na mareki" zaro idanu tayi da mamaki jikinta har wani rawa ya fara lokacin da taji maganar marin,nan da nan idanunta suka yi rau²,amma kuma duk da haka bata jin za ta d'auka ta fita da kayan,cikin sanyin murya tace "please i'm sorry.." Yadda tayi maganar hawaye har sun fara sakkowa,sanda yake kallonta a fusace ya nufo inda take cikin wani irin taku,ta dunga komawa baya bakinta sai b'ari yake ta kasa furta komai,sanda ta kai bango ta d'ora hannayenta ta dafe had'e da runtse idanunta ta gama saddak'arwa babu abunda zai hana shi marinta,yana k'arasowa ya dank'i hannunta ya fara janta,saurin bud'e idanu tayi a tsorace tace "dan Allah.." Bata k'arasa ba ya waiwayo yace "keep ur mouth shut before i slap u!" Da sauri ta cukuikuye hijab d'inta ta rufe bakinta da shi,ya bud'e k'ofa ya fita yana rik'e da hannunta har sannan,banda binsa babu abunda take yi hawaye sunk'i daina zubowa daga idanunta,sanda suka nufi hanyar fita daga parlor hankalinta ya sake tashi bata san ina yake shirin kaita ba,tsabar tsoronsa da take ji kuma bata iya tambayarsa ba ta ci gaba da binsa zungui²,har parking space ya kaita ya bud'e mota ya sakata kafin ya zagaya d'aya gefen ya shiga,kife kanta tayi a saman cinyoyinta a hankali ta ci gaba da rera kuka,underneath tunani take ta san gida zai mayar da ita,ta sake fashewa da kuka tunawa da idan suka je yace laifi tayi masa ya dawo da ita Mom,Daddy ko Barraq suka tambayeta wane amsar za ta basu? Bata san ina suka nufa ba taji ya tsayar da motar ya fita ya rufe,ta d'ago kanta a hankali kamar wata mara gaskiya ta hango shi yana bud'e get,saurin waiwayawa tayi ta fara kallon unguwar,sanda ta fahimci ba gida ya dawo da ita ba,ta fara goge hawayen ta ci gaba da kallonsa har ya gama bud'e get d'in ya dawo cikin motar a hankali yayi riding nasu zuwa ciki,bai wani yi tafiya sosai ba ya sake tsayawa ya fita,sai da ya kulle get d'in kafin ya dawo cikin motar,har sannan duk abunda yake yi bai kalleta ba ya k'arasa carline yayi parking bai mata magana ba ya fita,saurin fitowa tayi ta fara binsa a baya tana yi tana waiwayawa,gaba d'aya a tsorace take da gidan,ko ina shiru and then babu haske sai kukan k'wari da tsuntsaye kawai take ji,suna zuwa balcony yasa key ya bud'e gidan kafin ya shiga tayi sauri ta rik'e masa hannu,kallonta yayi ya kasa magana yadda take kalle² tana sake rik'e shi ya tabbatar masa a tsorace take,ya lumshe idanunsa a hankali yace "sake ni na kunna wuta.." Kamar za tayi kuka tace "i'm scared" kallonta ya tsaya yi a gurin sanda yaga ba ta da niyyar barinsa yace "u are scared?" Ta gyad'a masa kai da sauri,ya had'e rai yace "sake ni mana ba wani guri zanje ba" idanu ta fara k'iftawa kafin tace "to ka tafi da ni" idanunsa har sannan akan shadow d'inta yace "me yasa zanje da ke?" Shiru tayi da farko kafin tace "tsoro nake ji.." Tab'e baki yayi ba tare da ya sake magana ba ya fara tafiya,k'afa da k'afa ta dunga binsa tana waigawa,yana yin changing over na wutan haske ya mamaye gidan,a hankali tayi ajiyar zuciya ya kalleta kad'an har lokacin bata sake shi ba yace "sake ni.." Sai lokacin ta sakar masa hannu,ya wuce zai bar gurin da sauri ta biyo shi suka shiga parlon tare,gefensa ta tsaya tana zare idanu ganin babu haske a ciki ya d'an kalleta kad'an kafin ya fara tafiya tayi sauri tace "baka kunna hasken ba" k'in kulata yayi ya ci gaba da tafiya tayi sauri ta biyoshi kamar za tayi kuka tace "please.. Ka ji" ya tsaya a inda yake yace "baa na son surutu fa" ta had'iye yawun da kyar cikin tsoro tace "please ka kunna to" yace "idan nak'i fa?" Zaro idanu tayi tana sakin murmushi cikin sanyin maganarta tace "i'm sorry" ci gaba da tafiya yayi ba tare da ya sake cewa komai ba da sauri ta sake biyoshi,yana jin footsteps d'inta a bayansa bai juyo ba yace "idan kika sake bina bazan kunna ba" saurin tsayawa tayi a tsorace ta dunga kallon shadow d'insa ta kasa sake cewa komai,tana jin alamun footsteps d'insa ta dunga waige² ta kasa sake binsa saboda abunda yace,for about 2 minutes tana tsaye a gurin cikie da tsoro haske ya mamaye gurin,tsaye ita kad'ai ta samu kanta a cikin wani irin k'aton parlor'n da babu komai cikinsa,ta fara waiwayawa a tsoace tana nemansa,sanda ta juya bayanta ta ganshi tsaye ya zuba mata idanunsa hannuwansa zube cikin aljihun trouser d'insa,tayi ajiyar zuciya kafin ta goge sauran hawayen dake kan fuskarta,bai ce mata komai ba ya ci gaba da kallonta,sanda ya gaji dan kansa ya juya ya fara tafiya yace "a nan zaki tsaya?" Saurin d'agowa tayi ta bisa da kallo,ganin yana haurawa upstairs ta biyosa da sauri har kamar za ta fad'i,bedroom kusan uku suka wuce kafin ya bud'e wani,ya juyo yana kallonta yace "ki shiga nan" saurin katseshi tayi da fad'in "kai kuma fa?" Yace "ina ruwanki?" Kamar za tayi kuka tace "ni dai Allah tsoro nake ji,ka mayar da ni gida" wani kallo ya bita da shi yana d'age mata eyebrows d'insa yace "really?" Kamar za tayi kuka ta gyad'a masa kai,yana had'e rai yace "idan baza ki shiga ba ke kika sani" ya juya zai bar wajen,tayi saurin kallonsa hawaye har sun fara sakkowa saman fuskarta tace "ka mayar da ni gida to.. Please" saurin kallonta yayi yace "wane gidan?" Ta kasa fad'a masa,yace "baza kiyi magana ba?" Nan ma tayi masa shiru,ya gyad'a kai zai wuce tayi saurin rik'e shi,kallonta yayi yace "what's it?" Cikin kuka tace "ina za kaje kuma?" Yace "me zan miki idan na tsaya?" Sanda ta goge fuskarta tana tura masa baki cikin shagwab'a tace "bazan iya kwana ni kad'ai ba" yace "really?" Ta gyad'a masa kai tace "ehh" kallonta ya ci gaba da yi kafin yace "har a gidanku?" Ta sake cewa "ehh" yace "nan ma a gidan kike?" Saurin kallonsa tayi da rashin fahimta,yace "answer me!" Kanta ta kautar tace "nifa ba zan iya shiga d'akin ba" yace "me zan miki to ni?" Kai tsaye tace "ka raka ni" ya d'age gira yana kallonta,sanda ta sake cewa "ka ji" kafin yayi ajiyar zuciya yace "saboda me?" Tace "ai na ce maka tsoro nake ji" murmushi yayi kad'an yace "alright" ya wuce zai shiga bedroom d'in da sauri ta biyoshi har tana bugesa,ya juya ya kalleta yana had'e rai yace "what's this?" A hankali tace "i'm sorry" yace "Uhn!" Ya k'arasa shiga ciki,ta biyoshi a hankali gudun kada ta sake bugeshi ta fara bin d'akin da kallo,well furnished bedroom ne babu abunda babu a ciki but everything was covered cikin leda,bai ce mata komai ba ya wuce ya fara bud'e bed,sanda ya waiwaya ya ganta tsaye a gurin tana kallonsa ya had'e rai yace "kina jira na gama gyara miki ki kwanta?" Tayi murmushi bata ce masa komai ba ta k'araso,ya harareta kafin ya d'auke kai ya ci gaba,k'ok'arin tayashi ta fara ya d'ago da sauri ya bita da kallo ganin bata cire hijab d'inba yace "a haka za kiyi aikin?" Ta d'ago ta kalleshi,ya zuba mata idanu yace "dake nake" b'ata rai tayi tace "me zan yi?" Harararta ya sake yi yace "ban sani ba" yadda yayi magana da alamun b'acin rai yasa ta yin murmushi mai sauti,ya lumshe idanu ya kalleta bai sake ce mata komai ba har suka gama bud'e kayan,ya juya zai sake fita tayi saurin kallonsa tace "ina za kaje?" Bai juyo ba yace "inda kika aike ni" yana fita ta biyo bayansa,duk abunda take yi yana jinta yak'i kulata har ya sauka k'asa ya shiga kitchen,ta tsaya a doorway bata k'arasa shiga ba sanda ya bud'e store ya d'auko duster da bucket ya fito suka koma saman tare,sai da suka gyara d'akin kafin ya zauna ya dunga mata wani kallo k'asa² yana sauke numfashi,ta zauna nesa da shi kad'an itama tana kallon d'akin. Sanda taga ya shiga bathroom ta koma kan gadon ta kwanta,har ta fara bacci taji alamun mutum a kusa da ita,da sauri ta bud'e idanu tana kallonsa,b'ata rai yayi ya juya mata baya,ta tashi da sauri tana kalle² ta kasa magana,da aka jima ta matsa can k'arshen bed d'in ta sake kwanciya amma sai me,gaba d'aya ta kasa nutsuwa ta dunga juye² baccin kuma ya k'i d'aukarta,sanda ya gaji da jin sukur² d'inta bai juyo ba yace "za ki daina wannan motsin ki barni nayi bacci ko kuma sai kin sauka k'asa?" Shiru tayi mata ta b'ata rai tak'i cewa komai,da aka jima ta ci gaba da juye²,bata yi aune ba sai ji tayi ya rik'ota,ta zaro idanu da sauri za tayi masa ihu,idanunsa a rufe yace "kada ki fara yi min ihu da daren nan" shiru tayi amma duk a tsorace take idanunta akansa ta kasa kwakwkwaran motsi,bata san ya akayi ba ya gane kallonsa take sai maganarsa taji ya ce "mene ne kike kallona?" Turo baki tayi ta rufe idanunta da sauri tace "ni yaushe na kalleka?" Yayi murmushi yace "baki san ina kallonki ba?" Tab'e baki tayi tak'i cewa komai,sanda ya jita shiru da muryar rad'a yace "ina kallonki kici gaba da hararata" saurin bud'e ido tayi kamar za tayi kuka tace "nifa ban maka komai ba" yace "na yi miki k'arya?" Ta girgiza kai da sauri tace "a'a" ya jinjina kai yace "well,maza ki yi bacci" tayi ajiyar zuciya had'e da kulle idanunta,a hankali taji ya sake cewa "good night" bud'e idanunta ta sake yi da saurin,mamakin abunda yake faruwa tsakaninsu sai son haddasa mata tunani yake,ta sake yin ajiyar zuciya za ta juya taji yace "kada ki fara damuna dama idan bazaki kwanta kawai ba za ki sauka k'asa" turo masa baki tayi ba tare da ta yi magana ba,almost twenty minutes taji shiru a hankali ta fara jan jiki sanda ta d'an matsa daga inda yake ta kai hannu saitin fuskarsa tana so taji ya yi bacci ko idanunsa biyu,bata yi zato ba sai ji tayi ya fizgota ta fad'a kansa a tsorace ta fasa k'ara,ya had'e rai da muryar bacci yace "me kike yi baki yi bacci ba har yanzu?" A shagwab'e tace "baccin ya k'i zuwa" idanunsa a lumshe bai bud'e su ba har lokacin ya zagayawa da hannayensa ta bayanta a hankali ya rungumeta,ta d'aga kai da sauri tana kallonsa a tsorace,taji yace "oyah! Close ur eyes" rufewa tayi saurin yi,da wani irin murya taji ya rad'a mata cikin kunnuwanta "breath in!" Kamar wata yar yarinya cikin bin umarninsa ta shak'i numfashi,sanda taji yace "breath out" ta fesar da iskar,maganarsa a can k'arshen throat ya furta "sleep.." Numfashi ta ci gaba da shak'a a hankali tana saukewa,a haka tana kwance saman jikinsa bata san sanda wani irin k'ak'k'arfan bacci ya d'auketa ba..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Encouragement is that little push u give someone to exceed all expectations.._ 4⃣2⃣ Aadil kuwa tunda ya fizgota ta fad'o jikinsa ya fara jin wani irin bak'on yanayi yana ziyartarsa,ko maganar da ya dunga mata lokacin daurewa kawai ya dunga yi,sanda ya fahimci numfashinta ya canja salon fita alamun ta fara bacci,a hanakli ya fara k'ok'arin rabata da jikinsa,ya tabbatarwa kansa idan ya barta suka ci gaba da kasancewa a haka ba lallai ya iya hak'ura ba,for sure komai ma zai iya faruwa,a hankali ya d'agata bayan ya cire mata hijab d'in da take mak'ale da shi har lokacin ya kwantar da ita saman pillow,sanda yayi arba da pink colour d'in crushed velvet nightie da take sanye da shi da ya d'an janye yayi sama,fresh skin d'in thighs d'inta a waje gwanin jan hankali da d'aukar idanu,ya lumshe kyawawan idanunsa da suka fara shanyewa yaja wani irin ajiyar zuciya kafin ya zubawa fuskarta idanu,akai² ya dunga had'iye wani irin abu da yaji yana sakko masa,tsayin lokaci ya b'ata yana kallonta ba tare da ta san yana yi ba,baccinta kawai take yi cikin kwanciyar hankali,yadda take sauke numfashi a hankali k'irjinta yana sama da k'asa ya dunga d'aukar hankalinsa gaba d'aya ya kasa daina kallonta jikinsa yana amsar wani yanayi game da ita,sanda ya kasa hak'uri yana ci gaba da had'iye wani mugun abun da ya tsaya masa a wuya a hankali ya matsa jikinta ya kwantar da kansa a saman k'irjinta ya lumshe idanuwansa,ya so ya danne damuwarsa,sai dai duk iya k'ok'arin da yayi na ganin bai mata komai ba al'amarin ya wuce tunaninsa,cikin yanayin da bai san ina kansa yake ba ya fara yawo da hanunsa a sassan jikinta tare da sanya harshensa cikin kunnenta ya fara yawo da shi yana hura mata iska,can cikin barci Ismat ta fara jin wani irin bak'on yanayi yana ziyartarta ta bud'e idonta a hankali ta saukeshi akansa tare da sakin ajiyar zuciya,ci gaba yayi da shafata a hankali ya janye rigar yayi sama da shi,yasa hanunsa ya tallafo breast d'inta ya zuba musu ido yana jin wani abu na fizgarsa,k'ok'arin turasa ta fara yi amma sai ya kwanta sosai a jikinta yana shafa albarkatun k'irjinta,da sauri ta ture hanunsa idanunta sunyi rau² tana neman yin kuka,ya tallafo fuskarta da sauri ya had'e bakinsu,a zafafe ya fara aika mata wani irin kiss,hankalinta ba k'aramin tashi yayi ba lokacin ganin abunda yake shirin yi ta dunga turashi a tsorace,sanda yaji sheshshek'ar kukanta ya saketa a hankali da wani irin murya yace "shhhh! Be quite please.. Ba wani abu nace zan yi miki ba da za ki b'aremin baki" kuka ta ci gaba da yi,yana sauke ajiyar zuciya a hankali ya mirgina gefenta had'e da janyota jikinsa ya rungumeta ya fara bubbuga bayanta ya kasa sake cewa komai,kasa sakin jikinta tayi da shi abunda ya faru tsakaninsu take gani kamar mafarki,sanda ya gaji da jin kukan da take yi,cikin kunnenta ya rad'a mata "ya isa haka!" Cikin kuka da wani irin muryar tsoro tace "please ka mayar da ni gida" lumshe idanuwansa yayi yana girgiza kai yace "wane gidan?" Tace "ni dai mu tafi bazan iya zaunawa a nan ba" yayi ajiyar zuciya yace "why?" Tace "tsoro nake ji" murmushi ya samu kansa da yi yace "sai a ina za ki iya zaunawa?" Tayi shiru bata iya amsawa ba,ya bud'e idanunsa da kyar yace "Uhmn! Ina kike so?" Idanunta a rufe tace "mu koma gidan Mami" wani murmushi ya sake yi kafin yace "gidan Mami?" Ta gyad'a masa kai da sauri,ya juya yana kallon wani guri cike da zolaya yace "me yasa baza ki zauna a naki gidan ba kike son na mayar dake gidan Mami?" A shagwab'e kamar za tayi kuka tace "ai nan babu mutane" yace "idan da mutane fa? Za ki zauna?" Tayi shiru tak'i magana,ya d'ago a hankali ya kalleta,ganin ta zumb'ura masa baki yayi murmushi a hankali ya kai fuskarsa dai² nata yayi sucking lips d'inta kad'an,b'ata rai yaga ta yi,ya dunga kallon lips d'inta da suke mugun d'aukan hankalinsa da bashi sha'awa,bata san me yake yi ba sai ji tayi yana licking lips d'inta da harshensa,kokawar k'wace kanta ta ci gaba da yi fuskarta a had'e tace "ni dai ka bari ba na so" da kyar ya iya janyewa ya rabu da ita,ya koma ya kwanta yana ta k'ok'arin calming kansa,after numfashinsa ya d'an saitu ya harareta yace "waye yace miki yana so?" Kamar za ta fashe dan haushi tayi shiru tak'i magana,da yaga ba tayi niyyar yi masa magana ba ya rabu da ita,ba tare da ya sake yi mata komai ba har bacci ya d'auke su. Da safe ita ta fara farkawa,tana k'ok'arin tashi ta jita a rik'e gam a jikinsa kamar wad'anda aka had'a aka d'aure,ta bud'e idanunta da sauri ta kallesa,bacci yake yi amma ya wani irin rungumeta kamar mai jin tsoron wani abu ya raba su,ta d'aga kai ta dunga kallonsa tana tuna abunda ya faru tsakaninsu,bata san yaushe ya tashi ba sai gani tayi ya bud'e idanunsa,a tsorace ta fara k'ok'arin zamewa daga rik'on da yayi mata,ya k'ifta idanunsa a hankali da wani irin murya yace "good morning.." Kasa amsawa tayi ta dunga kame² tana son sauka,yayi murmushi yak'i sakinta har lokacin,shi kad'ai yasan yanayin da yake feeling kansa a ciki kasancewarta a jikinsa,ta rasa yadda za tayi ta k'wace daga rik'on da yayi mata ga shi har lokacin a tsorace take da shi,da taga ba shi da niyyar bari ta tashi ta zumb'ura baki tak'i cewa komai,ya bud'e idanunsa sosai ya ci gaba da kallonta,yadda yaga ta yi fuskar kuka sosai yake jin dad'i so yake yaji ta yi magana kafin ya saketa,sanda yaga ba ta da niyyar kulashi a hankali ya zare hannayensa,shi ya fara sauka daga saman gadon,ta sunkuyar da kai ta k'i yarda ko kallonsa tayi sai da taji alamun bud'e k'ofa sannan ta d'ago kanta ta kalli gurin,had'a ido suka yi da shi yana tsaye bakin k'ofar bai fita ba,tayi saurin kautar da kai tana zumb'ura baki,murmushi ya saki a hankali yace "zan fita amma bazan dad'e ba zan dawo" saurin d'agowa tayi ta kalleshi,yayi mata murmushi ya juya zai fita,da sauri ta taso ta biyo shi,yana jin alamun footsteps d'inta a bayansa ya tsaya har ta k'araso,ya kalleta yana d'age eyebrows yace "ina za kije?" Ta fara kalle² muryarta a raunane tace "bazan iya zama ba" ya zaro idanu yana kallonta yace "wai me yake baki tsoro?" Bud'a hannu tayi tace "nima ban sani ba" ya juya yana tafiya yace "okay! Mu bari idan kin sani sau muyi maganar.." Saurin biyoshi ta sake yi tace "please ka tsaya ni" ya waiwayo da sauri yana kallonta yace "ina za kije?" Ta b'ata rai tace "binka zanyi" ya d'age gira yana kallonta yace "really?" Tayi masa shiru tak'i magana,gyad'a kai yayi idanunsa akanta yace "ki zauna naje na dawo" ta girgiza masa kai da sauri tace "ni dai ka mayar da ni can to" yace "ina?" Tace "gidan Mami" sanda ya saki wani murmushin da yake k'ara masa kyau yace "ki cire wannan tunanin a ranki,baza mu koma ba" kallon rashin fahimta ta fara masa,ya d'age mata gira yace "yeah! I mean it" tace "me yasa?" Directly yace "ai haka tsarin yake dama" kallonsa ta ci gaba dayi kafin tace "wane tsari?" Ya fara takowa a hankali zuwa inda take kad'an basu had'e ba da wani murya yace "daga yau nan shi ne gidanki,a nan za mu ci gaba da zama" idanu ta zaro ta juya tana kalle²,yayi murmushi ya juya ya fara sauka da sauri,biyoshi ta sake yi da sauri cikin d'aga murya tace "ka tsaya ni please" bai juyo ba yace "kiyi zamanki yanzu zan dawo bazan dad'e ba" yana fita ya kulleta ta waje,a jikin k'ofar ta tsaya ta dunga bubbugawa tana masa magana,bai tsaya saurarenta ba yayi gaba yana sakin murmushi,tana jin sanda ya fita da mota hankalinta ya sake tashi ta dunga kalle² tana bin ko ina da kallon tsoro. Har ya kusa fita daga line ko me ya tuna yayi saurin dawowa da reverse,yayi parking bakin get ya fito ya shiga gidan,a hankali ya dunga tafiya cikin compound d'in dake shimfid'e da grass,yana zuwa balcony yasa key ya bud'e k'ofar,Ismat dake tsaye jikin k'ofar har sannan tana jin ana tab'a k'ofar da sauri ta koma baya ta dunga kallon k'ofar a tsorace,bata tab'a tunanin shi ne ya dawo ba sai da ya gama bud'e k'ofar ta zuba masa idanu tana kallonsa,shi d'inma ita yake kallo a hankali yace "zo muje" ya mik'a mata hannu,saurin rik'esa tayi tana sauke ajiyar zuciya suka fito tare tana ta kallon compound d'in da tsarinsa yayi mata kyau sosai,suna fitowa bakin get bayan ya kulle gidan ya bud'e mata motar ta shiga then ya zagaya ya shiga ya tada motar suka bar line. Super market mafi kusa da unguwar suka fara biyawa yayi musu siyayyar kayan da za su yi amfani da shi,duk abunda ake gogar tana gefe tana kallonsa shi ya dunga duba abubuwan da ya dace su siya,after then suka je biyan kud'i akai masa bill ya mik'a musu ATM suka cire amount d'insu,da suka baro super market d'in sai da suka tsaya wani eatry yayi musu take away sannan suka kama hanyar komawa gida,a bakin get yayi parking ya fita ya bud'e gidan then suka k'arasa,direct sanda suka shigo gidan bayan sun shigo da kayan ta fara wucewa sama,lokacin da ya shigo ya samu ta shiga bathroom,ya sake fita yana waya,after ya gama maganar da zai yi ya dawo ya tarar da ita zaune ta rafka tagumi,ya kalleta kad'an ba tare da ya ce mata k'ala ba ya wuce ya shiga bathroom,ta dunga kallon kayan da suka shigo da su ta kasa cewa komai tsabar mamakin da al'amuransa suke bata daga jiya zuwa yau ta rasa a wane class ya dace ta ajiyesa. A can gida kuwa da safen lokacin da su Badriyah suka zo dining kasancewar dama suna riga su Ismat fitowa sanda Badriyah taga shiru² basu fito ba har tsayin wasu mintuna here ta fara shan jinin jikinta,almost 30 minutes da zamansu suna ta jiransu Fawad yaga shirun ya yi yawa yace mata kawai suyi break d'insu su daina jira duk lokacin da suka fito sa ci su,suka fara cin abincin amma fiye da rabin hankalinta na kan k'ofar su Ismat,da suka gama suka yiwa Mami sallama za suje unguwa ta binsu da addu'ar Allah tsare,bayan fitarsu a gidan Mami tana zaune parlor ganin yadda lokaci ya d'an ja ba tare da ta ji motsin Aadil ko Ismat a cikin gidan ba hankalinta ya koma kansu,even though ta d'an shiga damuwa da jinsu shiru sai dai ta yi k'ok'arin b'oye hakan akan fuskarta amma har after 12pm babu wani alamar dake nuna mata lafiya k'alau suke,wasa² tun ana maganar 12pm lokaci ya ci gaba da tafiya aka koma lissafin hour,hankalin Mami bai gama tashi ba sai da taga har 2pm,sanda take tambayar wasu cikin ma'aikatan gidan suka tabbatar mata lallai basu ga fitowarsu ba,hankalinta a mugun tashe lokacin ta gama saddak'arwa wani abu mara dad'i ya faru here ta fara kiran Naina a waya,Naina tana d'aukan kiran tayi sallama,Mami bata iya amsawa ba da wani irin muryar tashin hankali tace "Naina yi maza kizo gida ina nemanki yanzu" yadda Naina taji maganar Mami ta san ba lafiya ba,a tsorace tace "Mami me ya faru?" Wasu irin hawayen tashin hankali suka ziraro daga idanun Mami da kyar ta danne kukan dake son kwace mata,Naina taji Mami bata ce mata komai ba,hankalinta a tashe ta sake cewa "Mami ki fad'a min me yake faruwa?" Katse kiran Mami tayi da sauri ta fito daga bedroom d'in ta tsaya daga sama tana kallo downstairs zuciyarta sai tsinkewa yake,ba'a d'auki lokaci mai tsayi ba Naina da Madeeha suka shigo a tare,bata jira su hauro ba ta fara sakkowa daga saman suka had'u a bakin stairs,lokaci d'aya Naina da Madeeha suka rik'eta suna tambayar "Mami me ya faru?" Girgiza kai tayi tana kallon hanyar bedroom d'insu wasu hawayen suna kawowa idanunta tace "Ban san me yake faruwa ba yau Yayanku da matarsa har yanzu basu fito ba.. Ina jin tsoron ko wani abu ne ya faru da su.." Zaro idanu Naina tayi a tsorace tace "Mami wane Yayan namu?" Kallon k'ofar su Mami tayi tace "Aadil!" Dafe k'irji Naina tayi hankalinta a tashe hawaye har sun fara biyo fuskarta da sauri bata tsaya sake jin abunda mami za ta fad'a ba ta nufi k'ofar su,Madeeha ta rufo mata baya,sanda take jikin kofar ta fara knocking tana kiran "Mar'at akhiiy!" Da suka ji shiru ba'a amsa musu ba Naina ta kalli Mami cikin kuka tace "Mami ina spare keys suke? Think ba lafiya ba" hankalin Mami ya sake tashi saboda abunda Naina ta fad'a tace "sai dai kuje ku duba" da sauri har suna rige² suka yi sama,suka dawo da keys d'in hannun Naina har rawa yake ta fara gwada bud'ewa,sanda ta zo kan key d'in d'akin k'ofar yana bud'ewa babu wanda ya jira wani ya fara shiga suka sa kai a tare su uku,duk inda suke tunanin za su shiga sai da suka duba amma d'akin wayam babu alamun da ya nuna musu sun kwana a cikinsa,ajiyar zuciya su duka suka shiga saukewa,Mami ta dafe baki cikin tsananin mamakin abunda ke shirin faruwa,tunanin inda Aadil ya tafi da Ismat ya fi komai d'aure mata kai,Naina ta matso kusa da ita tace "Mami ina kike ganin akhiiy za suje yanzu?" Mami ta girgiza kai cikin rashin tabbas tace "ba na tunanin Aadil zai iya tafiya da Ismat wani guri ba tare da sanina ba.. Tabbas sai dai idan akwai abunda yake faruwa" Madeeha dake tsaye har lokacin bata ce komai ba tace "Mami to ko mu duba tsohon flat d'insu idan suna can?" Saurin kallonta Mami tayi da sauri bata iya tsayawa bawa Madeeha amsa ba tayi gaba suka biyota da sauri,shima dai sanda suka je flat d'in haka suka tarar babu kowa shi kam ma har ya fara k'ura and then babu alamun mutune sun shiga,Mami ta tsaya a tsakiyar parlon tayi shiru abun duniya duk ya dameta,Naina dake kallonta sympathetically tace "Mami to kin kira numbersa?" Sai lokacin Mami ta tuna da batun waya,ta girgiza kai tace "wallahi na manta da maganar waya.." Naina ta gyad'a kai tace "bari na kira naji,Allah sa lafiya suke.." Da kyar Mami ta iya amsawa,kusan kira 10 Naina ta yiwa Aadil ba'a d'auka ba,Mami ta gaji da jira tace "Ki kira line daughter muji" ta gyad'a kai ta fara kiran Ismat,itama dai kamar shi wayar tana shiga sai dai ba'a d'auka,sanda ta kalli Mami jikinta ya yi sanyi tace "Mami basu d'auki kiran ba" Mami ta jinjina kai cike da k'arfin hali tana sauke ajiyar zuciya tace "Yah Allah kasa yarana suna cikin kiyayewar ka.. Allah kasa ba wani abu mara dad'i yake shirin faruwa ba" suka ce "ameen." Since suka gama breakfast tayi wanka ta koma saman gadon ta kwanta bata san lokacin da wani irin bacci ya d'auketa ba,Aadil da ya shigo yaga ta yi bacci ya nemi guri ya zauna ya zuba mata idanu yana kallonta,bai fargaba sai gani yayi agogo ya nuna masa 2pm saura y'an mintuna,ya zaro gray eyes d'insa da sauri ya wuce bathroom ya fara d'aura alwala,after ya fito ya k'arasa kusa da bed d'in a hankali ya fara shafa gefen fuskarta da hannunsa dake d'auke da danshin ruwa,cikin bacci ta jiyo ana shafa mata fuska,ta bud'e idanunta a hankali tana ganinsa tayi saurin komawa baya tana turo baki,yayi murmushi a hankali yace "yeah! Wake up sleeping queen,it's almost time for zuhur prayer" murza idanunta ta fara ba tare da ta yi masa magana ba ta sauka ta wuce bathroom,ya wuce ya d'auki pray mat da ya d'auko tun subuh a motarsa ya shimfid'a ya tada sallah,bayan sun idar da sallah yana zaune gefen bed yana kallonta yace "akwai abunda kike buk'ata zan fita yanzu na dawo?" Bata d'ago kanta ba tace "babu!" Kallonta yayi da kyau kafin yace "alright" ya tashi zai fita,ta d'ago kanta da sauri tana turo baki tace "ni kad'ai zan zauna?" Murmushi yayi bai juyo ba yace "yeah! But akwai get keeper ai yanzu,bake kad'ai bace" kallonsa ta dunga yi tana tunanin yaushe ya nemo mai gadi,k'arar rufe k'ofa yasa tayi saurin tashi ta fito,a corridor d'in ta ganshi tsaye ya jingina bayansa yana kallon staircase yana sakin murmushi,ta d'auke kai tana b'ata rai a hankali tace "baka tafi ba?" Yayi murmushi yana gyara tsaiwarsa yace "ina zanje na barki sarkin tsoro?" Ta b'ata rai tana kallon wani guri tace "to ai ka ce akwai mutum yanzu" ya bud'e idanu yana kallonta da mamaki yace "za ki iya zaunawa har na dawo?" Ta gyad'a masa kai a hankali tace "ehh" gyad'a kai shima yayi yace "alright! Sai na dawo" ya juya ya fara sauka,tana kallonsa tace "allah tsare hanya" tayi saurin komawa ta kulle d'akin,har yayi nisa da gidan ya dawo yayi parking bakin get,ya fita ya nufi gurin sabon mai gadin da yasa Bala ya nemo masa,Malam Bashir da yaga mai gidansa ya dawo cikin girmamawa ya fara masa barka da zuwa,Aadil yace "Arhm! Baba dama ina son sanar maka ne dan Allah ka kula sosai,zanje na dawo though ba zan dad'e ba.." Malam Bashir yace "Aahh! Babu damuwa in sha Allah,Allah tsare hanya" Aadil ya amsa yace "but akwai mutum a ciki ko da za kaji motsi" Malam Bashir tace "to ranka ya dad'e za'a kula in Allah ya yarda" Aadil yayi masa sallama ya koma mota,sanda ya tada motar zai bar gurin ring of an incoming call to wayarsa yasa shi dakatawa,gaba d'aya ya manta da wayar a cikin motar tun d'azun bayan sun yi waya da Bala ya rako Malam Bashir,sanda ya d'auka yaga sunan Naina,ya saki wani murmushi bai d'auka ba ya tada motar ya bar arean. Kai tsaye gida ya nufa tun daga get yayi horn get keeper na gidansun ya bud'e masa yana masa barka da zuwa,ya amsa ya wuce cikin gidan sanda yayi parking ya fito suka had'u da Bala,ya shafa lallausan sumar kansa idanunsa akan Bala yace "Bala ina fatan babu wanda ya tambayeka inda nake?" Bala yayi dariya yace "K'warai kuwa ranka ya dad'e har yanzu babu wanda ya tambaye ni.." Aadil ya gyad'a kai yace "good" ya wuce ya nufi apartment d'in gidan,da su Naina ya fara had'uwa a parlor lokacin za su tafi gidan su Madeeha dama can suka koma tun ranar da su Badriyah suka dawo k'asar,Naina tana ganinsa ta zaro idanu da sauri da wani muryar surprise tace "akhiiy!" Kallonta yayi yayi mata murmushi,Madeeha tace "Akhiiy! Wallahi ka d'agawa Mami hankali,ka sa sai nemanku take" zaro idanu yayi yace "where's she?" Tace "she's upstairs" bai tsaya sake magana da su ba ya fara haurawa saman da sassarfa,a parlon saman ya tarar da ita bayan ya duba bedroom d'inta bai ganta a can ba,Mami ta d'ago kai tana kallonsa har ya k'arasa shigowa ya zauna,a hankali yana sunkuyar da kansa yace "good afternoon Mom" wani kallo ta dunga masa ta kasa cewa komai,yayi murmushi yace "I'm sorry Mami na san na yi miki laifi.. But it's not intentional" Girgiza kai Mami da idanunta ke kansa tayi,cikin sanyin murya tace "kada ka sake min irin haka Aadil,hankalina ya tashi da naga shiru har wannan lokacin babu wanda ya fito tsakanin kai da Ismat,zuciyata ta girgiza sosai na dunga tunanin ko wani abu ya faru.. Amma ka sani yau na yi maka uzuri." Gyad'a kai yayi yace "in sha Allah it won't happen again" tace "Allah yasa",tana sake kallonsa lokacin tace "ina ka d'auketa kuka tafi?" Wani murmushi ya fara yi,Mami dake kallonsa tace "da kai nake kake neman mayar da ni wata sha³" saurin kallonta yayi yace "Mami gida muka tafi" tace "wane gidan?" Ya sunkuyar da kai yana murmusawa ya kasa amsawa,tace "ka min shiru ina tambayarka" a hankali kamar ba ya son taji yace "gidan" kallonsa ta ci gaba da yi cikin rashin fahimta tace "ban gane me kake nufi ba,wane gidan ka kai min yarinya shi nake son sani" d'ago kai yayi ya kalleta a shagwab'e yace "inda za mu zauna.." Kallonsa ta ci gaba da yi tsabar mamakinsa yasa ta kasa sake cewa komai,sanda ta mula tana had'e rai tace..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _A loser is not a person who fails once,a loser is a person who doesn't have the guts to get up and try again..👈_ _Just want u to know that i really appreciate such a wonderful comments of ur's,lallai kun ce na fad'awa Aadil ya shirya tarbar yan zuwa taya shi gasa amaryarsa.😉 Thanks a ton my people,keep rocking me and i'll always take u into Jupiter..✈ bahot² shukhuriya y'an amana.😍_ 4⃣3⃣ Tace "me ya faru ka d'auketa kuka bar gidan?" Girgiza kai yayi da sauri yace "nothing Mom" Mami ta dunga kallonsa tana son gano gaskiyar abunda yake shirin b'oye mata,for about 3 minutes idanunta na kansa but she saw nothing except abunda yace mata,in a serious tone tana masa wani kallo ta kira sunansa *"AADIL!"* D'ago kai yayi ya amsa,tace "ina son sanin dalilin da yasa ka d'auketa kuka bar gidan nan ba tare da na sani ba" ya marairaice yace "Mami babu komai fa" ta girgiza kai tana masa kallon tsaf tace "yaushe na fara wasa da kai?" Wani murmushi ya saki ya d'ago yana kallonta,ta had'e rai tace "na zama abokiyar wasanka,shi yasa ina magana kana min dariya right?" Da sauri yace "A'a Mami.." Saurin katse shi tayi tace "kada ka fad'a min wani magana sab'anin abunda na tambayeka" murmushi ya dunga yi kafin yace "Mami da gaske babu komai" ta zuba masa idanu tana sauraronsa kafin tace "ban san yaushe ka koyi k'arya ba" zaro gray eyes d'insa yayi kamar ya ji tsoro yace "Mami da girma na?" Ta hararesa tace "ina girman yake?" Yayi murmushi yana shafa kwantaccen beard d'insa yace "Mami kalli fa har gemu ne da ni" murmushi tayi itama tace "amma ai bai hana ka yi min k'arya ba" yace "No Mami! Ba k'arya nayi miki ba,kawai matsala ne ba na son a samu.. That's it" ta zuba masa idanu tana kallonsa kafin tace "Matsala? Wane irin matsala ne kake gudun a samu da zamanku a nan?" Yace "Mami ba mu ba,kawai ni bana son zamanmu da su a guri d'aya ne shi yasa muka bar gidan" gyad'a kai tayi cike da gamsuwa da abunda ya fad'a tace "amma kuma Aadil sai ka d'auketa da dare,me yasa baka fara sanar da ni ba kafin ku bar gidan?" Yace "Mami nima ban shirya yin hakan ba,al'amarin yazo a haka dole babu yadda zanyi sai dai nayi hakan" ta jinjina kai tace "shi kenan na fahimta yanzu" tana sauke ajiyar zuciya tace "Allah ya kyauta.." Suka yi shiru na wani lokacin,kafin Mami tace "yanzu ya ake ciki kenan? Shi kenan sai dai a biku da kayanku?" Yayi murmushi ya gyad'a mata kai,tace "but kamar ka ce min ana aiki a gidan wancan lokacin?" Wani murmushi ya sake yi yak'i magana,Mami da ta gano shi ta d'age eyebrows tace "ko har an gama aikin ban sani ba?" Yayi murmushi yace "ehh sun gama" da sauri saboda ba ya so maganar tayi tsayin da Mami za ta b'aro jirginsa,tayi murmushi tace "ai shi kenan,Allah sa hakan shi ne mafi alkhairi" yace "ameen" sanda ta tuna batun janye strike tace "but maganar makaranta fa? Ya za'ayi da zuwanta tunda ba gamawa suka yi ba?" Yace "daga can za ta dinga zuwa" ta gyad'a kai tace "da kanta ko driver zaka nema mata?" Yace "no! Zan dunga kaita" ta zuba masa ido tace "to gurin aiki fa kai kuma?" Yayi murmushi yace "yanzu ina hutu,idan na koma sai a nema mata driver" ta gyad'a kai tace "kana ganin babu matsala?" Yace "in sha Allah babu Mami" ta sake jinjina kai cike da gamsuwa tace "Allah yasa!" Yace "ameen.." Da zai tafi tare suka sakko tana sake masa nasihar ya rik'e mata yarinya da kyau,kada yaga ya d'auketa sun bar gidan yayi zaton baza ta san abunda yaje faruwa ba,yayi murmushi bai ce komai ba har suka tsaya a parlon k'asa,tana kallonsa har sannan tace "hope ba ita kad'ai ka baro min ita ba?" Ya kalleta yana sakin murmushi yace "no Mami! Akwai get keeper" ta gyad'a kai tace "maids fa?" Murmushi yayi yace "babu but soon za'a nemo" wani kallo ta fara masa tace "sai yaushe za'a nemo?" Yace "Mami ai ke za kisa a nemo" tana masa murmushi tace "ni nawa kaika nemo min?" Yace "no Mami! Amma ai za ki fi sanin wanda ya kamata su zauna tare da ita" ta gyad'a kai tace "alright! Zuwa gobe idan Allah ya kaimu zan aiko su Naina sai su kawo mata har kayanta" da sauri yace "zan tafi da wasu yanzu" tace "alright!" Da kansa ya gama had'a kayan cikin manyan luggage's trolley sannan yasa aka fitar masa da su,duk abunda ya san za ta buk'acesa sai da ya d'aukar mata,Mami kuma tasa aka shirya musu lunch da zai tafi musu da shi,after then yayi mata sallama ya kama hanyar komawa. Tun kafin ya k'arasa bakin get Malam Bashir ya hango motarsa ya tashi da sauri ya bud'e masa get,sanda zai shiga gidan yayi masa barka da zuwa,ya amsa ya d'an tsaya suka yi magana then ya wuce yayi parking ya fito ya bud'e booth ya fara sauke luggage trolleys d'in da ya taho da su,yana bud'e k'ofar parlor zai shiga ya hangota zaune a wajen staircases,tsayawa yayi yana kallonta ya kasa k'arasa shiga,ta taso da sauri tace "sannu da zuwa" ya amsa yana mata wani kallo kafin yace "a nan kika zauna?" Ta girgiza kai tana k'ok'arin karb'ar trolley d'in dake hannunsa tace "a'a da naji horn ne na sakko" bai ce komai ba ya sakar mata jakar ya koma ya karasa shigo da sauran bayan sannan ya d'auko basket da warmers suke ciki. Da dare after isha'a tana kwance saman gado ya shigo d'akin rayi sauri ta kulle idanuwanta ta fara baccin k'arya,gaba d'aya tsoronsa take ji and then tsoron abunda ya fara mata jiya sai yasa tak'i nuna wata alamar da zai san idanunta biyu,sanda ya gama k'are mata kallo ya hauro saman gadon,a hankali ya zuba mata idanunsa ta cikin dim light,tsayin rayuwarsa ya jima bai ga mace mai cikar kyaun halitta fili da b'oye kamar Ismat ba,duk lokacin da ya kalleta abunda ya faru daren jiya kawai yake ji yana masa yawo a duka sassan jikinsa,wani irin ajiyar zuciya yayi a hankali sanda ya dangana da had'a jikinsu ya dunga zagayawa da hannunsa a jikinta,fuska tayi har ya gama tab'e tab'ensa ba tare da ta nuna ta san yana yi ba,tsaf ya fahimci idonta biyu sanda yaga ba ta da niyyar kulashi ya kama kunnenta a hankali ya d'an ciza,ta bud'e idanunta da saurin tana kumbura fuska,yayi murmushi a hankali yace "Ohh! U are awaken?" Tayi shiru bata ce masa komai ba,ya sake murmusawa yace "Mami tana gaishe ki" saurin kallonsa tayi kamar za tayi magana sai kuma ta fasa,ya gane magana take son yi,yana brushing lips d'insa a jikin wuyanta da wani irin murya yace "me kike son cewa?" A hankali kamar mai shirin yin kuka tace "yaushe su Naina za su zo?" Lumshe idanunsa yayi yace "kina son ganinsu?" Ta gyad'a masa kai da sauri,sanda ya gama tattara words d'in sannan yace "za su zo soon" ya d'ago fuskarsa a hankali yana kallonta yace "wake up muyi sallah" tsoro maganar yasa taji,ta dunga zare idanu a jikinsa ta kasa sauka,ya tashi a hankali ya fara sauketa yace "Oyah! Go and perfume ablution" cikin siririyar muryarta tace "ina da alwala" ya gyad'a kai yace "alright!" Ya sauka daga gadon ba tare da ya sake magana ba ya shiga bathroom,sai da ya fara yin wanka kafin ya d'auro alwala ya fito,har ya gama shiryawa yana kula da yadda jikinta yake a wani mugun sanyaye komai yinsa take a slow motion,suka yi sallah bayan sun idar cikin hikima ya dunga tambayarta tana amsawa,warmers d'in da ya shigo da su kafin ya tasheta ya d'auko musu amma sai tace ta k'oshi,ya fara lallab'ata da kyar ya samu ta hak'ura za ta ci,ta dunga wara manyan idanunta tana kallon dishes d'in daya bud'e,so take ta tambayeshi inda ya samo abinci tunda ta san bai sake fita ba tun d'azu da rana da yaje gidan ya taho musu da lunch,amma kuma sai ta kasa bud'e baki tayi masa magana,gaba d'aya ta gama tsorata kanta tun bai ce zai mata wani abu ba,har suka gama cin abinci suka yi brush ya fita da warmers d'in yana kula da yadda take d'ari²,suka koma suka kwanta taji bai tab'a ta ba,tayi ajiyar zuciya a hankali ta fara sakin jikinta,sanda yaga ta gama sakin jikinta idanunsa akanta ya kai hannunsa ya janyota jikinsa,ta d'aga kanta da sauri ta kalleshi,a hankali da wani murya idanunsa a kulle ya furta "sleep.." Mayar da kanta tayi ta kwantar had'e da kulle idanunta,a hankali ya dunga shafa bayanta kamar mai son lallab'a k'aramar yarinya,yadda numfashinta ke hawa da sauka a saman bare skin d'insa,yasa shi fara jin feelings,a hankali ba tare da ya san me yake faruwa ba ya fara lalubeta,tun tana nok'ewa sanda ya fara aika mata zafafan sak'onninsa har ta sake masa jiki ya fara romancing d'inta yana shafa abunda suka fi d'aukan hankalinsa tare da k'ara shigewa jikinta,sanda ya gama tabatarwa ta kai k'arshen buk'ata,ya tabbatar ba za ta hanasa having sex da ita ba then ya fara karanto "Bismillaah! Allahumma jannibnash'shayd'aan,wa- jannibish'shayd'aana maa razak'tanaa.." A hankali ya fara shigarta yana sauke wani irin wahalallen nishi,sanda ya samu kansa cikin wani irin duniyar da bai tab'a zuwa ba sosai ya dunga fad'in abunda duk yazo bakinsa yana k'ara sake mata nauyinsa,duk yadda Ismat taso nuna masa itama jaruma ce sanda taji uban azabar dake ratsota kasawa tayi tasa masa kuka tana fadin "pleasse.. Leave me." Ta ci kuka sosai da hawaye kafin ta samu ya barta,after he have been satisfied ya kwanta had'e da rungumeta tsam a jikinsa idanunsa har lokacin a kulle fuskarsa d'auke da wani irin murmushin da ya k'asa gogewa,tare suka dunga sauke ajiyar zuciya bama kamar ita. Da asuba sai da agogonsu ya buga 5:00am sannan ya samu damar farkawa ya tashi a hankali ya shiga wanka yana sakin murmushi,abunda ya faru tsakaninsu cikin daren ya dunga dawo masa,yadda yake jinsa yanzun da yadda yake jinta a zuciyarsa was beyond explanation,lokaci d'aya Allah ya jarabci zuciyarsa da kamuwa da wani irin yanyin da bai ma san dame zai misalta ba,ya dunga jin wani irin abu game da ita yana mamaye ziciyarsa,but bai san mene ba and bai san da me zai misalta abunda yake ji d'in game da ita ba,after ya fito a wani irin hankali ya fara tashinta,sai dai ta kasa tashi sai da ya taimaka mata yana sake lallab'ata da tarairayarta kamar k'wai,shi ya gasa mata jikinta kafin ya fita ya kulle mata k'ofar,after ta gama wanka ta fito a hankali tana tafiya lokacin yana sallah,ta bud'e press ta d'auko wani doguwar riga mai d'an fad'i ta saka ta kabbara raka'atayyil fijr,har ta idar yana zaune yana jiranta then ya musu sallar asubah,after suka idar sunyi addu'o'i ta tashi za ta d'auke abun sallar,gaba d'aya yanayin da take ciki ba ya mata dad'i,jinta take wani fayau kamar iska za ta d'auketa,bata san yaushe yazo daf da ita ba sai ji tayi ya rungumeta ta baya yana shinshinar wuyanta yana ajiyar zuciya,a hankali da wani sanyayyar murya yace "good morning *HUMSAFAR.."* Yadda ya fad'i kalmar *humsafar* d'in a cikin kunnenta yasa ta saurin kawar da kanta ba tare da ta amsa ba ta fara k'ok'arin zare jikinta daga nasa,ya sake matseta sosai yana matso boobs d'inta da dukkan hannuwansa yana lumshe idanu,wani irin dad'in kasancewarsu a haka yake ji,underneath yake jin ina ma ace su dawamma a hakan,while ita kuma k'ok'arinta ta tureshi,sanda yaga ba abunda take bukata sama da ya kyaleta,a hankali ya zare hannayensa ya koma ya zauna yana sauke ajiyar zuciya,ya zuba mata idanu yana kallonta a hanakli take tafiya har ta koma saman gadon ta kwanta ko rigar da tayi sallah da shi bata cire ba tayi wani irin lamo kamar marainiya,kyaleta yayi bai ce mata komai ba,sai da ya tabbatar bacci ya d'auketa sannan ya tashi ya hauro ya kwanta a jikinta. Around 9am ta fara bud'e idanunta da suka mata wani irin nauyi kamar wanda aka cika mata k'asa,tana k'ok'arin juyawa ta jita a rik'e gam a jikin mutum,ta d'aga kai tana kallon kyakykyawar fuskarsa tayi ajiyar zuciya,ta lumshe idanunta ta bud'e a kansa,tsaf take ganin komai da ya faru tsakaninsu a daren filla² babu abunda bata tuna ba,ta had'iye wani abu da taji ya mak'ale mata a wuya,a hankali hawayen da bata san na mene ne ba suka fara sakko mata,ta sake kwantar da kanta a saman k'irjinsa a hankali ta ci gaba da kuka mara sauti,kamar a mafarki ya dunga jin d'umin hawayenta suna sauka topless na jikinsa,ya fara motsa idanunsa a hankali kafin ya bud'esu,saurin d'ago kansa yayi a rikice ya fara tambayarta "what happened?" Goge hawayen tayi saurin yi,bata ce masa komai ba ta fara k'ok'arin sauka daga jikinsa sai dai me tana bud'e spreadsheet d'in da niyyar sauka ta fasa k'ara da sauri ta koma ta k'udundune jikinta tana sakin kuka,wani murmushi ya saki a hankali ya juya ta d'ayan side d'in ya sauka ya d'auko mata towel,tana kwance cikin spreadsheet d'in ya dawo a hankali ya d'agota ta fizge da sauri za ta koma yayi maza ya rik'eta,ta sake fashewa da kuka ta kasa k'wacewa,a hankali ya tsayar da ita ya zagaya da towel d'in ya d'aura mata shi sosai ya rungumeta a jikinsa yana patting bayanta,a hankali da wani murya yace "be quite please!" Sheshshek'ar kuka taci gaba da yi,ya dunga rarrashinta amma ta k'i yin shiru,ya koma ya zauna gefen gadon ya d'orata a kan thighs d'insa ya zuba mata idanunsa yana kallonta kamar shima zai yi kukan ya kasa magana,for about 5 minutes gaba d'aya ya rasa nutsuwarsa ya rasa ta yadda zai sa tayi shiru,suna zaune a haka ring d'in wayarsa ya dawo da shi hayyacinsa,ya juya ya kalli wayar a hankali yana lumshe idanunsa kafin ya d'auka,ganin sunan Naina ya amsa ya kai kunnensa,ya fara amsa sallamar da Naina tayi,Naina tace "akhiiy! We are outside" bud'e idanunsa yayi da kyau yace "alright! I'm coming" ya ajiye wayar yana kallonta da sauke ajiyar zuciya,a hankali yace "lemme go and check" ya sauketa saman gadon ya tashi,ya fara d'auko wani jallabiya mai short hand yasa kafin ya fita,a hankali ya dunga sakkowa ya bud'e k'ofar,Naina tayi murmushi tana kallonsa tace "Sabahal khair akhiiy!" Madeeha ma tace "sabahal khair akhiiy!" Yana lumshe idanunsa yace "sabahal khair.. Khaifakum!" Suka amsa "Alhamdulillah!" Ya gyad'a kai bai ce komai ba ya juya,biyo shi suka yi Madeeha tace "akhiiy! Where's our in-law?" Bai juyo ba yace "she's upstairs" ganin zai koma sama,Naina tace "Akhiiy! Tare muke da maids Mami tace mu taho da su" ya waiwayo yana kallonta,yayi squeezing fuskarsa kafin yace "ina suke?" Tace "suna waje" gyad'a kai yayi yace "ku shigo da su" ya juya yayi sama,yadda ya barta a haka ya tarar da ita da ya shiga d'akin,tana ganinsa ta sunkuyar da kanta tana turo baki,ya k'arasa a hankali yana kallonta,bai yi magana ba ya wuce ya shiga bathroom,ruwa ya fara had'awa then ya fito ya tsaya a doorway yana kallonta,ganin ta k'i d'agowa ya k'arasa kusa da ita ya mik'a mata hannu yace "get up muje kiyi wanka suna jiranki" ta d'ago da sauri ta kalleshi,muryarta a d'an dashe tace "su waye?" Yana mata wani kallon k'asan ido yace "idan kinje za ki ga ko su waye" ya d'agata da sauri ya nufi bathroom da ita,shi yayi mata wanka duk da nok'ewan da take yi,ta kasa sakin jikinta da shi,bai mata komai ba har ya fito da ita ya shiryata,then ya koma yayi wanka ya fito ya shirya cikin k'ananun kaya,sai lokacin da yake d'aura takalmi a k'afarsa ta d'aga kai a hankali ta dunga kallonsa,yana gamawa ya d'ago zai mata maagana yaga ta zuba masa idanu,ya k'ifta idanunsa a nutse ya k'arasa inda take ya mik'a mata hannu,tayi saurin sunkuyar da kanta,yayi murmushi ya rik'e hannunta suka fito tare. Sanda suka sakko k'asan tuni maids d'in har sun gyara parlon da taimakon su Naina,yadda suka tsara gurin kamar ba asalin parlon ba,ita kanta gurin ya burgeta sosai,sun fito da chairs set biyu sunyi decorating nasa,ta dunga wara idanunta tana kallon parlon da mamaki,direct arean dining ya nufa da ita suka yi break then ya dawo da ita parlon ya kwantar da ita saman 3 seater ya sunkuya kad'an dai² kunnenta yace "Sorry... Ga su Naina nan za su taya ki zama,zan fita yanzun but bazan dad'e ba.." Lumshe idanu tayi ta langab'ar da kai,yana kallon idanunta a hankali ya sake sunkuyawa yayi pecking cheeks d'inta yace "if there's anything da kike buk'ata,kiyi musu magana su kawo miki kada ki cika motsi da yawa.." Ta sake gyad'a masa kai bata iya cewa komai ba,a hankali ya mik'e yana mata murmushi ya fara tafiya,sai da ya kusa fita ya kira Naina,da sauri ta fito daga kitchen ta bisa a baya,suna fita balcony ya tsaya yana kallonta yace "ki kula da ita sosai ba ta jin dad'i,kada ki bari tace za tayi wani aiki,yanzun zan dawo ba dad'ewa zanyi ba.." Ta gyad'a masa kai da sauri tace "to akhiiy!" Ya juya ya bar gurin Naina ta bisa da kallo tana sakin murmushi,tana ganin ya fita daga gidan ta buga tsalle tace "yessss.!" Tsabar murna da wani irin murya ta shigo tana kiran Madeeha,Madeeha ta fito da sauri tana fad'in "what's up Sis?" Naina tana dariya tace "akhiiy ne ya ba ni amana" Madeeha ta yamutsa fuska tace "amana kuma? Na me?" Naina tace "his wife.." Wani zaro idanu Madeeha tayi tace "really?" Naina ta d'aga mata gira tace "absolutely sure" Madeeha ta gyad'a kai tace "That's nice.. Su Akhiiy an fad'a tarko." Tsaf suka gama gyara gidan cikin k'ank'anin lokaci tare da maids biyar d'in da Mami ta turo su,Ismat kam tun fitarsa tana kwance inda ya barta a nan bacci ya d'auketa,ita kanta dama ba ta son motsawa because ba ta son su Naina su fahimci abunda ya faru,sai kuma akayi sa'a su d'in suka ce tayi kwanciyarta kawai ta huta za su kula da komai,har suka gama gyaara k'asa suka koma sama bacci take,ba ita ta farka ba sai kusan 2pm shima bayan ya shigo ne ya ganta tana bacci ya tambayi Naina tun lokacin da take bacci,tace tun da ya fita,ya kalleta yace "bata yi sallah ba kenan?" Tace "ehh" gyad'a kai yayi yana nufar inda take yace "ku kunyi sallar?" Ta gyad'a masa kai tace "ehh! Munyi" jinjina kai yayi yace "alright! Jeki" ta wuce ta koma sama,a kusa da ita ya zauna ya zuba mata idanu a hankali ya dunga shafa gefen fuskarta sai da yaga ta bud'e idanunta yayi mata murmushi,da wani irin sanyayyar murya yace "sallah fa?" D'agowa tayi ta zauna a hankali tace "sannu da zuwa" ya amsa yana kallonta yace "tashi muje kiyi sallah" ta sauke k'afafunta daga kan kujeran ta mik'e a hankali ya rik'e hannunta suka wuce sama,sanda tayi alwala ta fito yana kwance saman gado rik'e da iPad yana dannawa ya juya ya kalleta,ta wuce saman abun sallah ta kabbara sallah,bayan ta idar tana zaune ta yi shiru kamar mai tunanin wani abu,idanunsa akan iPad d'in hannunsa bai d'ago ba yace "kin ci abinci?" Ta girgiza kai a sanyaye tace "ba na jin yunwa" saurin ajiye iPad d'in yayi ya tashi ya fita,bai jima ba sosai ya dawo d'auke da tray,ta d'ago a hankali ta kalleshi ya ajiye tray d'in a gabanta ya zauna yayi flexing legs d'insa,ya d'auki spoon yasa cikin lafiyayyen fried rice da yaji nama da kayan lambu ya d'ebo ya kai bakinta,girgiza kai tayi kamar za tayi kuka tace "bazan iya ci ba" ya girgiza mata kai shima yace "za ki iya,eat please.." Girgiza masa kai ta sake yi za tayi magana yace "C'mon! Open ur mouth" da kyar ta iya bud'e baki ta karb'a,a hankali ya dunga bata tana karb'a,da kyar ta iya yin spoon goma ta kautar da kanta tace ta k'oshi,kyaleta yayi ba dan yana so ba sai don ba ya son ya takura mata,ya dunga lallab'ata har dai ya samu kanta ta d'an sha paper soup na kayan ciki then ya bata ruwa,har dare su Naina suna gidan,sai da suka gama gyara ko ina kafin driver yazo tafiya da su. Bayan yafiyar su tana kwance a bedroom ya shigo,bai yi mata magana ba duk da ya ga idanunta a bud'e ya wuce ya shiga bathroom yayi wanka,ya fito ya shirya cikin pyjamas d'insa then ya hauro saman gadon ya kwanta ya shigar da ita jikinsa,bai mata komai ba sai da ya tabbatar ta nutsu da shi sannan ya fara bijiro mata da salonsa,hanunsa ya zura cikin rigarta yana shafawa,tayi saurin rik'esa ta d'ago suka had'a ido,yana yi mata wani sanyayyen kallo me narka zuciya yace "ba wani abu zanyi miki ba,i just want to calm myself down.. Wasa kawai za muyi" nok'e kafad'a tayi ta turo baki gaba,ya d'ora harshensa saman lips d'inta yana licking yana lumshe ido,har ya zura harshensa cikin bakinta ya fara sucking yana sauke numfashi,ya tura hanunsa cikin sumar kanta yana yamutsawa while d'ayan hanunsa a saman boobs d'inta yana shafawa a tare suka sauke ajiyar zuciya,zamewa ta fara yi a jikinsa da sauri ya rik'eta ya lalubo hanunta ya kai saman dick d'insa had'e da matsawa,ya saki wani irin sanyayyar ajiyar zuciya da ta sata d'ago da sauri ta kalleshi,suka had'a idanu tayu sauri ta kulle nata,ya dunga matsawa da hanunta d'aya da ya rik'e gam,tana jin ya fara janye rigarta zai yi sama da shi tayi saurin rik'eshi jikinta yana rawa da wani irin muryar tsoro tace "please ka barmin rigata.." Rufe bakinta yayi da hanunsa yace "shhhhh! Ba zanyi miki wani abu sab'anin abunda nace ba" tana ji tana gani sai da ya rabata da rigar ya kai hanunsa yana murza nipples d'inta yana shafawa a hankali har ya kai bakinsa kai ya fara sha yana d'an cizawa kad'an yana jan numfashi.. As he said da yace babu abunda zai mata,bai mata komai ba sai dai ya lugiguita mata jiki fiye da zato,dan sai da ta gwammace da yayi ya rabu da ita da abunda ya mata. Tun daga ranar ko da ya fahimci a tsorace take da abun da ya faru tsakaninsu sai bai sake nema ba,sai dai fa a duk dare idan za su kwanta ba ya tab'a iya kwanci da ita da kaya a jikinta,ko ta kwanta ma idan ya shigo ya ganta da su sai ya san yadda yayi ya raba ta da kayan da suke jikintan,and a kullum kuma kafin suyi bacci babban karatunsa da ta fara haddacewa sai ya yi wasa da ita yadda yaso,haka da asubah idan suka yi sallah,wani lokacin har da safe kafin suyi breakfast,tun abun yana damunta tana nok'ewa har yasa ta fara sakin jikinta da shi..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Success is never bestowed upon u,it is what u choose for urself.._ _Malam *D'AN DAUDU* 🤪Yana mik'o gaisuwa gareku all his fan's,ya ce ayi muku godiya bisa taimakon ruwan zafi da kuka basa.._🙊 4⃣4⃣ Almost one week kenan da Aadil ya d'auke Ismat suka bar gidan,sai dai a b'angaren su Badriyah har lokacin babu wanda ya san basa nan,kasancewar ko farkon zuwansu gidan dama ba had'uwa suka cika yi ba,k'ark'ari sai dai su had'u a dining lokacin breakfast ko dinner,da yake kuma ba zaman hira suke da juna ba,ko da suka bud'i idanu suka ga sun daina fitowa dining babu wanda ya damu da tambayar ko lafiya suka daina zuwa,but underneath al'amarin ya jima yana bawa Badriyah mamaki sanda taga ko fitowa gaishe da surukanta Ismat d'in ta daina yi,at last kuma can a bakin Celina ta jiyo wai sun bar gidan,ta yi mamaki sanda da take fad'awa Fawad yace mata a ina taji? Tace gurin maid d'in gidan,here shima ya k'aryata zancen,sanda suka bi diddigin maganar suka tabbatar da gaske ba sa nan d'in sannan suka yarda. While a gefen su Ismat kuwa,a cikin kwanakin irin canjawar da Aadil yayi mata daga asalin yadda ta sansa da yadda yake mata wasu abubuwan though har yanzu bata gama sakin jikinta da shi ba,sosai al'amuransa suke sawa take k'ara jin mamakinsa,wani abun kuwa idan yayi mata haka yake sawa taita jin kunyarsa,shi kam ko d'aga kai ba ya yi bare ya nuna yaji wani abu,al'amarin da yasa take k'ara sakin jikinta da shi kenan. Zaune take a parlon k'asa tana kallon MBC 2 da suke haska wani Roman film (Spartacus) ya shigo yana waya,sanda ya k'araso ya zauna kusa da ita,ganin da yayi bata yi magana ba har sannan idanunsa a kanta yake ci gaba da magana a wayar,bayan d'an lokaci yace "alright! We'll talk later" suka yi sallama,tun bai ajiye wayar ba ya janyota jikinsa ya rungume,k'amshin turarensa da ya daki hancinta yasa ta sauke ajiyar zuciya,a hankali ta fara jin wani sanyi da farin ciki yana ziyartar zuciyarta,a hankali tana lumshe idanu uwa mai jin bacci ta d'aga kanta suka had'a idanu,ya lumshe idanunsa a hankali ya sakin mata kyakkyawan murmushin dake k'ara narkar da zuciyarta,da wani murya yace "tunanin me kike yi?" Kamar za ta fad'a masa sanda ya tambayeta,sai kuma tayi shiru ta kasa cewa komai,a hankali tace "sannu da zuwa.." Wani kallo ya fara mata ya gyad'a kai,kafin ya sake cewa "will u explained what really happened?" Kai ta girgiza har lokacin ta kasa sake had'a ido da shi a sanyaye tace "babu komai" yace "really?" Tace "ehh!" Da wani yanayin da yasa shi tsareta da idanu,nishi gami da ihun da suka fara ratsa kunnensa yana shirin sake mata magana yasa shi waigawa ya kalli k'aton plasma dake kunne,ware idanunsa yayi da kyau yana kallon abunda ke faruwa,mace da namiji ya gani suna sex a fili,yadda mutane suke yawo tsirara,suna saduwa da junansu a duk inda suka so kamar wasu dabobbi,sex kuwa kamar dama shi ne jigon film d'in sanda yaga al'amarin yana neman k'azanta ya d'auki remote yayi saurin canja channel,kafin ya mayar da hankalinsa kanta,ta rufe idanunta da sauri tana jin wani irin bak'on yanayi yana ziyartarta had'e da bugun zuciya mai k'arfi,a hankali tunanin ranar da wasu ke hira a group d'in da Naina ta bada number ta aka sata ya fara dawo mata,lokacin da wata mata ke cewa ai ita abun kunya take kallon al'amarin ace wai mace ta fara neman miji da buk'atarta ba ma shi ya nemeta ba,irin yadda aka dunga hiran akai ranar yasa ta fahimci lallai itama akwai abunda take buk'ata instantly,ta yi zurfi a tunani bama ta san a wane duniyar take ba ta jiyo hannunsa a cikin rigarta,ya sunkuyar da kansa dai² wuyanta ya d'ora bakinsa akai,a hankali yake brushing lips d'insa yana sauke mata wasu irin kiss ma su zafi,suka sauke ajiyar zuciya a tare,still bata bud'e idanunta ba ta sake rik'esa,ya ci gaba da tafiya yana yawo da lips d'insa har zuwa bakinta,ta rik'esa sosai tana jin wani mugun feelings yana bijiro mata jikinta duk a mace,kallo d'aya ya yi mata ya gano asalin abunda yasa ta shiga mood d'in,ta kwantar da kanta a k'irjinsa,ya kalleta a hankali muryarsa a d'an dashe yace "me yasa kika kai irin wannan channel d'in?" Shiru tayi masa ta kasa amsawa,idanunsa a kanta yace "baki san kallon tsiraici yana haifar da matsala ba?" Still bata ce masa komai ba,shima daga haka sai bai sake cewa komai ba,ya sauke chin d'insa a saman kanta a hankali yana shafata,maganarsa a can ciki yace "muje ki raka ni nayi wanka" bud'e ido tayi da kyar ta kalleshi,ya lumshe idanunsa da suka fara sauyawa yace "let's go" suka nufi upstairs ya bud'e k'ofar d'akin suka shiga ya mayar ya kulle ya d'agata ya d'orata saman gado,yana mata wani kallo mai cike da ma'anoni ya fara cire turban cap dake kanta ya cire band data kame gashinta da shi ya tura hanunsa cikin gashinta,a hankali ya d'ago fuskarta ya zuba mata idanu,sanda ya kai bakinsa saman nata yana tura mata wani sabon sak'o mai wuyar mantawa,ta rik'eshi da sauri tana sucking bakinsa tare da shafa k'irjinsa suka sauke ajiyar zuciya a tare cikin wani irin yanayi ta rik'eshi sosai saboda hannunsa da ya tura cikin rigarta,da yaga hakan bai masa ba da sauri ya cire t-shirt da trouser d'in jikinsa ya sake haurowa ya fara unbuttoning rigarta,ya zubawa k'irjinta idanu a hankali ya kai hanunsa saman boobs d'inta yana shafawa yana lumshe idanu da sauke ajiyar zuciya,janye bra d'in yayi ya sunkuya ya kama da bakinsa ya fara sucking cikin nutsuwa da k'warewa suna sakin wasu irin moan,ba k'aramin gigitata juna suka yi ba. After they have been satisfied suna kwance kanta a saman k'irjinsa yana shafa sumar kanta yace "Gobe idan Allah ya kaimu za ki fara zuwa skul" saurin d'agowa tayi ta kalleshi,ya lumshe idanunsa ya bud'e yana mata girorinsa,ta mayar da kanta ta kwantar tana shafa kwantaccen gashin k'irjinsa da hannunta a sanyaye tace "Allah kai mu" yace "ameen." Da safe bayan ta gama shiryawa tare suka fito zai sauketa a skul,since motarsa ta shiga skul d'in ya tsaya bakin faculty d'insu da yake glasses d'in was bright babu abunda ba'a gani,kana ganin na ciki shima yana ganinka,wad'anda suka sanshi da wad'anda suka tab'a ganinsa suka fara binsa da kallo,yayi parking bakin faculty d'in a hankali ya juya yana kallonta,ta kalleshi a hankali hannunta akan k'ofar tace "sai anjima?" Ya lumshe idanu ya d'aga mata gira,tace "Allah tsare hanya." Har ta juya za ta fita ya rik'o hannunta,ta waiwaya tana kallonsa bata ce komai ba,a hankali ya kawo fuskarsa dai² nata yana kallon cikin idanunta yayi sucking lips d'inta kafin ya koma ya zauna yana mata wani kallon dake kashe mata jiki yace "bye.." Ajiyar zuciya ta fara yi then ta bud'e motar ta sauka,tsaf abunda ya faru akan idanun Badriyah da ta jiyo ana gulmar anga Aadil ya shigo tare da Ismat a mota,lokacin wasu da basu san ta yi aure ba suke tambayar alak'arsu,shi ne fa itama ta fito a fujajan tana son ganin da gaske ne ko k'arya ake yi ba tare suke ba,sanda ta fita ta rufe masa motar ta d'aga masa hannu,ya lumshe idanu a hankali yana mata waving,then ya bar gurin da reverse cike da k'warewa,tana juyawa suka had'a idanu da Badriyah,ta d'auke kai a nutse za ta bar gurin,Badriyah ta fara binta da kallo kafin tace "Babu fad'a mai zai kawo gaba sweetheart? Ko kuwa dai a nan d'inma sai mun nuna musu ba ma shiri?" Juyawa tayi tana k'arema Badriyah kallo,ba tare da ta samu damar cewa komai ba ta fara tafiya,biyota Badriyah tayi sanda suka jera suna tafiya ta sake cewa "ashe kuma kun bar gidan babu sallama?" Still Ismat tayi kamar bata san da mutum a kusa da ita ba,Badriyah ta sake cewa "Mmm! Ina kuka koma kuma?" Banza da sha'aninta tayi ta k'i tankawa,Badriyah ta d'an kalleta cikin surutu mara ma'ana tace "ai haka ya fi,kuma yanzu sai kun fi jin dad'i,amma ace kuna tare da surukai,komai fa kake yi idanunsu na kanka.. Kai gaskiya rayuwa gida d'aya da surukai bai yi ba.." Wani kallo Ismat ta juya ta mata,ta tab'e baki a hankali kamar ba ta son yin magana tace "shi yasa naga ai da ya zama sai dole kunk'i tafiya har yanzu.." Saurin kallonta Badriyah tayi tace "No! Kada ki damu ba k'in tafiya muka yi ba,kin san ina laulayi,cikin ne yana takura ni sosai,shi ne my appeal yace mu d'an jira yayi k'wari" Ismat ta gyad'a kai tace "me yasa baza ku bari har ki haihu ba?" Badriyah ta yatsina fuska tace "No! Baza mu kai lokacin ba za mu tafi" Ismat ta d'auke kai daga haka bata sake cewa komai ba,har suka gama lectures d'in ranar Badriyah tana tare da ita sai shige mata take danma ta k'i kulata,but duk da haka bata kyaleta ta sake ba,duk inda take itama tana nan sai surutai take mata masu kan gado da marasa su,lokacin da suka tashi Fawad ya riga zuwa d'aukarta,tunda ta gansa ta fara iyayi a gaban course mates ita ga mai miji sai tsirfa take masa shi kuma gaulan sai biye mata yake,a gaban mutane ta wani rik'eshi tana masa magana,Ismat ta had'e rai tayi kicin² bata sake kallon direction d'insu ba,sanda ta gaji ta mik'e za ta bar gurin,Badriyah ta d'aga kai ta bita da kallo tana sakin murmushi,taga tana tafiya da k'afa cikin d'aga murya tace "sweetheart ki tsaya mu rage miki hanya.." Cak ta tsaya a inda take maganar ta tsaya su rage mata hanya ya daki zuciyarta ta dunga jin wani iri,wai har ita Badriyah ke cewa ta tsaya su ragewa hanya,bayan ta san idan mota ce babu irin wacce babu a gidansu and babu wacce ba ta tab'a hawa ba,ba tare da ta juya ta kallesu ba tace "No! Na gode" ta ci gaba da tafiyarta a hankali,binta da kallo suka yi Badriyah ta d'aga shoulders tace "muje honey na fara jin yunwa" ya gyada kai ya rik'e mata hannu suka nufi mota,suna zuwa Badriyah ta bud'e ta shiga shima ya zagaya ya bud'e side d'in driver,ya tada motar suka biyo hanyar da Ismat tabi,tana tafiya suka zo za su wuce,Badriyah tace "honey d'an tsayar da motar please" slow yayi ya tsaya,ta sauke glass d'in kusa da ita ta lek'o,har Ismat ta zo wucewa Badriyah tace "sweetheart! Please ki shigo mu sauke ki ko a hanya ne.." Ko kallo babu wanda ya isheta a cikinsu ta ci gaba da tafiyarta,Badriyah dake jin wani dad'in ganin Ismat kamar a wulak'ance ta d'age girorinta tana shirin sake yin magana wani sabon land cruiser V8 da akema lak'abi da king of all road bak'i mai dark d'in glasses da ya shigo da mugun gudu har ya parker a gurin,kafin Badriyah ta samu damar sake yin magana Aadil ya bud'e ya fito sanye da wani arnen 3 pieces men's suit grey colour,Ismat ta sauke wani ajiyar zuciya a hankali ta nufi gurinsa kamar yadda shima yake yi suka had'u a tsakiya,ya rik'o hannunta da sauri idanunsa suna nuna alamun rashin jin dad'i yace "I'm sorry.. But me yasa baki jira ba kike tafiya da k'afa?" Lumshe idanunta tayi har ranta taji wani sanyi yana ratsata,a wani irin shagwab'e tana narke masa fuska tace "hayaniyar da suke yi ne ya fara damuna,shi sa na bar musu gurin" ya gyad'a kai yace "alright! Let's go home" ya karb'i jakarta ya rik'e ya rik'e mata hannu suka wuce gurin motar,wani kallo ta juya ta yiwa Badriyah kafin ta d'auke kai shi ko kula da su waye a gurin bai yi ba ya bud'e mata mota ta shiga ya gyara mata hijab d'inta da ya sakko then ya rufe motar ya zagaya ya tada motar suka bar gurin,sai da suka bar gurin kafin su Badriyah ma suka tafi. Tunda suka koma makaranta kullum Aadil shi yake kaita skul idan sun tashi ma shi yake bi ya d'auki abarsa su wuce gida,duk ranar da ya b'ata lokaci bai k'araso da wuri ba kuwa har wani hak'uri yake ba ta,sai dai tayi murmushi tace babu komai tare da kalaman da suke bayyana ta yi masa uzuri ko mene ne ya tsayar da shi,ranar da gulma ya ciyo Badriyah tayi requesting address d'in gidanta,Ismat ta kalleta tace "me za kiyi address d'in inda nake?" Badriyah tayi dariya tace "ke kuwa ai na zo mu gaisa naga inda kika koma" Ismat ta gyad'a kai tace "kizo kiyi gulma dai" Badriyah bata ji kalmar da ta fad'a ba tace "me kika ce?" Ismat tace "cewa nayi ban rik'e address d'in ba,sai dai ki bari na tambayar miki *FAVOURITE.."* Ta dunga kallon Ismat ta kasa sake yi mata magana,Ismat ta d'auke kai tana sakin murmushi,tun daga ranar ko ta tambayeta sai dai taita mata hanya² tak'i fad'a mata. Yau kam tun safe kafin ace sun fita daga gidan,Mami da tuni take jiransu tana sauraren lokacin fitowarsu,bayan sun gama shek'e ayarsu a d'aki sun fito cikin kwalliya suna shirin barin gidan kasancewar ranar weekend,Mami ta d'aga kai ta binsu da kallon takaici kafin ta kira Fawad "Fawad!" Amsawa yayi saurin yi ya juyo,Mami tace "kuzo ina son magana da dukan ku" k'arasawa suka yi fuskokinsu suna canjawa daga murmushi zuwa akasinsa,suka zauna close to each other,fuskar Mami a d'an had'e babu alamun wasa cikin maganar da za tayi tace "ina son sanin ina kuke zuwa kullum da kuke fita?" Kallon Fawad Badriyah tayi ya kalleta,suka had'a baki za suyi magana,Mami ta d'aga musu hannu tace "d'aya ya fad'a" Fawad yace "Mami kawai muna fita shan iska ne" wani kallo ta masa tace "shi fita shan iskar ne kuka mayar kullum?" Yayi shiru bai amsa ba,ta gyad'a kai tace "ban san yaushe ka zama sakarai ba Fawad,da dai ba haka kake ba,amma yanzu na rasa mene ne ya lalata ka duk ka zama wani iri,ka kalli yadda duk ka zama dan Allah.. Wai ma na tambayeka,kana zuwa kana gaida mahaifiyarka kuwa?" Wani fad'uwa gabansa yayi,ya d'aga kai yana kallon Mami da itama shi d'in take kallo,ya sunkuyar da kansa k'asa ya kasa magana,Mami tayi k'wafa cike da takaici tace "a da idan wani yace min za kayi haka zanyi saurin k'aryatawa,amma yanzu da idanuna suka ga zahiri da wuri zan yi saurin amincewa,gaba d'aya halayenka sun canja,kamar yadda kai kanka ka canja daga asalin Fawad d'in dana rai na da hannuna.." Tana sassauta murya tace "Me yasa haka son? Me ya canja ka haka da wuri daga asalin yadda kake?" Shiru yayi kansa a k'asa,da wani murya Mami tace "Son! Idan har ba so kake fushin Allah ya fara sauka a kanka ba,ka fara gamuwa da masifa akan abunda kake yi,ya kamata kayi maza ka gaggauta zuwa gurin mahaifiyarka ka ba ta hak'uri.. Yanzu ashe kuna gari d'aya idan kullum ya kama baza kaje ka gaisar da ita kaga yadda ta tashi ba? Sai dai ta kira ni ta sanar min abunda yake faruwa?" Hak'uri ya fara bawa Mami jikinsa a sanyaye,Mami tace "ta ce min tunda kayi aure baka tab'a zuwa ba,matarka ma baka kaita sun gaisa ba,shin abunda kayi ka kyauta kenan?" Ya sunkuyar da kai cikin jin kunya,tace "Iya abunda zan iya yi na yi,ga ka nan dai na tunatar da kai in ka ji shi kenan,idan baka jiba kuma to,Allah ya gani na sauke hak'k'in dake kaina na fad'a maka,saura ya rage na ka kaje ko kada kaje,duk wanda kayi dai² ne.. And then Daddy ya fara tambayata yaushe za ku koma gidanku? Na fad'a masa matarka ce ba ta da lafiya,tun kafin ya sake min magana na rasa amsar da zan sanar masa ya kamata ku koma haka,idan yaso sai a samu maid da zasu na muku aikin gidan.." Kallon Badriyah ya d'ago yayi yaga ta tsuke fuska ta kau da kai,ya kalli Mami jikinsa yayi sanyi yace "in sha Allah za muje yau" Mami tace "Allah yasa" shi kad'ai ya amsa mata,daga haka ta tashi ta basu guri. Ya kalli Badriyah bayan Mami ta tafi yace "let's go bombshell" wani kallo ta watsa masa a tsiwace tace "bazan je ba na fasa" yace "why?" A fusace tace "kayi tafiyarka kawai babu inda zanje" kallonta ya tsaya yi kafin ya sake cewa "wai me yasa haka ne?" Ta juyo tana kallonsa b'acin rai k'arara a cikin idanunta tace "baka ji me Mami tace ba ne?" Ya girgiza kai yace "me tace?" Ta zuba masa idanu ganin kamar yana son raina mata hankali ta girgiza kai cike da takaici tace "ka ga Malam kayi tafiyarka kawai,babu inda zanje" rik'ota yayi gaba d'aya ya mannata da jikinsa,yana mata wani kallo muryarsa a can k'asa yace "baki isa ba tare za muje,idan ma fad'a kike gudu sai dai Mom tayi mana tare,amma bazan je ta bud'e min wuta ni kad'ai ba" saurin kallonsa tayi ya d'aga mata gira yace "yeah! Tashi muje" kautar da kai tayi tace "sai kayi kuma,ai na fad'a maka babu inda zanje" sanda yaga da gaske take baza ta ba yana tashi ya d'auketa cak yayi waje da ita,ta had'e rai tace "Ka sauke ni" yace "bazan sauke ki ba" tace "Allah zanma rashin mutunci" yace "kiyi mana,dad'in abun nima zan iya ramawa" kai ta girgiza tace "da gaske nake maka bazan je ba" saurin tsayawa yayi yana kallonta kafin yace "really?" Tace "absolutely sure" ya gyad'a kai ya sauketa da wani murya yace "alright!" Ya juya ya barta a gurin,ta bishi da kallo ganin ransa ya b'aci ta tab'e baki ta biyoshi,yana jin alamun footsteps d'inta a bayansa yak'i juyawa,sai da ya bud'e mota ya shiga itama ta shiga,bai kalli direction d'inta ba yace "Me yasa kika biyo ni?" Tace "ba za muje unguwa ba dama?" Ya d'auke kai yace "na fasa zuwa" saurin kallonsa tayi tace "yanzu ina za kaje to?" Directly yace "gida!" Ta d'auke kai tace "alright!" Saurin kallonta yayi da yaga bata fita ba zai yi magana ta katse shi da sauri tace "let's go mana" da wani muryar shagwab'a,yayi ajiyar zuciya then ya yiwa motar key suka bar gidan. A parlor suka tarar da Hjy Hajaar (Mom d'insa) sanda suka shiga gidan,ta d'aga kai ta bisu da kallon takaici har suka zauna k'asan rug,kan Fawad a k'asa ya kasa kallonta yace "good afternoon Mom" d'auke kai tayi tak'i amsawa,ya d'ago yana kallonta lokacin Badriyah tace "barka da hutawa Mama" Hjy Haajar tace "ya kuke ya gida?" Badriyah tace "lafiya lou" Hjy Haajar tace "maa sha Allah" daga haka itama bata sake ce mata komai ba,jikin Fawad a sanyaye saboda halin ko in kula da mahaifiyar tasa ta gwada masa yace "Mom!" Saurin kallonsa tayi fuskarta a had'e bata amsa ba,ya sunkuyar da kai yace "pleaseee forgive me.." Kai tsaye tace "what happened? Me kayi min da kake neman afuwata?" Yace "Mom na san na miki laifi,dan Allah kiyi hak'uri in sha Allah haka bazai sake faruwa ba.. Please!" Gyad'a kai tayi tana sauke ajiyar zuciya tace "Allah ya kyauta.." Yayi jim ya kasa magana,ganin yadda Mom d'in nasa taki sakar musu fuska yasa ya tashi yace "Mom ga ta nan na kawota zanje na dawo" Hjy Haajar tace "Allah tsare hanya" ya kalli Badriyah dake masa wani kallo tunda yace zai barta yace "Baby! Bari naje na dawo.." Ba dan ta so ba ta amsa masa a can k'arshen wuya "sai ka dawo.." Yayi sallama da Mom d'insa ya fita. *2 Month later..* Tunda ta shigo d'akin take masa kuka yake rarrashinta but ta k'i yin shiru,ya gaji yayi kwanciyarsa ya juya mata baya,sanda ta cika masa kunne ya d'aga kansa yana kallonta,ya saki siririn tsaki ya sake mayar da kansa ya rufe idanunsa,ta haura tsakiyar gadon ta zauna ta ci gaba da kuka,for the second time ya gaji da saurarenta ya tashi ya zauna yana mata wani kallo yace "dan Allah ki rufe min baki haka ki kyale ni naji da abunda yake damuna.. Haba! Da wanne kike so naji wai? Maganar da Mom tayi sai na k'ara aure ko kuma rigimar ki?" Cikin kuka Badriyah tace "Ohoo! Maka ni dai koma me yake damunka kai ka sani,ni dai kawai ka fad'a mata ba ka son auren" wani kallo ya dunga mata a kaikaice sanda ta kai aya yace "ita Mom d'in tawa zanwa musu?" Tace "ita d'in wace ce da baza'a mata musu ba? Ko maganarta wahayi ne da baza'a k'i bi.." Lafiyayyen marin da ya yarfawa fuskarta yasa ta yin shiru kafin ta kai k'arshen maganar,ta dafe cheek d'inta tana kallonsa da mamaki tace "ni ka mara?" Ransa a b'ace yace "ki fara sanin ta yadda za ki fad'i magana akan mahaifiyata before,if not kuma ranki zai mummunan baci" tace "akan na fad'i abunda yake raina shi ne za ka doke ni?" Yana nunata da yatsa yace "ko yanzu kika sake bud'e baki kika fad'i wani maganar da bai min ba akan mahaifiyata jikinki ne zai gaya miki" hawaye ne suka zubo daga idanunta tana kallonsa tace "ni ka mara?" A fusace yace "get lost kafin na zane ki" gyad'a kai tayi ta tashi,sanda taje bakin k'ofar fita cikin kuka tace "in sha Allahu sai ka yi nadamar abunda kayi min,za ka san ka mare ni,ba dai tak'amarka aurena kake ba,idan na bar maka gidan sai ka d'auko duk wacce za ta iya da jarabarka ku zauna tare.. Banza jarababbe" Tana fad'a ta fice ta sake fashewa da kuka,komawa yayi ya kwanta ruf da ciki,ji yake komai ya jagule abun duniya duk ya dame shi. Badriyah kuwa sanda ta bar masa d'akin tana zuwa bedroom d'inta ta fara had'a kayanta cikin trolley,tana yi tana kuka sanda ta gama ta d'auki wayarta ta kira Ismat,kamar abun tsautsayi lokacin Ismat tana kwance jikinsa ring d'in da wayar take yasa ta d'auka ta fita daga d'akin gudun kada ya tashi,Badriyah cikin kuka tace "sweetheart! Please do me a favour!" Da mamaki Ismat tace "favour?" Badriyah tace "ehh! Please!" Ismat tayi ajiyar zuciya tace "what's it?" Cikin kuka Badriyah tace "ki turo min address d'in gidanki please ina so zan zo" shiru Ismat tayi tana tunani Badriyah tace "please! Ina son zuwa za muyi magana ne.." Yadda Ismat taji maganar Badriyar kamar ba lafiya ba jikinta a sanyaye tace "alright! I'll send.." Badriyah tayi saurin katseta tace "dan Allah ki turamin yanzu ina jiranki" Ismat dai bata iya amsawa ba ta katse wayar,tunanin abunda yake faruwa taji maganar Badriyah a haka yasa ta shiga damuwa,da sauri ta tura mata address d'in,Badriyah tana ganin text d'in ta tashi ta d'auki hijab d'in da take sallah ta ja trolley d'inta ta fito,ko kallon k'ofar sa bata sake yi ba ta kulle d'akinta ta fita daga gidan. Ismat ta d'aga kai ta kalli agogon 9:02am tayi ajiyar zuciya ta bud'e k'ofa,tana shiga taga har sannan bai tashi ba ta wuce a hankali ta haura saman gadon ta sake shigewa jikinsa,sake k'ank'ameta yayi da wani murya irin na masu bacci yace "ina kika je?" Ta d'aga kai ta kalleshi,ganin idanunsa a rufe har lokacin tace "na fita amsa kira ne" yace "wane irin kira yanzu? Waye ya kira ki?" Tayi jim kafin tace masa "cousin sis d'ita ta kira ni" bud'e idanunsa yayi ya zuba mata su,ta kalleshi ta d'aga masa gira da fad'in "what?" Ya lumshe idanunsa a hankali ba tare da ya yi magana ba ya fara lalubenta,saurin kallonsa tayi za tayi magana ya rufe mata baki da nasa. In less than 20 minutes Badriyah ta k'araso,ta tsaya bakin get tana duba house number da Ismat ta bata,then ta matsa wajen get tayi horn,Malam Bashir ya lek'o ganin a kofar gidan ne ya koma da sauri ya bud'e mata get yana mata barka da zuwa,bata iya tsayawa ta amsa ba ta danna motar ciki,sanda tayi parking ta fito duk da tare take da damuwa amma hakan bai hanata ganin kyau da tsaruwar gidan ba. Suna tsaka da faranta ran junansu kad'an basu k'arasa duniyar mars ba Ismat ta fara jiyo ring d'in wayarta,ta lalubo wayar ta d'auka,maganar Badriyah taji tana cewa "Sweetheart! Na k'araso ina parlor!" Bud'e idanu tayi da kyar ta iya had'a word d'in tace "Uhn! I'm coming" ta katse wayar,Aadil da ya d'an dakata yana jin ta ce haka yace "what?" Ta mayar da idanunta ta kulle tana sauke ajiyar ziciya a hankali tace "zuwa tayi tana parlor" yace "wace ce?" Tace "Badriyah!" Tunda yaji sunan da ta ambata ya tab'e baki kawai sai yaci gaba da abunda ke gabansa,bai kyaleta ba sai da ya tabbatar ya samu gamsuwa,after sun yi wanka sun shirya then suka sakko yana mak'ale da ita..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _U can achieve anything that u want in life,only by honestly believing that u can.._ 4⃣5⃣ Alamun footsteps d'insu yasa Badriyah d'aga kai ta bisu da kallo har suka k'araso ta gaisar da Aadil cikin jin kunya,ya amsa yana tafiya fuskarsa babu wani isashshen walwala,Ismat dai tun da ta ganta afujajan sai binta take da kallo musamman da taga yadda idanunta suka yi jaa alamun ta ci kuka,jikinta a sanyaye ta juya tana kallonsa a hankali tace "Muje kayi breakfast" girgiza mata kai yayi yace "No! Kije kiji abunda ya kawota mana" ta gyad'a kai a hankali tace "ba fita za kayi ba?" Yace "No! Zan fita yanzun" tayi ajiyar zuciya a shagwab'e tace "kuma a haka za ka fita baka yi breakfast ba?" Kallonta ya tsaya yi ba tare da ya ce komai ba,ta rik'o hannunsa da sauri tace "please! Ni dai babu inda za ka baka yi breakfast ba,salon kasa ana tuhumata idan an ganka kana cin abinci a waje,wasu ma na san har zagina sai sunyi" murmushin gefen baki ya saki da ya k'ara masa kyau,a hankali yace "ohhh noooo! U don't need to worry about it,baa jimawa zanyi ba idan na fita zan dawo,kije tana jiranki.." Waiwayawa tayi ta kalli inda Badriyah take,ba don ta so abunda yace mata ba bayan ta raka shi ta dawo tace "ta so muje" tashi Badriyah tayi jikinta a sanyaye suka wuce sama tare,Ismat ta bud'e mata bedroom d'inta tana kallonta sympathetically ga uban cikinta da ya fito tace "ki fara yin wanka,idan kin fito sai kiyi breakfast ko?" Ta gyad'a kai bata iya cewa komai ba ta shiga bathroom. Sanda suka nutsu Ismat tana kallonta tace "wai me yake faruwa ne na ganki haka? Ba dai wani matsala aka samu ba?" Badriyah ta girgiza kai hawaye suna kawowa idanunta tace "wallahi matsala aka samu gagaruma ma kuwa.." Ismat ta zaro idanu tace "wace irin matsala ce haka? Allah sa ba wani ne ya mutu ba?" Badriyah cikin sheshshek'ar kuka tace "ba gara ma ace mutuwa akayi ba da abunda yake shirin faruwa" jikin Ismat ya fara rawa jin ta ce mata haka,cikin sark'ewar baki tace "dan Allah ni dai ki fad'a min abunda yake faruwa ki daina ja min rai haka,waye baida lafiya?" Girgiza kai Badriyah tayi cikin kuka tace "babu! Fawad ne wai zai sake aure!" Ismat ta bud'e idanu da mamaki tana sauke wani ajiyar zuciya a b'oye tace "aure?" Badriyah ta gyad'a kai tana share hawaye,cikin kuka irin na mutumin da ke jin ciwon abunda akai masa tace "duk bama wannan ba,dan Allah idan ba anso munafirci ba duka yaushe muka yi aure da shi,ko shekara fa ba'ayi ba watanni 7 kenan duka²" Ismat dake kallonta da mamaki tace "to ke mene ne abunda zaisa ki d'aga hankalinki dan zaiyi aure? Ki kyaleshi yayi mana ba dai shi yake so ba?" Badriyah tace "wallahi ba shi bane mahaifiyarsa ce tace wai sai ya k'ara aure,kuma yarinyar y'ar uwarsa ce" mamaki yasa Ismat tsayawa ta ci gaba da kallon Badriyah,Badriyah tana sake share hawaye tace "yanzu dan Allah idan ba ana son wulak'anta ni ba,ta ya za'ace ya auri y'ar uwarsa?" Ismat dai ta kasa magana sai kallonta take yi,Badriyah tace "shi ne akan na yi magana na nuna abunda mahaifiyarsa tayi bata yi dai² ba ya cire hannu ya mareni,har yana cewa idan ban yi hankali ba jikina zai gaya min" Ismat ta girgiza kai tace "A'ahh! Kema fa kina da laifi,akan me kai tsaye za ki nuna masa abunda mahaifiyarsa tayi bata yi dai² ba,yanzu idan kece a matsayinsa za ki so ayiwa mahaifiyarki haka kiyi shiru? Why za ki tab'a masa mahaifiyarsa kiyi tunanin zai rabu da ke? Iyaye fa iyaye ne,duk mutumin da ya san darajarsu babu yadda za'ayi yana gani a wulakanta su yayi shiru" Badriyah da take jin kalaman Ismat kamar jirwaye take mata tace "to amma kuma dan kawai suna iyaye,takamarsu suna da power sai su dunga takurawa y'ay'an wasu?" Ajiyar zuciya Ismat tayi tace "ni kinga mu bar maganar nan tunda baza ki yarda da abunda na fad'a ba,yanzun me ya faru kika zo gurina? Ko duk akan maganar ne?" Badriyah tace "Ehh! But kawai na bar masa gidan,tunda yana ganina a banza shi yasa yak'i hak'ura da maganar?" Ismat ta tsaya kallonta da mamaki kafin tace "I didn't get it right" directly Badriyah tace "bazan koma ba" Ismat tace "ina za kije kenan? Shi kenan kin bar musu gidan? Kin hak'ura da auren?" Badriyah tace "bazan iya sharing mijina da wata ba" kallonta Ismat ta dunga yi tace "kamar ya?" Badriyah tace "nifa na hak'ura da shi da aurensa" Ismat ta gyad'a kai tace "Allah kyauta.. Amma da kika ce baza ki koma ba,sakin ki yayi? Ko shi yace kije sai ya neme ki?" Badriyah tace "A'a nice bazan iya zama ba na bar masa gidan,ya kawo wacce za ta iya jurar zama da shi" Ismat tace "kenan kin fi so ana yad'a cewa kinji tsoro tun kafin matar ta shigo kin fita kin bar mata gidanki da mijinki?" Badriyah ta zuba mata idanu tana kallonta,Ismat tace "ni dai idan shawarana kika zo nema,abunda zan iya fad'a miki idan ba so kike ana miki kallon sakarai ba,tun wuri ki koma gidanki ki rungumi rayuwar aurenki da mijinki.. Aure kuma yana da right ya k'aro uku nan gaba,duk iya d'aga hankalinki da za kiyi ba sawa zai yi a fasa ba,idan kina son kanki da lafiya ki kyale su,k'ark'ari ki sa musu idanu kawai,idan babu alkhairi kina nan za kiji an fasa." Da sauri Badriyah tace "Allah yasa" Ismat ta kalleta tace "amma dai ki dage da addu'ah Allah yasa hakan shi ne mafi alkhairi agareku.." Ajiyar zuciya ta sake yi tana langab'ar da kai tace "ameen.. But ko zan koma ba yau ba,dole sai ya gano amfani na a tare da shi kafin na yarda na koma gidansa" Ismat tace "Uhn! Allah kiyaye gaba.." Sanda ta yiwa Aadil waya take sanar masa Badriyah za ta zauna a gidan kafin suga abunda zai faru next,kai tsaye yace "me ya faru da za ta zauna?" Tace "sun d'an samu misunderstanding ne" yace "me yasa baza ta je gida ba?" Tayi shiru ta kasa bashi amsa,ransa a d'an b'ace saboda bai manta abunda tace masa ba,yace "ki sallameta ta tafi gida tunda ba sakinta yayi ba,and ko da rabuwa suka yi ma think ba gurinki ya kamata ace ta zo ba right?" Tayi shiru bata ce komai ba,saboda ita dai bata ji aranta za ta iya korarta haka kai tsaye ba,yaji bata ce komai ba yace "kinji me nace ai?" A sanyaye tace "ehh! But please..!" Kafin ta k'arasa yace "hukuncin da na yanke kenan,kada ki tsaya b'ata bakinki,ki sallameta ta tafi gida.. Manya ya kamata su shiga maganar ba ke ba" tace "amma.." A fusace yace "but what? Ba na son musu" yana kaiwa nan ya katse kiran,runtse idanu tayi da sauri zuciyarta ta dunga bugawa da k'arfi,yadda ya kashe wayar kad'ai ya isa tabbatar mata ransa ya b'aci,but duk da haka ba wannan ne ya dameta ba,dan ta shi tana ganin mai sauk'i ne,ta yaya za ta fara fuskantar Badriyah tace mata ta tafi gida? Shi ne abunda ya dameta,ko dai ace basu had'a dangi ba tunda tazo gurinta ai bai kamata tayi mata haka ba,bare jini d'aya suka fito. Sanda ya dawo gidan da yamma ko da ya shigo baiga alamun Badriyah ba ya yi tunanin har ta sallameta ta tafi,ya k'arasa ya rungumeta ya fara aika mata sak'onninsa,bata iya hanashi ba sai dai lokaci d'aya yaga hawaye sun fara zirarowa daga idanunta,ya zuba mata idanu yana kallonta kafin ya kawo bakinsa dai² nata yana shirin kissing,kautar da kanta tayi a hankali,ya bud'e idanunsa sosai yana kallonta kafin ya sake kai bakinsa,still yaga ta sake kautar da kai,da yaga haka ya fahimci da gaske ba ta so jikinsa a mugun mace ya dunga binta da wani kallo ya kasa mata magana,ta sunkuyar da kanta k'asa da sauri ta kasa had'a ido da shi,bai iya cewa komai ba ya mik'e ya d'auki briefcase d'insa ya ba-ta guri,sanda ya haura sama kai tsaye ya nufi bedroom d'insa ya bud'e ya shiga,jikinsa a sanyaye ya kwanta gefen bed yayi shiru yana tunani,al'amarinta ya fara damunsa,kwana biyu kenan yana fara k'ok'arin sex da ita sai ta nuna ba ta so,idan ya gwada bai ji dad'i ba kuma ta fara masa kuka,ya rasa gane dalilin da yasa take masa haka,even though ba auren soyayya suka yi ba amma tunda suna zaune lafiya mene ne zaisa ta fara k'irk'iro da wasu sababbin halayen? A nan ne fa kuma zuciyarsa da shaid'an suka fara hakaito masa,suna zuga shi akan lamarinta da Fawad since before,ya dunga tunani akan abunda ya faru waccan ranar ma tsakaninsu tsautsayi ne ya gifta ta ba shi had'in kai ba wai dan tana sonsa ba,haka kawai ya dunga tunanin ko dai har yanzun bata gama hak'ura da soyayyar da take ma Fawad ba,wannan tunanin yasa lokaci d'aya wani irin b'acin rai ya fara hauro masa here ya dunga jerawa Fawad Allah ya isa da yayi intervening,da kyar ya iya controlling fushinsa ya tashi ya shiga wanka,sai dai ya k'udurce a ransa ba zai je inda take ba,zai zuba mata idanu yaga iya gudun ruwanta. A corridor lokacin ya fito yana sauri zai je masjeed suka had'u da Badriyah tana haurowa saman,ya bita da kallo mamaki k'arara a saman fuskarsa,yana kallon sanda ta bud'e bedroom d'inta ta shiga,bai ce komai ba ya wuce ya fita,bayan an idar da sallah ya shigo gidan,ya kirata tazo maza yana son ganinta,duk da gabanta ya fad'i da yadda taji yana mata magana ta daure ta tashi ta fita,tana bud'e k'ofar d'akin ta shiga da sallama a bakinta,ya d'ago ya bita da kallo fuskarsa kadaram kadaham yana tsareta da idanunsa da idan yana kallonta take jin kamar an d'ora mata kaifin wuk'a,yace "me wannan take yi bata tafi ba?" Ta fara kame² tace "arhm!" Sai tayi shiru ta kasa bashi amsa,ya zuba mata idanu a fusace yace "tambayarki nayi kikai min shiru" d'agowa tayi ta kalleshi a hankali tace "kayi hak'uri za ta tafi" da sauri ya katseta "sai yaushe? Ban fad'a miki ta tafi kafin na dawo ba?" A sanyaye tace "ka fad'a,amma.." Yace "amma me? Bana son maganar banza,ni za ki mayar sakarai,nace ga abunda nake so kik'i bi,ke za ki bani umarni ko ni zan ba-ki?" Sunkuyar da kanta tayi fuskarta tana nuna alamun damuwa tace "please.. Ka fahimce ni,ni fa ba wai bin umarninka nak'i yi ba,kawai bazan iya cewa ta tafi ba kai tsaye" yace "baza ki iya cewa ta tafi ba?" Tayi shiru ta kasa maimaitawa,ya dunga kallonta b'acin rai k'arara a fuskarsa,ba tare da ya sake ce mata komai ba ya girgiza kai ya bar gurin. Da dare har ta gama abunda take ta kwanta bai shigo ba,ta d'aga kai ta kalli agogo taga 11:00pm a hankali ta saki wani irin ajiyar zuciya,tunanin inda ya shiga yasa a hankali ta tashi ta zauna ta jingina bayanta da gadon ta d'auki pillow ta rungume,gaba d'aya yanayin ba ya mata dad'i,ya saba mata da kwanciya a jikinsa and wasannin da suke yi kafin bacci,yau d'in kuma gaba d'aya ma bata san mene ne yake damunta ba tun d'azu da suka samu d'an sab'ani da shi akan maganar Badriyah,haka nan dai ta dunga jin jikinta kamar akwai wani abu daban da yake damunta,dai² lokacin ya bud'e k'ofar ya ganta a zaune ta rungume pillow ya tsaya a doorway yana kallonta,ta bud'e idanunta a hankali ta waiga,fuskarsa babu wani isashshen walwala yana tsare gida yace "where's my coffee?" Sai da ta fara k'ifta idanunta kafin tace "gashi nan" ta masa nuni da inda yake,bai sake cewa komai ba ya wuce ya d'auka ya juya zai fita,ta bishi da kallo har ya je bakin k'ofa yana shirin fita a hankali cikin sanyin murya tace "ina za kaje kuma?" Bai waiwayo ba yace "duk inda naga dama,but daga yau kada kisa rai zan sake shigowa inda kike,na canja gurin kwanciya" wani kallo ta fara masa a tsorace,da wani irin murya tace "me yasa za ka canja? Ba a nan muke kwana tare ba?" Ya juyo a nutse yana kallonta yace "no! Kada ki damu,kiyi kwanciyarki kawai,daga yau baza mu sake kwana tare ba" tace "saboda me?" Yace "haka naga dama" saukowa tayi da sauri daga kan gadon ta nufoshi,ya bita da kallo yana d'age eyebrows yace "what?" Ta juya tana kallon d'akin cikin muryar kuka² tace "ni kad'ai kuma za ka bari na kwana a nan?" Ya gyad'a kai yace "with whom kike so ki kwanta?" Ta tsaya kallonsa kamar bata gane me yake cewa ba,da yaga ta kasa magana ya juya ya fita,saurin biyoshi tayi a baya tace "nifa da gaske nake bazan iya kwanciya ni kad'ai ba" ya d'age shoulders yace "daga yau sai ki fara koya" yayi shigewarsa bedroom d'insa,kafin ta k'araso ya mayar da k'ofar ya kulle,tsaiwa tayi ta dunga kallon k'ofar kamar statue,yana shiga ya ajiye flask d'in then ya zauna,knocking k'ofar ta fara da y'ar siririyar muryarta tace "please.. Ka bud'e k'ofar to" cup d'in da ya tsiyaya coffee a ciki ya d'auka yana juyasa a hannunsa idanunsa a kan k'ofar yayi mata banza,sanda ya gaji da jin knocking d'in da take yi yace "ki tafi ki bani guri ba na son ki dame ni" kuka ta fashe da shi tace "please ka bud'e to,i'm sorry idan na yi maka wani laifin.." Yayi mata shiru ya k'i bud'ewa,sanda yaji tana kuka sosai sannan ya tashi ya bud'e k'ofar ya tsaya a doorway yana kallonta,cikin tsare gida ya d'age girorinsa yace "what?" Ta kai hannu tana goge hawayen dake fuskarta tace "i'm scared.." Ya sake had'e rai yace "to me zan miki idan kina jin tsoro? Thought ke kika zab'i haka?" Tace "please kazo mu kwana tare" ya girgiza kai yace "i have nowhere to go,a nan zan kwana,maza kije ki kwanta gobe za ki skul" saurin kallonsa tayi kafin ta sake magana a hankali yayi taking steps backward ya sake rufe k'ofar,tsayawa tayi tak'i tafiya ta dunga bubbugawa a shagwab'e ba tare da ta san ta yi ba tace "shi ne ka sake rufewa?" Tsayawa yayi cak a inda yake,yadda tayi furucin yasa shi jin wani abu,ya shak'i iska ya fesar a hankali yace "me zan miki wai kina damuna fa?" Ta marairaice murya tace "ka bud'e na shigo please sai muyi maganar" ba don ya yi niyyar bud'ewa ba sai dan kasalar da yaji maganarta tana neman saukar masa,yana bud'ewa da sauri ta tafi kamar za ta fad'i yayi saurin rik'ota,da gangan ta sauke hanunta a dai² dick d'insa,wani irin numfashi ya fizga tare da rik'e arms d'inta da k'arfi yana runtse idanunsa,da wani murya tana kallonsa tace "I'm sorry!" Lips d'insa ya datse kad'an bai bud'e idanunsa ba,ta saki wani murmushi a hankali ta fara k'ok'arin tura hanunta cikin trouser d'insa,wani wawan ajiyar zuciya yayi ya lumshe idanunsa ta d'ago kanta ta kalleshi,taga yayi lak'was ya kasa cewa komai and ya kasa dakatar da ita,a hankali wani irin tausayinsa ya dunga bijiro mata,tun da ya shigo ta fahinci daurewa kawai yake bai mata komai ba,tana kallonsa ta zagaya hannuwanta ta rik'eshi sosai ta kwantar da kanta a jikinsa da wani irin muryar shagwab'a tace "I'm sorry please.. I know abunda ya faru,shouldn't have happened the way it did,but i'm really sorry my intention was not this from the start,please forgive me,in sha Allah it won't happen again!" Kasa magana yayi da farko suka ci gaba da tsayuwa a haka da aka jima ya bud'e idanunsa a hankali cikin wani irin mutuwar jiki yace "sake ni.." Nok'e kafad'a tayi kamar za tayi kuka tace "ai baka ce ka hak'ura ba" ya dunga kallon bakinta ya kasa cewa komai,yadda take masa magana sai fizgarsa yake,gani yake ma kamar da gayya take masa wasu abubuwan,saurin rik'e hannunta yayi ya bud'e idanunsa yana kallonta yace "jarabata bata kai haka ba,maza fita kafin na b'ata miki rai" shagwab'ewa tayi tana nok'e masa kafad'a tace "Please! Kayi hak'uri bazan sak'e ba" ya had'e rai yace "fita ki ba ni guri kafin na mareki" sake nok'e masa kafad'a tayi a hankali tace "ni dai ka yi min duk hukuncin da kake gani zaisa ka hak'ura but please kada ka kore ni" wani murmushi yayi ya rik'o kunnenta yace "ba dai idan na fad'i magana baza kiji ba?" Ta girgiza masa kai a shagwab'e tace "zan ji" yace "me yasa da nace ga yadda nake so kika k'i bi?" Tace "ni bazan iya cewa kai kace na sanar mata ta tafi ba,ba zan ji dad'i ba idan ta maka wani kallon,sannan ita d'in y'ar uwata ce ta jini,duk abunda ya faru a baya wannan tsakaninmu ne.. Amma kayi hak'uri da safe zan san yadda zanyi ta tafi!" Tab'e baki yayi ba tare da ya sake magana ba ya fara k'ok'arin barin gurin,da wani irin sanyayyan murya tace "baka ce komai ba?" Ya kalleta yace "me kike so nace tunda kin yanke naki hukuncin?" Ta girgiza kai tace "ba haka bane.." Yace "idan ba haka bane yaya ne?" Tace "na yarda na yi laifi,amma ka san idan nace ta tafi yanzu ban yiwa kaina adalci ba,ko babu komai ta ci alabarkacin juna biyu da take d'auke da shi,yanzun tunda dare ya yi,zuwa da safe zan san maganar da zan fad'a mata.." Ajiyar zuciya yayi yace "alright" ya koma ya zauna bakin gadon ba tare da ya sake magana ba,k'arasawa tayi kusa da shi,ya d'ago yana kallonta,ta karb'e cup da ya d'auka ta ajiye ta bud'a hannayensa,a hankali ta haye saman thighs d'insa ta zauna,ya d'aga kai yana kallonta a hankali yace "kin cika rigima,yanzu duk girman d'akin nan babu inda yayi miki ki zauna sai jikina?" Baki ta zumb'ura masa a shagwab'e tace "ni nan kawai ne yayi min" ya gyad'a kai yace "kina so dai ki sani magana" ta kai hannu fuskarsa tana shafa beard d'insa a hankali idanunta akansa tace "ni bacci ma nake ji" yana kallonta sosai yace "maza sauka ki kwanta" a shagwab'e tace "to kai ba yanzu za ka kwanta ba?" Ya d'aga mata gira yace "wani abu kike buk'ata ne kika damu kike min tambayoyi kamar y'ar jarida?" Murmushi tayi tana shafa lips d'insa da finger d'inta tace "Ehh! A'ah!" Ya kalleta yana squeezing fuskarsa yace "mene ne haka?" Ta d'auke kai tace "ba tambayata kayi ba shi ne na ba ka amsa" ya d'age girorinsa yace "ban gane amsar da kika bayar ba ai" tace "shi kenan" yace "shi kenan me?" Ta girgiza masa kai tace "babu komai" lumshe idanuwa yayi a hankali ya kai fuskarsa ya d'ora bakinsa saman nata ya had'e su yana yawo da harshensa cikin bakinta,ta saki numfashi a hankali bai yi tsammani ba yaji ta rik'e lips d'insa da sauri tana sucking,ya bud'e idanunsa yana kallonta,sanda suka fara d'aukar hanyar barin garin idanunsa a kan breast d'inta ya bud'e bakinsa alamun tasa masa,bata masa musu ba ta matsa ta kama hanunsa d'aya ta d'ora akai ta sa masa d'ayan a bakinsa,ya cafka da sauri kamar wani mayunwacin zaki,zafin da taji yasa ta kalleshi idanunta sunyi rau² kamar za tayi kuka,yayi mata wink ya kama hanunta ya kai saman dick d'insa,da sauri ta rik'e tana masa yadda yake so,ajiyar zuciya ya fara saki yana sucking boobs d'inta,sanda taji ta fara jin zafi sannan ta cire wanda yake bakinsa ta canza masa,yadda dick d'insa take dripping yasa ta k'ara damk'ewa tana murzawa,gaba d'aya ya susuce mata sai nishi yake yana bucking up kamar wanda yake having sex da ita,ya saki breast d'inta da sauri ya k'ank'ameta a k'irjinsa ya sake wani ihu soundly,hanunsa saman nata ya damk'e sosai sai ji tayi abu yana bin hanunta,sanda ya samu nutsuwa ya rungumeta a k'irjinsa yana sauke numfashi. Cikin dare taji ana sake shafata ta bud'e idanu da kyar ta kalleshi,ya ci gaba da sucking boobs d'inta,lafewa ta k'ara yi a jikinsa tana jin wani shauk'in abubuwan da yake mata,ta ko wanne fanni ta gama yarda ya san hanyoyin sarrafa mace,shafata yake yana sake aika mata sak'onninsa sai da yaga ta tashi,ta sake shigewa jikinsa tana shafa gashin k'irjinsa tana jin wani mugun feeling d'insa,sakin boobs d'in yayi ya juya ya haura samanta ya sanya harshensa cikin kunnenta yana wasa da shi,hanunsa d'aya a saman k'irjinta d'ayan kuma yana shafa cinyarta zuwa k'asanta,yaji tana sakin wani irin nishi alamun da gaske sak'onsa yana ratsata,yayi k'asa ya cusa kansa a k'asanta,k'amshin da wajen ke fitarwa ya daki hancinsa,ya ja numfashi kamar wanda wani abu ke fizgar tunaninsa ya bud'a k'afafunta a hankali ya kai hanunsa yana shafawa,yadda gurin yake very wet tsabar ni'imarta ya dunga fusgarsa,ya dunga zuba mata sambatu,sanda taji yana k'ok'arin shiga babbar fad'a cikin wani irin tsoro ta turesa,kallonta ya dunga yi da mamaki kamar ba yanzu ta gama rik'esa ba,ya rik'ota da sauri da wani irin breaking voice yace "what happened?" A tsorace ta girgiza masa kai tana k'ok'arin zamewa,ya tsareta da idanu yace "nothing?" Saboda haka take cewa idan ya tambayeta,ta gyad'a masa kai ta kasa magana,ya tsareta da idanunsa da suka k'ank'ance yace "if there's really nothing me yasa ba kya so na sadu dake? Me yasa kike guduna?" Girgiza masa kai tayi tace "nifa ba gudunka nake ba" yace "idan ba ni kike gudu ba me kike yi? Kwanakin nan gaba d'aya ban san me yake damunki ba duk kin chanja,idan wani abu yake faruwa why baza ki fad'a min ba?" Shiru tayi tana kallonsa a tsorace,ya rik'ota a fusace yana mata wani kallo yace..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _No matter how grave ur troubles are,there's never a time when u don't have anyone whom u can share it with.._ 4⃣6⃣ Yace "dole ne ki sanar min abunda kike gudu! If not kuma zan karb'i hak'k'i na.." Saurin kallonsa tayi bakinta har wani rawa yake kamar wace take son yin magana,ya sake had'e rai ganin irin kallon da take masa yace "ke nake sauraro ki fad'amin dalilin da yasa ba kya so na sadu dake!" Wani numfashi ta fara saukewa kamar wacce ta shiga gasar tsere sai kai take girgiza masa ta k'i cewa komai,ya kalleta fuskarsa a mugun had'e yace "ra'ayin ki ne kiyi haka ba tare da kin tanadi k'wak'wk'waran dalili ko hujjar da za ki kare kanki da shi ba?" Ta girgiza masa kai a sanyaye tace "Nooo!" Yace "me yasa za kiyi haka?" Ta ci gaba da girgiza masa kai ta k'i cewa wani abu,da wani irin haushi ya ciyosa ganin tana neman raina masa hankali bai san sanda ya fizgota da k'arfi ya mannata a k'irjinsa,tsabar b'acin rai da ya kwanta a fuskarsa nerves d'in goshinsa gaba d'aya sun fito sun yi rad'a² yace "za ki fad'a min abunda kike tsoro ko sai na.." Fashewa tayi da kuka jikinta ya kama rawa,takaici ya sake kamasa ya turata da k'arfi a fusace yana mata wani kallo yace "kada Allah sa ki fad'a,ki rik'e abun naki ba na buk'ata.. Na daina miki magana akansa,daga yau idan kinga dama ko inda nake kada ki sake zuwa,in dai akan wannan abun ne bazan sake miki magana ba,kiyi duk yadda kike so.." Sheshshek'ar kuka ta fara hankalinta a tashe ta rarrafa kusa da shi,ya daka mata tsawa yace "jaa can kada ki kuskura ki zo min nan" cikin kuka tace "pleaseee.." Kafin tayi magana yace "Babu abunda za ki fad'a na jisa,ai ni tuni aka gama cutata.." Cikin gushewar hankali ya ci gaba da magana "ba dai shi kike so ba? Zuciyarki har yanzun tana nan da muradinsa,duk abunda ya miki har yanzun baki daina sonsa ba right?" Wani kallo tayi saurin binsa da shi,lokaci d'aya ta tsaya cak ta kasa ci gaba da kukan sai hawaye da suke zubowa da kansu,yace "yeah! Saboda kin samu dama a hannunki bari ki k'irk'iri abunda zai silar raba mu,ki koma gurinsa.." Wannan karon tsabar mamakin maganganunsa ne yasa ta toshe bakinta da hannu,yayi murmushi mai ciwo ya ci gaba da magana "ba sai kin yi haka zan tabbatar ba kya so na ba,dama can na san ba dan kina so na muka yi aure ba,ba sai kin yi haka zan fahimci har yanzu zuciyarki tana sonsa ba,ba sai kin yi haka zan san har yanzun baki gama yarda da ni ba,ba sai kin yi haka ne zan san kina buk'atar mu rabu ba.. Babu abunda ban fahimta ba.." Mamakinsa ne yasa ta kasa cewa komai sai kallonsa kawai take,sanda ya dasa aya ya tashi ya koma wajen windows ya bud'esu yana kallon waje fuskarsa kad'ai ta isa bayyanar da damuwarsa ya lumshe idanunsa da suka masa nauyi yana fesar da hucin b'acin rai,ta zubawa bayansa idanu tana kallonsa hawaye sun k'i daina zubowa daga idanunta,a hankali da wani irin murya mai cike da rauni yana girgiza kai yace "shi kenan.. Idan har alak'ar dake tsakaninmu ne zai yiwa rayuwarki gib'i ya hana ki mallakar abunda kike so,indeed yau zai zo k'arshe.. Komai zai zo k'arshe.. Sai dai ina so ki san wani abu,even though ba auren soyayya muka yi ba,ban tab'a kawowa akwai wata rana da za ta zo mu rabu ba,sai dai kamar yadda masana soyayya suka ce:love is the only warrior who in the battle of feelings instead of fighting for itself fights for the sake of others.. Dole zan bawa zuciyata hak'uri na barki,zan hak'ura da nawa buk'atar saboda na ki,zan sadaukar da farin cikina da komai da yake mallakina saboda ke,idan wannan shi ne abunda kike so daga guri na,ko da hakan yana nufin tsayuwar bugun zuciya tare da tsayawar numfashi zan mallaka miki.. Na hak'ura.. In dai hakan zaisa kiyi farin ciki.. Kije.. Ina maki fatan alkhairi,ki rayu da wanda zuciyarki ke so,Allah sa hakan ya zama alkhairi.." Wani irin bugawa zuciyarta ta dunga yi da k'arfi,a tsorace ta sakko daga saman gadon ta nufo inda yake tsaye da karfi ta juyo da shi suka kalli juna,tana masa wani kallo mai cike razani muryarta tana rawa ta nuna kanta tace "ssss... Sa..aki na za kayi? Akan abunda ba haka yake ba za ka rabu da ni?" Yace "me kike buk'ata idan ba haka ba?" Ta fizgi numfashi da kyar tace "ni nace maka ina buk'atar ka sake ni?" Ya sassauta murya yana kallonta da idanunsa da suke a birkice yace "haba da Allah.. Ni fa ba yaro bane da sai kin fito kince ga abunda kike so,he's ur first love kina sonsa har yanzu,i know duk abunda kaso a farko soyayyarsa daban yake,ba lallai sai kin fad'a min zan san kina son koma masa ba.." Ta girgiza kai har lokacin hawaye basu daina zubowa ba tace "Me zan yi da shi? Me zan masa? Though kana maimaita fad'in he's my first love,what profit nayi gaining cikin alak'ar mu?" Sanda ta share hawayen dake fuskarta tana sauke numfashi da muryar kuka tace "idan kana tunanin za ka rabu da ni saboda tunaninka zan koma gurinsa,ka yi kuskuren fahimta because ko da baka aure ni ba,ko da na rasa masoya,idan ace za mu rage mu biyu cikin duniya ni da shi,babu abunda zanyi da shi.. Na tsane shi and i hated him with all my heart.." Ta k'arasa cikin d'aga murya,kallonta yayi yace "idan da gaske ba sonsa kike ba,why the sudden change of attitude toward ur husband? Me yasa bakya *SO NA?* Ba kya son abunda nake so?" Tace "ni nace maka ba na sonka?" Yace "if u really love me me yasa bakya son abunda nake *SO?"* Da wani irin murya tana rik'e arm d'insa tace *"INA SON KA.."* Ya zuba mata idanu yana kallonta,tace "Idan abunda kake so shi zaisa ka tabbatar ina sonka,a shirye nake na ba ka ko da hakan yana nufin rasa raina.." Tana fad'a da sauri ta fad'a jikinsa ta had'e bakinsu,rik'eta yayi da sauri yace "stop! I don't want,na hak'ura daga nan har zuwa ranar da ke da kanki za ki ji kina so" Tace "me yasa?" Yace "ke a tunaninki wannan abun ne zai sa nayi magana?" Tace "idan baa shi bane me yasa za kace haka to?" Ya girgiza kai yace "ba lallai ne sai na sadu dake zan ci gaba rayuwa ba,kafin yanzu da ban samu ba ban tab'a yi ba ban saba ba wani abu ya faru?" Ta lumshe idanunta tana kallonsa tace "ni ban san me yasa ka kasa fahimta ta ba" yace "fahimta?" Tace "ehh!" Ya d'age girorinsa yace "wane irin fahimta kike so nayi miki tunda kink'i yi min bayanin dalilin da yasa kika chanja?" Ajiyar zuciya tayi tana kautar da kanta tace "ni fa ban canja ba,kai ne dai kake ganin haka" yace "but da ai ba haka kike ba,me yasa yanzun bakya so?" Tace "ni dai Allah haka kawai naji ba na so" wani kallo ya fara mata cike da zargi,ta kalleshi ganin ya yi shiru tace "but i'm sorry!" Idanunta ya kalla yana d'aga gira yace "sorry for what?" Ta shagwab'e fuska tace "ni dai kayi hak'uri" yayi ajiyar zuciya yana lumshe idanunsa fuskarsa da wani irin murmushi ya sake cewa "sorry for what?" Tace "ba kana fushi ba" yace "akan me zan yi fushi?" Tace "idan ba fushi kayi ba me kayi to?" Ya girgiza kai yace "nothing" k'afa ta fara bubbugawa cikin shagwab'a tace "ni dai muje mu kwanta to" yace "je ki kwanta" ta nok'e kafad'a tace "ni kad'ai zan kwanta?" Ya d'aga mata gira yace "yeah!" Ta mak'ale kafad'a tace "ni dai tare za mu kwanta" murmushi tasa shi ya sake yi yana mata wani kallo yace "ba na son rigima fa,baki san dare yayi ba? Maza jeki ki kwanta" tace "ai kaima ka san dare yayi kake min fad'a" ya zuba mata idanu yana kallonta yana sakin murmushi shi kad'ai yasan me ya gani a tare da ita,ta sa masa rigima lallai sai tare za su kwanta,sanda yaga ba ta da niyyar kwanciya ya hak'ura ya biye mata. Da safe ko da suka fito cikin shirin fita dukansu suka fito,baza ka tab'a kallonsu kace sun samu wani sab'ani ba,sanda suke shirin sauka downstairs a hankali tace "let me check on her" saurin kallonta yayi yana yamutsa fuska yace "who?" Tace "Badriyah!" Ya tab'e baki ya ci gaba da tafiya,shi kam gaba d'aya ya manta da kasantuwarta a gidan banda ta ambaci sunanta,ta bisa da kallo har ya gama sauka then ta juya ta lek'a bedroom d'inta,bata sameta a ciki ba da ta shiga taji shirun ya yi yawa ta fito ta sakko k'asa ta tambayi d'aya daga cikin maids d'insu,a nan tace mata ai tun safe suka ga fitarta,mamakin inda ta tafi a irin lolacin yasa Ismat juyawa ta kalleshi,ya tab'e baki ya d'auke kai while saying "what happened?" Jikinta a sanyaye ta k'arasa kusa da shi tace "ban ganta ba" still bai d'ago ba yace "ina ta shiga?" Ta watsa hannu tace "i don't know" ya sake tab'e baki yace "call her" kallonsa tayi sai dai bata ce komai ba ta fara kiran line Badriyah,sai da ta mata kira uku kafin ta d'auka,muryarta a can k'asa tace "sorry sweetheart! I'll call u" bata jira taji abunda Ismat za tace ba kuma ta katse kiran,kallon wayar Ismat ta tsaya yi,ya d'ago lokacin yana kallonta yace "what did she say?" A sanyaye tace "za ta kira wai" ya tab'e baki yace "alright!" Daga haka bai sake tambayarta sha'anin Badriyah ba ya rik'e hannunta suka fita,sai da ya fara ajiyeta a skul kafin ya wuce gurin aiki,sanda ta duba skul d'in bata ga Badriyah ba duk ta shiga damuwa,ita kuma har aka tashi bata kira ta ba,da yazo d'aukarta since ta shiga motar tayi shiru,kula da yanayin da take ciki yasa shi rik'o hannunta yana kallonta yace "what happened?" Ajiyar zuciya tayi tana lumshe idanu tace "bata kira ni ba har yanzu" ya zuba mata idanu yana kallonta yace "shi ne kike damuwa dan bata kira ki ba?" Ta langab'ar da kai cike da damuwa tace "dole ne na damu because ban san ina ta tafi ba daga nan" ya gyad'a kai yana ci gaba da tuk'i ba tare da ya sake cewa komai ba har suka k'arasa gida,yana gama yin parking ya fara fita then ya bud'e mata ta fito. A b'angaren Badriyah kuwa gaba d'aya daren ranar bata iya samun bacci cikin nutsuwa ba,da safe sanda ta tashi ta yi wanka,tana zaune bakin gado tana tunanin abunda ya faru tsakaninta da Fawad kiransa ya shigo wayar,da farko sanda ta fara ganin kiransa bata yi niyyar d'auka ba,taga sai kiranta yake ta d'auka ranta a b'ace ta kai wayar kunnenta,maganarsa ta ji yana tambayarta "where are u now?" Ta tsuke fuska kamar yana gabanta tace "what?" Afusace yace "kina ina nace?'' Ta harari gefenta tace "ina ruwanka da inda nake?" Ya girgiza kai yace "I'm given u only hour ki dawo gida,if not billah bazan biyo ki na dawo dake ba" yana fad'ar haka bai saurareta ba ya katse kiran,bin wayar tayi da kallo,tsoron kalmar da ya fad'a last ya tsaya mata a rai,ta dunga tunanin ta koma ko dai ta kyalesa,sanda ta tuna shi d'in ba ya fad'ar abu da wasa tayi sauri ta shirya ta d'auki trolley d'inta ta fita,a downstairs tana shirin fita maids suke gaisheta kowacce tana aikinta,ba tare da ta tsaya amsawa ba tayi waje hankalinta a tashe,driving kawai take amma fiye da rabin hankalinta ba ya tare da ita,sanda ta shiga gidan tayi parking ta fito ta rufe motar tana waiwayawa ta gansa tsaye balcony sanye da 3quarter d'in wando da sleeveless farare ya zuba hannayensa cikin aljihun trouser,har ta k'araso kallonta yake yi fuskarsa a had'e,ta d'auke kai za ta wuce yayi saurin rik'ota ya dawo da ita gabansa yana mata wani kallo yace "daga ina kike? Waye ya ba ki izinin fita?" Wani kallo ta masa a tsiwace tace "sai na jira an ba ni izinin fita?" Ya zuba mata idanu yana gyad'a kai har ta kai k'arshe,ya saki numfashi a hankali yace "wannan ya zama na k'arshe da za ki sa k'afa ki fita ban sani ba,ke yanzu ba abun kunya bane a gurinki ki d'auki k'afa ki tafi gida saboda kawai mijinki zai yi aure? Auren nan ma banda ke da kike k'ok'arin ta da hankalin ki ni fa bance ina son yarinyar ba" tace "idan ba ka son yarinyar me yasa ka yarda za ka aureta?" Ya lumshe idanunsa yana had'a ta da jikinsa yace "ba zan iya yiwa Mom musu ba kema kin sani" ta jinjina kai tace "alright" ya zubawa fuskarta idanu yana aika mata wani kallo yace "Pleasee! Kada ki sake tafiya akan wannan dalilin kin ji?" Kallonsa ta tsaya yi itama,a hankali yace "muje muyi breakfast" tayi saurin kallonsa yace "let's go" tab'e baki tayi tace "I'm ok" yace "har yanzu kina jin haushi na ko? Ban san da gaske kin bar gidan ba sai da dare" ta d'auke kai bata ce masa komai ba,yace "and tun daren nake kiranki a waya ban samu line ki ba,sai da safen nan ya shiga" still ta k'i tanka masa suka shiga parlon,ta zauna saman armchair ya zauna kusa da ita suka had'e da juna yana mata wani kallo muryarsa a can k'asan throat yace "u know what?" Ta d'auke kai tace "sai ka fad'a" yace "ban yi bacci ba sosai da na tabbatar ba kya nan" ta sauke ajiyar zuciya tana jinsa ya fara lalubeta,dama ta san za'a rina dalilin da yasa shi cewa ta dawo kenan cikin gadara har yana cewa bazai je dawo da ita ba,ashe kansa yake gyarawa hanya,saurin ture hannunsa tayi ta mik'e za ta bar gurin ya rik'ota da sauri yace "ina za kije?" Ta had'e rai tace "zan tafi skul" yana mata wani kallo ya girgiza kai yace "sorry.. Yau muna tare a gida babu inda za kije" a kaikaice ta kalleshi tace "kamar ya bazan je ba?" Yace "ra'ayina kenan" ta gyad'a kai tace "shi ra'ayin naka sai akan karatuna kuma za ka gwada?" Ya tab'e baki yace "ko yanzun ma za ki fita ba tare da izini ba?" Ta kalleshi tace "ko yanzu kayi min abunda naji bazan iya d'auka ba zan sake tafiya inda na fito" yayi murmushi yana lumshe idanunsa yace "alright! Ga hanya nan kina da damar fita,amma ki sani duk ranar da kika sake saka k'afar ki waje ba tare da na sani ba,Allah za ki sha mamaki na.." Yana fad'a ya tashi zai bar wajen,ta bishi da kallo sanda yazo kusa da ita bata yi tsammani ba taji ya kama hannunta suka shige d'akin tare,duk yadda yaso ta bashi had'in kai k'i tayi,sukai ta fad'a tsakaninsu k'arshe haka suka rabu kowa na jin haushin kowa ba tare da ya samu abunda yake so ba. Kwance take a jikinsa idanuwanta a kulle,while shi kuma yana clicking iPad d'in hannunsa,lokaci² yake d'aga kai ya kalleta tana wasa da beard d'insa,sanda ya gama abunda yake ya ajiye iPad d'in a hankali ya gyara mata kwanciya ya zuba mata idanu yana sakin murmushi,tun wancan ranar da tace haka kawai bata son sex yake zargin wani abu,yanzun kam da ya tabbatar da zarginsa,shaidun da ya samu ma kawai sun wanke masa zuciya sun sashi farin ciki,sai dai har yanzun bai gaya mata ba,sanda ya zubawa kirjinta idanu yana kallon nipples d'inta yayi ajiyar zuciya a hankali ya d'ago hannunta yana sake dubawa,wani murmushi ya saki underneath yake sake addu'ah akan Allah ya rabasu lafiya,tsabar farin cikin da yake ciki yasa gaba d'aya ma ya rasa inda zai sata,ranar da yaga gudan jininsa a duniya kuma yaya zai ji kenan? Juyi tayi tana sake rik'esa idanunta a kulle da muryar bacci tace "sai yaushe za ka gama aikin?" Yayi murmushi yana sake k'ank'ameta a jikinsa,cikin kunnenta ya rad'a mata "ke dai kiyi baccin ki" ta bud'a idanu da kyar ta kalleshi kafin ta sake mayar da su ta rufe tace "hala ba ka jin bacci yau?" Yace "not at all! Ina farin ciki ne" tace "me ya faru?" Murmushi yayi yace "na kusa zama Daddy" tayi murmushi ba tare da ta fahimci abunda ya fad'a ba tace "really?" Ya lek'a fuskarta yaga idanunta a rufe a hankali yace "absolutely sure" kai ta gyad'a tayi murmushi daga haka sai bata sake cewa komai ba. Cikin k'ank'anin lokaci shirin biki ya kankama,yayin da har yanzun tsakanin Fawad da mahaifiyarsa ba wani sakar masa fuska take ba,a kullum hankalin Badriyah ba'a kwance yake ba tunda bikin ya matso,kullum kuma sai sun yi rigima da shi akan zancen kayan fad'ar kishiya,al'amuran gidan gaba d'aya sun cab'e ba ga shi ba,ba ga ita ba,kowa haushin kowa yake ji,though k'ark'ashin roof d'aya suke rayuwa but kowa harkarsa yake yi sun daina kula juna,sun daina zama guri d'aya haka ko gurin kwanciya ma yanzu kowa shi kad'ai yake kwanciya,ranar ya rage biki saura kwana uku,ya shigo yana sauri zai wuce ya tarar da ita a parlor ta mik'e k'afafu tana kallon MBC sanye da wani sleeveless riga mai babban wuya tsayinta duka iya cinyarta ya tsaya kanta babu hula,ya bita da kallo har zai wuce yaji bazai iya hak'ura ba ya dawo,kusan sati uku kenan da suka yi fad'a basa shiri k'wata²,sanda ya k'arasa inda take fuskarsa a had'e yana kallonta yace..... #So sorry! Jiya wayana ta k'i karb'ar charge and today kuma babu wuta... 😁 Manage pls.. #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Even a beggar who's heart is filled with hope,is the richest person u will ever come across. But there can not be anyone poorer than a person who doesn't have any hope left,no matter how wealthy he is.._ 4⃣7⃣ Yace "I want to talk to u!" Bata d'aga kai ta kalleshi ba tace "ina jinka" yana k'are mata kallo yace "i need some privacy,ki taso muje ciki" idanunta har sannan akan TV tace "wane irin magana ne za kayi da ni da yake buk'atar sirri?" Yace "ki taso mana muje sai ki ji ko wane iri ne" d'aga kai tayi ta kalleshi,yadda taga idanunsa sunyi yana binta da wani mayen kallo ta san da walakin,ta d'auke kai tana sake had'e rai tace "ka fad'a kawai nan ma ai babu kowa" ya tsaya kallonta ganin da gaske baza ta tashi ba ya sassauta murya yace "pleaseee.!" D'agowa ta sake yi ta kalleshi,taga ya koma kalar tausayi,duka kwanakin ita kanta daurewa take yi bata nuna maitarta a fili ba,because itama ba baya bace wajen jaraba,a hankali cikin jan rai tana mayar da idanunta kan TV tace "bazan iya tashi ba kawai ka fad'a min ko mene ne" ganin kamar ta fara sakkowa da wani irin makirin murya yace "ko na d'auke ki?" Kallonsa ta sake yi,ya lumshe idanu yana mata wani kallo yace "should i?" A hankali kamar ba ta so ta d'aga masa kai,ya sunkuya yana gyara hannun long sleeve d'insa yayi ajiyar zuciya,sanda ya d'auketa direct bedroom d'insa ya nufa da ita,yana shiga ya ajiyeta saman bed ya hauro ya d'ora kansa a saman thighs d'inta a hankali ya rufe idanunsa yayi shiru,ta zuba masa idanu tana kallonsa har wani ramewa taga yayi,a hankali kamar ba ta son magana tace "me yake damunka?" Bai bud'e idanunsa ba yace "wani abu kika gani?" Tace "na ga ka rame,ba ka da lafiya?" Ya juyo fuskarsa yana kallonta yace "ba dole na rame ba kin tayar min da hankali" tab'e baki tayi tace "da nayi maka me?" Yace "duk kwanakin nan ina muka samu nutsuwa? Kin hana kanki sukuni kin hana ni" tab'e baki ta kuma yi tana saka hannunta cikin sumar sa tace "ai kaima kasan baka da gaskiya" kallonta ya tsaya yi yace "wane rashin gaskiya nayi?" Tace "kullum fa cewa kake ba ka son auren amma kuma baka fasa ba" yayi ajiyar zuciya yace "yeah! I really don't want but ya zanyi tunda Mom ta dage? Bazan iya jayayya da ita ba,that's why na amsa,amma ko ita kanta ta san ba so nake ba" tab'e baki ta kuma yi bata ce masa komai ba,ganin ta yi shiru ya d'ago a hankali ya matsa jikinta sosai yana aika mata wani kallo ya fara lalubeta,saurin kallonsa tayi though tana so itama,amma k'i fad'i sai yasa ta d'aure fuska tace "wane magana kace za muyi?" Hannunsa a cikin rigarta yana wasa da su bai iya mata magana ba ya had'e bakinsu,saurin rik'esa tayi ta fara mayar masa,here suka haukata kansu sai ihu da surutai suke,after they have been satisfied yana kallonta ya kirata "bombshell!" Ta d'aga idanunta ta kalleshi ba tare da ta ce komai ba,da wani irin sanyayyan murya mai cike da rarrashi yace "please! Kada ki sake min irin haka,kin ga idan amaryar ta shigo taga bama shiri za ta rainaki,and ni kuma ba na son haka,ke ce uwar gida na,uwar y'ay'ana,ke na fara aura kafin ita,bana son raini ya shiga tsakaninku" ajiyar numfashi tayi tace "wai nufinka a nan za ta zauna?" Yace "ba na son raba muku gida because ba lallai na iya yin adalci ba" ta kalleshi ta kasa cewa komai,yace "please! Be patience na san abunda aka miki akwai ciwo,but please ba na so ki sawa kanki damuwa,u're my love,my wife and my everything.." Ji tayi kamar ana hura mata kai sanda yake fad'ar haka,tayi ajiyar zuciya a sanyayya duk da abun yana cin ranta tace "shi kenan" yace "ki yi min alk'awari baza ki sake tada hankalinki ba" ta kalleshi da sauri,yace "please! Idan kika tada hankalinki dole nawa zai tashi,ni kuma abunda ba na so kenan,u know kina d'auke da juna biyu idan wani abu ya sameki dole zai tab'a lafiyar baby'n kin sani" tayi shiru bata ce komai ba,yace "baza ki iya yimin alk'awari ba?" A sanyaye tace "na yi" yayi murmushi ya rungumeta da sauri yace "thank u dear Allah sauke ki lafiya" tace "ameen" dad'in baki babu irin wanda bai mata ba,sanda ya tabbatar ta sauko kafin ya barta ya tashi ya shiga bathroom ya had'a musu ruwan wanka. Washe gari tun safe su Ismat suka wuce gidan Mami,a can ta tarar da Jawahir da su Madeeha da sauran bak'i da suka fara zuwa,aifa tunda su Naina suka kyalla idanu suka ga yadda ta k'ara kyau skin d'inta har wani kyalli yake tsabar hutun da ta samu suka sakata gaba lallai sai ta fad'a musu sirrin,Jawahir da cikinta ya tsufa tana daf da haihuwa ta kallesu tayi murmushi tace "ku dai ba kwa gajiya da tambayar sirri" Madeeha tace "haba In-law idan kin k'i fad'a mana sirrin ai mar'at akhuuna za ta fad'a mana" Ismat ta kyalkyale da dariya ta k'i cewa komai,Naina ta matso kusa da ita ta zauna tace "Mar'at akhiiy ki d'an fad'a min sirrin ni kad'ai ba sai sun ji ba" Jawahir tana dariya tace "wane sirri ne wajen matar aure kuwa da ya wuce mijinta? Ai yara kuyi aure kawai nan za ku gano sirrin da kanku.." Ihu suka sa da sauri Naina ta tashi wai ta ji kunya tace "sis Madee taso muje mu dawo" Ismat ta kallesu har sannan bata daina dariya ba tace "ina za kuje?" Tace "Gurin d'an banzan tailor d'in can da ya hana mu kaya har yanzu" ta gyad'a kai tace "alright sai kun dawo" sanda suka fita ya rage sai su biyu kawai,Ismat ta kalli Jawahir uban cikin nan nata a gaba tana numfasawa da kyar,kawai sai ta fashe da dariya,Jawahir ta kalleta da sauri tace "ke kuma fa? Dariyar me kike yi?" Tace "wallahi Yaa Jawahir idan na kalleki haka kawai sai inji kin bani dariya" Jawahir tace "meye abun dariya a nan kuma?" Tace "kinga kuwa yadda kike yi? Allah cikin nan har muni yasa kika yi" Jawahir ta gyad'a kai tana darawa tace "Eyyaahh! Yarinya za kiyi bayani lokacin da yazo kanki,bar dariya wallahi ba abun dariya bane,sai kin zo system d'in za ki sani nima addu'ah nake mu rabu lafiya,amma wallahi ciki akwai wahala.." Tana jin Jawahir ta ce haka lokaci d'aya ta koma kalar tausayi tace "Yaa Jawahir da gaske akwai wahala?" Jawahir tace "sai ya zo kanki kya tabbatar,amma yanzu duk wanda zai fad'a miki ba lallai ne ya iya fad'a miki actual abunda ake ji ba,sai lokacin da kika tsinci kanki cikin sahun masu ciki,ke da kanki za ki gane" gyad'a kai tayi tace "ni dai har na k'agu ma ki haihu musha suna" Jawahir tayi dariya tace "ke kada ki haihu sai ki zauna fad'ar wani ya haihu ku sha suna" Ismat ta matsa kusa da ita a shagwab'e tace "to ba ke ce kike da ciki ba yanzu?" Wani kallo Jawahir tayi mata tana sakin dariya tace "ke naki cikin fa?" Tayi saurin kallonta tana girgiza kai tace "ni? I have nothing" wani dariya Jawahir ta fashe da shi tace "Allah ko?" Ta gyad'a mata kai a hankali,Jawahir tace "ban yarda ba-ki da komai ba" marairaicewa tayi tace "da gaske Yaa Jawahir ba ni da komai" wani kallo Jawahir tayi mata tace "ki gwada yin test to sai mu tabbatar ko ba ki da shi da gaske" sakin baki tayi tana kallon Jawahir ta kasa sake cewa komai,Jawahir ta d'auke kai tana dariya tace "Ai wallahi yarinya ke ce dai baki san kina da shi ba,amma ni har na gani" Ismat ta kalleta tace "wai nufinki ciki ne da ni?" Tace "sosai ma,ke baki ji ko wane irin canji a jikinki ba?" Ismat tayi shiru ta kasa amsawa,Jawahir ta shek'e da dariya tace "Allah sarki sweetheart kema kin hau layi,to Allah raba mu da su lafiya" kamar za tayi kuka ta d'aga kai tana kallon Jawahir dake mata dariya ta kasa cewa komai. Da dare da yake a gidan za su kwana ita Jawahir ma ta dawo gidan sai bayan ta haihu,suna tsaka da hira da su Naina aka fara mayar da maganar d'azu lokacin su Naina basa nan,Jawahir tace "dan Allah girls ku duba min wannan matar ba ciki ne da ita ba?" Naina ta fara dariya tana kallon Ismat tace "Allah d'azu har zan fad'i haka nayi shiru" Ismat ta kalleta da sauri tana b'ata rai tace "kuji kamar ta san masu ciki wai da za ta fad'a" Naina tace "kada ki manta field d'ina ne ko ban sani akan kaina ba zan iya gane wanda take da shi" Madeeha tace "ai shi ne ma da ita,ita ce dai bata kula ba,but kije ki gwada tambayar mijinki ma'am shi ya sani sai dai kawai yayi miki shiru" ai tana jin sun ce haka idanunta suka yi rau² ta dunga kallonsu sai dariya suke mata,ana cikin haka wayarta ta fara ring,ta kalli wayar ganin shi yake kiranta ta d'auka ta kai kunne,a hankali taji maganarsa "ki zo downstairs ina nemanki" abunda yace kenan ya katse kiran,ta bi wayar da kallo kamar za ta d'ora hannu aka tayi ihu,Jawahir ta kalleta tana k'unshe dariya tace "ya ne sweetheart?" Tana kallon wayar har sannan tace "wai naje yana nemana a downstairs,ko me zan masa yanzu kuma?" Jawahir tace "to ki tashi mana ki tafi,ai kinfi kowa sanin abunda za ki masa" b'ata rai tayi ta tashi ta d'auki hijab,sanda taje bakin k'ofa za ta fita Jawahir cikin zolaya tace "sai da safe?" Ismat ta juyo da sauri tace "A'a zan dawo" Jawahir ta fara dariya tace "idan ya barki kin dawo ko idan bai bari ba?" Ta saki baki tana kallon Jawahir,Jawahir tace "maza kije kina b'ata masa lokaci" juyawa tayi ta fita jikinta a sanyaye,har ta sauka bata had'u da kowa ba dama tunda ta fito sai kalle² take ba ta so wani ganta ta nufi bedroom d'insu,tana shiga ta ganshi kwance saman bed,ya d'ago ya kalleta sanda ta k'araso kusa da shi kafin tayi magana ya rik'ota ya jata saman gadon,ya d'aga hijab d'in data sa da sauri ya cire ya ajiye,yana k'ok'arin cire mata riga,tayi saurin rik'e masa hannu,ya kalleta yana d'age girorinsa yace "what?" A shagwab'e tace "ba fa a nan zan kwana ba kake neman yi min tsirara" ya kalleta yace "a ina za ki kwana?" Tace "tare da su Naina za mu kwana a d'akinsu" ya tab'e baki yace "babu inda za ki muna tare" tace "wai ba ka jin kunya ne? A gida fa muke" yace "sai me in a gida muke?" Tace "akwai bak'i fa a gidan" ya zubawa k'irjinta da suka sake cika idanu yana sauke ajiyar zuciya yace "ni babu ruwana da su" murmushi tayi ta d'auke kai tace "ai dama na san haka za kace" a hankali ya kwantar da kansa a jikinta kamar wani k'aramin yaro yace "idan ban ce haka ba me kike so nace?" Ta girgiza kai tace "nothing" ya d'aga idanunsa ya kalleta,da wani irin murya yana had'e rai yace "nifa duk ba wannan na kira ki kiyi min ba" ta kalleshi a shagwab'e tace "what?" Ya lumshe idanu a hankali ya kai hannunsa kan boobs d'inta yana murza teat d'in yace "just want u to feed me" zaro idanu tayi tace "feeding? Kamar wani baby?" Yayi murmushi yana lumshe idanu yace "saurin me kike yi? Baby'n ma ai ya kusa zuwa ba sai kin kirasa ba" saurin rik'e kansa tayi da wani murya tace "ban ganeba" yace "za ki gane,ba yanzu ba" ta kalleshi sosai cike da zargi tace "wai kana nufin ciki ne da ni?" Wani murmushi ya saki da ya k'ara masa kyau yace "ke baki san kina da shi ba?" Ta gyad'a masa kai,yace "ina karatun da aka miki ya tafi?" Tace "to ai ba practical aka min ba" ya kalleta da idanunsa da suka fara shanyewa yace "alright! Let me.." Kafin ya k'arasa ta zaro idanu tace "let u what? Me za kayi min" Yayi murmushi yace "zan nuna miki mana" tasa dariya tace "ka nuna min me?" Yace "yadda ake yiwa mace ciki" zaro idanu tayi tana dariya ta fara k'ok'arin k'wacewa,yace "C'mon!" Tana dariya tace "ni dai ba sai ka nuna min ba na sani" yace "A'a baki sani ba,yau zan nuna miki" dariya ta ci gaba da yi,ya rik'ota sosai ya rad'a mata a kunne "kin san yadda namiji yake ji idan yana saduwa?" Saurin toshe kunne tayi tana dariya tace "dan Allah ka bari kada kasa na daina ji" yayi murmushi yana brushing lips d'insa a saman nata ya girgiza kai lips d'insu yana gogar na juna yace "okay! Let's leave the theory muyi practical ko?" Ta gyad'a masa kai da sauri idanunta a kulle tana jan numfashi a hankali,yana ci gaba da goga lips dinsa a nata yayi murmushi muryarsa a can k'asa yace "shi wannan kina sonsa?" Ta gyad'a masa kai da sauri bata iya yin magana ba,ya rik'o hannunta a hankali ya kai saman erection d'insa,ta rik'e da sauri ta fara murzawa,wani numfashi ya fizga da k'arfi yayi saurin kama lips d'inta ya fara sucking. Da safe sanda ta hauro saman a sad'ad'e ta bud'e k'ofar,ta shiga bedroom d'in ta tarar da su a kwance har lokacin,ta yi tunanin basu tashi ba,ta haura saman bed d'in a hankali ta kwanta tana sauke ajiyar zuciya,maganar Jawahir taji ta ce "sannu da zuwa" ta kulle idanuwa da k'arfi zuciyarta har wani special bugawa tayi,Naina ta bud'e idanu dariya sai son kwace mata yake ta k'i cewa komai,Madeeha ma ta k'unshe dariya tace "sabahal khair mar'at akhiiy" tashi tayi ta zauna tana b'ata rai ta k'i kulasu,suka tashi kowacce sai kallonta take suna mata dariya k'asa²,yadda take cika ta k'i kallonsu lokaci d'aya su kwashe da dariya,sanda suka tsagaita Jawahir tace "to mene abun jin haushi kuma? Ba dai gurin mijinki kika je ba?" Da sauri ta kalleta sai kuma ta saki murmushi,here su Naina suka fara mata tsiya daga cewa za ta dawo sai yanzu kuma? Ta d'auke kai ita dai sai murmushi take,sanda suka takura mata tace "Allah ku rabu da ni ko na kirasa na fad'a masa abunda kuke cewa" Naina ta zaro idanu tace "Allah ba ki hak'uri,ni dai barin tashi na tafi" ta kalleta da sauri tace "ina za kije yanzu?" Tace "saloon" tab'e baki tayi tace "sai kun dawo" Naina ta kalleta tace "kamar ya sai mun dawo,baza ki je ba?" Tace "bana jin zan iya zuwa" waistband Naina ta kama tana kallonta tace "ai kuwa k'afata k'afar ki tare za muje" murmushi tayi kafin ta ba-ta amsa wayarta ya fara ring,a tunaninta ma shi ne yake kiranta,tana d'auka taga bhai d'inta ne yake kiran ta zaro idanu da sauri tayi answering,lokacin Naina tana kan fad'in "gaskiya akhiiy yana shagali,ku duba fa daga zuwanta har ya fara kiranta ta dawo.." Suka sa dariya dukansu banda Ismat da ta harari Naina tace "to ba shi yake kira ba,bhai d'ina ne" ta kai wayar kunnenta tayi sallama,amsawa Barraq da ya gama sauraren abunda Naina take cewa yayi yana lumshe idanunsa yace "ke da waye kuke surutu haka?" Tayi murmushi tace "sisters-in- law d'ina ne" ya gyad'a kai lokacin tana gaisar da shi ya amsa,yace "but wace ce mai maganar?" Kallon Naina tayi tace "k'anwata ce" murmushi ya sake yi a hankali yana shafa sumarsa yace "ba ni ita mu gaisa" kallon Naina ta tsaya yi sai murmushin take yi,Naina tace "wai me kikewa dariya ne mar'at akhiiy?" Wayar hannunta ta fara mik'a mata tace "take ku gaisa da bhai na! Anjima zan sanar miki abunda narkewa dariya" Naina ta zaro idanu ta rufe bakinta da hannu,ta mata alama tace ba ta nan ta bar gurin,Ismat tayi dariya tana mayar da wayar hands free tace "bhai ta k'i karb'a wai nace ba ta nan" yayi murmushi a hankali yace "alright! Kice ina gaisuwa to tunda bazata karb'a ba" runtse idanu Naina tayi a shagwab'e k'asa² bata yi zaton zai ji ba tace "ba fa haka nace miki ba" yana jin ta ce haka ya sake murmusawa,Jawahir tace "bhai! Ina gaisuwa" yace "na gode dear" suka gaisa da ita da Madeeha,amma fir Naina ta kasa karb'ar wayar suyi magana,Ismat sai dariya take mata,tace "bhai zan tura maka number ta kawai sai kuyi magana" yace "thank u kid sis" bayan sun yi hira da shi suka yi sallama,Naina sai wani sunne kai take ta kasa d'aga kai ta sake kallon Ismat,ai kuwa kamar jira Ismat take ta gama wayar itama ta fara tsokanarta,Naina ta b'oye fuskarta wai kunyarta take ji. Tare suka je gurin saloon da k'unshi,sanda aka gama musu suna dawowa,mai kwalliya tazo har gida ta musu,lokacin da za su tafi dinner gaba d'aya sun fita sai Ismat kawai da taci uban ado cikin brown d'in tsadadden lace d'inta,komai na jikinta brown,kamar yadda suka yi anko ita da su Naina da Jawahir,though ba wani kwalliya mai yawa aka mata ba kasancewarta fara,d'an light ne kawai amma sosai tayi wani irin kyau kamar itace amaryar ma,lokacin tana sauri ta tarar da su Naina dake jiranta a compound tana cikin sakkowa daga saman bata yi zato ba taji an fizgota zuwa kasan matakalar benan,a tsorace ta bud'e baki za tayi ihu,yayi saurin saka hannu ya rufe mata baki,cikin kunnenta ya rad'a mata "sarkin tsoro" sai lokacin ta fahimci shi ne,ta bud'e idanunta da sauri tana kallonsa,sanye yake da shadda getzner golden brown an masa d'inkin y'ar ciki da babbar riga kansa da hula,beard d'insan nan ya sha gyara sai kyalli yake zubawa,k'amshinsa duk ya cika gurin,tayi ajiyar zuciya tana lumshe idanunta a hankali tace "u scared me" yasa hannunsa akan waist d'inta ya had'ata da jikinsa yana mata wani kallo yace "dama dai a tsorace kike" ta turo baki tace "ko ka tsorata ni ba" murmushi yayi yana kallon lips d'inta da suka sha chapstick ya had'e rai yace "waye yace kisa wannan abun?" Ta zaro ido tace "me na saka?" Ya kalli idanunta ba tare da yayi magana ba ya kai fuskarsa dai² nata,tayi baya da sauri tana dariya,ya b'ata rai yace "mene ne haka?" Tace "ni dai ka bar min abuna ina so" yace "da dai ban hana ki sawa ba ne sai na barki ki fita a haka" tace "ai ba wancan na saka ba" yace "amma kin san na hana ki sawa ki fita ko?" A hankali tace "i'm sorry to bazan kuma ba daga yau" ya tab'e baki yace "ke kika sanshi" rau² idanunta suka yi tace "please!" Ya girgiza kai yace "kada ma ki fara rok'ona,babu inda za kije da shi" kamar za tayi kuka ta tsaya kallonsa ta kasa cewa komai,sanda ya shanye chapstick d'in tsaf yayi baya yana kallonta duk hasken idanunsa amma har sun fara birkicewa,jikinsa a mace ya dunga binta da wani kallo ya kasa magana,ta d'aga idanunta ta kalleshi bata iya cewa komai ba a hankali ta juya cike da jin haushi za ta bar gurin,yayi saurin rik'ota ya had'a bayanta da k'irjinsa ya zagaya hanunsa ta gabanta ya zura cikin rigarta a hankali yana wasa da su,ta runtse idanunta da sauri tana jinsa ta k'i kulashi,sanda taga yana neman zarmewa da sauri ta janye hannayesa har lokacin bata ce masa komai ba tayi gaba za ta tafi,ya rik'ota da sauri yana marairaicewa yace "please baby.. Ba zan iya zuwa ko ina a haka ba,muje d'akin mu" kamar za tayi kuka ta dunga kallonsa,yace "ba jimawa za muyi ba za mu tafi" ya rik'e hannunta da sauri suka nufi bedroom d'in da suka kwana,ta gaban Badriyah suka wuce babu wanda ya kula da ita. Sai kusan 10pm sannan suka je gurin,babu laifi dinner ya k'ayatar amma duk inda tasa k'afarta ogan yana biye da ita ya kasa ya tsare,can a saman stage lokacin amarya da ango sun zo,Ismat ta hango Badriyah da uban cikinta tana zaune a gefen ango daga b'angaren dama,amarya kuma a hagu sun saka shi a tsakiya fuskokinsu babu walwala kowa ta had'e rai fuska a cunkushe,ai fa nan Ismat tace da wa Allah ya had'a mu kawai sai ta fara dariya,ya kalleta ganin ta saki jiki har tana dariya unlike sanda suka taho da ta k'i magana,ya rik'o hannunta yana murzawa a hankali,ta kalleshi da sauri tana k'wace hannunta,yace "meya ba ki dariya?" Sanda ta sake kyalkyalewa da dariya tace "kalli can kaga yadda fuskokin amarya da ango suke" ya waiwaya a hankali ya kallesu,yaga babu mai fara'a a cikin su kamar ba bikin aure ake yi ba,shi kansa bai san sanda yayi dariya ba,tace "ita kuma Badriyah ko mene ne ya kawota gurin nan oho.." Ta tashi da sauri za ta bar gurin ya rik'o hannunta,ta kalleshi a hankali tace "zanje gurin Yaa Jawahir plase" yace "za kije ki kai mata gulma ko?" Ta girgiza kai tana dariya tace "A'a tambayarta fa kawai zanje nayi" yace "me za kice mata?" A shagwab'e tace "a'aahh! Nifa magana kawai za muyi da ita" murmushi yayi ya gyad'a kai yace "zauna babu inda za kije" kamar za tayi kuka ta dunga kallonsa,ya had'e rai yace "na ce ki zauna ko" ta koma ta zauna tana b'ata rai,a hankali yayi murmushi yace "bazan iya bari ki yi nisa ba,gurin nan akwai y'an Yahoo da yawa" tayi saurin kallonsa tace "su waye haka?" Yayi murmushi yace "masu kwacen matan mutane" tana jin ya ce haka,ta d'auke kai tana murmusawa. Ko hour d'aya basu yi da zuwa gurin ba ya tashi ya rik'o hannunta,ta kalleshi da sauri,yace "we had to leave before the dinner had finished" ta zaro idanu tace "bafa mu dad'e da zuwa ba,ka bari har a tashi" illuminated eyes d'insa akanta yace "bikinmu ake yi da sai mun jira har a tashi?" Ta kalleshi kamar za tayi magana yace "get up madam ba na son muna jayayya akan unnecessary things" kamar za tayi kuka ta tashi,ya rik'e hannunta suka fita daga gurin. Suna barin gurin dinner babu jimawa rigima ya fara neman b'allewa,k'awayen amarya da iyayenta cikin jin haushin abunda Fawad yayi musu na zuwan Badriyah gurin suke fad'ar maganganu,tun suna yi k'asa² har maganar yayi k'arfin da ya kai kunnen Badriyah,Badriyah da ba hak'uri ne da ita ba dama ta fara masa masifa "ka gani ko? Sai da nace bazan zo ba ka dage,yanzu ga shi nan ka sa ana zagina" yayi k'asa da murya yace "please! Kiyi hak'uri to" ta kalleshi kamar za ta fashe dan haushi,sai dai bata iya cewa komai ba ta gyad'a kai,amarya ta ji suna magana k'asa² tayi tsaki tace "aikin banza" saurin kallonta Badriyah tayi tace "dawa kike?" A tsigale amarya tace "da wanda ya tsargu" Fawad yayi sauri yace "ya isheku haka" wani kallo ta masa a tsiwace tace "in banda rashin adalci ta ya za ka zo min wajen taron bikina da matarka? A hakan ma da tsohon ciki" ya kalleta a fusace yace "ki rufe min baki nace" tace "baza ayi ba d'in" ya gyad'a kai ya juya yana kallon Badriyah dake girgiza kai,kafin tayi magana ya rik'o hannunta a hankali cike da lallashi yace "please! Kada ki ce komai dama yarinyar ba ta da kunya,idan kika biye mata kuma mutuncin ki da nawa ne zai zube,kinga akwai friends d'ina a gurin" tana masa wani kallo tace "ka fara ja mata kunne to,idan za tayi maganarta tayi da wani kada ta kuskura ta saka ni a ciki" ya gyad'a mata kai yace "baza ta kuma ba." Har aka tashi a gurin dinner Badriyah bata kuma shiga sabgar amaryar ba,shima dai Fawad ko kallo bata ishe shi ba a yadda yake nunawa a gaban idanun Badriyar,tunda yaga yadda Seeyama take fiffik'ala kuma sai ya sake fita sha'aninta. Washe gari Saturday bayan an gama d'aura aure da dare aka kai amarya gidanta inda za su zauna tare da Badriyah,sanda ya shigo gidan tare da wasu friends d'insa da suka masa rakiya,bayan sun gama surutansu sun tafi,ya shigo d'akin badriyah,kwance ya tarar da ita cikin duhu,ya kunna haske ya hangota kwance akan gado a hankali ya k'arasa inda take ya d'agota,fashewa tayi da kuka ta fad'a jikinsa,ya rungumeta a hankali ya fara bubbuga bayanta ya kasa magana,sanda ya samu ta saurara da kukan yace "please! Ki daina sawa kanki damuwa,kin san komai fa mene ne abun kuka kuma?" Cikin bak'in kishi dake cin ranta Badriyah tace "yanzu gurin amaryarka za ka tafi?" Ya mata wani kallo bai ce komai ba,ta ci gaba da kuka tace "kuma tare za ku kwana d'aki d'aya da ita?" Still ya kasa cewa da ita komai,sanda ta zame daga rik'on da yayi mata tana ci gaba da kuka,ya lumshe idanunsa a hankali yace "dan Allah ki daina kukan nan haka" a fusace ta d'ago tana watsa masa wani kallo da idanunta da suka yi ja tace "dole mana kace haka,tunda kai kana da wata matar da za ka iya zuwa gurinta" rik'ota yayi da sauri ya had'ata da jikinsa,bai ce mata komai ba ya fara aika mata sak'onninsa,lokaci d'aya tayi lak'was ta fara mayar masa,tuni suka manta da kowa da komai,after sun farantawa junansu,ya tashi yana k'ok'arin fita ta bisa da kallo tana goge hawayen kishi da suke zubo mata,ya kalleta yana rik'e da babbar rigarsa da wani irin sanyayyar murya yace "mene ne kuma?" Cikin muryar kuka tace "yanzu duk abunda kayi min haka za kayi mata?" Ya lumshe idanunsa a hankali yace "ba lallai ba" tace "kenan za ka kwana d'akinta?" Ya kalleta da sauri yace "wai meye haka kike yi?" Tace "ka ba ni amsata first" yace "ehh! Dole zanje d'akinta.." Kafin ya k'arasa Badriyah ta fashe da kuka tace "ai dama na san baza ka tab'a iya hak'ura ba jarababbe kawai" ya kalleta mamakinta ya gama cikasa yace "bazan hak'ura da me ba?" Tace "da ba cewa kake ba ka sonta ba?" Yace "K'warai na fad'a ba na sonta" tace "idan da gaske ba ka sonta me za kaje yi d'akinta?" Haushin tambayar ne ya kamashi,ganin tana neman lallai sai ta k'uresa,ya rasa me zai ce mata su rabu lafiya kawai yayi tsaki a fusace ya nufi k'ofa,tana ganin haka ta ci gaba da kuka ta bishi da kallo har ya fita..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _All our lives we go about searching for miracles to make us happy,and we forget the greatest miracle of all called *''LIFE''.*_ 4⃣8⃣ Sanda su Ismat suka bar gurin dinner direct gidansu ya nufa bai ma fara d'aukan hanyar gidan Mami ba,ta kalleshi da sauri tace "ba gidan Mami za mu koma ba?" Ba tare da ya kalleta ba yace "amsar kika fad'a" kamar za tayi kuka tace "amma ba'a gama bikin bafa" yace "wane biki ne ba'a gama ba?" Tace "ai dai ba'a d'aura aure ba,kuma ba'a k'ai amarya ba" yace "daga shi kuma fa?" Tayi shiru,yace "tambayarki nake?" Still ta k'i cewa komai,ya d'auke kai ya ci gaba da driven ba tare da ya sake magana ba,ta so ace ya barta ta sake kwana sai dai babu hali,dole kan babu yadda za tayi ta hak'ura amma sai had'e rai take har suka k'arasa gidansu,da safe kuwa sanda ta tabbatar yana bacci ta lallab'a ta d'auki wayarta ta fita ta bud'e bedroom d'inta ta shiga ta mayar da k'ofar ta rufe,saman gadonta ta hau ta kunna network d'inta,ta yi sa'a kuwa lokacin Madeeha tana online,group d'insu na iya su hud'u ta shiga ta fara tura musu emojis na dariya,Madeeha tana gani tace "Mar'at akhiiy! Me yake faruwa ne ki bamu labari" ta ci gaba da tura musu kafin cikin tsokana tace "sabon salo.." Madeeha ta turo bored emoji,Naina kuma da Jawahir da hawan su kenan Madeeha ta kyankyasa musu abunda ke faruwa suka sa emojin da yake tunani,sanda ta kwashe da dariya tace "mai ciki a high table" kwashewa da dariya duka suka yi,sai da suka yi mai isarsu suka gama tura emojis na dariya,Jawahir ta tura voice note tace "Allah tun jiya naso muyi gulmar,sai na neme ki na rasa" Ismat tana gama ji tace "ai shi ne ya hana ni zuwa,amma nima tun lokacin na so zuwa,k'arshe fa ko tashi ba'a yi ba yace nazo mu tafi,kawai sai gani nayi ya kama hanyar gidanmu,na tambayeshi wai tunda an gama biki me za muje muyi kuma? Kuji fa dan Allah" dariya suka dunga mata,Jawahir tace "cewa za kiyi maganin ki yayi kawai" tace "Uhn! Shi dai kawai ba ya so ya ganni na sake" hira sosai suka yi akan sha'anin bikin,a nan ta samu labarin abunda ya kusa faruwa a gurin dinner kafin su Naina suka tambayeta sai yaushe za ta dawo? Tace "itama bata sani ba" suna gama hira da su ta kashe network ta kwanta tayi shiru aka bud'e k'ofa,ko bata d'ago ba ta san bazai wuce shi ba,tayi shiru ta kulle idanunta ta k'i d'agowa,for about 3 minutes yana tsaye gurin rik'e da k'ofar ya k'i shigowa,ta d'ago a hankali ganin har lokacin bai k'araso ba suka had'a idanu da shi,ta b'ata rai ta mayar da kanta ta kwantar,lumshe idanunsa yayi ya rufe k'ofar,a hankali ya fara takowa inda take,yana zuwa ya haura saman gadon ya kwanta a bayanta yasa hannuwansa ya janyota ya matseta sosai a jikinsa,y'ar k'ara tayi ta zumb'ura baki ya sassauta rik'on da yayi mata idanunsa a kulle yana goga fuskarsa a wuyanta da wani murya kamar na mai bacci yace "me kike yi a nan?" Ta turo baki tak'i cewa komai,k'irjinta ya matsa yana ci gaba da murzawa maganarsa a shak'e yace "am i not talking to u?" Ta sake zumb'ura baki a shagwab'e tace "babu komai" birkitota yayi ya bud'e idanunsa yace "ni kike cewa babu komai?" Ta kulle idanunta da sauri tak'i yarda ta kalleshi,ya zuba mata idanunsa yace "dake nake" kamar za tayi kuka tace "hira fa kawai muka yi da su Yaa Jawahir" ya dunga kallonta ba tare da yasake cewa komai ba,can ya kifa fuskarsa a k'irjinta yace "hira ko dai gulma?" Ta bud'e idanunta ta kalleshi,ya d'ago suka had'a idanu yace "ba haka bane?" Ta d'auke kai tak'i cewa komai sai kumbura fuska take,yace "wato da na hana ki zuwa shi ne baza'a hak'ura ba sai an yi gulmar dai ko?" Zumb'ura masa baki tayi,sanda yaga abunda tayi ya gyad'a kai a hankali yace "zanyi maganin ki soon" bakinta ta motsa kamar za tayi magana yace "fad'i abunda kike son cewa,na san ban isa na hana ki abunda kika yi niyya ba" saurin bud'e idanunta tayi k'wallar data kawo idanunta ta fara zirarowa,kawai sai ji yayi ta fashe da kuka,saurin kallonta yayi yana had'e rai yace "me nace miki da za ki b'are min baki?" Cikin kuka tace "cewa fa kake baka isa ka hanani abu nayi ba,kenan ba na bin umarninka?" Yayi still sai kallonta yake yi mamaki ya hana shi cewa komai,ta k'asan lashes d'inta da suka gama jik'ewa hawaye sai zirarowa suke sanda yaga ba ta niyyar yin shiru a hankali ya d'ora bakinsa saman nata in a circular form ya fara zagaya harshensa akai,yana zuwa tsakiya sai ya tura tip d'in sai ya janye ba tare da ya shigar da harshen nasa ciki ba,haka ya dunga mata sanda ya tabbatar ta daina kukan jikinta ya gama saki,ya d'ago yana kallon halittar k'irjinta da suke nan braless sai teat d'in da sukai showing masa kansu ta jikin nightwear da take sanye da shi ya kai hannunsa yayi grabbing nasu very rough,ta saki k'ara bata san ma lokacin da tace "da zafi fa" shi kam bai san ma abunda take cewa ba yayi saurin had'e bakinsu,wasu zafafan kiss ya fara aika mata da sauri ta rik'esa and give him all the support,ya kwanta a samanta yana kissing ko ina na jikinta,placing his hand over her pant da ta saka kafin ta fito yana zagawa da fingers d'insa a gurin yaji har gurin ya fara wetting,ya kai fingers d'insa ya janye pant d'in with his index finger ya shafo clitoris d'inta,wani irin rik'osa tayi ta rungume sanda ya fara tura fingersa ciki yayi pushing it front a little bit,numfashin da ta fizga ta saki ya shiga cikin kunnensa nan da nan ya sake birkice mata da wani irin sauri ya sake grabbing lips d'inta yana kissing nata ta ko ina,hannunsa d'aya a kasanta yana shafa gurin,the more yake tab'a clits d'inta the more take k'ara birkice masa take sake rirrik'esa tana k'ok'arin rungume shi amma ta kasa saboda jikinta was vibrating,ya zare bakinsa daga nata yana kokawa da numfashinsa ya kifa fuskarsa a saman kirjinta,yadda numfashinsa yake bugun topless na jikinta yasa ta bud'a idanu da kyar ta kama kansa ta rik'e ta tura fingers d'inta a cikin sumarsa tana squeezing,bakinsa ya kai kan boobs d'inta ya shiga sucking yana zagaya every corner na gurin da harshensa,ko ina na jikinta ya dunga b'ari ta kama kansa ta danna saboda abunda yake mata jinsa take har tsakiyar kwanyarta ta rik'esa gam,a hankali yayi sama ya d'ora kanshi kan wuyanta yana kissing d'inta yana gangarowa k'asa,ta sake runtse idanunta da k'arfi saboda yanda tsigar jikinta ke tashi,sai numfashi take saukewa da kyar,ya saukar da kansa kan boobs d'inta yayi grabbing d'insu very rough ya ci gaba da sucking both of them ta dunga bucking up giving him more access to her boobs,ganin yanda take yi kamar za ta shid'e ya kai d'ayan hannunsa k'asanta yana zagaya gurin da fingers d'insa,ta saki numfashi tana licking lips d'inta,yanda tak'i sakin kanshi take sake danna kansa kan boobs d'inta tana tura masa su tana motsi da k'afafunta tsabagen dad'in da take ji,da sauri ya rik'o hannunta d'aya da take danna kansa ya kai kan erection d'insa,ta damk'e da sauri ta matsa da k'arfi,ya saki wani k'ak'k'arfan moan da sai da ta bud'a idanunta da suka rikid'e suka canja colour ta kama ta rik'e da duka k'arfinta ta fara smooching,sanda ya zunguri clits d'inta a haukace bata san lokacin da ta murza crown d'insa ba,bakinsa yayi sauri ya zare daga kan boobs d'inta ya saki ihu da duka muryarsa "aarrggghhh! Baby play with it,do it again... Ya rabbi.." Sai kuma yayi shiru ya kama lips d'insa ya cije yana gyad'a kai,gaba d'aya bai san ma me zai kuma cewa ba,shi dai jin abun yake yana haura masa har cikin kwakwalwa,ita kam Ismat ba ta iya magana ma,sai dai juya kai da nishi da k'ananun ihun da take masa,turning her back off ya d'agota da kyau supporting her ass ya fara karanto addu'ar saduwa da iyali cikin wani irin bare voice jikinsa gaba d'aya was vibrating ya ware k'afafunta yana numfasawa da kyar ya rik'eta firmly,yasa hannunshi d'aya ya kama erection d'insa da yake dripping yana vibrating tsabar yadda wutar sha'awa yake ruruwa a jikinsa ya fara brushing from clits d'inta zuwa k'asa,kamar za ta suma sanda ya fara mata haka,ta saki wani marayan kuka tsabar yadda yasa take jin wani sabon feeling na taso mata,ya sake brushing mata from clits to the hole d'in sai ya yi kamar zai shiga sai ya fasa,haka ya dunga mata numfashinta ya dunga seizing,sanda ta gaji da dangwalilin da yake mata ta turasa da k'arfi ta koma ta haye kansa,ta kama erection d'insa ta fara turawa a hankali tana fitarwa,his erection a saman wajen feels like akwai wani abu essence da ke controlling brain nasu,all of a sudden kamar wad'anda aka bama wani abu suka sha before,ya tallafe ass d'inta ya tura head d'in ciki da sauri,rufe idanuwa tayi ta kama waistband d'insa ta rirrik'e,ya rik'eta firmly ya sake dannawa ciki ba tare da ya san inda kansa yake ba all he want ya k'ure k'arshen dad'in da yake ji,tsabar yadda yake jin mahaukacin sha'awarta tana k'aruwa kamar ana hura masa wuta a cikin jikinsa,ya lumshe idanunsa kamar mai shirin barin duniya jikinshi ko ina ya shiga rawa all because of yadda yake jin wani mahaukacin dad'i da d'umi sanda ya shigeta,jikinsa ko ina kyarma yake ya fara frigging gaba d'aya ya kasa controlling kansa sai da ya tabbatar ya gamsu sannan ya barta,a hankali ta kifa fuskarta a k'irjinsa ta ci gaba da kokawa da numfashinta kamar yadda yake yi. Idanunsa a kulle ya dunga shafa backhead zuwa spine d'inta cikin tsananin farin cikin yau bata masa rakin mararta ba,ita kanta mamakin yadda akayi yau bata ji ciwon ba take yi,ta gyara kwanciyarta a jikinsa murmushi kwance a saman kyakykyawar fuskarta,duk lokacin da irin haka ya faru taji yana mata ihu wani jin kanta take yi,tana tsintar kanta cikin farin ciki mara misaltuwa musamman idan ta kalleshi ta tuna sanda yake kururuwa yana fad'in maganganu cikin gushewar hankali,tana jinta cikakkiyar mace wacce ke iya saka had'ad'd'e tsadadden miskilin mijin nata ihu,wani lokacin ma har gani take yi kamar ba shi ne wannan miskilin da idan suna tare yake fita hayyacinsa,d'ago kansa yayi sanda ya samu numfashinsa ya gama saituwa ya zuba mata idanu,yaga murmushi kwance a saman fuskarta unlike before da take masa kuka akan wani k'aramar magana da bai kai ya kawo ba,ya lumshe idanunsa a hankali da wani irin sexy voice yace "me kike yiwa dariya?" Wani murmushin ta sake yi kafin tace "nothing" ya had'e rai da wani muryar jin haushi yace "i hate hearing such words.. Na tsani na tambayeki abu kice min nothing" saurin bud'e idanunta tayi da har lokacin basu koma normal ba a shagwab'e tace "ba fa wani abu ne ya faru ba" kallonta yayi yace "ke kika sani" ya tashi ya sauketa daga jikinsa yana k'ok'arin sauka daga gadon,ta bi sexy jikinsa da kallo tayi murmushi a hankali ganin ya ji haushi tace "ba fa wani abu ne ya faru ba,kawai ina jin farin ciki duk lokacin da kake..." Sai tayi shiru ta kulle idanuwa tana dariya,juyowa yayi da sauri ya kalleta yace "duk lokacin da nayi me?" Ta b'oye fuskarta cikin pillow tace "ni dai gaskiya ba zan iya fad'a ba" wani murmushi yayi ya tako inda take,bata san ya dawo ba sai ji tayi ya rik'ota,tayi k'ara da sauri za ta kwace,yace "ai sai kin k'arasa fad'a tunda kika fara" tace "kunya nake ji fa" wani murmushi yayi yace "really?" Ta gyad'a masa kai ta k'i yarda su had'a ido,ya kai hannu bayanta yana shafata yace "za kiyi baya ni" ya kai hannu zai juyota ta zille tace "me za kayi?" Yace "abunda kika ji" ta d'ago da sauri tana dariya tace "amma dai da wasa kake yi ko?" Yadda yaga idanunta sun nuna tsoro yasa shi sakin murmushi ya mik'e yace "matsoraciya" ya nufi hanyar bathroom. Da safe washe garin kai amarya,Badriyah ita ta fara fitowa,dama kuma ba wani baccin kirki tayi ba saboda ta sawa kanta damuwa,tun 6:00am ta fito parlor sai zarya take tana jira taga ya fito amma shiru har 7 tayi,8 ya wuce,aka koma batun 9am,around 10am har ta fitar da tsammanin ganinsa ya bud'e bedroom d'in Seeyama babu kunya ya fito,ta bishi da kallo kishi k'arara a idanunta,ya k'araso inda take yana kallonta kamar yadda take yi yayi murmushi yace "good morning my bombshell.." K'in amsawa tayi ta zuba masa idanu,ya k'araso kusa da ita yana k'ok'arin rungumeta tayi saurin yin baya tana had'e rai tace "don't torch me" wani kallo ya mata yace "why not?" A fusace tace "kaje ka tab'a jikinta sannan kazo kace za ka tab'a ni?" Ya bita da kallo mamakin irin kishinta ya hanashi magana,ta juya a fusace ta wuce bedroom d'inta ta bar shi tsaye da bud'ad'd'en hannu,sanda ya tabbatar ta bar gurin ya tab'e baki ya wuce kitchen,da kansa ya bada order abunda za'a girka musu then ya sake komawa bedroom d'in. Kwana biyu tsakani gaba d'aya Badriyah ta fita sabgarsa tun ganin da tayi masa ya kwana d'akin yarinyar da yake ihun ba sonta yake ba,shima d'in tun da yaga ta botsare tana neman raina masa hankali ya bata space ya fita sabgoginta,k'ark'arinsa kullum zai je ya duba lafiyarta da na baby bayan haka zai fita,washe garin ranar da ya cika sati da angwancewa da dare ya shiga bedroom d'inta ya tarar da ita zaune saman gado ta mik'e k'afafu daga ita sai half vest da short nicker tana danna waya,sosai tayi masa kyau ya kalleta ya had'iye yahu kafin ya k'araso,ya kwanta a d'aya gefen yana kallonta,tana jinsa tak'i d'aga idanu ta kalleshi,sai da taji ya fara tab'ata ta d'ago idanunta masu cike da kishi tace "what's this?" Bai saurareta ba ya zagaya hannuwansa ya rungumeta sosai,turesa ta fara yi cikin b'acin rai tace "ka bari ba na so" ya matsa k'irjinta da k'arfi maganarsa a shak'e yace "ni ina so" kafin ta sake magana ya had'e bakinsu,datse hak'oranta tayi ta dunga turashi,ya k'i sakinta sai ma sake tura hannunsa yake yi cikin rigarta,da taga babu sarki sai Allah ta hak'ura ta sakar masa jiki yayi yadda yaga dama,suna kwance har lokacin yana rungume da ita yace "kin cika rigima" ta d'ago ta masa wani kallo tace "ai babu abunda zaka fad'a min na yarda da kai" ya zaro idanu yace "saboda me?" Tace "kai da ka gama ihun ba ka son aure,amma ai ka iya ka shige d'aki kayi luf" dariya ce ta kusa kamasa ya danne yana mata wani kallon k'asan ido yace "yeah! Ba na so Allah ya kamani da laifin danne hak'k'inta akaina shi yasa naje" harararsa tayi tace "ko?" Ya gyad'a mata kai,ta tab'e baki a hankali ta fara k'ok'arin sauka daga gadon,rik'ota yayi da sauri yana sakin dariya yace "dawo mana kiji" ta fizge da sauri tace "ka daina tab'a ni" yace "saboda me?" Ta had'e rai tace "ya za'ayi kaje ka taba jikinta sannan kace za ka tab'a ni?" How serious she's take maganar ya bashi dariya,banda ta rainawa kanta hankali yanzu su gama lugiguita juna sannan wai tace ya daina tab'ata k'arshen tab'awa yaga har abunda ya wuce haka suka yi,yayi murmushi yace "sorry mana,zo kiji wani magana za muyi" ta b'ata rai tace "ka fad'a ina jinka" yadda yaga ta yi gaba d'aya dariya take bashi idan tana haka ya danne bai yi ba yace "yanzu dai duk ba wannan ba na raba muku kwana" saurin kallonsa tayi tace "da wa?" Yace "Seeyama" sai lokacin ta san ma wai sunanta kenan,ta yamutsa fuska tace "ka kyauta" daga haka tayi shigewarta bathroom,dariya ya saki ya bita da kallo,ya san kishi ne yake damunta dan kanta za ta saki jiki da shi,yana kwance ta fito ta gyara jikinta ta haura gadon tayi kwanciyarta,yayi murmushi ya tashi ba tare da ya ce mata komai ba ya shiga bathroom shima ya tsarkake jikinsa then ya dawo ya kwanta had'e da rungumeta. Da safe ta fito ta shiga kitchen,taga Seeyama tsaye kusa da kitchen island,ta had'e rai ta k'arasa shiga ta kalli maids d'in da Seeyama tasa aiki tace "me kuke yi?" Gaba d'aya suka juya suna gaisheta,ta amsa cike da izza tace "cewa nayi me kuke yi?" D'aya daga ciki ta fara mata bayani,had'e rai tayi tace "uban wa yace muku kuyi mata aiki? Zamanta kuke yi a nan?" Suka yi shiru,a masife tace "duk ranar da ta sake saka wata aiki cikinku za ku bar aiki gidan nan" hak'uri suka fara ba-ta,ko kallon inda Seeyama take bata yi ba ta basu na ta umarnin then ta juya ta fita,Seeyama da ta zo iya wuya ta kallesu ganin sun bar na ta aikin tace "uban wa yace muku ku bari?" Suka juya suka kalleta babu wacce tayi magana suka ci gaba da aikin da Badriyah ta sa su,ta sake cika tayi fam a fusace ta fito za ta wuce ta gansu a parlor yana rungume da Badriyah yana mata magana k'asa² suna dariya,ta d'auke kai tana jan tsaki tace "i want talk to u" saurin d'agowa yayi bai saki Badriyah ba har lokacin ya zubawa Seeyama idanu yace "Uhn! Ina jinki" tace "ka yiwa matarka magana ta fita harkarta,tun da nazo gidan nan ban shiga sabgarta ba,saboda haka tayi ta kanta" numfashi yaja yace "me ya faru?" Tace "ya za'ayi nasa maids aiki ta hana su?" Kallon Badriyah yayi zai yi magana ta had'e rai tace "wallahi kada ma ka fara cewa komai,idan ka ga maids d'ina sun mata aiki Allah sai dai idan bana gidan nan" ya girgiza kai yace "me yasa za kiyi haka ke fa babba ce" tace "nifa bazan ji duk abunda za kace ba,Allah sai dai idan na ta za'a nemo mata daban,amma wallahi bazan sharing masu yi min aiki da ita ba" wani shewa Seeyama tayi tace "Allah sarki idan baki sharing masu aiki ba ai kya yi sharing miji" saurin kallonta Badriyah tayi za tayi magana da sauri ya rufe mata baki da hannunsa yana girgiza mata kai yace "be quite please.." Wani kallo ta watsa masa tana k'ok'arin fizgewa daga rik'on da yayi mata,Fawad ya kalli Seeyama yace "je ki ciki Seeyama,zan yiwa Mom waya za ta aiko miki maids,shi kenan?" Ta gyad'a masa kai tace "ehh" yace "alright! Jeki" wucewa tayi tana yiwa Badriyah wani kallo,Badriyah ta dunga kallonsa sanda Seeyama ta bar gurin kafin ya janye hannunsa,a masife Badriyah tace "me yasa za ka hana ni magana?" Yace "ke yanzu idan na barki sai ki zauna kina fad'a tana yi,mene ne amfanin kasancewata a gurin kenan?" Tace "idan ban fad'a ba so kake na barshi a cikina ya illata ni?" Ya tab'e baki yace "idan za ki dunga biye mata akan irin wannan kanki za ki jawa raini idan baki sani ba,ko dai baki girmeta a shekaru ba matsayinki na wacce ta fara zuwa ta tarar dole ne ta baki girma matsayin uwar gidanta" ta d'auke kai tace "ni bai same ni ba,amma wallahi ka ja mata kunne,kada ma ta fara tab'a duk wani abu da yake mallakina a gidan nan" yace "yanzu dai duk akan maids ne kike wannan maganar?" Tace "ehh akan su ne" yace "shi kenan za'a nemo mata nata itama,haka ya yi miki?" Ta gyad'a masa kai,ajiyar zuciya yayi ya rik'ota yace "muje ki raka ni kada na makara zuwa wajen aiki" kallonsa tayi za tayi magana ya rik'eta da sauri yace "let's go....." #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) *Life by itself is a gift,everyday that comes by is a gift from above. Alhamdulillah for the gift of life...🎊🎉🎁* _Thank u so much for wishing me on my Birthday and making my day extra special.♥ Son so fisabilillah.!_ 4⃣9⃣ Sati biyu da auren Fawad Jawahir ta haifi y'arta mace,murna gurin Ismat lokacin da labarin yaje kunnenta har mamaki ta bawa Aadil,taimakon da Allah yayi masa ma dare ya yi lokacin kusan k'arfe 10pm Mami tayi masa waya ta sanar masa,cikin d'oki tana kwance jikinsa bayan ya gama waya da Mami ta d'aga kai sai blushing take tana kallonsa tace "amma gobe da wuri za mu tafi ko?" Yana shafa sumar kanta yace "a'a late za mu tafi" murmushi tayi da ta fahimci magana ya fad'a mata,ta sauke kanta can da aka jima ta sake cewa "please! Mu tafi da wuri,ina son naga Baby" wani kallo yayi mata yace "me yake damunki ne?" Ta kallesa tana squeezing fuskarta tace "me nayi?" Yace "sai wani so kike lallai sai na fad'a miki lokacin da za muje" tayi murmushi a shagwab'e tace "na matsu naje naga baby'n ne fa" yace "idan kin damu da ganin baby,why not ki bari har ki haifo na ki baby'n sai kiyi d'okin akansa" dariya tayi tace "ai baby'n Yaa Jawahir ma kamar nawa ne" yace "kinji inda matsalar take,kina cewa like kika b'ata maganar,kinga kenan ba naki bane" tace "a'a nawa ne mana,ka manta hadisin Annabi (s.a.w) da yace:"alkhaalatu bimanzilatul'ummii kal ummiy! Ka ga kenan baby'n Yaa Jawahir nawa ne" ta k'arasa fad'a tana masa murmushi,murmushin shima yayi yace "Mmm! Ashe da malama nake tare ban sani ba?" Kunya taji da yace haka,da sauri ta mayar da kanta ta kwantar tana shafa topless d'insa. Da safe sai kusan 11am sannan suka d'auki hanya,sanda suka k'araso sun tarar da gidan cike da y'an uwa na kusa,Badriyah da kishiyarta Seeyama suma sun zo,kamar dama zuwanta su Naina suke jira,tana shigowa suka fara ihu,tayi murmushi tace "ni fa duk ba ta ku nake ba,a bani Babynah naji d'uminta first" Naina tace "ka ga uwar y'a da kanta" tayi dariya tace "yeah! Fad'i ki k'ara" Madeeha tace "ai baby'n ma har ta yi fushi da wannan uwar tata,a late fa kika zo bayan kowa ya gama zuwa" zaro idanu tayi fuskarta kamar za tayi kuka tace "eyyahh! Tayi hak'uri pleaseee kada ta yi fushi" yadda tayi da fuskarta babu wanda bata bawa dariya ba,ta matsa kusa da Jawahir ta lek'a fuskar baby dake cikin lallausan abun d'aukan jarirai,wani murmushi ta saki tace "wah! Maa sha Allah" Naina tace "dawa take kama?" Kallonta Ismat tayi ta kalli baby'n tayi murmushi tace "dawa za tayi kama idan ba ni ba?" Suka sa dariya,Naina tace "banda son kai mar'at akhiiy" Ismat tace "wane irin son kai? Ke baki gani ba?" Naina tace "ni banga komai ba" suka yi dariya,kafin Ismat ta sake yin magana wayarta tayi ring,ta d'auko wayar taga Aadil ke kiranta,ta fara zumb'ura baki kafin ta kai wayar kunnenta,bai jira ta fara magana ba a hankali yace "zo parlor yanzu" tace "wane parlon?" Yace "downstairs" yana fad'a ya katse wayar,tashi tayi ta mik'awa Seeyama baby'n da yake ta fi kusa da ita,Seeyama tayi murmushi ta karb'i baby'n ita kuma ta fita,tana sakkowa ta hangoshi zaune,su biyu ne sai dai bata ga fuskar wanda suke tare ba,sanda ta k'araso gurin ta zaro idanu irin na surprise d'innan tace "Bhai!" Ta washe baki da sauri ta k'arasa gurinsa za ta fad'a jikinsa,da sauri Barraq yace "ke wai har yanxu baki girma ba?" Ta tsaya gabansa tana b'ata rai,da muryar shagwab'a tace "ni dai ban girma ba" yace "ko?" Ta d'aga masa kai,murmushi yayi ya saci kallon Aadil da hankalinsa ke kan wayarsa yace "kin girma mana" k'afa ta fara bubbugawa tace "ni ka daina cewa na girma" yace "A'aahh! Yanzu fa har baby kike da ita,kuma kice baki girma ba?" Murmushi ta saki da yace haka,here ta bar maganar ta gaisar da shi,ya amasa yana kallonta yace "ina Jawahir d'in?" Tace "tana sama" ya langab'ar da kai yace "za a kawomin baby'n na gani?" Tayi dariya tace "why not?" Murmushi yayi yace "alright! Ina jira to" juyawa tayi ta kalli Aadil da har lokacin bai ce komai ba then ta juya ta nufi sama,tare suka sakko da Jawahir,Barraq ya karb'i baby'n yana kallo yayi murmushi yace "Ya haka kuma?" Jawahir tayi dariya tace "me ka gani?" Yace "wannan ma ai son kai ne,ya za ki haifi copy kid sis?" Dariyar jin dad'i Ismat tayi tace "yawwa bhai dama yanzun muka gama da Naina ma wai bata ga wani kamar da muke yi ba" yace "a'a duk wanda ya san fuskarki lokacin kina kamar haka yana kallonta zaice kuna kama" murmushi ta sake saki tace "bhai ina zuwa" ta tashi ta nufi sama,Aadil ya bita da kallo bai ce komai ba har lokacin,sanda take sakkowa tare da Naina da Madeeha suka dawo,cikin zumud'i tace "bhai fuskar wa za ka iya ganewa?" Tayi maganar tana satar kallon Naina da tak'i yarda ta kalleshi,yayi murmushi yace "no one" dariya tayi tace "really?" Yace "absolutely sure.." Zaro idanu tayi tana dariya kafin ta sake magana k'aran shigowar text a wayarta ya dakatar da ita,tana dubawa taga number Aadil ta d'ago ta kalleshi taga ya yi fuska ya k'i kallonta,ta bud'e text d'in a hankali tabi content d'in da kallo "Ke wai ba kya gajiya da surutu?" Abunda yace kenan,sake d'agowa tayi ta kalleshi suka had'a ido,ta b'ata rai tayi shiru daga haka bata sake magana ba,Barraq dai sai kallon Naina yake yi k'asa² ita kuwa duk ta k'i sakewa,k'arshe ma guduwa tayi daga gurin. Mami ma da ta sakko ta tarar da Aadil suna hira da Barraq mamakin yadda Aadil d'in ya sake har yake magana da shi yasa ta kallonsa,tsayin rayuwarta bayan ita bata tab'a ganin mutumin da Aadil ya sake da shi har yake iya doguwar magana da shi ba,hatta Daddy da Fadl k'ark'arin maganarsa da su ba ya wuce a lissafa,sanda Barraq zai tafi ya kira Ismat suka yi sallama suka fita da Aadil yayi masa rakiya,a bakin motarsa suka tsaya suka yi musabaha,Aadil yace "ban manta ba fa,na san baka tab'a zuwa gidanmu ba,though kai ne babban yaya amma kada kayi aure muk'i zuwa ace munyi laifi" murmushi Barraq yayi yace "ayi min afuwa dai,ka san yanayin aikinmu ya bambanta so sai ana mana uzuri" Aadil yace "A'a babu uzuri because there's a weekend on every week,ko cikin su ai ayi zumunci tunda ba wani gari kake ba" Barraq yace "shi kenan zan yi kokari na shigo weekend d'in in Allah ya kaimu" Aadil yayi masa murmushi yace "shi kenan za mu jira zuwanka.." Suka yi sallama,Barraq ya shiga motarsa ya tafi. Sai dare sannan suma suka tafi gida,a hanya yaji ta yi shiru ko k'ala bata ce ba tun bayan da suka yi sallama da su Naina da suka rakota,ya rik'o hannunta a hankali yana murzawa,cikin zolaya yace "kin ganki a haka kamar ba kya magana" ta d'auke kai ta k'i cewa komai,ya sake kallonta jin bata tanka masa ba yace "wai har yanzu fushi kike?" Ta juyo ta kalleshi kamar za tayi magana,a hankali kuma ta tab'e baki still tak'i cewa komai,gefen hanya ya fara sauka zai yi parking ta waigo da sauri tace "me za muyi a nan kuma?" Ya kalleta yace "ohoo" sanda yayi parking ya fara k'ok'arin kwantar da seat d'inta a tsorace tace "please!" Ya d'ora yatsansa a saman lips d'inta da sauri yace "shhhhhhh!" Ya matso da fuskarsa dai² nata,k'ifi² idanunta suka yi ta dunga k'ifta su tana binsa da kallon tsoro,a hankali yana kallon idanunta ya had'e bakinsu,ta rasa yadda za tayi kawai ta biye masa,dan kansa ya rabu da ita ya gyara zamansa bai d'ago seat d'in da take kai ba ganin yadda jikinta ya mutu ya yiwa motar key ya bar gurin,lokaci² yake kallonta har suka isa gida,yayi parking ya fita ya zagaya gefenta ya bud'e,d'ago kanta tayi da kyar bata yarda ta kalleshi ba ta fito,ya rufe motar yana kallon yadda take tafiya kamar za ta fad'i yace "kinga idan baza ki iya ba ki tsaya kada ki fad'i" bata ce masa komai ba ta ci gaba da tafiya,ya biyo bayanta yana kallonta yace "mutum sai rikici kamar wani tsoho" still tak'i tanka masa har suka suka shiga gidan. Ranar ana gobe suna da safe Badriyah ta fito tana tafiya a hankali,sanda ta zo shiga kitchen Seeyama ta taho tana k'ok'arin fitowa,babu wanda ya kula da tahowar d'aya sai da suka bugi kafad'ar juna,Badriyah ta d'ago kai tana ganin Seeyama cikin zafin zuciya ta watsa mata wani kallo tace "Mahaukaciyar wane gari ce ke? Ba kya gani idan kina tafiya?" Seeyama dake k'ok'arin ba ta hak'uri jin kalaman da ta jefeta da su sanda ta d'ago cikin b'acin rai tace "mahaukaciya?" Badriyah tace "dallah matsa ki ba ni hanya bagidajiya.." Sanda ta juya za ta bar wajen tana watsawa Seeyama wani kallo tace "duk bak'in cikinki ni kika fara zuwa kika tarar,ni ce mijin da kike tak'ama da shi ya fara so,ni ya fara aura,da ni ya fara kwantawa,sannan ni ya fara yiwa ciki,ni ce kuma zan zama uwar y'ay'ansa.. Saboda haka dole ne ki bi ni matsayin uwar gidanki.." Wani murmushi Seeyama tayi tana yiwa Badriyah wani kallo tace "da dai ace bamu san asalin balbela ba da sai tace daga masar (Cairo) take.." Tana yiwa Badriyah wani kallo ta ci gaba da fad'in "Mmm! Malama kada ki bari ya kaimu ga fara tone²,domin ke za kiji kunya,na tabbatar idan muka ce maganar zamu yi baza ki tab'a sha ba.. Amma abu d'aya zan fad'a miki yanzu,ni ban iya cin amanar wanda ta yarda da ni ba.." Tana fad'ar haka ta juya za ta bar gurin a fusace Badriyah ta fizgota cikin borin kunya tace ''amanar uwarki ko na ubanki naci?" Wani kallo Seeyama tayi mata garin ta fizge daga rik'on da Badriyar tayi mata ta hankad'ata,Badriyah tayi baya za ta fad'i Fawad dake fitowa yayi saurin k'arasowa ya tareta ta fad'a jikinsa,ajiyar zuciya tayi sanda ta d'aga kai ta kalleshi,da sauri Fawad yace "meye haka kuke yi sai kace wasu k'ananun yara?" Badriyah cikin b'acin rai tace "kawai na zo shiga kitchen ta ture ni" Seeyama ta tsaya kallonsu da mamakin abunda Badriyah tace,za tayi magana ya d'aga mata hannu yace "jeki" gyad'a kai tayi ta juya za ta tafi,Badriyah cikin zafin rai tace "kamar ya ta tafi,bayan ka ga abunda ya faru" lumshe idanu yayi a hankali ya rik'ota yace "enough baby.. Yi hak'uri ina ga bata sani ba ta buge ki" wani juyowa Badriyah tayi tana kallonsa tace "kamar ya bata gani ba? Tana sane fa ta hankad'oni,salon na fad'i naji ciwo ko baby'n mu,dama tun zuwanta na kula ba son cikin da nake d'auke da shi take yi ba,duk sanda muka had'a hanya sai ta takaleni abunda zaisa muyi fad'a.." Waigowa seeyama tayi saurin yi za tayi magana Fawad yace "enough! Ban tambaye ku wani magana ba.. Seeyama bar nan" juyawa tayi ta tafi,Badriyah ta dunga kallonsa bayan Seeyama ta tafi tace "ya za'ayi kayi min haka? Bayan ka ga abunda ya faru sannan kace ta tafi without ka yi mata fad'a" rungumeta yayi da muryar rarrashi yace "I'm sorry.. Zan yi mata magana" tace "sai yaushe za ka yi mata magana bayan yanzu ya kamata kayi mata amma kace ta tafi" ya lumshe idanunsa yace "ya isa haka,na ce miki zan mata magana ko?" Gyad'a kai tayi cikin b'acin rai sai dai bata sake cewa komai ba,around 12pm suka tafi gidan Mami sai dai kowa tafiyarta daban,da dare suna d'akin da Jawahir take dukansu suna hira,Badriyah dai tana gefe ta k'i saka musu baki cikin hiran da suke yi saboda har da Seeyama ake hiran ita kuma dama ba shiri suke yi da juna ba,Jawahir ta d'aga kai ta kalleta ta tab'e baki kamar ba-ta son maganar tace "wai ke Badriyah wannan wane iri hali ne kike gwadawa?" Badriyah ta d'ago ta kalleta bata dai ce komai ba,Jawahir tace "haka kawai duk kin bi kin tsangwami rayuwarki,kina cikin mutane amma kin ware kanki a gefe" tab'e baki tayi ta d'auke kai ta k'i cewa Jawahir d'in komai,Ismat ta kallesu tayi murmushi suka ci gaba da hiran su,da yaje babu aikin da za suyi komai da za'a buk'ata na suna an bada aikinsa a wani eatry,amma har around 11pm babu wanda tayi niyyar kwanciya sai hira suke,sanda Aadil yaji shirun ya yi yawa ya kira line ta,tana gani ta mayar da wayar silent ta zumb'ura baki tak'i d'auka,Jawahir ta kula da abunda tayi tace "sweetheart!" Saurin kallonta tayi jin a yanayin da tayi kiranta,Jawahir ta b'ata rai tace "za ki d'auka kiji kiran da yake miki ko saina b'ata miki rai?" K'ifta idanu tayi kamar za tayi kuka tace "Yaa Jawahir cewa fa zai yi naje yana kirana" Jawahir tace "idan yace kije baza ki ba kenan?" Ta d'auke kai tana b'ata rai tace "ai idan naje bazai barni na dawo ba,kuma fa kina gani.." A fusace tace "ina ganin me?" Tace "hira fa muke yi" Jawahir tace "hiran da kuke yi ya fi zuwa kiran da yake miki kenan?" Tayi shiru ta kasa amsawa,Jawahir tace "kin tashi kin tafi ko sai na had'a ki da Mom?" Kamar za tayi kuka ta tashi tana kumbure² tace "ni dai Allah duk ya takura min,babu dama na sake sai ya fara kirana nazo.. Ni ban san me zanyi masa ba idan na je" binta da kallo Jawahir tayi tace "dawo ki zauna kada kije.." Kallon Jawahir tayi saurin yi,Jawahir ta harareta tace "tunda kin fi son fushin ubangiji tare da tsinuwar mala'iku sai ki dawo ki zauna ba sai kin je ba" rau² idanunta suka yi kamar za tayi kuka,Jawahir ta banka mata mugun kallo tace "baki ji me nace miki ba?" A hankali tana kallon Jawahir jikinta a sanyaye tace "kiyi hak'uri bazan kuma ba" Jawahir ta bita da kallo tace "za ki b'ace min a nan ko sai ranki ya b'aci?" Sum² tayi ta d'auki hijab d'inta tasa,ta nufi k'ofa za ta fita a hankali ta waiwaya ta kaalli su Naina da suke kallonsu,tayi murmushin yak'e tace "good night.." Ta juya ta fita,Seeyama tayi murmushi sanda ta kalli Jawahir tace "maganar gaskiya in-law kin yi sa'ar y'ar uwa.." Murmushi Jawahir tayi mata,Seeyama ta sake cewa "ina so naga mutum yana jin maganar wanda yake samansa.. Ko yanzun ba k'aramin burgeni kuka yi ba" Jawahir dai bata ce komai ba sai murmushin da ta sake yi,Seeyama tace "da ta san tayi ba dai² ba kuma har hak'uri ta baki,gaskiya ina son mutum mai karb'ar laifinsa,ina son mutum mai neman afuwa idan aka nuna masa kuskurensa" Jawahir ta sake yin murmushi a hankali tana kallon Badriyah da tayi kicin² tace "ai ita Ismat haka halinta yake,idan ta san tayi laifi da wuri take baka hak'uri" Seeyama ta gyad'a kai tace "ai na gani yanzu nima,gaskiya tana da sanyin hali,ina son mutum irin haka.." Kallon Seeyama Badriyah tayi saurin yi jin abunda take cewa,sai dai bata ce komai ba ta fara k'ok'arin tashi,babu wanda ya kulata har ta fita ta bar musu d'akin. Jikinta a mugun sanyaye ta bud'e k'ofar d'akin,Aadil dake tsaye yana jiranta ya waiwayo ya kalleta,a hankali take tafiya kanta a k'asa har ta k'arasa shiga ta wuce wajen bed,da kallo ya bita sanda take k'ok'arin cire hijab d'in da ta saka,yadda ya ganta ya fahimci an mata wani abu,idanunsa akanta yace "what happened?" Bata d'ago kanta ba ta zauna gefen bed tana matsa fingers d'inta,takowa yayi inda take a hankali ya tsuguna a gabanta yana kallinta yace "ke da waye?" Hawayen da suka taho tayi saurin sharewa,ya tsaya kallonta da fuskar mamaki bai sake cewa komai ba ya d'auko wayarsa,line Naina ya kira tana d'auka yace "wani abu ya faru tsakaninku?" Naina ta zaro idanu da sauri tace "A'a akhiiy" ya lumshe idanu yace "k'arya kike" cikin rawar baki Naina tace "Allah da gaske nake babu abunda ya faru" ya zubawa fuskarta idanu while saying "za mu had'u da safe za kiyi min bayani.." Yana fad'in haka ya katse wayar,da kallo Naina ta bi wayarta baki bud'e,Madeeha ta fashe da dariya tace "ai ke kam kin shiga uku idan akhiiy ya kamaki" Jawahir tace "me tayi masa?" Kamar Naina za tayi kuka tace "wai fa tambaya yayi me aka yiwa matarsa?" Jawahir tace "kamar ya me aka mata? Me kuwa za ayi mata?" Naina ta watsa hannu tace "shi ne saboda na ce babu komai yace k'arya nake" dariya Seeyama tayi tace "A'ahh! Da gaskiyar sa ya za'ayi yaga fusakarta ya canja ya kasa bin ba'asi? Kuma dai wasa kuke yi" Jawahir ta gyad'a kai tace "ai kuwa zan had'u da ita da safe nima" Naina ta marairaice murya tace "dan Allah in-law kada kice mata komai,Allah idan akhiiy ya sani laifi na zai gani pleaseee!" Kallonta Jawahir tayi tace "a'a ba zai gani ba,nima ba wani abu zan ce mata ba,zan dai yi mata fad'a ne,bai kamata ace ta je masa da b'acin ran abunda ya faru a nan ba" Naina tace "ni dai please kiyi hak'uri to ba sai kin ce mata komai ba" Jawahir tace "ai kuma sai kiyi.. Idan ban mata gyara kan abunda tayi ba,waye zai mata? Gyara ne fa zan mata ba wani abu ba" Madeeha dai sai dariya take musu,Seeyama tace "A'a Naina ki bari tayi mata magana mana,ai gyara za tayi mata ba wani abu ba" Naina dai kamar za tayi kuka ta dunga kallonsu ta buga tagumi. Hannunsa ya kai fuskarta a hankali yana mata wani sanyayyan kallo yace "ke da waye ne?" A hankali bata yi tunanin zai ji ba tace "Yaa Jawahir" ya kalleta sosai yace "kin yi mata laifi hala?" Ta gyad'a masa kai a hankali ba tare da ta yi magana ba,kallonta ya ci gaba da yi kafin yace "kin ba ta hak'uri?" Nan ma ta gyad'a masa kai,ya lumshe idanu yace "me ya faru kuma to? Ko bata hak'ura ba?" Hawaye taji suna sakkowa fuskarta da muryar kuka tace "nima ban sani ba" ya rik'o fuskarta da sauri yana b'ata rai yace "mene ne abun kuka kuma a nan?" Fad'awa jikinsa tayi ta fashe da kuka,ya rungumeta da sauri yana bubbuga bayanta ya kasa cewa komai,cikin kuka tace "fushi take yi da ni" yace "shhhh! Be quite.." Ta gyad'a kai ta kasa yin shirun,sanda yaga kukanta ya fara tsanani a hankali ya tallafe fuskarta,ya had'a forehead d'insu ya dunga kallonta ya kasa cewa komai,a hankali ya kai bakinsa saman nata yayi sucking lip d'inta,tsayar da kukan tayi ta kulle idanunta saboda wani irin dirty kiss da ya fara aika mata,da sauri ta rirrik'esa suka ci gaba da aika ma juna sak'onni masu wahalar gogewa. Da safe sanda ta haura saman tuni ta manta wani abu ya faru,tana shiga d'akin ta tarar da su duk sun ci kwalliya kamar za suje wani competition,fuskarta d'auke da murmushi ta k'arasa shiga bata kula kowa ba ta fara lek'en baby dake cikin gadonta tace "good morning my angel.." Sanda ta d'aukota ta mata kiss a both cheeks d'inta ta dawo kusa da Jawahir hankalinta a kan babyn da taci sunan Mami *(NADIA)* amma za suna kiranta *(Nadyne)* cewar su Madeeha (meaning flower) tace "Good morning everyone.." Naina ta fara amsawa "morning mar'at akhiiy,kun tashi lafiya..?" Then suka gaisa da Madeeha,suka gaisa da Seeyama dake kallonta cike da sha'awar halayenta,ta d'ago kanta ta kalli Jawahir da tak'i mata magana,tana sakin murmushi tace "morning Yaa Jawahir" Jawahir bata kalleta ba ta amsa kadaram kadahan,Ismat ta sha jinin jikinta,a hankali ta kalli Naina tace "me ya faru?" Lokacin Jawahir ta kalleta fuskarta babu alamun wasa tace "yanzu sweetheart saboda na yi miki fad'an abunda kika yi shi ne kika je kika fad'a masa? Kenan ban isa dake ba?" Zaro idanu tayi tace "Yaa Jawahir.." Kafin tayi magana Jawahir tace "ai shi kenan tunda haka kika zab'a ba kya son gaskiya kema,kiyi yadda kike so ba zan sake miki magana ba" rau² idanunta suka yi tace "nifa ban ce masa komai ba" Jawahir tace "idan baki ce masa komai ba me yasa zai kira waya ya tambaya ko an yi miki wani abu?" Hawaye suka cika mata idanu tana kallon Jawahir a raunane tace "believe me Yaa Jawahir ni ban fad'a masa komai ba" gyad'a kai Jawahir tayi tace "shi yasa ai saboda baki ce masa komai ba ya kira Naina,har yana cewa za su had'u" a hankali hawaye suka fara sakkowa fuskarta da muryar kuka tace "nifa kawai cewa nayi na yi miki laifi kina fushi da ni,bayan wannan kuma ni ban ce masa komai ba" kallonta suka tsaya yi gaba d'ayansu,tana share hawaye ta juya ta kalli Jawahir tace "kiyi hak'uri please bazan sake ba.." Then ta juya ta kalli Naina ta rik'o hannunta tace "kiyi hak'uri dear na san laifi na ne.." Saurin rufe mata baki Naina tayi tana girgiza mata kai tace "ya isa haka ba sai kin ce komai ba dan Allah,ni banji haushi ba dan ya yi min fad'a,ki manta kawai komai ya wuce.." Langab'ar da kai tayi a sanyaye tace "thank u." Dai² lokacin Mami ta shigo tana fad'a musu masu henna sun zo suna jiransu,suka gaisheta gaba d'aya ta amsa cikin farin ciki ta karb'i takwararta,tana kallon baby'n dake bacci ta sumbaci forehead d'inta tace "maa sha Allah.." Naina tace "Mami suna downstairs ne?" Mami tace "A'a suna nan a parlor,ku suke jira dai,kuyi maza kada lokaci ya k'ure" suka amsa,Naina tace "mar'at akhiiy taso muje a fara miki" Ismat tayi murmushi tace "a'a ke dai kije a fara miki" Naina tace "ni ai nawa mai sauk'i ne,ke nake so a fara yiwa" Seeyama dake kallonsu tayi murmushi tace "gaskiya fa mutanen nan kuna mana wayo" Naina ta kalleta tace "wayon me muka yi muku?" Seeyama tace "komai sai kice mar'at akhiiy,muma ai duk mar'at akhuukum ne" Mami tayi dariya bata ce musu komai ba,Naina tace "Aahhh! Nifa ba da wani manufa nace ayi mata ba,kada ku fassara ni" Jawahir tayi dariya tace "kinga rabu da su kuje a fara muku,muna nan zuwa muma" murmushi Naina tayi ta kama hannun Ismat suka fice suna dariyar su Seeyama da suke cewa Jawahir har da ita a nuna musu son kai,suna zuwa da yake ba mutum d'aya ce za tayi musu lallen ba nan aka fara musu. Da yamma after asr prayer,masu make-up suka zo suka musu,sanda suka fito za su tafi inda za suyi taron sunan,baza ka tab'a gane su ba dan yadda suka fito cikin ankon tsadadden lace da suka yi maroon colour while Jawahir ta saka peach colour,kowacce ka kalla a tsakaninsu sai ka sake kallonta saboda yadda suka yi kyau,a haka suka d'unguma gaba d'aya suka nufi gurin taron sunan. Alhamdulillah! An gabatar da taron suna lafiya bayan an ci an sha,makad'a da mawak'a sun zubar da basirarsu,family kuma sun zubar da naira,baby Nadyne da mamarta sun sha kyautuka gurin y'an uwa da suka halarci taron,sutura kuwa haka suka dunga sawa suna cirewa,sai dare sannan taron suna ya watse,sanda Aadil ya kira Ismat tazo su tafi,lokacin tana fitowa suka had'u da Seeyama itama tana sauri Fawad ya kirata ta fito su wuce gida,fuskarta a sake tana kallon Ismat da suka jera suna tafiya tace "ba dai tafiya kema za kiyi ba?" Ismat tayi murmushi tace "tafiya za muyi.." Seeyama tace "Alright! Sai mun sake had'uwa kenan?" Ismat tayi mata murmushi tace "ai bakwa zuwa gidan mutane" Seeyama tace "a'a kema fa ban tab'a ganin kin zo gidan mu ba" Ismat tayi murmushi kawai bata ce komai ba,Seeyama tace "shi kenan dear ni zan tafi,but in sha Allah zan ce ya kawo ni wata rana" Ismat ta gyad'a kai tace "Allah kawo ki lafiya.. Zan yi ta zuba ido daga nan har sanda za kizo" Seeyama tace "in sha Allah kuwa za ki ganni" suka yi exchange digit kafin suka yi sallama kowacce ta nufi inda motarsu take. A hankali rayuwa ta fara juyawa,yayin da wani lokacin yake zuwa mai dad'i wani lokacin kuma sai ya zo akasin haka,cikin Badriyah yana da watanni tara,itama Ismat na ta cikin ya fara fitowa,da yake ba wani laulayi take yi mai zafi ba shi yasa al'amarin yazo mata da sauk'i,kulawar da Aadil yake basu ita da cikin ita kanta har mamaki take yi,ganin da take masa da yake ba wani yawan magana ne da shi ba har yanzun shi yasa bata tab'a kawowa yana son yara sosai ba,sai da ta ga yadda yake mata rawar k'afa akan cikin. Tafiya yake cikin mota a hanyarsa na dawowa gida daga gurin aiki,sanda ya k'araso line ya tsaya dai² get yace "sorry dear.. I just call to tell u bazan dawo gida yanzu ba" Badriyah dake parlor a zaune tana numfasawa da kyar tace "me zai hanaka dawowa yanzu?" Yayi murmushi cikin zolaya yace "aiki ya rik'e ni,so kiyi hak'uri ko zan dawo think sai zuwa dare" ajiyar numfashi tayi tace "alright! Allah dawo min da kai lafiya" yayi murmushi sanda yaji ta ce haka da wani sanyayyar murya yace "baki yi fushi ba?" Tace "fushin me zanyi tunda aiki kace ya rik'e ka?" Yayi murmushi a hankali yayi horn,get keeper d'in gidan nasa ya bud'e masa,ya shigo compound yana k'ok'arin yin parking yace "da wasa nake miki ga ni a compound,yanzu zan shigo" tace "da gaske?" Yace "fito ki gani sai ki tabbatar" murmushi tayi ta mik'e da kyar ta nufi windows,ta d'aga curtains d'in gurin tana fad'in "ka san.." Bata k'arasa fad'in abunda ke bakinta ba idanunta suka gano mata sojoji suna shigowa gidan da gudu,cikin rud'ewa tace "my appeal me yake faruwa naga sojoji suna shigowa?" Yace "I don't know.. But ina zuwa plaese" ya katse wayar ya juya yana kallon sojojin da suka zagayesa yace "what happened? Mene ne yasa za ku shigo min gida ba tare da neman izini ba?" Sojan dake tsaye gabansa yace "ka biyomu muje" Fawad yace "ina zan biku? Mene ne ya had'a ni da ku da zan biku?" Sojan yace "idan munje can za ka sani" Badriyah ta fito da sauri,hankalinta ba k'aramin tashi yayi ba da ta zo gurin da suke,a tsorace ta dunga kallon sojojin dake k'ok'arin rik'esa suna son fita da shi daga gidan,cikin wani irin firgici Badriyah tana kallonsa take fad'in "my appeal me yake faruwa wai? Me ya had'a ka da su?" Girgiza mata kai yayi yace "ban sani ba,nima ganin su kawai nayi" ta juya da sauri tana kallon sojan dake bada umarni tace "Malam me yayi muku kuke son tafiya da shi?" Sojan ya bita da kallo yace "Hjy umarnin kamashi kawai aka bamu,bamu san me yayi ba,but idan kuna neman k'arin bayani za ku iya binmu.." A rikice Badriyah tace "zuwa ina?" Yace "koma ina ne idan munje za ku gani.." Yana fad'in haka ya juya ya kalli yaransa yace "ku fita da shi.." Tashin hankali wanda ba'a sa masa rana,Badriyah tana ji ance a tafi da shi ta kurma ihu ta shiga gaba ta tsaya fad'i take "wallahi babu inda za ku tafi min da miji,me yayi muku da za ku kamasa?" Sojan dake mata wani kallo yace "Hjy za ki hana mu tafiya da shi ne?" Cikin kuka Badriyah tace "laifin me yayi muku da za kuce sai kun tafi da shi? Wallahi bazai biku ba" tasa hannu tana kakkare shi,murmushi sojan yayi yace "za ki hanamu yin aikin mu kenan?" Ta girgiza kai tace "ni bazan hana ku aikin ku ba,amma me ya muku da za kuce sai kun tafi da shi?" Shi dai Fawad yana tsaye yana kallon ikon Allah mamaki ya hanasa magana,ana haka sai ga Seeyama itama cikin tashin hankali ta fito,rabon za ta san abunda yake faruwa lokacin tana kwance bedroom d'inta ta tashi ta nufi gurin window za ta gyara curtain d'in gurin da ya d'age tana tsaye gurin ta hango sojoji,hankali tashe ta k'araso tana musu kallon tsoro tace "what happened? Yaa Fawad me ya kawo sojoji gidan mu?" Murmushi yayi yana d'aga shoulders yace "ni kaina har yanzu ban san me ya kawo su ba" Seeyama ta kalli Badriyah dake kuka kamar ranta zai fita,ta juya jikinta sai kyarma yake ta kalli sojan tace "Yallab'ai me yayi muku?" Sojan yace "muma ba'a sanar da mu laifin da yayi ba so an bamu details d'insa ne kawai akace mu kamasa duk inda muka gansa" yana gama fad'ar haka ya kalli Fawad yace "Malam kada ka b'atawa kanka da mu lokaci,kada kuma kace za kayi taurin kai,kawai ka biyomu mu tafi" Fawad ya kalleshi yayi murmushi,ya juya ya kalli Badriyah da Seeyama dake kuka yace "don't mind i'll be back.." Yana fad'an haka ya kalli sojan yace "muje" a gaba suka saka shi,suna fita daga gidan Badriyah ta fasa k'ara ta fad'i k'asa..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Nobody can be more powerful than Almighty Allah himself. If u trust in Allah,nobody can be more powerful than u.._ 5⃣0⃣ Da gudu Seeyama tayi kanta,cikin kururuwa take kiranta hawaye sai zarya suke akan fuskarta,Badriyah kam bata ma san ina kanta yake ba tunda ta fad'i,Seeyama ta durk'usa kusa da kanta tana kuka tana jijjigata cikin tsananin firgici,get keeper d'insu da ya jiyo ihunta bayan sojojin sun tafi da Fawad akan idanunsa ya shigo da gudu,sanda ya zo shi ya kula da jinin dake bin jikin Badriyah,hankalisa a tashe yace "Hjy fa jini ke fita daga jikinta" Seeyama ta d'ago idanunta da hawaye ta dunga gyad'a masa kai ta kasa magana sai kuka take,juyawa yayi kai tsaye ya nufi cikin gidan ya kira maids d'insu,da taimakonsu suka saka Badriyah a mota amma still Seeyama ta kasa shiga tayi driven,sai k'ok'arin kiran Madeeha da tayi a waya,sanda Madeeha ta d'auka tayi sallama,cikin kuka Seeyama tace "dear! Please.." Kafin ta k'arasa Madeeha ta tari numfashinta tace "me ya faru naji muryar ki haka?" Seeyama tace "Yaa Fawad ne" bata k'arasa ba Madeeha tayi saurin katseta "me ya samesa?" Cikin kuka Seeyama tace "sojoji ne suka zo suka tafi da shi,Badriyah kuma ta fad'i yanzun jini ya b'alle mata,i don't really know how to handle all this.. Please ku zo yanzu,i need ur help,ku zo da sauri dan Allah,muna cikin tashin hankali" tashin hankali sosai Madeeha ta shiga,jikinta ya dunga rawa tun bata gama sauraren abunda Seeyama ke cewa ba hawaye har sun fara sauka kan fuskarta,a gaggauce tace "alright! Ga mu nan zuwa" ta katse wayar tana maimaita fad'in "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.. Allahumma ajirna fiiy musibatin wa'aklufna khairan minha." Kallonta Naina tayi saurin yi tace "me ya faru na ga hankalinki ya tashi?" Cikin kuka tana saka slippers a k'afarta tace "tashi mu tafi!" Naina dake mata wani kallo tace "wai me ya faru? Waye bai da lafiya? Ina kuma za muje?" Madeeha ta girgiza mata kai cikin kuka ta fad'a mata abunda Seeyama ta sanar mata,hankalin Naina a tashe da sauri ta sauka daga kan gadon tace "muje" ko mayafi babu wadda tayi tunanin d'auka cikinsu suka fita da gudu²,Naina ta k'arasa bedroom d'in Mami tana nemanta,sanda ta shiga bata ganta ba ta fito tana kwala kiran "Mami!²" cikin firgici,Mami dake parlor tana waya da Jawahir ta jiyo irin kiran da Naina take mata tace "ya akayi ga ni a parlor" da gudu Naina ta shigo fuskarta duk ya b'aci da hawaye tana kuka take sanarwa Mami abunda yake faruwa,ta nan Jawahir ta ji duk abunda yake faruwa cikin tashin hankali itama ta fara kiran "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.." Mami cikin tashin hankali ko katse wayar da suke yi bata yi ba tace "maza kuyi sauri kuje yanzun zan yi waya da Hjy Haajar za mu zo mu same ku.." Gyad'a kai Naina tayi da sauri ta juya suka fita,ko barin gidan su Naina basu yi ba Mami ta kira Mom d'in Fawad tace ta shirya za suje hospital yanzu,jikin Hjy Haajar ya gama ba ta ba lafiya ba akwai wani abu dake kan faruwa,ta fara tambayar Mami,Mami tace "Hjy yanzu ba lokacin tambaya bane,ki shirya dai yanzu za muzo da driver" tana fad'an haka bata jira ba ta katse wayar ta fita itama while tana kiran Daddy. Cikin k'ank'anin lokaci da faruwar al'amarin tuni labarin ya zagaya both family'n su Fawad da na Badriyah,da yake kuma Proff Junayd da Daddy'n Ismat duk suna da alak'a da governor nan da nan maganar ya baza gari ana ta neman inda aka tafi da Fawad,su Mami da Mom d'in Fawad da tuni suka k'arasa AKTH a nan suka tarar da su Naina,tsakanin Ismat/Jawahir da su Seeyama duka dake tsaye gaban theater room tin bayan da aka shiga da Badriyah baza ka tab'a gane wanda yafi wani shiga tashin hankali ba sannan baza ka tab'a gane wanda yafi wani juriya ba,kuka kawai suke yi gaba d'ayansu an rasa mai bawa wani hak'uri,da yake tun kafin su zo aka shigar da Badriyah theater nan suka tsaya cirko²,ita kanta Mami dan tana da k'arfin zuciya ne har take rarrashin Hjy Haajar,tun suna hanya da ta sanar mata abunda yake faruwa take kuka har suka shigo hospital d'in,a nan ne ma Mami taji labarin Mom ce da wasu likitocin akan Badriyar. Bayan wasu awanni kowa ka kalli fuskarsa tsakaninsu da suke gurin banda zallan tashin hankali babu abunda za ka gani,su Daddy kuwa zuwa Dr Fadl,Aadil banda zaryan barracks da waya babu abunda suke yi,daga air force base zuwa vockabo barrack basu san sau nawa suka je ba suna binciken ko an kai Fawad d'in can,duk inda suka sani sun je dan bincika asalin inda aka kaisa sai dai gaba d'aya babu labarin yana cikin Kano ma,abu tun yamma har aka kira maghreb shiru zuwa lokacin kaf family babu wanda bai girgiza ba sanda suka ji labarin cewa ba'a san takamaiman inda aka tafi da shi ba,hospital kuwa da gaba d'aya suka tare a can kamar dan su aka bud'esa sun had'u gaba d'ayansu,Badriyah dai har lokacin bata san inda kanta yake ba,bayan an samu nasarar tsayar da jinin da take zubarwa aka yi mata aiki aka cire mata d'anta namiji kafin aka fito da ita aka wuce da ita d'akin hutu,sanda Mom ta fito tana share zufa Ismat ta k'arasa gurinta ta fad'a jikinta tana kuka,securely Mom ta rik'eta tana shafa kanta tace "be quite please sweetheart! Ba kuka za kiyi musu ba,kiyi musu addu'ah kinji,in sha Allah komai zai yi sauk'i" kai ta dunga gyad'awa Mom ta kasa yin shiru,Mom ta zaunar da ita kan kujera itama ta zauna tana sauke numfashi,sanda ta kalli Mami tace "Mr's NADIA ya ake ciki game da maganar inda aka tafi da yaron?" Mami ta girgiza kai cikin rashin tabbas tace "Dr case d'in nan yana bani tsoro,kaf garin nan ace an rasa inda suka kaishi,yanzun haka fa maganar da Daddy yake sanar min wai ba'a san su waye ma suka d'auke shi ba" cike da jimami Mom ta jinjina kai ta ja numfashi tace "idan ba sojojin da akace sun d'auke sa ba,su waye ne za su tafi da shi? Ina kuma za su kaisa?" Mami tace ''abun tambayar kenan" Mom tace "bari muji me Barraq zai ce akan maganar" Mami ta gyad'a kai tayi shiru tana jimamin abun a ranta,kiran Barraq Mom tayi sanda ya d'auka tace "Barraq ya ake ciki?" Barraq yace "Mom gaskiya case d'in nan ban san ta ina zan fara sanar miki ba" Mom tace "ina saurarenka me yake faruwa?" Yaja numfashi ya sauke yace "yanzun dai mun samu labarin inda yake" hamdala Mom tayi wanda ya janyo hankalin sauran mutanen dake gurin gaba d'aya suka dawo sauraren abunda take cewa,Barraq yace "wani friend d'ina ya kira ni daga abuja yanzu yake sanar min can sojojin da suka kamashi suka tafi da shi" Mom tace "abuja kuma?" Yace "sure Mom" numfashi ta sauke kafin tayi magana yace "muna airport yanzu tare da su Daddy za mu tafi,duk abunda ake ciki zan sanar miki" Mom ta gyad'a kai tace "shi kenan Allah sauke ku lafiya" ya amsa "ameen" suna ajiye wayar Mom ta fara yiwa Mami bayanin yadda suka yi da Barraq,Hjy Haajar dai har sannan bata yi shiru ba kuka kawai take yi. Cikin k'ank'anin lokaci su Daddy suka sauka abuja tare da lawyers d'insu,sanda suka isa barrack d'in da aka kai Fawad suka b'ukaci ganinsa,nan suka ga bonu domin kuwa gaba d'aya aka hana su ganinsa,hatta lawyers d'in da suka tafi da su matsayin wad'anda za su tsaya masa suma ba'a barsu sun ganshi ba,sai da Daddy suka yi waya da governor yake sanar masa ko damar ganinsa ma basu samu ba,a nan yace kada su damu bari yayi waya yanzun,cikin mintuna da gama wayarsu aka bawa su Daddy damar zuwa su gansa,da yake Barraq ya san wasu cikin sojojin gurin kuma it was there aka barsu duka suka shiga ganinsa,sanda yayi magana da wasu cikin su kuma here ya fara jiyo asalin kan case d'in,Daddy suna shiga inda aka ajiye Fawad,sanda suka ganshi babu wani abu da aka masa kawai dai yana tsare,Aadil ya bishi da kallo lokacin da Daddy yake tambayarsa "laifin me ka aikata Fawad haka? Aka tada mana hankali?" Fawad da zuwa lokacin ya gama saddak'arwa ya girgiza kai yace "Daddy nima kaina har yanzu abunda ban sani ba kenan,ni ban yiwa kowa wani abu ba" yayansa Khulayd ne yace "idan ba gagarumin laifi ka aikata ba me yasa mutanen nan za su hana mu ganinka? Ka fad'a mana abunda kayi aka kama ka" kallon yayan nasa yayi yace "me yasa zan b'oye muku idan har na aikata wani laifi?" Barraq da ya shigo lokacin yana masa wani kallo yace "meye tsakaninka da Major Abdulwahab?" Fawad ya kalleshi yace "waye shi? Ban sanshi ba" Barraq yace "baka sanshi ba? Idan baka sanshi ba ya akayi shi ya sanka?" Fawad ya runtse idanu yace "me yasa zan yi muku k'arya wai? Idan na sanshi mene ne ribata da zan b'oye muku? Ban sanshi ba,ban san waye shi ba" Barraq yace "maganar da akace har da kai aka damfaresa shima baka sanshi ba?" Ya girgiza kai cikin kad'uwa yace "damfara? Ni kuma aka ce na damfaresa?" Daddy da Abbuh mahaifin Fawad cikin firgici suka maimaita "damfara?" Barraq ya d'ago yana kallonsu yace "wannan shi ne maganar da naji,kuma shi ne gaskiyar abunda ya faru har yasa suka kawosa nan" cikin firgici Fawad yace "me yasa zansa kaina cikin irin wannan case d'in? Ban tab'a damfarar kowa ba" Daddy ya jinjina kai cikin kad'uwa yace "lallai case d'in babba ne" Barraq yace "koma dai waye ya aikata laifin,photon ka suka nuna min yanzu,saboda haka idan ka san wani abu akai ka fito ka sanar mana,saboda mu san ta inda za mu b'illowa lamarin" girgiza kai Fawad yayi har lokacin ya kasa yarda da abunda ke faruwa da shi yace "ku yarda da ni ban san komai akan maganar nan ba" Barraq yace "shi kenan koma dai waye yayi tunda ka ce ba kai bane,zuwa da safe idan Major ya k'araso za mu sani.." Sanda ya juya ya kalli Aadil yace "think ya kamata mu nemi inda za mu kwana kafin da safen mu san abun yi" Aadil ya gyad'a masa kai,gaba d'aya shi al'amarin ma ya d'aure masa kai ya kasa magana,tare suka fita da Barraq suka kama musu d'akuna a hotel mafi kusa da barrack d'in. Around 3:00am Badriyah ta farko,tsananin azabar ciwo da abubuwan da suka faru da suka dunga dawo mata kamar yanzun suke faruwa yasa ta fashewa da kuka,Ismat da ta kafe tak'i tafiya gida babu jimawa bacci ya d'auketa kukan da Badriyah take yi yasa ta farkawa ta tashi a hankali ta kunna haske,sanda ta matsa jikin gadon ta rik'o hannun Badriyah tace "sannu.. Bari na kira Mom" ta juya da sauri ta fita,babu jimawa suka dawo tare da Mom,suna shigowa Mom taga Badriyah na kuka,ta b'ata rai tace "ke yanzu daga tashin ki baki ga situation da kike ciki ba? Shi ne za ki tada hankalinki muma ki tada mana namu? Idan baki sani ba bari na fad'a miki,aiki aka miki aka cire abunda ke cikin ki,d'an k'aramin abu yana iya janyowa a samu matsala,idan haka kike fata to ki ci gaba da kukan,idan kuma kin damu da lafiyarki wanda mu muke buk'ata to ya kamata kiyi shiru ki barmu muji da abu d'aya,ki godewa Allah ma da zuwa yanzun aka san inda aka kaishi,sai dai fatan Allah ya fitar da shi lafiya daga hannunsu.." D'ago idanuwanta da suka sauya launi Badriyah tayi ta kalli Mom,Mom ta shafa kanta cikin lallashi tace "ki daina kuka haka nan,in sha Allah komai zai zo da sauk'i,babu abunda zai sameshi" ajiyar zuciya Badriyah tayi amma har lokacin hawaye basu daina zubowa daga idanunta ba sai dai ta daina kukan,Mom ta fara share mata hawayen ta juya tana kallon Ismat da tayi fuskar kuka tace "had'a min tea sweetheart ki bani" jikin Ismat a sanyaye ta gyad'a kai ta juya ta fara aiwatar da abunda Mom tasa ta,sanda ta had'a thick tea ta mik'awa Mom,ta karb'a a hankali ta daga Badriyah ta dunga bata tana fad'a mata maganganu masu sanyi har Allah yasa ta sha da d'an yawa kafin ta ce ya isheta,Mom ta ajiye cup d'in tana kallonta tace "baki tambayi Baby ba ko bakya buk'atar ganinsa?" Saurin juyowa tayi ta kalli Mom,kamar za tayi magana sai kuma ta fasa wasu hawayen suna sake zubowa daga idanunta,Mom ta girgiza mata kai tace "na ce ki daina kuka nan haka kou? Tunda Allah ya sa babu abunda suka masa,ko iya haka ya isa mu godewa Allah,in sha Allah zuwa gobe suma za su dawo.." Cikin daren haka Mom da Ismat suka zauna da Badriyah,duk da Mom ta mata nasiha sosai akan yawan kukan da take yi amma idan abun ya ciyota ta tuna yadda komai ya faru sai taji zuciyarta ya karye ta kasa daurewa,a hakan kuma addu'ar da Mom take cewa tayi masa bata fasa ba,wasa² suna nan a zaune suna bata hak'uri aka fara kiran sallar asubah,Mom tace Ismat taje office d'inta tayi sallah a can ita za tayi a nan,Ismat ta amsa ta fita,sanda ta shiga office d'in Mom ta bud'e toilet ta shiga ta d'auro alwala,bayan ta fito ta shimfid'a pray mat ta kabbara sallah,sanda ta idar ta zauna tayi addu'o'i a nan bacci ya d'auketa. Da safe tun kafin ace Badriyah ta sake tashi daga bacci Mama da Jawahir ne suka fara zuwa,babu jimawa Mami da Mom d'in Fawad suma suka iso da kayan karin kumallo,a nan suka had'u aka fara jajantawa juna abunda ya faru,wajen 8am sai ga su Seeyama tare da su Naina suma sun iso,a nan ne Mama tace da Mom ya kamata taje gida ta huta,tun jiya take abu d'aya lokacin da ya kamata ace ta huta kuma a nan d'in ne aka samu matsalar da ake kan fuskanta,Mom tayi murmushi tace "Haba Hjy Layla ya kike maganar naje na huta? Wane hutu kuma a gurina ni da yanzun haka na shiga lokacin aiki?" Mami ta kallesu tana jinjina kai tace "gaskiya Dr kuna k'ok'ari kuyi ta aiki wani lokacin ko hutu babu?" Mom tayi murmushi tace "ya za'ayi haka namu aikin yake" Mom d'in Fawad tace "ai ku kam sai dai Allah ya biya ku,amma dan wani salary idan da shi mutum ya dogara ma babu abunda zai yi muku.." Murmushi still Mom tayi sai dai bata ce komai ba,sanda Mami ta waiga ta kalli occupants d'in dake cikin d'akin tana squeezing fuskarta kamar tana neman wani abu tace "ina daughter na ta shiga ne? Tun da na zo fa ban ganta ba,kuma na san a nan ta kwana?" Juyowa Mom dake zuba allurai cikin drip da za ta saka ma Badriyah tayi sanda ta kula da rashin kasancewar Ismat a d'akin tayi shiru kafin tace "think tunda nace taje office tayi sallah bata dawo ba,maybe ko bacci ma take yanzun" Mom d'in Fawad dake zaune shiru sanda ta numfasa a hanakli tace "ya kamata taje gida haka nan itama ta huta,tana fama da kanta kuma tace za ta zauna jinya" Mami tace "tun jiyan dan babu yadda zanyi da ita ne na barta ta kwana" Mom d'in Fawad tace "it's better yanzun kam ta hak'ura driver ya kaita gida,ko zuwa gobe idan ba'a sallamesu ba sai ta dawo ta duba jikin y'ar uwar tata" Mami ta gyad'a kai tace "gaskiya dai haka ya kamata ayi kafin muji abunda ke faruwa kuma" Naina Mami ta kalla tace "kije ki taso ta sai ku wuce gida tare" Naina tace "toh Mami" ta fita daga d'akin,sanda suka dawo tare da Ismat da bacci ya d'auke a kan abun sallah,suna shigowa ganin yadda take tafiya kamar da kyar za ta durk'usa Mami ta hanata,ta k'arasa kusa da Jawahir ta zauna a hankali ta gaisar da Mami da Mom d'in Fawad,sannan ta gaisar da Mama,sanda Mama ta kalleta tayi murmushi tace "sannu sweetheart!" A kunyace ta sunkuyar da kanta k'asa saboda ta fahimci sannu da Mama take mata,Mami ta kalleta lokacin ta karb'i Nadyne tana mata wasa yarinya yar kimanin watanni uku amma girman da tayi kamar ta kai wata biyar,Mami tana kallonta tace "daughter ya kamata kije gida ki huta,anjima sai ku dawo ki sake duba jikin nata" kai ta gyad'a cikin girmamawa tace "toh Mami" Mami ta kalli Naina da Madeeha tace "kuje driver ya kaiku,anjima zuwa da yamma sai ku dawo" Naina ta amsa,suka tashi bayan sunyi sallama da su suka tafi. A can birnin tarayya kuwa,da safen da kyar su Daddy suka tsaya suka yi breakfast,suna gamawa suka d'auki hanyar barrack,a can suka had'u da lawyers d'in da za su tsaya kan case d'in suka fara tattaunawa akan yadda za'a shawo kan lamarin,a yadda suka ji daga bakin mutane da yawa game da halayyar Major sam bai da hak'uri,tun da safen da suka isa barrack d'in suke waya da su Mom,amma har around 10am Major d'in bai iso ba,sanda suke samun labari ma game da gaskiyar dalilin da yasa yak'i zuwa har lokacin a nan ake sanar da su ba ya k'asar ma gaba d'aya,kawai ya ba da umarnin duk inda aka ga Fawad a kama masa shi,still su Daddy basu fasa waya da governor ba da yake shima tun daren jiya yake tambayar yadda ake ciki,da safen ma kuma ya sake kira dai² lokacin da suka samu labarin rashin kasancewar major a k'asar,kasancewar al'amari ne da ya had'a da manya a ciki nan da nan governor yayi waya da Mr president ya sanar da shi matsalar da ake ciki,sanda al'amarin ya had'a da shugaban k'asa a ciki a take Major yasa aka ba da bailing Fawad har zuwa sanda zai dawo k'asar,babu b'ata lokaci aka fito da shi,cikakken mintuna ashirin su Daddy da lawyers d'insu da lawyers da governor ya turo a safiyar su tsaya akan case d'in basu yi ba a garin abuja suka kamo hanyar dawowa Kano. Lokacin gab'a d'aya su Mami suna hospital sanda su Daddy suka sanar da su suna hanyar dawowa,kowa sai hamdala yake yi da suka ji an bada bailing Fawad har sanda Major zai dawo k'asar,ana ta jajantawa juna da maida maganar yadda al'amarin ya faru su Daddy suka sauka a Kano,sai da suka fara biyawa asibiti suka duba jikin Badriyah kafin suka wuce gida,Fawad da zuwa lokacin jikinsa yayi laushi sanda ya ga Badriyah a kwance kamar matacciya har lokacin da drip a jikinta ana kara mata ya zuba mata idanu cike da tausayi yake kallon yadda rana d'aya da faruwar al'amarin amma har wani mugun ramewa tayi,Mom d'insa sai binsa da kallo take ta kasa yarda da maganar da taji wai Fawad ya damfari major general na sojoji,a nan su Mami ma suka sake tattauna maganar,Aadil dai tunda suka shigo baiga Ismat ba yaja gefe yayi shiru,har lokacin da ake mayar da magana akan abunda ya faru jiya bayan saukar su a abuja,k'arshe da ya gaji da maganar ma tare suka fita da Barraq zuwa office d'in Mom,bayan sun gaisa daga can lokacin sun fito yace shi fa gida yake son wucewa ya gaji,Barraq yayi murmushi yace "yeah! Nima dai daga nan gidan zan wuce,though ina son shiga barrack amma haka zan hak'ura,sai zuwa anjima idan na huta" suka yi sallama kowa ya kama hanyarsa. Suna rabuwa kai tsaye gidan Mami Aadil ya nufa,because can yake sa rai Ismat za ta kasance,as he thought sanda ya k'arasa gidan ya tarar da su a downstairs suna mayar da maganar yadda al'amarin ya faru tsakaninsu,su Naina suka gaisheshi suna masa sannu da dawowa,ya amsa ba tare da ya tsaya ba yana wucewa hanyar bedroom yace "ki same ni a ciki" Ismat da ta san da ita yake,ko gama maganar bata jira yayi ba ta tashi,Naina ta bita da kallo tana sakin murmushin tsokana tace "a fito lafiya.." Kallonta Ismat tayi saurin yi,da sauri itama Nainan ta mayar da kanta kan wayarta da take dannawa ba tare da ta bari sun had'a idanu da Ismat ba tana dariya k'asa²,a hankali Ismat ta juya ta fara tafiya,Madeeha tayi murmushi tace "idan kin dawo baki ganmu ba mun wuce hospital" waiwayowa tayi tace "A'ahh! Kamar ya za ku wuce? Ce muku akayi wani abu za muyi?" Dariya Naina ta fara tace "babu wanda yace za kuyi wani abu,kawai dai idan kika dad'e za mu tafi" murmushi tayi tace "ku dai kuka sani,y'an fassara.." Tana bud'e k'ofar ta ganshi tsaye kamar dama shigowarta yake jira,a hankali ta mayar da k'ofar ta rufe ta tako inda yake tana fad'in "sannu da zuwa.." Amsawa yayi ya rik'eta,ya tsayar da ita gabansa yana kallonta placing his hand a waistband d'inta ya zuba mata idanu yana sauke ajiyar zuciya yace "ya kuke?" Lumshe idanu tayi tace "Alhamdulillah! Ya hanya?" Yana sauke forehead d'insa a saman nata yace "hanya alhamdulillah!" Suna tsaye har sannan taji ya kai hannunsa saman cikinta yana shafawa,ta d'aga idanunta ta kalleshi,lumshe idanu taga yana yi kamar mai jin bacci,da muryar rad'a taji ya ce "me kike kallo?" Ta k'ifta idanunta bata amsa tambayar da yayi mata ba tace "bacci kake ji ne?" Ya bud'e idanunsa ya kalleta kamar ba zai yi magana ba kuma sai ya d'aga mata gira,ajiyar zuciya tayi tace "to ka kwanta mana" yana kulle idanunsa yace "sai dai idan za ki tayani" tace "ni ai ban jima da tashi ba" bai bud'e idanunsa ba yace "me ya faru?" A hankali tace "a hospital muka kwana'' yace "ke da wa?" Tace "Mom" bud'e idanunsa yayi yana kallonta yace "baki yi bacci ba jiya?" Ta gyad'a nasa kai,gyad'a kai shima yayi ya rik'e hannunta yace "muje ki k'ara yi" za tayi magana yayi saurin katseta "kin san ba na son musu ko?" Ta gyad'a kai a hankali,yace "Oyah! Let's go" suka wuce wajen bed,tare suka kwanta sanda taji yana lalubeta ta kalleshi da sauri tace "ba baccin za kayi ba?" Bai kalleta ba yace "ina ruwanki da abunda zanyi?" Da sauri tace "yi hak'uri" ta mayar da kanta ta kwantar had'e da rufe idanunta,tana jinsa yayi budurinsa ya gama bata kula shi ba,haushin yadda ta masa shiru tak'i taya shi yasa shi kallonta,sai dai bai ce mata komai ba ya sauka daga gadon ya wuce bathroom,ta juya tana kallonsa tayi murmushi har ya shige,ko cikakken mintuna biyar bai yi da shiga ba ta sauka daga gadon,ta d'auki towel ta d'aura a hankali ta nufi bathroom d'in ta bud'e,cikin tube ta hangosa idanunsa a rufe ta mayar da k'ofar ta rufe a hankali ta k'arasa kusa da shi,footsteps d'inta da yaji a kusa da shi yasa shi bud'e idanunsa a hankali ya sauke su kanta,sakin towel d'in tayi ya fad'i k'asa,tana kallon sanda ya had'iye yawu a hankali ta d'aga k'afarta ta sauke cikin tube d'in kafin tayi k'asa ta shige jikinsa,a tare suka sauke ajiyar zuciya,ya lumshe idanunsa yana jinta ta rik'o hannunsa ta cikin ruwan ta kai saman k'irjinta tana shafawa,k'i fad'i irin nasa yasa shi yi mata banza sai da ta zunguro erection d'insa ta cikin ruwan kafin yayi saurin cafke boobs d'inta ya shiga squeezing both of them yana fitar da numfashi da kyar,tak'aitaccen lokaci suka rikita juna da salon su,after sun gamsar da juna ba tare da ya bari sun fita ba ko ya bud'e lane d'in ruwan ya fita,yana rungume da ita yana yawo da hannunsa akan cikinta da ya fito yana shafawa,ya kai k'afarsa ya bud'e lane d'in ruwan ya fara fita,ya mik'a hannunsa ya d'auko sponge da liquid soap ya fara murza mata a jikinta,ji tayi kamar yana mata tafiyar tsutsa ta rik'e hannunsa da sauri,ya lek'o fuskarta a hankali da wani dasashshiyar murya yace "what?" Dariya tayi a hanakli tace "kamar fa tafiyar tsutsa nake ji kana yi min" ya kalleta yace "ke ce dai kika ji haka,amma ni wanka zan yi miki" ya ci gaba da goga mata sponge d'in ta kyalkyale da dariya tana sake rik'e masa hannu,ya bud'a idanu yana kallonta,cikin dariya tace "Allah ni dai ka bari nayi da kaina" harararta yayi yace "wasa ma kenan" yana k'ok'arin ci gaba da goga mata ta matsa da sauri,ya kalleta yace "mene ne wai?" Dariya ta ci gaba da yi tace "kawo kaji yadda kake yi fa" ya tsaya kallonta sanda ta karb'e sponge d'in a hannunsa ta matso tana kallonsa ta fara goga masa a jikinsa,wani irin yanayi ya fara ji a jikinsa,ya lumshe idanunsa a hankali,ya dunga jin kamar kada ta daina,sanda ta d'auki hand shower ta kunna tana wanke masa kumfar da ta sab'a masa,ya bud'e idanunsa da kyar ya kalleta,gaba d'aya jikinsa ya mutu sanda ta gama ta d'aga masa gira,ya kasa yi mata magana,a hankali tayi masa murmushi ganin yadda yayi kamar wani dolo sai kallonta yake ta fara jan jiki kamar wata snail ta shige jikinsa,numfashi yaja da k'arfi kafin ya sake rungumeta da wani irin murya cikin kunnenta ya rad'a mata *"I LOVE U...!"* #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Unlike time and tide,true love waits forever.._ 5⃣1⃣ Wani irin yarrr taji a jikinta lokacin da words d'in da ya furta suka shiga cikin kunnenta,da sauri ta d'aga kai ta kallesa,a lumshe taga idanunsa kamar ba shi yayi maganar ba,jikinsa ya bashi kallonsa take yi,a hankali ya bud'e illuminated eyes d'insa ya zuba mata su yana kallonta kamar yadda take yi,da wani irin murya sanda ya fahimci tana cikin shock d'in maganar da ya furta ya sake cewa "I've loved u since i first met u!" Wani bugawa k'irjinta yayi da k'arfi ta dunga kallonsa ta kasa d'auke idanunta daga kansa,ya rik'o hannunta ya zura yatsunsa a tsakanin nata,a hankali ya d'ago hannunsun da ya had'e ya kai bakinsa yayi kissing,gaba d'aya Ismat ji tayi ta daina gane komai,lokaci d'aya zuciyarta da kwakwalwarta suka tafi halftime,sanda ta ji yana kissing fuskarta a hankali ta fara dawowa hayyacinta,sai dai har lokacin bata fita daga shock da ya bata ba,abu guda da ta fahimta a tattare da shi kawai shi ne the truth in his statement that he had no other choice than ya furta mata irin yadda yake jin soyayyarta a zuciyarsa,a hanakli wani irin sanyi ya dunga ratsata,ta gyara kwanciyarta a jikinsa tana sauke numfashi a hankali,ganin yadda tayi d'ai² fuskarta yana bayyana murmushi though bata ce komai ba har lokacin,but the way take sake shigewa jikinsa kad'ai ya tabbatar masa kalamansa sun samu gurin zama,ba tare da ya ba ta ko wane irin chance ba ya dunga fallasa mata asirin zuciyarsa,sanda yake sanar da ita tun lokacin da ya fara sonta wanda a nasa falsafar yace bai fahimci yana sonta ba sai cikin y'an watannin da suka wuce da ya fara bincike akan asalin abunda kalmar *SO* d'in ya kunsa? Da yadda yake,it was there ya tuno maganar Mami sanda tace masa tsayin lokaci yana sonta kawai dai ya kasa tsayawa ya fahimta ne,da wani sanyayyar murya yana sake cuddling nata yace "u know what?" A hankali ta girgiza masa kai har lokacin ta kasa bud'e baki tayi magana,yace "why all this while na kasa fahimtar *INA SON KI..?"* Ajiyar zuciya tayi a hankali ta lumshe idanunta,muryarta a dashe tace "I don't know" yayi murmushi yana yawo da hannunsa a jikinta yace "me yasa baki sani ba?" Ta bud'e idanunta tana kallonsa da wani irin sanyayyan murya tace "ai kaima ka ce baka sani ba" murmushi yayi yayi kissing tip noise d'inta yace "Mmm! That's it" kafin ya sake magana ta tuno maganar da suka yi da su Naina before,ta zaro idanu da sauri kanta a jikin kirjinsa har lokacin tana kallonsa tace "please! Ni dai mu yi abunda ya kawo mu,suna jira na" k'ifta idanunsa yayi yana kallonta ya d'aga mata gira,a shagwab'e tace "za mu koma hospital" tab'e baki yayi ya kai hannunsa gurin da ta ajiye sponge ya d'auko yace "ki bari sai gobe" kallonsa ta tsaya yi kafin tace "Mami fa ta sani kuma ita tace muzo gida sai mu koma daga baya" yace "i said ki bari sai gobe.." Za tayi magana ya katseta da sauri "ba na son musu kin sani" shiru tayi bata sake cewa komai ba,ya matsa liquid soap a jikin sponge d'in ya fara goga mata a jiki,sanda suka yi wanka suka fito yana mak'ale da ita,kafin su gama shiryawa ma sai da suka b'ata lokaci,ta tashi da sauri lokacin tana shirin fita ya rik'ota ta d'aga kai tana kallonsa,yace "ina za kije kike sauri?" A hankali tace "zan kawo maka abinci" kai ya girgiza mata a hankali yace "barshi idan munje gida kya ba-ni" ta langab'ar da kanta ba tare da ta sake magana ba,tana tsaye gabansa ya d'auko hijab d'inta da wayarta ya saka mata ya rik'e hannunta,ko da suka fito shiru suka tarar da parlon babu alamun da mutane ma a gidan,bayan shigarsu sanda su Naina suka ga lokaci ya tafi bata fito ba suka koma hospital. Ak'alla sai da Badriyah ta shafe sati guda a AKTH kafin aka sallameta,kullum tunda aka mata aikin y'an uwa suna hanyar zuwa dubata,though bata kasance mai hali mai kyau ba,amma sosai suka nuna mata kara da ya sake tabbatar mata har yanzun basu cireta daga jikinsu ba,Ismat ma kusan kullum tana hanyar zuwa,duk sanda za suje kuma ba ta tafiya haka kullum cikin hidima take,duk sanda za taje duba ta idan Aadil bai samu damar kaita da kansa ba zai sa driver ya kaita,Mami da Mom d'in Fawad ma kullum sai sunje a can suke wuni,Mom kuwa dama ita take kulawa da Badriyar tunda ta haihu Mama dai tana zuwa duba jikin nata amma ba kullum ba,haka Jawahir ma tana zuwa sosai,Seeyama ma dai kusan kullum ne ita da su Naina sai sun je mata,yadda duk suka nuna mata a d'an zaman da tayi hospital gaba d'aya sai yasa take jin kunyarsu musamman Mom da Ismat da suka fi kowa nuna mata sun damu da ita,a garesu su kam a iya cewa ma tuni suka manta da duk wani abun da ya faru tsakaninsu,sanda aka sallameta Mom tace za ta wuce da ita gida,kan Badriyah a k'asa ta kasa kallon Mom saboda wani kunyarta da take tsananin ji since incidence d'in ya faru aka kawota asibitin,irin kulawar da suka dunga ba-ta ya sanyaya jikinta sosai,bayan sun dawo gida da dare lokacin duk su Mama,Ismat da Jawahir da yake da su akayi rakiyar dawowarsu gidan sun tafi,Barraq ya shigo yana ganin Mom ya k'arasa kusa da ita fuskarsa da murmushi yayi hugging nata yana mata barka da dawowa,Mom tayi murmushi tana tambayarsa aiki,ya amsa sanda ya zauna suna hira da ita tace "kaje ka duba y'ar uwarka" ya kalli Mom da sauri yace "who?" Mom tace "Badriyah! Yau anyi discharged d'insu daga hospital" ya gyad'a kai yace "ta koma gidanta kenan?" Mom tace "No! She's upstairs,ita da komawa za ta d'auki lokaci" bud'a idanu yayi yana kallon Mom with suspicion,ta gyad'a masa kai tayi murmushi tace "komai ya wuce.. Let's bygone be bygone" kai ya gyad'a mata a hankali yaja numfashi yace "zan yi wanka idan na fito zan shiga na duba su" Mom ta gyad'a masa kai,har ya tashi zai tafi tace "Arhm! Barraq ya ake ciki kan maganar nan,ko har an gama case d'in ne?" Girgiza kai yayi yace "A'a har yanzun dai Major bai dawo ba shi yasa,amma ina kyautata zaton a ko wane irin lokaci daga yanzu zuwa k'arshen satin nan za'a iya cewa ya dawo" Mom ta jinjina kai tana sauke ajiyar zuciya tace "Allah sa muji alkhairi.." Ya amsa "ameen" kafin yace "Mom bari na fito" ta gyad'a masa kai a sanyaye tace "alright." A gefen Badriyah since suka shigo gidan take bin ko ina da kallo tana tuna rayuwar da tayi a cikinsa,sanda ta tuna yadda ta bar gidan a hankali ta dunga jin wani irin abu yana sauka cikin zuciyarta,har sanda Mom ta sanar mata za ta zauna a bedroom d'insu na da ta kasa sakin jikinta,but ta amsa a sanyaye ta dunga bin su Jawahir da kallo,lokacin da Jawahir ta kula da yadda tayi laushi da za ta tafi tace "na so muyi magana dake,but Dr yana jira na za mu wuce gida,sai dai idan na dawo" jikin Badriyah a sanyaye ta gyad'a mata kai tace "Allah kai mu" suka yi sallama ta tafi,Jawahir bata jima da tafiya ba Ismat ma suka wuce gida,sanda ya rage ita kad'ai a d'akin ta juya tana kallon baby'n da ta haifa mai sunan Daddy'n su Aadil (Junayd) wanda har lokacin suna kad'ai aka sa masa,kasancewar tana hospital sai yasa aka d'aga maganar taron suna har lokacin da za su fito,ta k'ura masa idanu tana kallonsa yana bacci cikin gadonsa,a hankali wasu irin hawaye suka dunga gangarowa fuskarta,dai² lokacin Barraq yayi knocking,a tunaninta Mom ce da sauri ta goge hawayen tace "yes!" Barraq ya bud'e k'ofar a hankali ya shigo da sallama a bakinsa,sunkuyar da kai tayi ta amsa tana sake share hawaye,ya bita da kallo sanda ya k'arasa shigowa yace "kukan me kike yi?" Ta girgiza kai da sauri tana k'irk'irar murmushi ta kasa kallonsa tace "ba kuka nake ba" ya zuba mata idanu yace "me kike yi?" Rasa k'aryar da za tayi masa tayi,kawai sai tayi shiru ta sunkuyar da kanta k'asa,da yaga ta kasa magana shima sai ya bar maganar bai takurata ba yace "ya jikin ki?" Tace "Alhamdulillah!" Yace "Allah k'ara lafiya,ya raya abunda aka samu" da kyar ta iya amsawa,ya juya yana kallon baby'n dake bacci yayi murmushi,Badriyah ta d'ago a hankali ta bisa da kallo,hankalinsa akan baby'n yace "ina mijinki?" Wani fad'uwa gabanta yayi haka kawai,ta sunkuyar da kanta a hankali tana matsa fingers d'inta kamar ba ta son fad'a yaji tace "d'azu ya tafi" yayi jim kafin yace "alright! Idan ya zo ki sanar masa ina son magana da shi" kai ta gyad'a masa a hankali ta kasa amsawa,yace "Allah k'ara lafiya.." Ya juya ya fara tafiya,ta d'aga kai ta bisa da kallo,har ya je bakin k'ofa zai fita ya waiwayo,yaga shi take kallo ya tsaya yace "kina son cewa wani abu ne?" Ta girgiza masa kai a hankali tace "a'a" ya gyad'a kai ya juya yace "sai da safe" yana fita daga d'akin ta fashe da kukan da bata san dalili ba,sanda tayi mai isarta kafin tayi shiru ta nemi guri ta kwanta. A gefen Fawad shima kullum yake zuwa gidan duba su,sai dai har yanzu ya kasa sakin jikinsa duk sanda yaga Mom ko Barraq haka zai ta faman sunkuyar da kai cike da kunyar abunda ya aikata,kwanaki biyu tsakani da Barraq yace mata yana son magana da Fawad d'in ta sanar masa ya karb'i number sa ya kira shi,here Barraq yake sanar masa dama ya samu kira ne daga abuja akan maganar case d'insu,jikin Fawad a sanyaye yace "Major ya dawo?" Barraq yace "sure! Na sanar musu muna hanya cikin satin nan idan Allah ya kaimu" Fawad yayi ajiyar zuciya yace "Allah kaimu.. Thanks a lot,Allah saka da alkhairi" Barraq yace "kada ka damu an zama d'aya" sanda suka gama waya da Fawad ya kira Aadil suka yi magana,shi kuma ya kira Daddy da Abbuh mahaifin Fawad ya sanar musu duk abunda Barraq ya sanar masa,a nan suka ajiye maganar zuwan nasu abuja a washe garin ranar,as they set out washe gari tun da safe suka bi flight zuwa abuja tare da lawyers d'insu,kai tsaye daga airport aka wuce da su barrack,a nan suka had'u da Major Abdulwahab,bayan sun gaisa da su Daddy,lawyers d'insa suka fara koro musu bayanin damfarar da aka masa wanda ya tasamma ak'alla ₦100+ millions,cikin wad'anda suka aikata laifin kuma har da Fawad,Daddy yayi shiru ya kasa magana saboda a yadda Major ya nuna lallai ba zai hak'ura ya d'auki asara ba,imma a biyashi su kashe maganar iya su ko kuma dai su had'u a court,ran Abbuh mahaifin Fawad ya b'aci sosai lokacin da suke bawa Major hak'uri but duk da sanin matsayinsu fir ya nuna bai san wannan ba shi kawai alfarma d'aya zai iya musu a biyashi asarar da aka sa shi ko kuma lallai zai tabbatar an hukunta Fawad akan laifinsa kamar yadda dokar k'asa ta tanada,sanda Abbuh ya kalli Fawad a ganinsa ya raina musu hankali wancan lokacin da yace bai san Major ba,idanunsa suna fitar da k'wallar bak'in ciki yace "yanzu Fawad abunda za ka saka mana da shi kenan? Me ka nema ka rasa a duniyar nan da zaisa ka cuci wani? Meye ribar k'aryar da ka mana na cewar baka san Major ba?" Jikin Fawad yayi sanyi sosai ganin mahaifinsa yana kuka,idanunsa suna kawo hawaye yace "Abbuh! Believe me ban san komai kan laifin da akace na aikata ba,billah ban san komai ba,hasalima ni ban tab'a ganin Major haka ba sai dai a magazines ko TV,na rantse da Allah ban tab'a had'uwa da shi ba sai yau" Abbuh ya masa wani kallo a tsawace yace "keep quite my friend.. Wa za ka raina ma hankali,k'arya kake nufin za ayi maka?" Ya girgiza kai yace "Abbuh! Bance anyi min k'arya ba,amma na rantse da wanda ya busa min numfashi ban san komai akan maganar ba" Abbuh ya fusata zai sake yin magana Daddy ya dakatar da shi da sauri yace "ya isa Dawoud.. Tunda ya dage akan bai san komai ba,a bar maganar haka,in sha Allah za mu biya" Abbuh ya girgiza kai yana share hawaye yace "haba professor akan wane dalili za kace za a biya,ka bari kawai a hukunta shi,gaba bazai sake cutar wani ba" Daddy yayi murmushi yana kallon mijin k'anwarsan yace "tunda an mana alfarma duba da matsayin mu,mene ne amfanin barin da za muyi a hukunta shi kuma? Matsayinsa na namiji idan shekarunsa basu sa ya yi hankali ba a yanzun,tunda a gaban idanunsa ya ji adadin lokacin da zai shafe idan jail aka kaisa wannan ma kad'ai ya isa yasa shi yiwa kansa fad'a.." Abbuh zai sake magana Daddy yace "Dawoud! Idan har baza ka bada goyon baya akan fitar da Fawad daga wannan musibar da ta sameshi ba,ina so ka zuba min idanu domin na gama yanke hukunci,in sha Allah za mu biya asarar da aka sa Major yayi" ba don Abbuh ya so ba,haka yayi shiru ya zubawa Daddy ido amma sai gyad'a kai kawai yake da gani ka san maganar tana cin ransa har lokacin,Daddy ya juya ya kalli inda su Barraq,Aadil,Khulayd da Dr Fadl suke zaune yace "ina kyautata zaton akwai wani b'oyayyen sirri da bamu sani ba,har yanzu jikina bai ba ni Fawad zai iya aikata laifi irin wannan ba,ina ganin lallai akwai wani abu,matsayina na mahaifi wanda Fawad ya taso a gaban idanunsa na san halinsa na san abunda zai iya aikatawa da wanda bazai yi ba.. Amma har yanzu banji a raina cewa ya aika laifin nan ba" saurin kallonsa Abbuh yayi yace "dan Allah Yaya kada ka bashi kariya,sau nawa mutane suke sauyawa?" Daddy ya girgiza kai yace "kuyi hak'uri idan har kun fahimci maganar da nayi ba dai² ba,ba wai ina son bawa Fawad kariya a matsayin d'a ba,maganar da hankali zai d'auka daban yake,tun farkon wannan maganar har zuwa yanzu idan dukan ku kun yarda zai aikata ni kam ban gama yarda ba,lallai ya kamata ace an tsananta bincike akan case d'in nan har a kamo sauran wad'anda ake tunanin sun aikata laifin tare" jinjina kai Barraq da shi ne ya zama kamar idanun su Daddy a gurin yayi yace "in sha Allah" sanda su Daddy suka gama maganar,Major ya dawo da yake ya basu guri su k'arasa shawaran abunda suke gani kan hukuncin da ya yanke,Daddy yana kallon Major yace "muna sake neman alfarmar tafiya da shi har zuwa sanda za mu dawo da kud'in" Major yace "babu damuwa kuna iya tafiya da shi" su Daddy suka yi masa godiya after then suka yi masa sallama,a ranar basu kwana ba suka juyo zuwa Kano. Lokacin da labarin abunda ya faru a can abuja ya riski family'n biyu,haka k'ananun maganganu marasa dad'i suka fara tashi,yayin da wasu ke ganin Fawad zai iya aikatawa wasu kuma nan suke cewa bazai tab'a aikatawa ba,saboda sanin da suka masa da yardar da suka d'ora akansa,sun san abunda zai iya aikatawa sun kuma san wanda bazai iya aikatawa ba. Satin Badriyah d'aya da fitowa daga asibiti aka fara shirin suna,lokacin da yawan mutane har sun fara tunanin baza ayi taron ba saboda runtsin da family'n suka shiga kan maganar mayarwa Major Abdulwahab kud'insa,ita kanta Badriyah sanda labarin ya isa kunnenta gaba d'aya ba'a son ranta za'ayi taron ba,sai dai ganin yadda y'an uwa suke farin ciki yasa ta saduda,amma ita kam gaba d'aya fuskarta babu wani alama dake nuna tana farin ciki da maganar,haka ko a ranar da su Daddy suka dawo daga abuja ma da ta samu labarin yadda ake ciki game da case d'in gaba d'aya sai ta rage walwala a hakan kuma aka yi taron suna,ranar da dare bayan an dawo daga gurin da akayi taron sunan Jawahir ta shigo d'akin yi mata sallama ta sameta tana sauri za ta shiga wanka,though itama a lokacin saurin take za ta wuce gidanta but hakan bai sa ta kasa tsayawa ba tace "Arhm! Tun wancan ranar na so muyi magana da ke,but bamu samu lokaci mun zauna ba.." Jikin Badriyah a sanyaye saboda a d'azun har kuka sai da tayi a gurin taron suna sanda taji ana y'an gulmace² akan abunda ya faru da Fawad ta amsawa Jawahir d'in da fad'in "haka ne" Jawahir tace "dama ba wani magana ne mai tsayi ba,i just want to remind u kan abubuwan da suka faru,first of all dai kinga yadda abubuwa suka dunga kasancewa,wasu sun zo marasa dad'i,sun kuma janyo cece kuce da b'acin rai a family,but idan kika tsaya kika nutsu,a yanzu kin wuce a kira ki yarinya,sannan kin wuce level d'in da sai an ce miki ga wannan dai² ne wannan sab'anin sa,ke da kanki idan kika kalli abubuwan da suka faru cikin y'an kwanakin nan,su kad'ai ma sun isheki ishara,sannan idan kika yi tunani akan wad'anda suka faru lokacin auren ku suma na san baza ki rasa gano failures d'inki ba,so abunda yasa duk nake tuna miki su,ba akan komai bane face ina son baki shawara,idan Allah ya sa kin d'auka tabbas zanyi farin ciki,if not kuma shi kenan but lallai wata rana na san za ki tuna na tab'a fad'a miki magana makamancinsa.. A matsayina na y'ar uwarki ba zan so rayuwarki ya samu nak'asu ba,sannan bazan iya jurar ganin ana yar miki da magana na kasa sanar da ke abunda idan kika yi zai gyara kuskuren da kika aikata a rayuwarki ba.. Duk abunda Allah ya k'addara zai faru,dole ne sai ya kasance,babu wanda ya isa canja k'addarar da Allah da kansa ya rubuta faruwarsa.. Ina so ki manta da duk wasu abubuwa da suka faru a baya ki nemi y'ar uwarki da duk ma wanda kika san kin b'ata wa rai ki basa hak'uri,sannan kiyi k'ok'ari ki gyara mu'amalar ki da sauran mutane,na tabbata zuwa yanzun da yawa an manta da abubuwan da suka wuce,kyakykyawan halin mutum shi yake sawa ya samu shaida na gari bayan babu ransa,yanzun haka lokaci bai k'ure miki ba,kina da damar gyara kuskuren da kika aikata da hannunki.. Ni zan tafi,ba don saurin da nake ba da mun k'arasa maganar,but idan na dawo wani lokacin ma k'arasa,Allah k'ara sauk'i ya raya *FARHAN.."* Wani irin sanyi Badriyah ta dunga ji nasihar Jawahir yana saukar mata,a hankali hawaye suka dunga gangarowa daga idanunta suna sauka kan fuskarta,Jawahir da ta fahimci maganganunta sun ratsa Badriyah for the first time a tarihinsu ba tare da ta yi mata tsiwa ba tayi murmushin samun nasara,ta dafa kafad'arta da wani irin sanyayyar murya tace "kuka ba shi ne abunda ya kamata kiyi ba a yanzu,ki yi k'ok'ari ki gwada abunda nace miki" kai ta gyad'a tana share hawaye,Jawahir ta sake yi mata sallama bayan ta k'ara yi mata nasiha,jikin Badriyah a sanyaye tace "in sha Allah zanyi kamar yadda kika ce,na gode,Allah saka da alkhairi.." Jawahir tayi mata murmushi then ta fita. Tun daga ranar kullum zuciyar Badriyah cikin tunani da neman hanyar da za ta iya fuskantar iyayenta ta basu hak'urin abunda ta aikata a baya take,sai dai duk lokacin da tayi niyyar aiwatar da shawaran da Jawahir d'in ta bata sai taji bakinta yayi nauyi ta kasa magana,abunda ta kasa fahimta kuma shi ne tun farkon tayi loosing confidence,sai ta koma d'aki za ta saka d'anta a gaba taita kuka,cikin k'ank'anin lokaci ta rame ta fita kamanninta,duk wanda ya san Badriyah a baya idan ya kalleta ba lallai ne ya iya ganeta ba,saboda yadda tayi laushi,komai na ta ya canja daga tsiwa ta dawo mai sanyi,magana ma yanzun ba sosai take yi ba,tun Mom tana mata fad'an ta cirewa ranta damuwa har ta gaji itama ta zuba mata idanu,illa dai tana iya k'ok'arinta tana mata nasiha sosai game da rayuwa,cikin haka kwanaki suka dunga juyawa zuwa sati,daga sati zuwa watanni. Zaune take ta yi flexing legs d'inta a saman armchair idanunta suna kan k'aton cinema dake parlon,lokaci² take d'iban popcorn dake cikin bowl tana kaiwa bakinta,hankalinta gaba d'aya ya tafi kan film d'in da take kallo even though a tsorace take kallon,sanda ya shigo bata ji ba yayi sallama,ya fara takowa idanunsa a kanta,sanye take da short nickers da wani simple sleeveless mai shara²,har ya k'araso inda take bata sani ba,for about 5 minutes yana tsaye a bayanta,da yaga bata san ma ya shigo ba a hankali ya zuro hannunsa cikin bowl d'in dai² lokacin itama ta kai nata hannun,samda taji ta tab'a abu da sauri ta kalli cikin bowl d'in,ta ga hannu daga sama bata ga mutum ba,a razane ta fasa k'ara,kad'an bata yi cilli da bowl d'in ta fita da gudu ba ya rik'eta da sauri yace "ohhh! Ke dai matsoraciya ce" wani juyowa tayi da taji maganarsa k'irjinta banda bugawa babu abunda yake kamar za tayi kuka ta dunga kallonsa tace "u scared me.." Yace "a'ahh! Dama a tsorace kike,ai na ga irin films d'in da kike kallo" tayi ajiyar zuciya sanda ya zuro hannayensa ta samanta ya d'ago chin d'inta yana kallon idanunta yayi pecking cheeks d'inta a hankali,murmushi tayi ta d'ago kanta har lokacin a tsorace take tace "sannu da zuwa.." Da wani murya mai cike da gajiya yace "ya kuke? Na same ku lafiya?" Kai ta gyad'a masa tace "lafiya alhamdulillah" mik'ewa yayi ya zagayo ya zauna kusa da ita jikinsu na gugar juna,ya d'an kalli TV dake aiki har lokacin kafin ya dawo da hankalinsa kanta yace "kunyi waya da Mom?" Ta girgiza kai alamun a'a,yayi jim kafin yace "Mami fa?" Tace "a'a bamu yi ba,tun safe dai da muka gaisa" gyad'a kai yayi yace "alright!" Squeezing fuskarta tayi kafin tace "wani abu ya faru ne?" Yace "not at all,maganar komawar matar Fawad ne dama nake tunanin za su fad'a miki" tace "Badriyah wai?" Ya gyad'a mata kai yace "sure!" Tace "yaushe?" Lumshe idanu yayi yace "i don't know.. But Mom ta sanar min gobe za ta zo" popcorn d'inta ta ci gaba da ci ba tare da ta sake kallonsa ba tace "Allah kawo ta kafiya.." Daga haka sai bata sake cewa komai ba,da yaji shiru ya bud'e idanunsa ya kalleta ganin ta mayar da hankalinta kan bowl d'inta ya zuba mata idanu yana squeezing fuskarsa yace "me kike ji a cin popcorn?" Saurin kallonsa tayi tace "Haa na sa maka kaji" tayi maganar tana bud'e bakinta kamar mai bawa yaro umarni,murmushi yayi ya girgiza kai yace "No! Ke dai ki ci" tace "idan ka ci fa za ka ji abunda nake ji" ya girgiza kai yace "na gode" b'ata rai tayi tace "sai ka ci" ya girgiza kai da sauri ya mik'e zai bar gurin because ya san halin rikicinta ta rik'o hannunsa kamar za tayi kuka tace "ni dai sai ka ci" murmushi yayi da ya ga ta b'ata rai ya sunkuyo ya dafa hannayensa a gefe da gefenta fuskokinsu suna kallon juna yace "ba-ni d'aya to" ya bud'e bakinsa,d'ebowa tayi da yawa,ya kalleta yace "d'aya nace,idan ba haka ba na fasa ci" tayi murmushi tace "alright!" Ya bud'e bakinsa yana kallonta ta d'auko d'ayan da yace,sai da ta yi kamar za ta saka masa ta shammacesa ta mayar da hannunta ta d'ebo da yawa ta cika masa baki da shi,madarar dake jiki duk ta b'ata masa gefen baki da beard d'insa,tana kallon yadda fuskarsa ta b'aci ta fashe da dariya,lumshe idanu yayi ya kasa taunawa,tana masa dariya har lokacin tace "ka cinye to" da kyar ya fara taunawa saboda ta cika masa baki da yawa,sanda yake motsa bakinsa da kyar ta dunga kallonsa tana masa dariya,ya zuba mata idanusa ganin yadda take dariya sanda popcorn d'in dake bakinsa ya fara melting ya tsaya da taunawa,ta kalleshi ganin ya kafeta da idanunsa tana tsagaitawa da dariyar da take yi ta d'aga masa gira kamar yadda yake yi idan bai so yin magana ba,ya k'urawa bakinta idanu ya k'i cewa komai,a hankali ta kai hannunta d'ayan tana goge masa madarar daya b'ata masa fuska,yayi shiru bai yi magana ba har lokacin,ta kalli idanunsa ganin kamar ya had'e rai,jikinta a sanyaye ta tsayar da dariyar da take yi ta bud'e baki za tayi magana,ya d'auki numfashinta da sauri ya had'e bakinsu,zaro idanu tayi tana kallonsa,ya mata wink ya fara d'ura mata narkakken popcorn da ya tauna,ta dunga blinking idanunta ta kasa kwakwkwaran motsi,ya ci gaba da d'ura mata idanunsa cikin nata yana aika mata wani shu'umin kallo,bai kyaleta ba sai da ya tabbatar tana sha,daga nan wasan ya sake canja salo..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _What u learn from the past and what u intend to do in the future actually shows how wise u are.._ 5⃣2⃣ Da safe bayan Aadil ya fita,tana kwance a bedroom Badriyah ta kirata a waya,ta d'auka bayan sun gaisa Badriyah tace "idan kina gida zan zo yau" Ismat tayi murmushi tace "ina zanje ni kuwa yanzu ina cikin wannan condition d'in?" Badriyah tayi murmushi a sanyaye tace "shi kenan sai na zo tou" Ismat tace "Allah kawo ki lafiya" suka yi sallama Badriyah never thought Ismat za ta amsa mata da wuri haka,basu jima da gama waya ba Naina ma ta kirata,ta saki murmushi lokacin ta kai wayar kunnenta tana amsa sallamar da Nainan tayi,Madeeha dake gefen Naina cikin d'oki tace "Mar'at akhiiy! Billah an kusa yi babu ke" Ismat tace "laifinki ne idan aka yi babu ni" da sauri Naina ta harari Madeeha tace "za ki fara kou?" Madeeha ta fara dariya,Naina tace "ga mu nan a hanyar gidanki,Mami ta sa muzo mu duba mata lafiyarku" Madeeha dake gefe tayi zaraf ta sake cewa "ki shirya na samo miki labari mai d'umi" kafin Ismat tayi magana Naina tace "a'a mai zafi kika samo mata ba d'umi ba" fashewa da dariya Madeeha ta sake yi,Ismat tace "alright! Allah kawo ku lafiya" suna yin sallama ta mik'e a hankali ta fita,downstairs ta sakko ta shiga kitchen ta bada order abunda za'a girka musu for lunch kasancewar it's almost 11am,ta fito tana tafiya a hankali saboda cikinta da ya tsufa,ko zama bata yi ba aka yi knocking,fasa zaunawa tayi ta nufi hanyar entrance cikin sanyin maganarta take fad'in "yesss! I'm coming" tana bud'e k'ofar ta gansu tsaye,suna had'a ido da Madeeha suka fara dariya,Naina ta kallesu ta had'e rai,sanda ta harari Madeeha tace "kinga ba na son haka" Madeeha tace "ehh! Dole kice baa kya so mana,idan wani ake yiwa kuma kifi kowa zak'ewa" wani murmushi Naina tayi ta d'auke kai,Ismat couldn't stop looking at them tana murmusawa,Naina ta k'arasa kusa da ita tayi hugging d'inta duk da k'aton cikinta tace "Marhaba.." Ganin yadda Madeeha ke dariya ta fahimci akwai latest labari da sauri Ismat tace "Ahlain!" Madeeha dake tsaye bayan Naina cike da tsokana ta matso tace "bani hanya na wuce please" Naina ta d'auke kai tace "kya ji da shi" Madeeha tace "ko maa ji da shi ba" taga Naina ba ta da niyyar matsawa ta janyeta daga hanya ta shige tana sakin wani dariya,Ismat ta biyo bayan Madeeha tace "ni fa ban gane dariyar nan da kike yi ba" Naina tayi saurin karb'ar zance "ba dai gulma yana damunta ba,ai dole taita dariya kamar sabon kamu" Ismat tace "wane irin gulma kuma?" Madeeha ta fashe da dariya sanda ta rik'o hannun Ismat tace "zauna mar'at akhiiy kiji,labarin zai fi sugar idan kika zauna" da sauri Naina ta kalleta tace "kinga ba na so" Ismat dake kallonta ta fara dariya tace "ban gane bakya so ba? Mene ne ba kya so kuma?" Madeeha tace "ai dole tace ba ta so kiji" Ismat tace "ni dai a fad'a min abunda ba'a so naji an saka ni a duhu" Madeeha tace "it was yesterday..." Kafin ta k'arasa fad'a Naina ta tashi da gudu ta yi upstairs,Madeeha tana ganin haka ta sake fashewa da dariya har da fad'owa daga saman kujera,Ismat ta tsaya kallonsu da fuskar mamaki sanda Madeeha tayi mai isarta tace "kin san me ya faru wai da ba ta so na fad'a miki?" Ismat ta girgiza kai,Madeeha ta goge k'wallar daya ziraro mata tace "saboda bhai ya je gida jiya shi ne fa wai kada a fad'a miki" bud'a idanu Ismat tayi tace "serious?" Madeeha tace "absolutely sure" Ismat tayi murmushi tace "hala ya je gaisar da Mami?" Madeeha ta girgiza kai da muryar rad'a tace "not at all!" Ismat tace "to gurin wa yaje?" Madeeha tace "ba ta so ki sani fa" dariya Ismat tayi tace "O'ohhh! Mene ne abunda ba'a so naji a nan?" Madeeha ta sake fashewa da dariya tace "wai baki gane ba?" Ismat ta gyad'a mata kai,Madeeha tace "gurin ta yaje,shi ne wai kada a fad'a miki kunyar ki take ji" bud'a idanu Ismat tayi with suspicion tace "are u serious?" Madeeha tace "absolutely sure ma'am" dafe baki tayi cikin tsananin farin ciki ta kasa magana,sai da aka jima tace "wow! What a perfect match.. Gaskiya zan fi kowa farin ciki" kawai sai ta fara k'ok'arin mik'ewa,Madeeha ta rik'ota da sauri tace "ki yi zamanki za ta dawo duk ma inda taje tunda ba nan za ta kwana ba" cike da d'oki Ismat ta girgiza kai tace "bazan iya jira har sai ta dawo ba" Madeeha tace "ni dai ki zauna ki huta bari na kira miki ita tunda so kike lallai ki ganta yanzu" tana fad'a ta tashi tayi upstairs da gudu²,murmushi Ismat ta dunga yi bayan Madeeha ta tashi,tsabar farin cikin da ta tsinci kanta a ciki kan maganar da Madeehan ta sanar mata ji tayi baza ta iya jira har zuwa wani lokaci ba ta d'auko wayarta ta fara kiran Barraq,kusan kira uku tayi masa sai dai duk ba'a d'auka ba,daga k'arshe ta hak'ura ta ajiye wayar,amma duk sanda ta tuna sai tayi murmushi. Not too long da zuwansu Madeeha gidan Badriyah ta k'araso,bayan ta yi parking ta fito d'auke da Farhan tayi knocking k'ofa,Ismat ta tashi ta bud'e mata sanda taga Badriyah tsaye tayi murmushi ta mik'a hannu za ta karb'i Farhan,Badriyah ta janye tak'i ba ta shi,Ismat tace "ki ba ni shi mana" Badriyah ta girgiza kai tace "haba saboda rashin tausayi kina fama da kanki zan barki ki d'auke sa?" Ismat tace "mene ne tou dan na d'auke sa,babu abunda zai faru" numfashi Badriyah ta sauke tace "sai kiyi kuma,ni dai bazan ba-ki ba muje ciki tukun idan kin zauna kya iya d'aukarsa" Ismat tayi murmushi tace "Ohh! Thought baza ki ba-ni shi ba duka" Badriyah tace "wannan kuma ai ban isa ba,na hana uwa ta d'auki d'anta" suka shigo lokacin Madeeha da Naina suna sakkowa daga sama,Naina tayi murmushi ganin Badriyah tace "kamar dai mun had'a baki yau ma?" Badriyah tace "ai kuwa wani ma sai yace meeting muka yi" Ismat ta kallesu tace "kamar ya?" Madeeha tace "jiya munje gidan in-law" Ismat tace "shi ne baku yi min waya na je ba?" Naina tace "ko mun fad'a miki ma ba zuwa za kiyi ba" Badriyah tace "barta dai ta fad'a tunda bakinta ne,waye zai barki ki fita yanzu?" Zama suka yi lokacin Ismat ta karb'i Farhan tana masa wasa,here Badriyah take sanar mata cikin satin za ta koma gidanta,Ismat tace "Eyyah! Ki ce babu ni za'a raka ki" Badriyah tace "haka Allah ya nufa" Ismat tace "sure!" Ranar har dare suna gidan,after maghreb driver yazo d'aukar su Naina,bayan tafiyar su suna zaune parlor ita da Badriyah wacce tayi shiru kamar mai nazari,yanayin da Ismat ta gani a fuskarta ya-sa cike da tuhuma tace "kamar akwai abunda yake damunki!" Badriyah tayi saurin kallonta tana sauke ajiyar zuciya,a hankali tayi murmushi cike da basarwa tace "me kika gani?" Idanun Ismat har sannan akanta tace "alamu na gani" girgiza mata kai Badriyah tayi tace "babu abunda yake damuna,ke ce dai kika ga haka" Ismat tace "baza dai ki iya fad'a min ba ne kawai" kallonta Badriyah tayi kamar baza tace komai ba,a hankali ta rik'o hannunta idanunta suna kawo k'walla,da wani irin murya tace "na san ba ni da bakin da zan iya neman afuwarki,but please forgive me dear! Na san na miki abubuwa da yawa a zaman da muka yi,matsayinki na y'ar uwata mafi kusanci da ni,wacce ta fifita ni sama da komai na ta,bai kamata ace na cutar dake ba,kin rik'e ni da amana,kin zauna da ni da zuciya d'aya,amma ni sai na kasance sab'anin haka,ban d'auke ki kamar yadda kika d'auke ni ba,ki yafe min dan Allah,ni kaina na san na cutar dake da yawa.." Dakatawa tayi saboda muryarta da ya fara rawa,a hankali hawaye suka ci gaba da zubowa daga idanunta,sanyayyan murmushi Ismat tayi mata tace "meye haka kike yi? Ni wallahi ban rik'e ki ba,duk abunda ya faru tsakaninmu tuni na manta da shi,na gogesa a tarihin rayuwata" share hawaye Badriyah tayi muryarta cike da rauni tace "duk da haka ni dai na san abubuwan da suka faru tsakaninmu ko dai da yake sharrin shaid'an ne amma har da mummunar zuciya,for sure da na kasance kamarki da haka bai faru ba,kin fini kyakykyawar zuciya,shi yasa kullum kika kasance kina gaba da ni" Ismat tace "babu komai na yafe miki,amma dan Allah mu bar maganar haka,abunda ya faru dama haka Allah ya k'addara zai faru,tou mene kuma abun da za ana maimaitawa? Abunda ya faru ya ruga ya faru,sai dai mu kiyaye faruwarsa a gaba kuma" Badriyah ta gyad'a kai tana sauke numfashi tace "na gode sosai,amma kin san abunda ya faru a bayan ne?" Ismat tace "not at all! Kawai dai ina so mu bar maganar haka,ba sai na sani ba" Badriyah ta zuba mata idanu tana kallonta tace "me yasa ba kya so ki sani?" Ismat tace "Haka kawai" Badriyah tace "yana da kyau ki sani saboda ba na son wani zargi ya shiga tsakaninki da bhai" saurin kallonta Ismat tayi tace "zargi? Tsakanin ni da bhai?" Badriyah ta gyad'a mata kai tace "sure" wani murmushi Ismat tayi tana ma Badriyah wani kallo tace "kina tunanin akwai abunda zai faru har ya janyo nayi zargin bhai?" Badriyah ta girgiza mata kai tace "ba ina nufin haka ba,amma ke kanki kin san zuciya ba ta da k'ashi,sannan idan baki manta ba wancan ranar da naje gida maganar da na gara fad'a miki,ko waye dole zai yi wani tunanin akai because ban fito na fad'a miki actual abunda ya faru ba,kawai dai na fad'a miki bhai ya sani" Ismat tayi murmushi tace "saboda haka kuma sai kika yi tunanin na yarda da abunda kika fad'a?" Badriyah tace "yeah! That's it" Ismat ta girgiza kai tace "hala kin manta wace ce Ismat?" Badriyah tace "not at all! But.." Ismat dake sakin dariya tace "but what? Babu abunda za ki fad'a ai,sure kin manta wace ce Ismat a cikin d'an lokacin da muka yi ba ma tare" murmushi itama Badriyar tayi tace "I didn't forget u.." Ismat tayi dariya cikin zolaya tace "a'a Mr's Fawad da gaske kin manta ni" wani murmushi Badriyah tayi mai d'auke da kunya tace "kin ji ki da wani magana" suka yi murmushi tare kafin Badriyah tace "abunda ya faru kafin faruwar matsalar fa nake nufi.." Ismat tayi saurin kallonta tace "wai da gaske dai baza ki bar maganar nan a matsayin ya wuce ba?" Badriyah tayi murmushi tana gyad'a mata kai tace "yana da kyau ki sani ne" Ismat tayi ajiyar numfashi tace "alright! Tunda kin dage sai kin fad'a shi kenan" Badriyah tace "za ki iya tuna ranar da Daddy'n Farhan ya fara kiranki a waya?" Ismat tayi shiru tana tunani,Badriyah tace "idan baki manta ba lokacin ai ni na d'auka right? And it was the day muka samu sab'ani da bhai za mu fita ya hana mu" Ismat ta gyad'a mata kai da sauri tace "Yeahh! Na tuna" Badriyah ta ja numfashi sanda ta d'auke idanunta daga kan Ismat tace "since that time da muka fara magana da shi a waya na ji kamar na san wani mai irin muryarsa,but i just hide and pretend na nuna kamar ban san komai ba har muka gama magana da shi" bud'a idanu Ismat tayi tana kallonta with suspicion ta kasa cewa komai,Badriyah ta d'ago a hankali ta kalleta tace "ko a lokacin da kika zo kina fad'a min kun samu matsala da shi har kin maresa already na ga abunda ya faru tsakaninku,sannan ba tun lokacin ba ina da number sa muna chat,sai dai ban tabbatar ba and shi kansa bai san nice muke magana ba,bai san yaya muke da juna ba,lokacin da kika tarar da ni a bedroom bayan mun taho daga gurin dinner after incidence d'in ya faru,hankalina bai kwanta ba ganin yadda kika d'aga hankalinki,shi yasa ko da kika shigo na fara tambayarki alak'ar ku,here kika sanar min duk alak'arki da shi ba tare da kin b'oye min ba,na shiga tsananin tashin hankali da rud'ani bayan na yi bincike na tabbatar mutumin da na kwallafa rai akansa shi ne yake tare da ke,ko ke a lokacin ba dan hankalinki da yake a tashe ba,sure babu abunda zai hana ki kasa gane tsananin tashin hankalin da na shiga,because shi ne mutum na farko da na fara k'ulla alak'a tsakanina da shi,munyi kusan shekara muna tare sai dai bamu tab'a had'uwa ba,muna yin chat da shi amma ko a waya bamu tab'a magana ba kamar yadda muka yi da shi ranar,sannan bamu da picture d'in juna,sai dai wani lokacin muna yin voice note,yardar da kika yi da ni yasa kika fara neman shawarata akan yadda za ki b'illoma al'amarin,jikina ya yi sanyi da lamarin,na kasa tantance abunda ya kamata nayi,lokacin da kike tambaya ta _"Habibtiiy na yi kuskure da nayi masa haka kou? Ni ban san shi bane ai da ba zan yi masa haka ba,me yasa zai min haka shi?"_ Duk da halin da nake ciki hakan baisa na kasa daurewa ba na k'arfafi zuciyata saboda ba na so ki gane halin da na shiga,sanda kike sanar min da jimawa yake fad'a miki yana ji a jikinsa duk ranar da kuka fara had'uwa ranar zai kasance kinda special day wanda ba zai tab'a mantawa da shi ba,kalaman da kika dunga fad'a a lokacin sun sosa min zuciya,sun yi matuk'ar ba ni tsoro,a nan na dunga tunanin dama za ki iya karb'ar soyayyar wani ba tare da na sani ba,yaushe ma kuka fara shiri da guy d'in har kuka samu damar gina wannan bold relationship d'in a tsakaninku? Sanda na rasa mai ba ni amsa kawai sai na fara k'ok'arin barin gurin because hakan shi ne kad'ai mafitar da nake ganin ina da shi wajen gujewa maganar,sai dai baki barni na tafi ba,kika dunga tambayata,a k'arshe dai da kyar na samu na lallab'a ki kika shiga wanka,na yi shiru ina tunanin abun yi because nima ina sonsa,sannan shi ne muradin zuciyata,ina zaunen aka fara kiranki a waya na d'auka naga shi yake kira,har kiran ya katse na kasa amsawa,a nan na ci karo da tarin miss calls da text messages,na zuba idanu ina kallon phone d'in lokacin da na gama karanta messages d'insa idanuna suka ciko da hawaye,a lokacin na ji zuciyata ta yi rauni,na yi kuka sosai a daren saboda bazan iya had'a son abu guda dake ba sai dai kuma na kasa hak'ura duk tunanin da nayi akan na bar miki shi wani sashin na zuciyata yak'i amincewa da hukuncin da na yanke,da safe na same ki a fitness room,kallo d'aya nayi miki na d'auke kai,ina kallon sanda kika goge hawaye,a sanyaye lokacin bayan na zauna kusa da ke kika ce na fad'a miki abunda ya kamata kiyi,kika dame ni da maganar kina son kiransa na hana ki,kin san wani abu kuma? Duka miss calls da text messages da yayi miki both chat da inbox ni na goge,and at last kuma nace ki rabu da shi,dama bai damu da ke ba,still sai kika ce _"But habibtiiy ba kya ganin ni ya dace na kira shi naji?"_ lokacin sai nace _"me yasa za ki kira? Thought ko hak'uri ne ma ke ya kamata ya fara kira ya bawa,ya san abunda yayi laifi ne,but kinga ai bai damu ba tunda ga shi bai yi ko d'aya daga ciki ba,babu text babu kira,me yasa ke za ki damu?"_ sai kika ce _"but habibtiiy i feel negatively on him,ba zan iya jurewa sai shi ya fara kira ba"_ Na ji wani bambarakwai sanda kike fad'a min haka amma sai nace _"dan kina jin haka a kansa sai aka ce duk abunda ya faru ke za ki kira ki ba da hak'uri?"_ Here nayi miki khud'uba akan ki kyalesa,ba tare da kin yi dogon nazari akan maganar da na fad'a miki ba kika yarda saboda kina jin shawarata,ranar gaba d'aya ina kula da ke yadda kika sawa ranki damuwar abun ya hana ki walwala,amma sai na nuna kamar ban gani ba,sanda za mu tafi wajen make-up na yi miki magana sai kika ce baza ki ba kuma wai saboda shi ne baza ki ba,a nan ma dai still na baki shawara kika d'auka,muna zaune wajen dinner Naina ta k'araso,abunda na kula da ita tun ranar da muka fara had'uwa ta fi mayar da hankali kanki,ban san mesa ba ni kuma naji bata yi min ba kawai dai saboda ke ne yasa ban tab'a nuna wa ba,sanda tace tana son magana da ke sai da naji haushinta but ban nuna ba sai nace dama nima zanje wajen su Mom muka rabu akan haka,amma har zuciyata na ji wani iri da tace wai tana son kuyi maganar sirri,sanda na tashi kawai sai na canja guri,ina kallon lokacin da kuka fita na biyo bayanku because jikina ya ba-ni abunda zai iya faruwa,haka kuwa aka yi ina tsaye sai naga Naina ta juyo ke kuma kika tsaya,dai² lokacin sai ga Daddy'n Farhan a gurin,duk abunda ya faru a kan idanuna aka yi,kawai dai ban ji me kuke cewa ba,sanda na kasa tsayuwa saboda kishi na kira ki sai kika sanar min inda kuke,har sanda muka yi magana da ku muka koma cikin hall daurewa kawai nake yi,a nan kika sanar min kun shirya,ya miki proving abunda ya faru kuma kin yarda da shi,gaba na ya fad'i lokacin saboda tunanin ko kin gane ni na goge massages da miss call da yayi miki,amma sai baki ce min komai ba,da yawan lokaci na yi k'ok'arin rabaku sai dai ban yi nasara ba,musamman ta b'angaren ki,because a lokacin gaba d'aya kika daina d'aukan shawaran da nake ba ki akan komai,wannan abun ya min ciwo fiye da komai and shi ne dalilin da ya janyo na yanke hukuncin zan bayyana masa kaina a matsayin d'ayar budurwarsa da yake tare da ita tsayin lokaci ba tare da ya sani ba..... #Ku k'ara hak'uri plsss..😪😢 #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _When anybody criticizes u,just remember no monuments were ever made in honor of a critic.._ 5⃣3⃣ Ranar da na shirya sanar masa,ban san me ya faru ba,kawai sai naji bazan iya yin hakan ba,zuciyata ta kasu da yawa na dunga tunanin wane hali za ki shiga idan kika rasa shi? Wannan abun da ya faru,ya-sa nayi tunanin samun bhai na fara nemam shawararsa,because a lokacin idan baki manta ba mun shirya da shi tun kafin bikin Yaa Jawahir,na shirya zan fad'a masa komai naji abunda zai ce but ba a matsayin akaina abun yake faruwa ba,zanje masa ne a matsayin k'awata ce take cikin matsalar,ko da na tashi fad'a masa kamar yadda na fad'a miki haka nayi,sanda na sameshi nace "bhai dan Allah ina so ka ba ni shawara" yace "akan me?" Nace "wata friend d'ina ce take cikin matsala" yace "wane irin matsala ne haka kike zuzutawa?" Nace "saurayinta da take so ne tsayin lokaci,yanzun kuma yake son cousin d'inta" bud'ar bakinsa sai yace "wane irin shirme ne haka? Su biyun duka suke soyayya da saurayi d'aya?" Nace "ehh!" A nan na fad'a masa duk alak'ar mu amma a matsayin da friend d'in nawa yake faruwa,Barraq yayi shiru yana saurarena har na gama,for about minutes da ban san adadinsu ba ya d'aga kai yana kallona,da farko jikina ya ba ni ya gane akanmu abun ya faru saboda yadda naga fuskarsa ta koma,amma kuma maganar da yayi bayan nan yasa naji sanyi,yana kallona har lokacin yace "ita cousin sis d'in friend d'inkin har yanzu ba ta sani ba?" Na gyad'a masa kai nace "ehh" ajiyar zuciya yayi yace "why not to ita friend d'in naki baza ta hak'ura ba ta barwa y'ar uwarta? Tunda dama bai san fuskarta ba,yin hakan a gurinta zai zama kamar ta yi jihadi ne,and for sure idan tayi haka Allah zai kawo mata wani" shiru nayi ina kallonsa idanuna suna cikowa da hawaye,saboda maganar gaskiya har lokacin ban ji a raina zan iya hak'ura da shi na bar miki ba,na daure ina ta k'ok'arin mayar da hawayena nace "tou amma bhai kada ka manta itama fa tana sonsa,kuma ka san matsalar da aka samu?" Yace "a'a sai kin fad'a zan sani" nace "ita fa friend d'in nawa,tunda take saurayi bai tab'a zuwa gurinta ba,shi wannan d'in da suke tare shi ne mutum na farko a tarihinta suke soyayya da shi kuma rana d'aya kawai sai ace ta hak'ura?" Barraq yace "duk da haka idan tayi hak'uri,soon sai taga Allah ya musanya mata da wanda ya fishi,aikin alkhairi da kyakykyawar niyyarta su zasu yi mata jagoranci,sai kiga ta samu sama da wanda ta rasa a komai.. But ki fad'a mata ta dage da addu'ah idan da alkhairi tsakaninsu to,idan babu shawarata shi ne ta hak'ura da shi" tabbas na gamsu da maganganunsa,amma kuma me zai faru lokacin sai wani zuciyar ya kawo min wani tunani,ba tare da na yi nazarin abunda zai iya faruwa ba nace "bhai! Tabbas shawararka mai kyau ce,but idan na fad'a mata haka kana tunanin ita za ta iya hak'ura?" Yace "why not? Idan har son da kika ce tana yiwa y'ar uwarta na gaske ne,ba saurayi ba ko mene ne ta mallaka za ta iya sadaukar da shi ma y'ar uwartan,but sab'anin haka lallai akwai son kai" gyad'a kai nayi nace "amma fa bhai ita ya fara so kuma itama tana sonsa,kana tunanin ganin hadari zai sa ta yi wanka da kashi?" Wani murmushi Barraq yayi yace "Iyeeeee! Ashe kin iya hausa?" Nayi murmushi nima nace "ai maganar gaskiya ne,ka san zuciya kowa da irin tasa,ni idan na yarda da abunda ka fad'a,ba lallai ita ta amince ba,ko dan ganin bata tab'a saurayi ba,and then bata tab'a yin soyayya ba sai akansa,ka ga kuwa ko wace ce dole za ta ga kamar.." Yace "kamar me? Maganar nan fa d'aya ne,shin idan ita cousin d'in nata ce a matsayinta kina tunanin baza ta iya hak'ura ta bar mata saurayin ba ne?" Nayi shiru ina kallonsa,yace "tambayarki nake?" Nace "i don't know ko za ta iya" ya gyad'a kai yace "idan baza ta iya hak'ura da shi ba,lallai akwai son kai cikin lamarinta,sannan yadda ta d'auki y'ar uwartan dole d'aya a cikinsu yana munafurtar d'aya,a tsakaninsu lallai akwai wanda ba tsakani da Allah yake tare da d'aya ba" tamkar yana min gugar zana haka na dunga jin kalamansa,nayi shiru ban ce komai ba har ya gama,ya kalleni yace "idan kina ganin baza ta iya hak'ura ba shi kenan,za ki iya sanar mata kawai ta bayyana masa kanta" yana fad'ar haka ya juya zai bar gurin,da sauri na bisa da kallo ban san ya akayi ba lokacin bakina ya furta "shi kenan zan sanar mata duk abunda kace,but in one condition.." Saurin juyowa yayi ya kalleni da wani irin fuska yace "what's it?" Nace "idan ka amince za ka so friend d'in tawa" wani irin kallo yayi min yana nuna kansa gace "ni? Akan me zan so ta?" A dake nace "duk a cikin taimako ne,and na san kai kad'ai za ka iya yi" girgiza kansa yayi yace "me yasa kikea yi tunanin zan so wacce ban sani ba? Ban san yaya halinta yake ba? Kawai saboda kin nemi shawara na ba-ki sai kice na so ta?" Na gyad'a masa kai a dake nace "yanzun nan fa ka gama fad'a duk wanda ya taimaki wani Allah zai taimaka masa,me yasa kai baza ka iya taimakonta ba tou? Ka tuna wannan shi ne kad'ai taimakon da za ka iya yiwa zuciyoyi uku,na farko cousin sis d'inta,saurayin da bai san komai ba,na uku kuma friend d'ita,dukansu suna cikin had'ari,sai dai had'arin da ita friend d'in nwaa za ta shiga idan ta rasa saurayin da take tsananin so zai iya zama barazana a rayuwarta.. Bhai! Idan baka amsawa buk'ata ta ba,ba ni da wanda zan iya samu ya shigo ya zama masalaha tsakaninsu.. Please!" Girgiza kai Barraq yayi yace "za ki iya neman komai a gurina na yi miki amma banda wannan,ba zan yarda na sa kaina cikin abunda zai iya zama barazana a rayuwata ba,ke in fact ma maganar ni na so k'awar ki ba abune mai yuwuwa ba,ba zan iya son wata mace ba yanzun because ban tsara ma kaina yin soyayya yanzu ba.." Kuka ne ya fara neman kwace min lokacin da yake fad'a min maganar,yana gamawa ba tare da ya ba ni chance na cewa wani abu ba ya juya zai bar gurin,ganin haka yasa cikin kuka nace "ko da nice a wannan halin baza ka so ni ba?" Chak maganar da nayi yasa shi tsayawa inda yake,ganin haka yasa na sake cewa "idan nice da Ismat haka ya faru da mu,shima baza ka iya amsawa buk'ata ta ba?" Saurin juyowa yayi ya kalleni yace "me yasa za ki alak'anta kanki da wannan al'amarin?" Ina share hawaye nace "saboda hakan zai iya faruwa da mu a ko wane irin lokaci" ya girgiza kai cikin takaici yace "ki goge wannan tunanin daga kwakwalwarki,kou da ace haka ya faru na ruga na fad'a miki ban tsarawa kaina yin soyayya ba,besides kuma ni ban tab'a sha'awar aure a family ba,because in many cases abu kad'an yana iya jawowa zumunci ya lalace,ni kuma ban shirya ganin a dalilana zumunci ya samu matsala ba.. So ki bar wannan maganar iya haka" nace "ko da maganar da nayi da gaske nake,kana nufin baza ka iya aure na ba kenan? Ba za ka so ni ba?" Kallona yayi saurin yi yace "bance ba na son ki ba,auren zumunci ne kawai ba ni da ra'ayi" nace "to tunda ba wai nice ba ka so ba,me zai hanaka aure na?" Yace "ki fahimci maganar da nayi,ni fa auren zumunci na tsana gaba d'aya" da muryar kuka nace "idan baka ce ba ka so na ba,amma ai ka ce baza ka iya aure na ba,which means ba ka son nawa kenan" wannan karon kawai sai naga ya yi shiru ya zuba min idanu,duk yadda zanyi da shi ya fahimce ni,ya karb'i maganar na yi amma sai ya nuna min shi gaba d'aya ba shi da sha'awar ace yana soyayya ma,sanda na kalleshi cikin jin haushi nace "shi kenan zan ba ka lokaci kayi tunani,idan za ka iya taimakon mu tou" ina fad'an haka na juya na bar masa gurin,a tunanina yin hakan zai sa ya canja shawara,but still ya gwada min yana nan akan bakansa,ba zai tab'a chanja ra'ayi ba,na gama saddak'arwa na rasa duk wani damar da zan iya amfani da shi na hak'ura da Daddy'n Farhan,but kafewan da bhai yayi yak'i amsar soyayyata shi ya k'arasa rusa komai,lokaci d'aya kwakwalwata ta juye,tsananin haushin daina kula ni da yayi yasa na fasa abunda nayi niyyar aiwatarwa,tunani da son kai suka shigo cikin al'amurana,zuciyata ta dunga k'issima min duk ma yadda za'ayi kada na hak'ura tunda yak'i amsar tayin da nayi masa,duk wacce za mu yi kawai muyi ko da hakan yana nufin Fawad zai auremu mu biyu,but kafin hakan sai da na tsara sake samun bhai na tuntub'esa kan maganar,a wannan karon na shirya zanje masa a mutum,zan fayyace masa kaf abunda yake faruwa even though na fara zargin ya gane abunda yake faruwa,idan ya amsa min shi kenan zan bar maganar Fawad,idan ya kafe akan bakansa kuma zan kyalesa amma bazan hak'ura da soyayya ta ba. Lokacin da na samesa a bedroom d'insa,kwance yake rub da ciki yana operating laptop nayi sallama na shiga,ba tare da ya d'ago ba ya amsa min ya ci gaba da aikinsa,ina ta tsaye a gurin da nake har bayan wasu mintuna,ganin ba shi da niyyar yi min magana na daure nace "bhai wurinka na zo" yana ci gaba da aikinsa yace "fad'i ina saurarenki" nace "akan maganar mu ne na sake dawowa naji ko ka canja ra'ayi?" Kai tsaye yace "ban canja ba" na kalleshi jin a yadda ya fad'i maganar nace "but.." Da sauri ya juyo yana kallona yanayinsa kamar a fusace yace "but what? Thought na fad'a miki abunda yake raina?" Na zuba masa idanu ina kallonsa,wani tarin bak'in ciki sai taso min yake yi a haka na daure nace "shi kenan.." Yace "Uhn" daga haka muka yiwa juna shiru,shi ya juya ya ci gaba da aikinsa,ni kuma na kasa tafiya na bar masa d'akin,takaicin yadda ya nuna k'arara ba zai iya so na ba,ya fi komai b'atan rai because na fahimci yawo kawai yake min da hankali,sanda na kalleshi na gyad'a kai a dake ba tare da shakkansa ba nace "na san zuwa yanzu ka fahimci komai da yake faruwa,ka san akanmu abun nan yake faruwa,amma tunda haka ka zab'a shi kenan,sai dai ina so ka sani,kamar yadda ka nuna baza ka iya so na ba,sure nima bazan iya hak'ura nayi biyu babu ba" ban yi tunanin maganata za tasa ya tsaya da abunda yake yi ba,ga mamakina sai naga ya rufe laptop d'in da sauri ya waigo,yana min wani kallo yace "maimaita abunda kika ce" nace "ai ka ji abunda nace" ya gyad'a kai yace "saboda ki d'aure ni da jijiyoyin jikina,shi yasa kike tunanin zan iya canja abunda nayi ra'ayi?" Da sauri na girgiza masa kai nace "ba haka bane" yace "idan ba haka bane yaya ne? Me yasa za ki alak'anta kanku da wannan al'amarin?" Kamar yadda yayi min tambayar haka nima nace "saboda wannan shi ne gaskiyar al'amarin,idan baka sani ba yanzu ka sani" wani kallo ya dunga jifana da shi yace "kin san me kike cewa?" Na gyad'a masa kai nace "sure" yana jifana da mugun kallo yace "k'arya kike" nace "me zan yi wanda zai sa ka yarda ba k'arya nake maka ba?" Ya nad'e hannuwansa a k'irji yace "just prove!" Murmushi nayi nace "lallai kuwa zan tabbatar maka" duka chat d'inmu da Fawad na nuna masa,nace "idan har yanzun kana jin baka yarda da ni ba,na san idan ka duba wayarta za ka tabbatar" shiru yayi ya zuba min idanu,sanda na fahimci yana cikin shork d'in abunda yake shirin faruwa na kira ki a waya nace bhai yana son ganinki,a lokacin sai ga ki nan kin zo,amma kuma sai ya kasa tambayarki komai k'arshe ya b'ige da fad'a miki abunda gaba d'aya ba shi da alak'a da maganar da muke yi kafin ki zo,ganin haka ni kuma sai nayi dabara na karb'i wayarki da sunan zan tura abu,ba tare da kin yi zargin komai ba kika ba ni,here nayi screenshots duka chat d'inku na tura numbersa da nawa number,bayan na gama na gogesu daga wayar then na dawo miki da wayarki,ina kula da yanayin da bhai ya shiga bayan ya gama duba abunda na tura masa,na yi tsammanin lokacin da ya san gaskiya ko dan saboda ke zai amsa yace yana so na,but duk da haka ya ci gaba da nuna min shifa bai da sha'awar auren zumunci,k'arshe da na takurasa ya fito ya nuna min nayi hak'uri kawai,shi gaskiya bazai iya aurena ba saboda wasu dalilai,na ce ya fad'a min dalilin da zai hanasa aurena because ni banga aibun abun ba,ya dage yace mu bar maganar kawai iya haka,sanda na damu da son lallai sai na sani yace gaskiya shi akwai halayena da basu yi masa ba,idan kuma da ace zai yi auren zumunci ma to da tuni ya jima da yi kuma ba da kowa ba face y'ar uwata da muka fito ciki d'aya Jawahir,raina ya sosu na ji matuk'ar kishi da na fahimcesa,na gane ni ce kawai bazai iya so ba,nima kai tsaye cikin b'acin rai nace "shi kenan.. Tunda baza ka iya aurena ba,nima bazan iya hak'ura da saurayina na barma y'ar uwarka ba,idan son kai ne abun,kowa ya rik'e abunda yake da shi" ina gama fad'a masa haka ban jira cewarsa ba na fita,na yi tunanin maganata za ta sa ya canja,amma ko d'ar bai ji ba,a yadda ya nuna min,maganata da babu duk d'aya ya d'aukesu,tun daga wannan lokacin na ci alwashin duk yadda zanyi sai na yi na kwace saurayina daga hannunki,sai na rabaku ta kowane irin hanya,and it was there na fara yak'i dake ba tare da kin sani ba. A ranar da na turawa Daddy'n Farhan pictures d'ina shi kansa ya girgiza da ganina,duk tsayin lokacin da muka d'auka bai tab'a zaton ni zai gani ba,ni kuwa da na gama bincike na tabbatar shi ne ban ji komai ba,sai ma sakankancewa da na sake yi,ko minti d'aya ba'ayi ba da yaga pictures d'in ya kira ni,ina kallon wayarsa nayi murmushi haka kawai sai na k'i d'auka,ya dunga kirana ina kallo amma na k'i amsawa,daga k'arshe ma na saka wayar a flight mode,ranar ni kaina na san hankalinsa ya tashi,ni kuwa ban damu ba,ban kuma cire wayata a flight mode ba sai dare,kamar yana jira na ina cirewa sak'onninsa suka fara shigowa,yana ta rok'ona yana had'ani da girman Allah idan na ga messages d'insa na yi hak'uri na d'auki wayarsa muyi magana yana cikin tashin hankali,ko gama karanta sak'onsa ban yi ba kiransa ya fara shigowa sanda nayi murmushi na d'auka,ina jinsa yayi ajiyar zuciya,kafin yace "me yasa za kiyi min haka?" Nace "ban gane me yasa zan yi maka haka ba?" Yayi ajiyar numfashi yace "kin san dai babu yadda za'ayi na aureku ku biyu ko? Me yasa tun farko baki nuna min kanki ba sai yanzu?" Kai tsaye nace "kamawa yayi na bayyana maka kaina yanzun ma" yace "kamar ya?" Nace "kamar dai yadda kaji" yace "but me yasa tun farko baki yi haka ba sai yanzu?" Nace "ko yanzun ma ji nayi bazan iya hak'ura na bar mata kai ba,na yi duk k'ok'arin da zan iya,na ganin na bar mata kai amma hakan bai yuwu ba,idan maganar soyayya ne ni ka fara sani kafin ta,ka ga kenan ko da cewa aka yi ka zab'a tsakanin ni ko ita,ni za ka d'auka because i'm ur first love.." Tsawa yayi min yace "wannan maganar banza kike yi" nace "me yasa kake zaton haka?" Yace "saboda tun farko na so ki,na so ki nuna min kanki kika k'i" ganin yana neman kaucewa dahga saiti,na sanyaya muryanta cike da kissa nace "ai ko yanzun ma baka tsaya ka fahimci dalilin da yasa nayi haka ba" yace "dalilin mene ne kike da shi?" Ganin ya fara sakkowa yasa nayi amfani da wannan damar na sanar masa kaf abunda ya faru,ya yi shiru yana saurarona har na gama,sanda ya sauke wani irin ajiyar zuciya kafin yace "yanzu ya za ayi kenan?" Kai tsaye nace "ka hak'ura da maganarta" yace "bazai yuwu ba" nace "idan kana ganin bazai yuwu ba,shi kenan amma duk abunda ya faru kada ka zargi kowa ka zargi kanka" yace "me za kiyi?" Nace "abunda zan yi ba damuwarka bane" yace "alright! Ko me za kiyi ina so ki ba ni lokaci nayi tunani" nace "babu lokacin da zan iya ba ka,because komai zai iya faruwa,ciki kuwa har da canja ra'ayi" da yaji na ce haka sai yace "yanzu ki fad'amin yadda kike so ayi" nace "ni abu d'aya kawai nake so" yace "whats it?" Nace "ka fasa aurenta ka aure ni" yace "bazai yuwu ba" nace "me zai hanasa yuwuwa?" Yace "i love her.. And u too" Nace "idan dukan mu kana son mu,yaya za'ayi kenan?" Yace "dole zan auri d'aya a cikinku na hak'ura da d'aya because bazai yuwu na had'a ku duka ba" nace "idan har za ka iya auren d'aya daga cikinmu,me yasa baza ka aure ni ba ita ka hak'ura da ita?" Yayi shiru bai ce komai ba,nace "well,duk abunda zai faru ni dai kawai ka rabu da ita ka dawo gare ni,amma kuma ba na son ta san muna tare,ba na son ta san komai tsakaninmu har zuwa nan da wani d'an lokaci.." Yace "alright!" Muka yi sallama da shi akan bazai sanar miki ba,yayin da a zuciyata na ci alwashi kamar yadda bhai ya nuna bazai iya sadaukar da soyayyarsa gare ni ba,nima ba zan yi sacrificing soyayyata ma ke ba... Duk abunda ya faru daga nan har zuwa neman auren da aka fasa yinsa dake akayi da ni,ni na tsara masa yadda nake so,kuma haka ya bi saboda na fad'a masa idan har yace bai amince ba lallai zan je har gida na sanarma mahaifiyarsa duk abunda yake faruwa,zan ce ni budurwarsa ce ya yi alk'awari zai aure ni,sai da ya ga na aminta da shi ya yaudare ni,bayan ya ci moriyar ganga yace bazai iya aurena ba saboda wasu dalilai,sanda nayi masa barazana saboda sanin halin mahaifiyarsa za ta uya yin komai sannan ya yarda,muka tsara komai kamar yadda kika ga ya faru.. Wannan shi ne abunda ya faru a tak'aice.." Wani dogon numfashi Ismat ta sauke tana gyad'a kai fuskarta d'auke da wani irin murmushi mai tattare da sukuni,ko kad'an Badriyah bata yi tunanin ganin irin yanayin a fuskarta ba da take ba ta labarin yadda al'amura suka kasance,amma ga mamakinta sai taga har wani lumshe idanu Ismat d'in ke yi tana shafa cikin da take d'auke da shi,da wani irin sanyayyar murya tana bud'a idanunta ta kalli Badriyah tace "thank u.." Badriyah ta ware idanu tana kallonta with suspicion,Ismat ta ja numfashi a hankali tace "ba don kin yi haka ba tabbas nima da ban samu miji irin wanda nake tare da shi ba,ba don kin yi haka ba da ban sake sanin halin mutane ba,in fact da ba kiyi haka ba,tabbas ni kaina da ban san meme ne *SO* ba,sannan da ban san mene ne abunda zuciyata take *SO* ba" da wani irin yanayi Badriyah tace "kamar ya?" Ismat tace "na tabbata abunda ya faru dama Allah ya rubuta zai faru,sannan duk wanda kika gani akwai da wanda zai rayu,tsakanin ni da ke babu mai auren mijin wata,so kinga da kika yi haka,nima sai ga shi Allah ya kawo min mijina cikin sauk'i,ba tare da b'ata lokaci ba,sannan a dalilin ki kinga na samu ilimi da yawa akan rayuwar duniya da halayyan mutane,ko wannan ma kad'ai ya isa yasa na kasa jin haushin abunda kika yi,and at last kuma i find my real love-lock.. Which is my *FAVORITE* kinga ke ya kamata ace na yiwa godiya,saboda kin had'a ni da abu mafi tsada,wanda a kullum na kallesa nake jin farin cikin kasancewa da shi" ajiyar zuciya Badriyah tayi tana sakin murmushi tace "but.." Da sauri Ismat tace "babu wani abu da zaisa na ci gaba da rik'e laifin da kika yi min,ko dan soyayya da farin cikin da ke ce musabbabinsa,zuwa yanzun kam ya kamata ace mun manta da komai.. Allah ya k'addara haka sai ya faru,sai dai kuma mu kiyaye faruwarsa a gaba." Cike da gamsuwa Badriyah ta gyad'a kai tace "haka ne,thank u a lot dear,da kika fahumcie ni,kika kuma yafe min" Ismat ta girgiza kai tace "u don't need to thank me,ni ya kamata na gode miki" Badriyah tayi murmushi,suka dunga hira da juna irin wanda suka jima basu yi ba,sanda Badriyah ta kula da lokaci tace "well,ya kamata ace na tafi.. Hiran nan namu na san ba k'arewa zai yi ba idan muka ci gaba" Ismat tayi murmushi tace "sure!" Suka tashi tare tana k'ok'arin d'aukar Farhan da ya jima da yin bacci,da sauri Badriyah ta zaro ido tace "ki rufa min asiri,kada ki ja min wani laifin a gurin mijinki.." Ismat tayi murmushi tace "wane irin laifi kuma?" Sanda ta fara waigawa to make sure babu wanda yaji abunda za tace da muryar rad'a though ta san ba ya gidan tace "kina so ki ce min kin manta ranar da nace masa *D'AN DAUDU* ne? Ai na san ya ji,ko lokacin ma yadda yace min na bar gurin ya tabbatar min ya ji" wani dariya Ismat ta kyalkyale da shi,dan baza ta tab'a mantawa da yadda suka baro gidan Mami babu shiri ba,Badriyah tayi murmushi tace "to dear.. Sai mun yi waya? Bak'o zai yi halinsa.. Allah sa cikin satin nan ki haife cikin nan ki huta" Ismat tace "ameen dear.. Ni kaina addu'ar da nake yi kenan,nauyin cikin nan ya ishe ni" Badriyah tayi murmushi ta d'auki Farhan tasa shi kafad'a suka fito suna hira,sanda suka isa parking space suka sake tsayawa bakin mota kawai sai suka ci gaba da hira,suka sake d'aukan wasu mintunan a nan ma sun kasa hak'ura,ana cikin haka motar Aadil ya shigo gidan,tun daga nesa yake kallonsu har ya k'arasa carline d'in yayi parking,ya fito suka gaisa da Badriyah,ya d'an kalli Ismat da idanunta itama yake kansa tana sakin masa kayataccen murmushi,Badriyah tayi saurin bud'e mota ta shiga ta kwantar da Farhan a seat d'in gefen driver,kafin ta d'ago ta kalli Ismat da hankalinta yayi kansa ganin ya fara tafiya tace "well! Dear sai munyi waya" Ismat tace "alright! Ki gaida min kowa" Badriyah ta amsa ta yiwa motar key,suka d'agawa juna hannu,then Badriyah ta bar gidan. Tana tafiya Ismat ta juyo ta hangosa tsaye balcony,ta dunga tahowa a hankali har ta k'arasa inda yake,da sauri ya rik'eta ganin yadda take tafiya da kyar yace "waye yace ki fito yanzu?" Ta kalleshi tace "rakota kawai nayi" yace "me yasa baki yi zamanki ba tunda ta ga halin da kike ciki ai za tayi miki uzuri,ko kina son haifa min yaro/yarinya a hanya ne?" B'ata rai tayi tana kallonsa har sannan tace "ni babu ruwanka da abunda zai faru da ni ko?" Yace "inji waye ya fad'a maki haka? Ni zan fi kowa damuwa ma da abunda zai same ki" ta yamutsa fuska tace "ka dai fad'a ne kawai,amma ai yanzun nan kace kada na haifa maka yara a hanya" lumshe idanuwa yayi yace "Ohh! I'm sorry tou! Muje ki huta na ga kina sauke numfashi da kyar" tace "d'an tafiyar da nayi ne fa kawai" yace "ba kawai bane madam,let's go inside.." Yana rik'e da ita suka fara tafiya ko me ta tuna,lokaci d'aya kawai yaga ta fashe da dariya,yayi saurin kallonta yana d'age gira yace "what's this?" Tace "ka san me ya faru?" Yace "sai kin fad'a" tace "ranar da muka dawo nan gidan.." Yayi squeezing fuskarsa ya tsaya da tafiyar yana kallonta yace "aka yi me?" Tace "nima tambayarka nake son yi,wai ka ji maganar da Badriyah ta fad'a ne lokacin?" Yace "wane magana?" Tace "A'ahh! Nima fa tambayarka nake" yace "nima ai tambayarki nayi" dariya ta kyalkyale da shi tace "da tace maka *'DAN DAUDU.."* Wani murmushi yayi yace "saboda gulma da baki tambayar ba sai yau?" Tana dariya har sannan tace "itace ta tuna min fa" wani murmushi yayi yace "cewa za kiyi gulma ta kuka yi da bana nan!" Dariya tayi ta girgiza masa kai tace "mu bamu yi gulmar ka ba,kawai dai maganar ne tazo lokacin" ya gyad'a kai yace "tunda ya zo a lokacin nan kuwa,yau za ki gane kuskuren ki" zaro idanu tayi tace "ni me nayi?" Yace "Ohoo! Sai ki fara tambayar kanki" dariya ta ci gaba da yi,ta d'auka wasa yake yi da yace haka,ya rabu da ita bai ce mata komai ba,sai da ya bari sun shiga bedroom ya kulle k'ofar yana cire kayansa yace "wane suna kika tambaya?" Ta kalleshi da sauri tace "yaushe?" Yace "yanzu kafin mu shigo" tayi murmushi tace "ai bani na fad'a ba" ya matso inda take daga shi sai boxers yace "ni kuma a bakin wa naji?" Tace "a bakina mana" yana mata wani kallo yace "me kika ce tou?" Ta marairaice tace "nifa tambaya kawai nayi,amma ai ba ni na fad'a ba" yace "idan ba ke kika fad'a ba,ni a gurin wa naji?" Ta tsaya kallonsa,ya d'aga mata gira yace "i'm asking" baya tayi da sauri ganin yana k'ok'arin rik'eta,yayi murmushi yace "no! Stay here!" Kai ta girgiza masa a tsorace tace "nifa ban ce komai ba" yace "idan baki ce ba ai kin iya tambaya right?" Tace "but.." Yace "but what? Ai tunda kika maimaita,yau sai na nuna miki ba ni da alak'a da sunan.." Yana fad'an haka ya k'araso inda take fuskarsa d'auke da wani irin murmushin mugunta ya tsaya a gabanta ya rik'e waistband d'inta,a hankali ya sunkuyo ya had'a forehead d'insu,tayi saurin kulle idanunta a tsorace tace "i'm sorry! Ni ba na jin dad'i yau" idanunsa ya lumshe yana shak'ar k'amshinta da ya fara driving nasa crazy yace "ko dai haihuwan ne?" Ta d'aga shoulders tace "i don't know" yayi murmushi da wani irin murya yace "tunda baki sani ba,yanzu zan kirawosa da kaina" bud'a idanu tayi saurin yi ta kallesa,yayi murmushi yace "yeah! Ko bakya so ki haihu da wuri?" A sanyaye tace "ina so" yace "Oyah! Muje gado to,yanzun za kiga haihuwa ya zo" bud'a idanu tayi sai kuma tayi murmushi tace "a'a na yafe" saurin kallonta yayi yana b'ata rai yace "ni ban yafe ba,muje ki san yadda za kiyi da ni,and bana son wayo,all i want is to have u,yau digging naki nake son yi,har sai na kira miki haihuwan nan ya zo.." Dariya ta fara yi,yace "ki daina dariya fa,da gaske nake yi" ta gyad'a kai tace "na san da gaske kake yi ai" yace "Oyah! Muje ki bani tou" mak'ale kafad'a tayi a shagwab'e take kallonsa tace "yanzu idan nace kayi having d'ina sai kayi?" Yace "why not? Abunda nake nema na samu sai nace a'a?" Dariya tayi har lokacin bata gama yarda zai yi ba,tace "alright!" Da sauri yace "kin yarda?" Cikin wasa ta gyad'a masa kai a tunaninta shima wasan yake mata,ya matso sosai yana kallonta yace "kin yarda?" Ta sake d'aga masa kai,yayi murmushi yace "lallai kuwa yau kin kirawa kanki ruwa.." Yana fad'an haka ya sunkuya ya had'e bakinsu,abunda bata tab'a tsammani ba,shi ta jiyo yana k'ok'arin yi,da sauri ta fara k'ok'arin k'wacewa,ya rik'eta sosai yana kokawa da numfashinsa yace "ke kika ce nayi" a wahale tace "ai ka san bazan iya ba" yace "za ki iya,ki daure please.." A hakan tana masa shagwab'a sai da ya tabbatar ya samawa kansa nutsuwa,ya kwanta gefenta yana sauke numfashi,kamar jira ciwon yake ya gama,wani irin azababben ciwon mara ya fara mata nocking,tun tana jinsa kad'an² tana iya daurewa,har bata san lokacin da ta fashe da kuka ba,yayi saurin d'agowa a rikice yana d'agota yace "what's this?" Cikin kuka tace "ai dama sai da nace maka wasa nake yi ka dage sai da kayi" kamar zai yi dariya sanda take maganar,ganin hawaye a idanunta yasa shi dannewa yace "yaya kike ji yanzu?" A tsiwace tace "duk ma yadda nake ji ai ka fi kowa sani" wannan karon kam sai da ya murmusa yace "please! Ki yi hak'uri ki sanar min yadda kike ji" kuka ta sake fashewa da shi tana tallafe mararta,wanda zuwa lokacin take ji kamar komaima na cikinta zai zazzago,da sauri ta sauka k'asa ta durk'usa kan guiwoyinta,saukowa yayi shima ya d'agota yana girgiza mata kai ya fara share mata hawaye cike da tausayi yace "be strong! Ki daina kuka haka,addu'ah za kiyi kinji?" Ta gyad'a masa kai da sauri,ya juya da sauri ya d'auki boxers d'insa yasa then ya dawo da sauri ya d'auketa,cike da rarrashi yana kallonta yace "za ki haihu yanzu in sha Allah.." Ya fita da ita daga d'akin da sauri..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _No problem in ur life is here to stay forever. Everything passes with time,just like ur happy days were driven into the past,all ur sorrows also will soon disappear and make way for new happy moments to seem in.._ 5⃣4⃣ Wani bedroom da bata tab'a ganin ya bud'e ba,itama tunda take zaune gidan bata tab'a damuwa da sanin mene a ciki ba,ya bud'e yana kallonta cike da tausayi yake mata sannu,suna shiga ya sauketa a hankali ya k'arasa da sauri ya fara bud'e white yard d'in da aka yi covering komai na gurin,cikin k'ank'anin lokaci d'akin ya dawo kamar na hospital babu abunda babu cikinsa,ya sake dawowa inda ya barta ya d'auketa ya d'ora saman gadon,ya gyara mata kwanciya yana kallonta yana mata sannu,ita kam banda juya kai babu abunda take yi tsabar ciwon da take ji da bata tab'a tsintar kanta cikin irinsa ba,addu'ah kuwa tunda yace ita za tayi duk wanda yazo bakinta cafkewa take,babu ruwanta da tantancewa,duk abunda ya dace yayi mata na ganin ta sauka lafiya shi yake yi,ya jajirce yasa ma kansa jarumta,shi kad'ansa yake komai ba tare da ya damu da naiman taimakon kowa ba,yana aikin yana addu'ar Allah ya sauketa lafiya tare da k'ara nemawa kansa nutsuwa gudun kada a samu matsala,kamar yadda ya nemi taimakon ubangiji,Allah'n ya ji rok'onsa ba tare da b'ata lokaci ba kan Baby ya fara tahowa because ko sanda suka shigo d'akin ma tana matakin k'arshe,yayi sauri ya isa gurin da taimakonsa baby'n ya k'arasa fitowa,cikin hukuncin Allah baby'n yana gama fitowa mabiyiyan ma ya biyosa,a wani irin wahalce Ismat ta koma ta kwanta ta fara sauke numfashi idanuwanta a kulle tana jin baby'n sai tsala kuka yake,sanda ya fara yanke cibiyan yasa cliff ya mak'ale ya matsa kusa da ita ya d'ora mata shi a saman k'irjinta,tayi saurin bud'a idanuwanta a wahalce ta kallesa,yayi mata sanyayyan murmushinsa ya goge mata gumi,a hankali da wani irin murya yace "let me help u.." Murmushin ta mayar masa ba tare da ta yi magana ba,yace "za ki iya jurewa na rage miki jinin?" Ta bud'a idanu ta kasa masa magana,yace "akwai ciwo but idan anyi shi kenan baza ki jima ba jinin zai d'auke" ta langab'ar da kai,ya sunkuya dai² forehead d'inta yayi kissing yace "Allah maku albarka,ya raya mana abunda muka samu" tayi ajiyar zuciya,maganarta a sanyaye tace "ameen.." Sanda yake rage mata jinin,runtse idanunta kawai ta iya yi saboda azabar da take ji,a hakan ta daure duk saboda abunda yace mata har ya gama,then ya d'auko cotton da olive oil ya dawo kusa da ita ya d'auki baby'n da yake kuka ya dunga goge masa jikinsa,ya gama ya d'auko towel ya nad'e sa a ciki,ya kwantar da shi a gefenta,da sauri² ya juya ya shiga toilet ya had'a ruwa ya dawo,tana daga kwancen take kallonsa yadda yake komai da nutsuwarsa abun ya matuk'ar ba-ta mamaki,bata tab'a zaton haka zai faru ba,she thought ko da irin d'an rikicewar nan zai yi kamar yadda wasu DR's keyi idan matansu ba su da lafiya,amma shi ta-ga sab'anin haka,sanda mamakinsa ya cikata ta bud'e baki da kyar tace "wai naga kai kad'ai kake komai! Ba ka buk'atar taimako ne?" Yayi mata murmushi yace "help? A gurin wa?" Tace "ko maids baza ka kira ba su taimaka maka da wani abun?" Yace "abunda ya shafeni zan kira wasu maids?" Tace "amma za su taimaka ma" ya tab'e baki yace "i just don't want" ta bud'e baki za ta sake magana ya k'araso inda take yana mata wani kallo yace "will u help and keep ur mouth shut please?" Ta langab'ar da kai kamar za tayi kuka,ya harareta kad'an yace "get up madam" a shagwab'e tace "bazan iya ba" ya kalleta yace "wasa kike yi" tace "a'a da gaske nake yi" wani murmushi yayi yana k'ureta da kallo yace "kina son ba ni wahala dai" ta kallesa a shagwab'e tace "nima ai ka ba-ni,ka sani haihuwa ban shirya ba" yayi murmushi ya taimaka mata ta zauna,yana kallonta yace "and so?" Wani kallo tayi masa ta k'i cewa komai,yana kallonta har sannan da wani cool voice yace "get up muje na miki wanka" saurin kallonsa tayi tace "kai ne za ka min wankan?" Ya d'aga gira yace "Uhn!" Tayi murmushi tace "wasa kake yi ko?" Yace "haka kika d'auka?" Ta gyad'a masa kai,yayi murmushi yace "alright!" Bai sake cewa komai ba daga haka,ya d'auketa suka nufi hanyar bathroom,sanda ya shigar da ita ya sata cikin tube tayi saurin kallonsa za tayi magana,yace "will u keep ur mouth shut? Kin san ba na son surutu" tayi rau² da idanu ta dunga kallonsa har ya gama wanketa,tana jiyo sanda baby'n ya fara wani irin kuka mai ban tausayi muryarsa har ya fara dashewa ta kalleshi da sauri,bai wani damu ba yace "stay still kada ki fito" ta gyad'a masa kai sai kallon hanyar fita take,ya juya zai fita tace "but he's weeping!" Waigowa yayi ya zuba mata idanunsa yace "Uhn?" Tayi shiru,ba tare da ya sake cewa komai ba ya sa kai ya fita,bai wani jima ba sosai ya dawo da sabon pant da pack d'in always,ta kalleshi da sauri lokacin za ta karb'a yayi mata wani kallo da yasa ta janye hannunta,tana tsaye tana kallonsa ya bud'e pad d'in ya ciro d'aya yasa a jikin pant d'in then ya k'araso kusa da ita sosai yace "Uhn!" Bata jira ya k'arasa fad'a ba ta d'aga k'afarta a hankali yasa mata pant d'in,ya gyara mata zamansa a jikinta ya d'aura mata towel,sai da ya kalleta kafin ya d'aukota,ita kanta Ismat kallonsa ta dunga yi ta kasa magana,gaba d'aya mamakinsa take yi komai yayi kuma k'ara burgeta yake yi,ya san ta kan kula da mace,komai ya iya babu ruwansa da jin kyankyami,sab'anin wasu mazan da ko menses mace take yi lokacin za su k'auracewa kwanciya da ita,baza su sake cin abincinta ba,komai tayi kuma bata iya ba sun yi ta hantararta kenan har ta gama,a hankali wasu irin hawaye suka cika mata idanu bata san sanda ta rungumesa ba ta fashe da kuka,ya rungumeta shima yana sakin k'ayataccen murmushinsa,da muryar kuka sanda takai bakinta dai² kunnensa tace "thank u.." Ta manna masa wani irin deep kiss a cheek d'insa,ya sauketa a hankali yana mata wani kallo mai cike da ma'anoni da sak'onni masu girma ba tare da ya yi magana ba ya juya yace "wait a minute.. I'll be back" ta gyad'a masa kai da sauri kafin ta zauna a hankali tana kallonsa ya juya ya d'auki baby'n ya shiga bathroom da shi,tayi shiru tana kallon ikon Allah,sanda yake masa wanka kukansa duk ya cika d'akin,ta dunga kallon hanyar bathroom d'in har ya fito da shi cikin wani tattausan baby towel ya nufo inda take yana mata murmushi,ta zaro idanu da sauri bata san lokacin da tace "wai komai ka iya?" Ya d'aga mata shoulders yace "i don't know" ta b'ata fuska tana kallonsa kamar za tayi kuka,yayi mata murmushi yace "Noo! Don't cry!" Ta zuba masa idanu har ya k'araso inda take ya zauna kad'an a gefenta rik'e da baby'n yana kallonsa fuskarsa d'auke da wani irin murmushi,a hankali ta matso jikinsa ta kwantar da kanta jikin shoulder d'insa ta sa hannuwanta ta zagayesa da su,tana lumshe idanunta ta furta "thank u.." Yace "u don't need to thanked me,hazaa wajibiy.." Ta langab'ar da kai tana kallonsa,ya d'aga mata gira ganin kamar tana son cewa wani abu yace "Uhn!" Idanunta suka fara cikowa da hawaye da muryar kuka tace "ban san me zan ce da ubangiji ba,ta ina ya kamata na gode masa? Wane irin kalmomi ya dace nayi amfani da su na gode masa? Ban sani ba! Ya azurta ni da miji irin wanda ban tab'a mafarkin samu ba,sannan a yau cikin hukuncinsa ya k'addara na kasance uwa.." Shiru tayi saboda kukan da ya fara neman kwace mata,shi kuwa gogan murmushi kawai yake dokawa yana yiwa baby'n addu'ah,sanda ya gama da wani irin cool voice yace "abu d'aya za kiyi" tayi saurin d'agowa ta kalleshi,yace "no matter what! Ki kasance mai tsananin biyayya ga dokokinsa,abunda ya hana aikatawa ki nisance shi,abunda yayi umarni ki yi biyayya,sai kiga kin samu sakamakon da ya zarta wanda kike tunani" ta gyad'a masa kai da sauri tana goge hawayenta,yayi murmushi ya rik'ota sosai yayi kissing forehead d'inta,knocking d'in da akayi yasa shi mik'a mata baby'n ya tashi da sauri,ta bishi da kallo har ya bud'e k'ofar kafin ta mayar da hankalinta kan baby'n dake rungume jikinta ta zuba masa idanu tana kallo,wani irin k'aunarsa da tausayinsa suka dunga ratsata,ta d'agosa a hankali tayi kissing tiny baby pink lips d'insa irin nata tana sakin murmushi,yana juyowa idanunsa suka sauka kansu yayi murmushi ya k'araso yana janye da trolley,sanda ya had'a mata wani irin thick tea,ya zauna da kansa ya dunga ba ta sai da ta shanye kafin yace "Oyah! Feed him" ta gyad'a masa kai a hankali,yadda k'irjinta suka cika suna zuba har sun fara b'ata towel d'in,ta sauke towel d'in kad'an ta fara kokawar yadda za tayi feeding d'insa,ya zubawa k'irjinta idanu yana tunani,underneath ya dunga godewa Allah bisa irin baiwar da yayi masa da nutsatstsiyar mace,wacce surutu da shirme irin na wasu matan baya cikin d'abi'unta,and then uwa uba tsarin halittarta komai dai² ita babu abunda yayi mata yawa,yana can duniyar tunani bai san me ya faru ba sai ihunta ya jiyo,yayi saurin kallonta yace "what?" Yaga sai yarfe hannu take tana jan baki kamar ta ci yaji,ya zuba mata idanu ya rik'eta yace "what happened?" Idanunta a kulle tace "zafi" ya d'aga gira yace "where?" Da hannu ta nuna masa breast d'inta dake leaking,ya zaro idanu yace "shi kikema raki? Haihuwa bai baki wahala ba sai wannan?" Ta bud'a idanu da sauri kamar za ta yi kuka tace "da zafi fa" ya gyad'a mata kai yace "ai dama kin san dole za kiji haka idan ya fara sha" idanuwanta suka yi rau² da sauri yace "hold it madam! Let's see" ya kai hannu ya d'ago guda d'aya ya zubawa water marks d'in dake leaking idanunsa,shi kansa baby'n kamar za ta yar da shi yace "give me the baby" ta mik'a masa,ya karb'esa da sauri ganin irin kukan da yake yana tura hannuwa a baki kamar zai ci babu,sanda ya gyara masa kwanciya a jikinta yace "hold him" ta rik'esa securely,sanda ya fara murza breast d'in ta lumshe idanunta tana jin touching d'in kafin ya saka masa teat d'in a baki,runtse idanu tayi sanda ya ja ta saki marayan ihu,yayi saurin rungumesu ganin yadda take yi yana hura mata iska a kunne,ta lafe a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya har yasha ya k'oshi,sai da ya saki da kansa sannan ya karb'esa yasa shi a saman shoulder d'insa a hankali yake shafa bayansa,tayi luf a jikinsa itama har sannan bata bud'e idanunta ba,sanda yayi gyatsa ya saukesa,ya lek'a fuskarta kad'an yace "let's go and have some rest" har bacci ya fara d'aukarta ta bud'a idanu da kyar ta fara sauka daga gadon,ya tashi yana d'auke da baby'n suka fito,suna shiga bedroom tayi hanyar bed ta fara k'ok'arin kwanciya da sauri ya kalleta ya rik'eta yace "a haka za ki kwanta?" Ta kalleshi kamar za tayi kuka tace "leave me please!" Ya bud'a idanu yana kallonta ganin kamar da fad'a tayi maganar ya rabu da ita,ta haye gadon ta kwanta daga ita sai towel da pant,ya gyad'a kai ya wuce ya kwantar da baby'n ya fita,wani bedroom dake opposite da wanda suke ciki ya bud'e ya shiga,ya kunna fitilun d'akin a hankali ya fara takawa,decoration d'in d'akin da komai was superb,yayi masifar kyau an tsara komai yadda ya dace,gado da press duka na yara abun gwanin burgewa,manyan teddy's da kayan wasa a shirye kamar za'a bud'e shop,sanda ya k'arasa jikin press d'in ya bud'e ya d'auko wasu baby set na kayan sanyi da pampers ya fito,yana shiga d'akin bai bi ta kanta ba ya wuce ya d'auki baby'n ya shiryasa,then ya kwantar da shi gefenta ya rufe su ya fita,downstairs ya nufa sanda ya bawa maids umarnin gyara d'akin da abubuwan da ya b'ata kafin ya dawo ya shiga bathroom yayi taking shower,ya fito sai k'amshin shower gel yake,ya wuce ya d'auki pyjamas d'insa ya shirya,yana gamawa ya d'auki pray mat ya shimfid'a ya kabbara sallah,ya jima yana godiya ga Allah bisa kyautar da yayi masa,kafin ya idar ya dawo bayanta ya kwanta ya rungumeta. Da asubah ko da ya tashi bai tasheta ba,bayan ya idar da sallah ya zauna yana addu'o'insa har wajen 7am sannan ya tashi ya shiga bathroom ya had'a mata ruwan wanka then ya dawo ya fara tashinta,da kyar ta bud'a idanunta tana kallonsa tayi fuskar kuka,yace "hold it madam! Ban ce kiyi min kuka ba" ta zumb'uro masa baki tace "kawai ina bacci sai ka tashe ni" yace "yeah! Wanka za kiyi" kamar za tayi kuka tace "kuma wanka tun yanzu?" Yace "Uhn!" Ta bud'a idanunta ta kalleshi tace "ka bari har na tashi da kaina mana" yace "ank'i a bari d'in,sauka muje kafin ya tashi" da kyar ta sauke k'afafunta daga gadon sai kumburi take tana tashi towel d'in ya zame ya fad'i,ya kalleta da sauri itama ta kalleshi,ya zubawa k'irjinta idanu tsabar yadda suke fizgarsa he don't know when ya kai hannunsa ya shafo su,ya fara sauke ajiyar zuciya a hankali yana lumshe idanunsa,ta turo baki ganin yana matsowa da sauri ta ture hannunsa ta tsuguna ta d'auki towel d'inta bata kula shi ba ta wuce hanyar bathroom tana zumb'ura baki,da karfi ya sauke wani irin ajiyar zuciya ya tab'e baki ya biyo bayanta,tana ganin ya shigo cikin toilet d'in ta bud'e idanu tana kallonsa tace "wanka fa zanyi ka shigo" yace "waye yace kiyi?" Ta tsaya kallonsa da rashin fahimta,ya k'arasa kusa da ita ya zare towel d'in yayi k'asa da pant d'inta,gaba d'aya ta k'ame a tsaye tana jinsa yace "sai na ce ki cire?" Ta d'aga k'afarta da sauri,ya zare pant d'in ya cire pad d'in ya nad'e ya ajiye,tana tsaye ya wanke pant d'in ya shanya,ya juyo ya kalleta ganin irin kallon da take masa ya d'aga mata gira yace "me kike kallo?" Ta kasa ba shi amsa,ya k'araso inda take ya riko hannunta ya kaita gaban tube d'in yace "Oyah! Shiga muje" yauma d'in kamar da dare shi yayi mata komai sanda suka fito ya shafa mata mai ya d'auko mata kaya riga da zani na wani red d'in atamfa tasa,ya zaunar da ita gefen bed ya juya ya fita,bai jima ba sosai ya dawo da lafiyayyen breakfast,ya k'araso da trolley d'in gabanta ya janyo kujera ya zauna,da kansa ya ciyar da ita sai da tace masa ta k'oshi kafin ya kyaleta ya fita da kayan,da ya dawo ya ganta jingine da gado idanunta a lumshe hawaye suna sakkowa fuskarta,ya k'arasa ya zauna kusa da ita a hankali da wani sanyayyan murya yace "hala akwai abunda na kasa yi miki?" Ta girgiza kai bata bud'e idanunta ba ta fashe da kuka,da sauri ta fad'a jikinsa ta rungumesa,ya rik'eta da sauri yana b'ata rai yace "kukan me kike yi?" Ta girgiza masa kai ta kasa magana,yayi cupping fuskarta ya zuba mata idanunsa yace "open ur eyes" bud'ewa tayi saurin yi,yana kallon cikin idanunta yace "oyah! Tell me what's ur problem?" Ta girgiza masa kai,yace "nothing?" Ta gyad'a masa kai,yace "Mmm! What really makes u cry da safiyar nan?" Da muryar kuka tace "kai ne" ya zaro gray idanunsa yace "ni?" Ta gyad'a masa kai da sauri,yace "ni da kaina nasa ki kuka?" Ta sake gyad'a masa kai,ya gyad'a kai yace "lallai na ci ayi min hukunci tunda na sa kika yi min asarar precious hawayen nan" ta girgiza masa kai alamun a'a,yace "ba sai an hukunta ni ba?" Ta gyad'a masa kai da sauri,yayi murmushi da wani irin sanyayyan murya yace "im sorry.. Kin hak'ura ko?" Tayi nodding kanta,ya lumshe idanunsa a hankali ya kai bakinsa dai² idonta na dama,ta lumshe idanunta da sauri,sanda ya tsotse hawayen ya mayar da bakinsa idonta na hagu shima ya shanye,ya d'ago yana kallon yadda ta kulle idanunta,ya sauke idanunsa akan lips d'inta da suke nan wasu irin baby pink sai d'aukar idanu suke suna k'ara fizgarsa yaji idan bai kissing d'insu ba bazai samu nutsuwa ba,a hankali ya kai lips d'insa kansu yayi sucking,sanda ya janye yana sauke ajiyar zuciya muryarsa a d'an dashe yace "good morning humsafar.." Tana jin ya ce haka bata san sanda tayi murmushi ba,ta rungumesa tsam da siririyar muryarta tace "morning,how are u my favorite?" Ya bud'a idanu da sauri ya kalleta,ta d'aga masa gira kamar yadda yake yi idan bai son yin magana,yayi murmushi yana kallonta yace "repeat please" tana kallon idanunsa da wani muryar kissa tace *"FAVORITE.."* Yayi murmushi ya matso da fuskarsa dai² nata,tana jin saukar numfashinsa ta d'aga idanu tana kallonsa,shima d'in kallonta yake sanda ya kai bakinsa saman nata ya had'e su,suka sauke ajiyar zuciya tare ta zagaya hannuwanta ta tallafe backhead d'insa giving him more access to her lips. K'arar da wayarta yayi ya dawo da su,ya saketa da kyar ya kifa fuskarsa a k'irjinta ya dunga sauke ajiyar zuciya,ta kai hannunta ta d'auko wayar,tana dubawa taga bhai ta yi mamaki da ta d'aga kai ta kalli agogo,tayi murmushi dai ta d'auka,daga gefen Barraq sanda tayi masa sallama ya amsa,a hanzarce da wani murya yace "kina lafiya kuwa kid sis? Jikina ya bani kamar akwai abunda yake faruwa" tayi murmushi tana kallon Aadil dake kwance jikinta idanunsa a rufe ta gyad'a kai tace "sure bhai lafiya lou muke" yayi ajiyar zuciya yace "Alhamdulillah! Hankalina ya d'an kwanta yanzun" kafin ya sake magana tace "and... Bhai u gotta new baby.." Ya bud'a idanu da sauri yace "when? Kuma daga gurin wa?" Tayi dariya tace "da dare ne" yana jin ta fad'i haka ya fahimci abunda take nufi ya sakin wani murmushi yace "so u give birth?" Tace "ehh" a kunyace tana rufe idanu,ya gyad'a kai da wani irin farin ciki kwance a fuskarsa gaba d'aya yaji ya rasa me zai sake cewa,da kyar ya iya tattara words d'in ya furta "maa sha Allah! Let me inform Mom first.. Sai na zo" tayi murmushi bata ce komai ba,ya fara katse kiran,ta bud'a idanunta tana sakin murmushi,a hankali ta lek'a fuskarsa sanda ta fahimci kamar bacci ya fara d'aukansa,tayi murmushi ta san jiya bai samu yayi bacci ba sosai,ta sa wayarta a silent to avoid waking him then ta kunna network,tana yin online ta fara ganin sak'onnin Badriyah da tace tana ta kiranta jiya bata d'auka ba hope lafiya,dama ta kira ne ta fad'a mata ta koma gida lafiya,tayi murmushi ta amsa mata a nan ta sanar mata maganar haihuwarta,ta shiga group d'insu ta tarar da Madeeha,tace "hey girl! Na haihu fa" Madeeha ta fara mata dariya ta k'i cewa komai because kusan kullum sai ta tsokane su tace ta haihu,da taga bata kulata ba sai dariyar da take yi tace "hey! Me ya baki dariya?" Madeeha tace "na ji kince kin haihu,idan kiran haihuwar kike Allah kawo miki ita a kusa,and za mu taya ki" zaro idanu Ismat tayi tace "Ohh! Baki yarda ba?" Madeeha tace "ya za'ayi na yarda dama ai kin saba cewa kin haihu,and kada ki manta jiya muka zo" Ismat tayi murmushi tace "so kina da ja kenan?" Madeeha tace "Yeahh!" Wani murmushi Ismat tayi tace "me zanyi ya tabbatar miki da gaske nake?" Madeeha tace "no! Ba sai kin wahalar da kanki ba" Ismat tayi dariya ta juya gefen baby'n tayi snapping masa pictures ta tura musu,Madeeha na ganin pic d'in ta mik'e zaune tace "please! Mar'at akhiiy da gaske kike ko wasa?" Ismat tayi dariya tace "sai kin zo za ki tabbatar" tana fad'an haka tayi offline,Madeeha na ganin ta sauka ta fara kiranta,tana kallon wayar tak'i d'auka because ba ta son tayi abunda zai tashesa. Around 9am Madeeha sun fito za suje gurin Mami saboda musun da suke yi kan maganar haihuwar Ismat d'in,suka tarar da ita tana shirin fita Madeeha tace "Mami wai mar'at akhiiy ce tace ta haihu!" Naina tace "Mami na fad'a mata da haske ne wannan karon,har fa pictures d'in baby'n ta turo" Mami dake sakin murmushi tana kallonsu tace "hala sai yanzu kuka sani?" Suka tsaya duka suna kallonta da mamaki,tace "maza kuzo zan aike ku" suka fara kallon² Naina tayi murmushi tace "ai na fad'a miki dama kika dage akan jiya muka je,bai ci ta haihu ba" mami tace "tun dare Yayanku ya kira ni ya fad'a min zancen" Naina tayi ihu ta rungume Madeeha tace "yesssss!" Mami dai bata sake bi ta kansu ba ta basu sallahun aikenta then tayi musu sallama,Naina tace "Mami unguwa za kije?" Mami tace "zanje na duba su" Naina tace "Mami na zo muje?" Mami tace "a'a zanje na dawo,maybe mu taho tare da su nan" suka amsata suna mata a dawo lafiya,tana fita daga d'akin suka doka tsalle a tare suka sa ihu,Naina tace "amma mar'at akhiiy ta shammacemu" Madeeha tace "ki bari kawai nifa ban yarda ba da take fad'a,thought kawai irin wasan da ta saba yi mana ne" Naina ta gyad'a kai tace "nima da farko ban yarda ba,but pictures d'in baby'n su suka sa na yarda." Sanda Mami ta isa gidan shiru ta tarar da shi kamar babu masu rai ta kalli compiund d'in kafin ta kalli driver tace "ka jira ni ba jimawa zanyi ba za mu koma" yace "to madam" ta k'arasa entrance tayi knocking,maids da suke aiki suka bud'e mata,ta shiga tana sakin murmushi suka gaisa kafin ta k'arasa parlor ta zauna ta fara kiran line Aadil,cikin bacci ya dunga jiyo ring d'in wayarsa,ya bud'a idanunsa da kyar yana shirin tashi yaji shi a rungume jikinta,mamaki ya hanasa motsawa,ya zuba mata idanu ganinta a zaune ta jingina a jikin pillow,yayi ajiyar zuciya a hankali ya zare hannuwanta ya tashi,yana d'aukan wayar kiran ya katse but ya ga wanda ya kirashi,here ya fara kiranta back,Mami ta amsa tace "kana ina?" Ya lumshe idanunsa masu cike da bacci yace "ina gida" tace "alright ga-ni downstairs" ya bud'a idanunsa with suspicion da sauri ya juya zai fita,Ismat da tun tashinsa itama ta tashi tace "ina za ka?" Ya tsaya bakin k'ofa sanda ya waigo yace "Mami ce ta zo" ta gyad'a masa kai ta fara k'ok'arin sakkowa,ganin zai fita tace "baby'n fa? Ka d'aukesa to ka tafi da shi" sai lokacin ya tuna ya juyo a nutse ya d'auko sa suka fito tare tana biye da shi suka sakko,Mami ta bisu da kallo sanda suka k'araso tana sakin murmushi tace "sannu daughter!" Ismat ta sunkuyar da kanta cike da jin kunya,ta zauna saman throw pillow data sauke,a ladabce ta fara gaisar da Mamin,ta amsa tana karb'ar baby'n da Aadil yake mik'a mata,ta zuba masa idanu tana kallonsa fuskarta d'auke da farin ciki tace "maa sha Allah!" Ta yi masa addu'ah,sanda ta kalli Aadil tace "za ta je gida ne?" Ya girgiza mata kai ba tare da ya yi magana ba,tace "a nan kake nufin za ta zauna?" Ya d'ago idanunsa yana marairaicewa yace "Mami nifa ba na son zuwan" tace "idan an barta nan waye zai na mata wankan kenan?" Saurin kallonta yayi yace "zanyi mata" wani kallo ta masa tace "ba na son shiririta,ina ka tab'a jin anyi haka?" Yayi murmushi yace "Mami ki tambayeta kiji ko yanzun ma ni nayi mata" Mami tayi saurin kallon Ismat tace "haka ne daughter?" Ismat kunya ta isheta ta kasa magana ta sunkuyar da kanta k'asa tana matsa fingers d'inta,Mami ta hararesa tace "maza kaje ka shirya min kayansu zan tafi da su" kamar zai d'ora hannu aka ya kurma ihu ya dunga kallon Mami ya kasa magana,sanda ta kalleshi tace "lafiya kake kallona?" Ya marairaice yace "Mami kiyi hak'uri kada kice za ki d'auke su please" yadda fuskarsa tayi gaba d'aya sai ya bata tausayi..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Doubt everything in the world but never doubt urself and ur capabilities.._ 5⃣5⃣ D'auke kai Mami tayi daga kallonsa,because yadda yake yi d'in nan zai iya sawa ta fasa abunda tayi niyya,Aadil dake kallon Mami ganin ta d'auke kai ya san bata karb'i uzurinsa ba da wani irin murya yace "Mami please.." Kallonsa tayi tace "me zan maka?" Yace "dan Allah Mami kada kice sai kin tafi min da mata,i promised u zan ba su kulawan da ya dace,ni ba na son wannan zuwa wankan da kuke cewa!" Wani kallo ta tsaya tana masa mai tattare da mamaki,wai ita yau Aadil ya bud'e baki yake cewa "matarsa" ba tare da kunya ba how on earth? Shin ya manta lokacin da aka yi auren ne da abubuwan da suka biyo baya,wato yanzu ya san muhimmancinta shi yasa ba ya son a rabasu? Tayi murmushin jin dad'i ta maida hankalinta kan baby'n dake hannunta,ba tare da ta kallesa ba tace "kaje ka had'a min kayansu yanzu,driver yana jiranmu za mu wuce" kallonta ya dunga yi ya kasa sake cewa komai,sanda ya juya ya kalli Ismat da kanta ke k'asa yace "ni dai Mami gaskiya ba na so" tace "ni kuma ina so" yace "but.." Da sauri ta katseshi tace "but what? Ba na son musu ka sani,ka wuce ka had'a min kayansu nace" ajiyar zuciya yayi ya gyad'a kai,ransa a b'ace sanda ya mik'e ya kallo inda take ya wuce sama a fusace,Mami ta d'aga kai ta bisa da kallo kafin ta kalli Ismat da ta sunkuyar da kanta k'asa,ko da ya haura saman bedroom d'inta ya fara shiga,ransa a b'ace ya zauna gefen bed ya zuba idanunsa akan press d'inta ya kasa aiwatar da komai,Mami taji shirun ya yi yawa tace "daughter je ki d'auko mayafinki mu tafi,duk sanda yaga dama ya gama had'a kayan ya biyo mu da su" a sanyaye tace "toh Mami" ta mik'e ta fara tafiya,Mami ta bita da kallo kafin ta d'auke kai,tana haurawa saman da sauri ta bud'e bedroom d'in ta shiga,ta ganshi zaune bakin gado ba shi da niyyar aiwatar da abunda Mamin tace,ya d'ago idanunsa a hankali ya kalleta,takowa tayi inda yake a hankali kamar wacce k'wai ya fashewa a ciki ta zauna kusa da shi ta rik'o hannunsa,ya bita da kallo ya kasa magana,cikin sanyin murya tace "me yasa kake son yin jayayya da hukuncin Mami eh?" Kai ya girgiza mata zai yi magana ta rufe masa baki da hannunta tace "kayi hak'uri tunda ta yanke hukuncin,kamar yau fa za mu dawo" ya zuba mata idanu sanda tayi shiru ya janye hannunta ya rik'e gam,idanunsa a cikin nata da wani sanyayyar murya yace "kina son zuwa?" Ta girgiza masa kai a hankali,yayi ajiyar zuciya kafin yace "why didn't u help me ki fad'awa Mami kema ba kya so to?" Ta zaro idanu da sauri za tayi magana,ya katseta "if u really don't want please muje mu fad'a mata yanzun,ni gaskiya ba na so kuyi nisa" ajiyar zuciya tayi a shagwab'e tace "ni ce kuma zan fad'a mata?" Yace "yeah! Shi ne za ta yarda" Ta girgiza masa kai tace "ni dai ina jin kunyarta" yace "so baza ki iya ba kenan?" Ta gyad'a masa kai da sauri,ya had'iye wasu irin yawu idanunsa a kanta yace "alright! Kije ku tafi" saurin kallonsa tayi za tayi magana yace "no! Ba sai kince komai ba,jeki kawai ku tafi." Kamar za tayi kuka ta dunga kallonsa,ya d'auke kai yayi shiru,da taga ya k'i kulata ta mik'e a hankali ta fara tafiya har ta je bakin k'ofa kuma sai ta kasa fita,ta tsaya a gurin tana kallonsa,yayi ajiyar zuciya a hankali ya koma ya kwanta ya dafe kansa da hannuwansa,dawowa tayi da sauri ta fad'a jikinsa ta sa masa kuka,ya d'ago da kyar yace "me aka miki kuma?" Cikin kuka tace "ni dai ba na son zuwa" yace "a'a kina so mana" ta girgiza masa kai da sauri tace "i don't want.." Ya rik'o fuskarta yana kallonta yace "idan baa kya so me yasa baza ki iya fad'awa Mami ta barki ba?" Tace "ni kunyarta nake ji" yace "alright! Za ki iya fad'awa Mom maganar?" Ta gyad'a masa kai da sauri,ya zuba mata idanunsa a hankali ya fara share mata hawaye yace "okay! Shi kenan,daina kukan" juyawa yayi ya fara neman wayarsa,tace "me kake dubawa?" Yace "my phone" tace "ka barshi a k'asa ai" yayi saurin kallonta kafin ya tashi ya nufi hanyar fita,tayi ajiyar zuciya ta koma ta kwanta lamo,yana sakkowa Mami ta kalleshi ganinsa shi kad'ai ta had'e rai tace "kai Malam ina kayan?" Ya b'ata rai yace "Mami!" Da sauri ta katsesa tace "kada kace min komai dan Allah,na gama fahimtar inda ka nufa ai" saurin kallonta yayi,tace "shi kenan,itama ja'irar daga cewa je ki d'auko mayafi tak'i saukowa,ta biye maka tunda ba ka so itama baza ta ba" yayi murmushi ya kauda kai yace "Mami itama fa ba son zuwan take ba" Mami tace "ita ta fad'a maka ko kai ka tsara mata hakan?" Yayi murmushi yace "a'a Mami kunyar ki take ji dai shi yasa ta kasa fad'a miki" Mami ta saki baki tana kallonsa tace "ka ga bana son shirme,na san wannan duk aikinka ne,kaje ka fito min da yarinya yanzu ina jiranka,idan baka gama had'a kayan ba ma ka biyo mu da su" ya bud'a idanu yana sakin murmushi yace "Allah Mami dukanmu bama son zuwan,ki yi hak'uri ki barsu,sai a nemo wanda za ta zauna" wani kallo ta masa tace "kai za ka nemo ko?" Yayi murmushi ya gyad'a mata kai yace "ehh! Zan nemo" ta gyad'a kai tace "ai shi kenan" yana jin ta ce haka yace "Mami.." Tace "me kuma za kace? Ina ce na bar maka matarka?" Ya sosa backhead d'insa a hankali yace "dama su Naina zance ki turo mana" ta kallesa da rashin fahimta kafin tace "me za su zo suyi muku kuma?" Yace "za su tayata zama kafin.." Ta yi murmushi ta girgiza kai tace "baza ku had'a baki ku rainamin hankali ba,sannan yanzu kuce na baku yarana" yayi murmushi yace "pleaseee Mami kiyi hak'uri" tace "ai da banyi ba ka san saina tafi da su" motsin da baby'n yake yi alamun zai tashi yasa Mami ta kallesa da sauri tace "kirata maza ya tashi" wayarsa da ya dawo da niyyar d'auka ya d'auko ya fara kiranta,ta d'auka tayi shiru,yace "kizo ya tashi" zaro idanu tayi a shagwab'e tace "ka kawosa,ni bazan iya sakkowa ba" ya d'aga kai ya kalli Mami a hankali kamar mai rad'a yace "kunyar wa kike ji wai?" Tace "Mami mana,ai na san ka fad'a mata ba na son zuwa,ni bazan iya had'a ido da ita ba" wani murmushi ya fara yace "Ohh! Ni kuma saboda nine sarkin marasa kunya zan iya karb'o miki ko?" Tace "to ba kai kaje ka fad'a mata ba,da ka bari ai da yanzu mun tafi" ya zaro gray eyes d'insa yace "to ko dai na bari ku tafi?" Tace "ai ka fad'a mata" Mami ta kalleshi tace "wai k'us² d'in me kake ne nace ka kira min yarinya ka tsaya magana k'asa²?" Ya d'ago idanunsa ya kalleta yace "wai baza ta iya sakkowa ba" Mami dake kallonsa tace "baka dubata ba ne sosai da ta haihu?" Ya girgiza kai yana mata murmushi yace "not at all Mom! Wai kunyar ki take ji" Mami dai mamaki yasa ta tsaya kallonsa,yayi murmushi ya tashi,ta gyad'a kai tace "zo ka karb'esa to,ni bari na tafi tunda ba'ayi maraba da ni ba" yayi murmushi yace "Mami waye yace ba'ayi maraba da zuwanki ba?" Tace "ai shi yasa naga har k'asa aka watsamin a ido daga neman nayi gwaninta aka gwale ni" yace "kiyi hak'uri to,Allah huci zuciyarki" tace "kai zo ka karb'esa ka kai mata,tunda zaku iya kula da kanku Alhamdulillah!" Yace "Mami to kiyi masa wanka kafin ki tafi" ta kallesa tace "da waye yayi masa?" Yace "ni nayi masa" tace "ita uwar fa?" Yana mata murmushi yace "Mami ni nayi musu" ta zabga masa harara tace "sai yanzu dan kinibibi za kace na tsaya nayi masa wanka?" Yace "Mami pleasee" ta juya tace "sai kayi kuma,ai tunda za ka iya babu matsala,kace mata na tafi tunda ta biye maka bakwa son abunda nazo da shi.. Allah k'ara lafiya." Ya amsa yana sakin murmushi cike da tsokana yace "Mami bari na zo na raka ki" bata juyo ba tace "a'a na yafe,jeka kai dai ka kai mata shi kafin ya fara kuka" yana tsaye sai da yaga fitarta kafin ya juya ya nufi sama yana sakin kayataccen murmushinsa,yana bud'e k'ofar d'akin ta d'ago da sauri,murmushin da ta ga yana yi yasa ta bisa da kallo har ya k'arasa kusa da ita ya zauna,tace "me ya faru?" Yace "ta tafi" ta zaro idanu tace "da gaske?" Ya gyad'a mata kai yace "ehh! Ta ce za ku had'u ai tunda kin biye min" kamar za tayi kuka tace "ai dama sai da nace kayi hak'uri mu tafi kace a'a" yace "kema fa cewa kika yi ba kya so" idanunta suka yi rau² tace "ai saboda kai nace haka" ya kalleta yace "Ohh! Kina son zuwa nine ba na so kenan?" Tayi masa shiru,ya kalleta yana had'e rai yace "shi kenan,kije ki shirya zansa driver ya kai ku yanzu" har ta bud'e baki za tayi magana kukan da ya fara yasa ta yin shiru,ya kalleta ya mik'a mata shi yace "fad'i abunda kike son cewa" ta d'auke kai ta k'i masa magana,sanda take k'ok'arin sauke zip d'in rigar ta kasa,tak'i cewa ya sauke mata,ya kalleta ganin sai kokawa take da rigar ya matso a hankali ya kai hannunsa,ta janye hannunta ta gefe ta hararesa,yana zuge zip d'in ya kai hannuwansa ya sauke rigar gaba d'aya,tayi saurin kallonsa tace "ya haka kuma?" Yace "ban sani ba" ta kalleshi kamar za tayi magana sai dai ba tace masa komai ba,ta maida hankalinta kan abunda take yi,tana jin sanda ya kama hook d'in bra d'in ya bud'e still tak'i kulasa,sai ma lumshe idon da tayi,tana jinsa yana matsa d'ayan breast d'in ta masa banza because ta fahimci so yake ta tanka,sanda baby'n ya k'oshi ta d'agasa tasa shi a kafad'arta tana shafa bayansa,ya d'ago ya karb'esa daga hannunta ya shiga bathroom,sanda yayi masa wanka ya fito da shi ya shiryasa then ya kwantar da shi ya dawo ya kwanta a kusa da ita yana kallonta,ganin idanunta a rufe har sannan ta zumb'ura baki ya san fushi tayi yayi wani murmushi a hankali ya d'ora kansa a saman thighs d'inta da wani muryar shagwab'a mai tattare da tsokana yace "i'm now ur baby too,feed me please humsafar.." Saurin bud'a idanuwa tayi cike da tsoro ta dunga kallonsa,ya d'aga mata gira ya fara matso da fuskarsa,da sauri bakinta har hard'ewa yake tace "ka bari please" ya kashe mata ido yace "kad'an fa za kiyi" ta fara matsawa tace "please ba na so" ya mak'ale kafad'a yace "A'ahh! Ni ina so" sanda ya rik'ota sosai ya kai bakinsa dai² breast d'inta ta kulle idanunta da sauri tace "na ga ta kaina yau" yayi murmushi yace "baki gani ba da saura" kamar za ta fashe da kuka da yace haka,ya fara licking nipple d'in,in a circular form ya dunga zagayawa da harshensa yana mata salo² ta kasa hanashi,yana fara sha suka yi ajiyar zuciya bata san lokacin da ta d'ago hannunta ta tallafesa ba,dan kansa da gaji ya kyaleta,idanunsa a lumshe yana sakin wani murmushi yace "wow! The milk is so so so superb! Akwai gard'i.." Shiru tayi bata tanka masa ba,ya bud'a idanunsa yace "i need more" tayi saurin bud'e idanunta kamar za tayi kuka a shagwab'e tace "bayan ka shanye" yayi murmushi yana shafa both of them yace "za su kawo yanzu.." Ta b'ata rai tace "ni dai ka barshi haka" yace "sai dai idan za ki ba ni anjima" ta kalleshi da sauri tace "wai tare zan shayar da ku?" Ya d'aga mata gira yace "yeahh! This is what i mean" harararsa tayi bata san sanda tace "Tabb'! Lallai ashe tsotse ni za kuyi" yace "yeah! Tass ma kuwa" kamar za tayi kuka ta dunga kallonsa ta kasa magana,ya d'aga mata gira kamar zai fashe da dariya yace "what?" Tace "ni dai da na san haka ne da na bi Mami mun tafi" wani dariya ya saki da bai shirya yinsa ba,ta dunga kallonsa sanda yayi mai isarsa ya kalleta yace "sorry! Just kidding" tayi ajiyar zuciya tace "idan ma da gaske kake,duk ranar da naji bazan iya ba sai dai ku nemeni ku rasa" yace "duk inda kika je ai za mu biyo ki" tace "idan kun san inda nake ko?" Yace "ko bamu sani ba,we'll find out" ta gyad'a kai tace "ai bazan je inda kuka sani ba" yace "haba Mr's AJ duk inda kike ai za mu nemo ki" tayi murmushi tace "how?" Yana nuna saitin zuciyarya yace "by following ur heartbeat.." Bud'a idanu tayi tana kallonsa with suspicion yace "yes! Kina mamaki me?" Ta gyad'a masa kai,yace "alright! Ki gwada tafiya to ki gani idan bamu nemo ki ba" tayi murmushi a hankali ta fara zamewa za ta kwanta,yace "bacci?" Ta d'aga masa gira,sanda ta kwanta suna kallon juna ta zuba masa idanu,ya d'aga mata gira yace "what are u looking for?" Tayi murmushi tace "kai nake kallo" yayi murmushi yace "na canja miki hala?" Ta lumshe masa idanu ta masa nodding kanta,wani murmushi yayi kafin yace "da me na canja miki?" Tace "completely d'inka ka canja min,gani nake kamar ba kai ba" ya zaro idanu yace "me yasa?" Tace "da ai ba ka magana kamar haka" yayi murmushi yace "har yanzu ma haka nake,sai maganar ya zo nake yi" murmushi tayi tace "ni dai ka canja min" fuskarsa ya kai dai² nata yana kallon idanunta yace "fad'a min da me na canja miki?" Tace "ga shi kana min magana" yayi murmushi yace "d'an wannan maganar da nayi?" Ta d'aga masa gira tace "ai da ko sannu fa baka tab'a ce min,shi yasa nima ba na ce maka" yace "ohhh! That time da muke gidan Mami?" Ta d'aga masa gira tace "ehh!" Murmushi yayi yace "Oyah! Maza kiyi baccin ki hiran ya isa haka" tayi murmushi ta kulle idanunta,a hankali yayi kissing idanunta yace "i like looking at u" ta bud'a idanunta da sauri ta kalleshi,yace "i mean ur eyes" a hankali tace "me too,i like ur's" ya zaro idanunsa yace "wannan d'in?" Ta d'aga masa gira tace "yeah! Ni dai ina son su" yace "u are the one naji kince haka" tace "me yasa?" Yace "mutane sai dai suyi ta surutu suna yimin ba'a,ur eyes kaza² wasu suce kamar na mage,magana iri² tun ina nursery school na sha shi akan idanun nan,that's why nake using glasses because ba na son maganar" murmushi tayi tace "Uhn! Ni dai suna min kyau,and i like looking at them" ya gyad'a kai yace "ko na baki muyi exchange?" Tayi murmushi tace "da zaiyi ai sai nace muyi" yace "why not?" Dariya tayi ta lumshe idanunta tace "a'a ka barshi dai a gurinka nayi ta kallonsu ina jin dad'i" rungumeta yayi cikin jin dad'in yabon da take masa yace "really?" Ta gyad'a masa kai yayi kissing lips d'inta da sauri yace "I love u.." Idanunta a kulle tace "love u multiplied" so excited yace "really?" Tace "yes!" Kiss ya sake manna mata kafin ya k'ank'ameta yace "Oyah! Sleep girl" tayi dariya tace "ni ce girl?" Yace "yeah! U are my girl" tayi murmushi tace "thanks" a haka bacci ya sace su mak'ale da juna. Around 11am baby'n ya sake farkawa,yana fara kuka suka tashi,ya sauka daga gadon ya d'auko mata shi ta karb'esa,ya taimaka mata ya sauke mata zip d'in,sanda ta gama feeding d'insa ya karb'esa yasa shi a kafad'a ta sauka daga gadon ta nufi hanyar bathroom,ya bita da kallo yace "me za kiyi?" Tace "fitsari nake ji" yace "alright!" Bayan ta fito ta dawo kusa da su ta zauna tana kallonsu,kamar wacce aka cewa ta kalli wayarta taga ya yi haske,ta matsa a hankali ta d'auko sanda ta duba taga tarin miss calls,wasu daga Mom wasu kuma Barraq,Badriyah da su Naina ma duk sun kirata,ta zaro idanu tace "yaushe aka kira ni?" Ya kalleta yace "kin saka waya a silent ya za'ayi kiji dama?" Tace "d'azu ne fa da kana bacci nasa wayar a silent" ya tab'e baki ya tashi,ta fara kiran Mom,wayar ta shiga sai dai bata d'auka ba,tana katsewa ta kira Barraq,yayi rejecting ya kirata,ta amsa sallamar da yayi mata,kafin yace "ina kika kai wayarki ana ta kiranki baki d'auka ba?" Tace "bacci nake yi ne bhai,wayar kuma yana silent shisa ban san ana kira ba sai yanzu" yace "alright! Dama lokacin zan zo ne nace bari na kira ki,sai kuma baki d'auka ba" tayi shiru tana saurarensa,yace "zuwa anjima idan na fito daga barrack zan shigo yanzu ina can babu damar fitowa muna wani aiki" tace "toh bhai,sai ka zo" suka yi sallama,ko katse kiran basu yi ba kiran Naina ya shigo,ta d'auka da sauri tana sakin murmushi,Naina tace "tun d'azu Mami tasa mu zuwa gidanki mun zo kuma bamu ganku ba" Ismat ta bud'a idanu tace "da gaske kike ko wasa?" Naina tace "muna downstairs ai ki fito ki gani idan k'arya nake" saurin tashi tayi za ta fita ya bita da kallo,sanda ta fara lek'owa ta hangosu a parlon da sauri ta fara sakkowa tace "i'm really sorry.. Bacci ya d'auke ni,wayar kuma yana silent" Madeeha ta bita da kallo tace "ashe dai da gaske kike" Ismat tayi murmushi tace "ke kika sani kuma" Naina tace "ina baby'n namu kuma?" Tace "he's upstairs,bari na d'auko shi" Madeeha tace "Allah ni dai har yanzu gani nake kamar mafarki nake" dariya Ismat dake haurawa sama tayi tace "bari na kawo miki shi sai ki tabbatar" tana shiga bedroom d'in ya d'ago ya kalleta,tace "su Naina ne suka zo" ya gyad'a kai yace "yeah! Na cewa Mami ta turo su dama" ta gyad'a kai ta je ta d'auke sa,za ta fita yace "ina za kije da shi?" Ta juyo ta kalleshi tace "baza su gansa ba?" Ya mik'e ya sakko daga gadon yace "alright! Muje suna ganinsa zan taho da shi,akwai sanyi k'asan" bud'e idanunta tayi tana kallonsa yace "muje mana" ta yi gaba mamakinsa yasa ta kasa magana,dai² lokacin da suke sakkowa sai ga Mom,Jawahir,Badriyah da Mama sun yi sallama,wani kunya yasa Aadil jin kamar ya koma sai dai babu hali sun gansa haka ya k'arasa sakkowa,murnan ganin Mom yasa Ismat washe baki surprisingly tace "Mom!" Mom ganin Aadil yasa ta k'i kallonta har ta zauna,Ismat tana k'arasa sakkowa ta matsa ta mik'awa Mama baby'n tana mata sannu da zuwa,da sauri ta k'arasa jikin Mom ta shige tana sakin dariya,Badriyah ta dunga kallonta da mamaki tace "ina tashi kawai sai naga sak'onki wai kin haihu" Ismat tayi murmushi bata ce komai ba,Jawahir tace "sannu sweetheart!" D'agowa tayi ta kalleta,Jawahir tayi dariya tace "bakinki ya mutu ne kika kasa magana?" Tayi murmushi bata ce komai ba ta fara gaisar da Mama,Mama ta amsa tana mata sannu,bata iya amsawa ba ta kalli Mom dake amsa gaisuwar Aadil tana sakin murmushi,ta bari har suka gama magana kafin ta gaisheta,ita dai Mom duk ta k'i sakewa tayi magana sai da Aadil ya tashi yayi sama sannan ta kalli y'ar tata tana mata sannu,murmushi Ismat tayi ta lumshe idanunta,Aadil kuwa ko da ya koma saman shiryawa yayi yabar musu gidan,a hankali gidan ya dunga karb'ar bak'i y'an barka,kowa yaji labarin yadda Ismat ta haihu a bakin su Naina sai yayi mamaki. Sanda Mama za su tafi tayi mata maganar wanka,tace "Mama ba ya so" ta bawa Mama labarin yadda suka yi da Mami ma da tazo d'azu,Mama tace "babu matsala,tunda ba ya so kiyi zamanki,in sha Allah babu abunda zai gagara" ta ji dad'i sosai da Mama ta fahimceta,Mom dai dama a gidan ta barsu ta tafi,da maghreb Barraq ma yazo,sanda ya kira Naina da yake sunyi waya ta fad'a masa tana gidan,suna ta hira su dai lokacin ta d'auka ta fara magana a hankali ba'a jin me take cewa,Jawahir ta kalleta tace "a dai shuka alkhairi" Madeeha bata san danda ta kwashe da dariya ba tace "in-law hala baki san da wa take wayar ba?" Ismat ta fara dariya,Jawahir ta kallesu tace "yane? Ku fitar dani daga duhu mana" Madeeha tace "kawo kunnen ki kiji" saurin tashi Naina tayi tana hararar su ta fita,suka sake kwashewa da dariya,ba'a yi taking long ba ta shigo ita kad'ai,tana kallonsu tace "to kunyi bak'o sai sani hayaniya kuke" Madeeha tace "waye bak'on?" Naina ta harareta tace "ban sani ba" Barraq dake tsaye waje yayi murmushi,sanda ta lek'o a kunyace tace "ka shigo" yace "thanks dear" yayi sallama,Jawahir tana jin maganarsa ta bud'a idanu with suspicion tace "bhai?" Yayi mata murmushi ya k'arasa ya zauna,ta kalli Naina tace "kice an kusa abun kunya" su Madeeha sukasa dariya,kafin suka gaisa gaba d'aya,aka mik'o masa Baby,yana d'aukansa ya bud'a idanunsa sak irin na Aadil,Barraq yayi murmushi yace "wow! Maa sha Allah" su Naina duk basu san me yake wa ba,sai da ya mik'a musu shi zai tafi,Naina ta kyalla ido ta gano,ta zaro idanu tace "wow! Ya bud'a idanu" Madeeha tace "kuji shirme ko? Kamar yau ta fara d'aukan yaro ya bud'e ido" suka sa mata dariya,Barraq ya kalli Ismat cike da zolaya yace "kid sis ta zama big Mom" Ismat ta rufe idanu cike da kunya,tace "ni dai ka bar cemin haka" yace "k'arya nayi baki zama ba?" Ta girgiza masa kai tace "amma ai har yanzu ni kid d'inka ce" ya bud'a idanu yace "A'a yanzu i've a kid,na yaye ki" tayi fuskar kuka cike da shagwab'a tace "zan maidasa ciki to na koma position d'ina" yace "a'a ai ba'a going back bare kice haka" sanda suka yi hira kafin ya tashi,Ismat tace "bhai sai yaushe?" Yace "sai ranar suna" ta ware idanu tace "baza ka kuma zuwa ba?" Yayi murmushi yace "nope! Zan dawo in sha Allah" tayi murmushi tace "toh! Ka gaida min Daddy kace yaushe zai zo?" Yace "Daddy kawai?" Ta gyad'a masa kai tace "ai Mom ta zo d'azu" yace "alright!" Ya juya ya kalli direction d'in Naina then yayi musu sallama ya fita,a baya ta bisa su Jawahir suna mata tsiya bata tsaya ba. Kullum tun da akayi haihuwar sai anyi bak'i daga safe har dare mutane daban² ke shige da fice a gidan,yayin da a gefen Mami tuni ta samo musu y'ar dattijuwa dake zaune da su,su Naina ma suna gidan sai bayan suna za su tafi,amma tunda aka kawo baba sau d'aya bata tab'a yiwa Ismat wanka ba,yallab'ai ya kafa ya tsare kullum da safe shi yake musu wanka kafin ma mutanen gidan su tashi,su Naina kuwa nan zuk'a samu abun yi,kullum ne sai sun tsokaneta ita kuwa ko a jikinta,ranar da suke hiran a group d'insu da yake yanzun Badriyah ma tana ciki an saka ta ita da Seeyama suka saka ta gaba da tsokana gaba d'aya sai ta daina magana tana ganinsu suna hira ba ta ce musu komai sai dai tayi dariya kawai,ranar ana gobe suna,suna hira a parlor lokacin baya nan ya je gida Mami ta kirashi,matar da Mami ta d'auko musu mai raino da suke kira Baba ta shigo parlon goye da baby'n da aka sawa *MUHAMMAD* sai nickname da suka masa *IMAAD* ta tarar da su sai surutu suke,tayi murmushi ta kalli Ismat tana sauke Imaad daga bayanta tace "uwar d'akina babban mutum ya tashi" Ismat ta turo baki ta fara k'unk'uni "wallahi baba ku kyaleni na huta,na gaji da tsotson nan haka,ko fa minti ashirin ba'a yi ba ya sha" baba tayi dariya tace "hak'uri za kiyi,ai goyon namijin kenan" Ismat ta karb'esa tana mita Aadil ya shigo,suka masa sannu da zuwa ya amsa yana kallonta,sanda yayi hanyar stairs yayi magana a hankali,ita kad'ai taji me yace,ta fasa bashi nonon ta tashi tasa shi a kafad'a tayi sama,Madeeha ta tab'o Naina suka yi k'us² suka kwashe da dariya,Ismat tace "za kuyi za ku gaji" tana shiga d'akin ta ganshi tsaye ya k'arasa da sauri ya karb'i Imaad ya masa kiss,ta kallesu tayi murmushi sanda ya kalleta yace "kayanku suna mota kisa a d'ebo,Mami ta bada sak'o a kawo muku" ta gyad'a kai tace "mun gode sosai Allah saka da alkhairi,ya k'ara arziki" yace "ameen" then ya mik'a mata shi ya juya ya fara rage kayan jikinsa,ta k'arasa gefen bed ta zauna tana kallonsa ta fara feeding Imaad,sanda ya rage daga shi sai boxers ya k'araso ya kwanta kusa da ita,har ta gama feeding d'insa ta kwantar da shi,ta dawo inda yake a hankali ta kai hannunta cikin gashinsa,ya bud'a idanunsa ya kalleta tayi masa murmushi tace "bacci za kayi ne?" Ya girgiza mata kai ya tashi ya zauna had'e da janyota jikinsa ya matseta,da wani murya yace "Noo!" Tayi y'ar k'ara tace "da zafi fa" ya sassauta rik'on da yayi mata ya kai fuskarsa wuyanta yana shinshinawa yace "ur other baby is now waiting for u" ta zaro ido tace "wane baby'n?" Yana mata wani kallo yace "wani baby'n nake nufi banda wanda yake tare da ke?" Tayi murmushi ta shafa beard d'insa,ta gane abunda yake nufi jan magana kawai yasa ta tambaya,ya d'ago idanunsa ya kalleta yace "Uhn" ta d'auke kai tana had'e rai tace "ni fa bazan iya shayar da ku ba" ya bud'a idanu yace "why not?" Tace "to ku twins ne?" Ya d'aga mata gira yace "munfi twins" ta had'e rai tace "to ni dai na fara gajiya zan yaye d'aya" yayi murmushi yace "wasa kike yi" ya kai hannu ya fara b'alle buttons d'in rigarta,ta rik'e masa hannu da sauri tace "Allah ni dai ka bari ko na kira Mami na fad'a mata abunda kake yi.." Tsayawa yayi kallonta kafin ya d'aga mata girorinsa yace "da gaske za ki iya fad'a mata?" Ta d'aga masa gira tace "sure" yayi wani murmushi ya matsa ya d'auko wayarsa ya fara kiran Mami,yana jin Mami ta d'auka yace "Mami ga ta za ta fad'a miki wani magana wai" tana jin yace haka tayi saurin karb'e wayar ta..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _No matter what u are going through in life,there is always somebody out there who's going through something worse than u.._ 5⃣6⃣ Tana jin yace haka tayi saurin karb'e wayar ta katse kiran,ya zaro gray eyes d'insa yace "ya haka kuma?" Ta hararesa ta zumb'ura masa baki tak'i cewa komai,yana mata wani kallo yace "me yasa kika kashe,ko kin fasa fad'a mata?" Ta kalleshi da sauri tace "ai dan ka san ba zan iya ba,shine har da sauri ka kira ta" yayi murmushi yace "a'a ban sani ba" ta d'aga kai tana kallonsa,ya matso da fuskarsa da wani muryar shagwab'a yace "i'm waiting for u.." Wani kallo ta masa na babu yadda za tayi da shi kafin ta d'auke kai ta b'ata rai,yace "wai dole sai an ja min aji kafin a bani?" Bai jira cewarta ba ya kai hannu ya bud'e hook d'in bra d'in ya sauke shi ya kifa fuskarsa a tsakiyar boobs d'inta,da k'arfi ya sauke wani ajiyar zuciya ya fara brushing face d'insa a kansu,ta tallafe backhead d'insa da sauri taja ajiyar zuciya saboda salon da yake mata baza ta iya jurewa ba,ya d'ago ya kalleta ya d'aga mata gira,b'ata rai tayi ta d'auke kai tak'i cewa komai,yayi saurin juyo da fuskarta da wani murya yace "look into my eyes" ta murgud'a masa baki tak'i kallonsa,wani murmushi yayi yace "za kiyi bayani" da sauri ya kai bakinsa dai² nata yace "ni kika murgud'a wa baki?" Ta hararesa tace "to ba kai bane dai.." Bai jira ta k'arasa ba yayi sauri ya had'e bakinsu. Ranar suna tun da safe Badriyah da su Seeyama suka zo gidan,nan suka dasa mata shak'iyanci tayi fuska tak'i kulasu,Jawahir tace "kinga kid sis taso muje ni ina son muyi sirri" Ismat tayi wani dariya ta tashi suka yi hanyar stairs,Badriyah ta kallesu tace "kai Yaa Jawahir ni banda ni za'ayi sirrin?" Jawahir tace "a'a kiyi zamanki wannan sirrin mune" Naina tace "to mu fa banda mu?" Jawahir tace "ku ai baku zo gurin ba da saura" Ismat ta juyo ta musu gwalo tace "wooiii! Banda su" sanda suka shiga bedroom d'inta Jawahir ta d'auko wani babban leda da kaya a ciki,ta mik'a ma Ismat tace "gasu nan inji Mama tace na kawo miki,kayan gyara ne ka da kiyi wasa,abunda baki gane ba ko da ba yanzu ba ki tambayeni kada ki tsaya kanki ya kulle,duk abunda kika gani a nan zan miki bayanin yadda za kiyi amfani da su,later za ki ba ni labari" sanda suka gama maganar suka sakko sai murmushi take saki,Badriyah tace "sweetheart! Zan zo ki fad'a min abunda kuka ce" Ismat tayi murmushi tace "sai kin zo." Suna cikin hiran masu henna suka zo,nan duka suka baje a parlon suna hira ana musu k'unshin har aka gama kafin yamma lokacin da za suyi dinner d'in sunan,sanda masu make-up suka zo,an gama yiwa Ismat ta fito cikin tsadadden lemon green d'in lace d'inta sai kyalli take zubawa k'amshinta kuwa duk inda tabi ne sai ta bar tsaraba,ta fito daga bedroom d'inta tana sauri za ta je bedroom d'insa ta d'auko wayarta da ta manta kafin a k'arasa yiwa su Naina su tafi,tana bud'e k'ofar ta ganshi tsaye gaban magnifying mirror yana gyara buttons d'in rigarsa,light green d'in riga y'ar ciki da wando ne a jikinsa na wani tsadadden getzner dake zuba uban kyalli da maik'on sabunta,tayi murmushi ta tsaya gurin tana kallonsa,sanda ya waigo ya kalleta gaba d'aya ya kasa d'auke idanunsa daga kanta,ta fito a sweet 20 d'inta kamar bata haifo Imaad ba,yayi ajiyar zuciya a hankali ya tako inda take ya rik'ota ya k'arasa shigar da ita d'akin ya mayar da k'ofar ya rufe ya jinginar da ita a jiki ya ci gaba da kallonta,fari tayi masa hak'oranta a waje tana masa murmushinta mai tafiya da b'acin ransa,yayi ajiyar zuciya a karo na babu adadi ya kai hannunsa ya rik'e waistband d'inta ya matso da ita jikinsa,da wani irin shak'urarren voice ya furta "absolutely.. U are more than gorgeous.." Tayi masa murmushi ta kai hannu tana shafa beard d'insa a hankali tace "u too.." Ya lumshe idanunsa ya bud'e ya ci gaba da kallonta,sanda yayi wani ajiyar numfashi yace "anya zan iya bari kije gurin nan?" Ta d'aga masa gira tace "why not?" Ya sunkuyo yana mata wani kallo lokaci d'aya yanayin fuskarsa ya canza yace "baki daina sa wannan abun ba ko?" Ta kalleshi da sauri tace "me na saka?" Yace "this chapstick or lipstick kuke ce masa ohoo?" Ta bud'a idanu da sauri tace "ni fa bance su saka min ba" numfashinsu yana gwamewa yace "Mmm! Ni nace su saka miki?" Ta kalleshi da rashin fahimta,ya juyata da sauri yace "kalli can ki min bayani" ta kallo mirror da sauri,taga yadda lips d'inta suka sha wani chapstick mai masifar kyau kalarsa shi ba pink ba kuma ba peach ba,tayi k'uri da idanunta tana kallon kanta,ya kalleta ganin yadda take kallon kanta ya d'aga mata girorinsa yace "Uhn!" Ta juyo da sauri tace "nifa bance musu ina so ba" ya zubawa lips d'inta idanu yace "za ki goge ko ni zan goge miki?" Ta d'aga idanunta da sauri kamar za tayi kuka tace "please!" Yayi saurin katseta "hold it madam,ai kin san na hana ki" tana jin ya ce haka wasu irin hawaye suka zubo mata,yayi still yana kallonta,da muryar kuka tace "nifa bance musu ina so ba,su ne suka yaudare ni suka sa min.." Yayi shiru yana kallonta,lokaci d'aya yaji bai kyauta ba ganinta tana kuka ya matsa kad'an yana sauke ajiyar zuciya yace "alright! Amma daga yau kada ki k'ara bari a saka miki" ta kalleshi da sauri tace "kayi hak'uri" ya gyad'a mata kai yace "me kika zo yi?" Tace "wayana nazo d'auka" ya waiwaya a hankali yace "nan kika barshi?" Tace "ehh!" Ya gyad'a kai ya wuce wajen bedside drawer da ya hango wayar a kai ya d'auko mata,sanda ya mik'a mata ta kai hannu za ta karb'a ya fizgota ta taho gaba d'ayanta suka fad'a saman gado,tayi saurin kallonsa za tayi magana yace "yau baki feeding baby'n ki ba,mutane sun b'oye min ke" ta bud'a idanu da sauri ta san halinsa yanzu tunda ya fara wannan maganar idan bata yi da gaske ba sai yace sai ta bashi a lokacin,ita kuma bata shirya biye masa ba because a hakan ma jiranta su Jawahir suke za su tafi,sanda ta b'ata rai a shagwab'e tace "to ka bari mu dawo" ya zuba mata idanu yace "lokacin cewa za kiyi kin gaji" ta girgiza masa kai da sauri tace "a'a ka bari dai har mu dawo d'in,yanzu suna jira na" yace "su waye?" Tace "su Naina mana" ya tab'e baki yace "nima su Daddy suna jira na" ta bud'a idanu tace "kuma kake kwance,ka tashi kaje idan ka dawo zan baka" yace "promise?" Ta gyad'a masa kai da sauri tace "ehh promised!" Ya dunga kallon lips d'inta yana kissima wani abu,tana karantoshi tayi sauri ta mik'e daga jikinsa tace "bye.. Sai mun had'u a can" ta fita da sauri tana masa dariya,lumshe idanunsa yayi saurin yi yace "we'll meet!" Ya tashi ya d'auki babbar rigarsa yasa ya kafa hula a 90° sanda ya kalli kansa yayi wani ajiyayyen murmushi then ya fita. Lokacin da ya isa can gidan,ya tarar da Dr Fadl da Mami suna magana,ya k'arasa suka yi musabaha da d'an uwansan then ya nemi guri ya zauna yana gaisar da Mami,ta amsa tana kallonsa tace "ya masu jego?" Yayi murmushi ya amsa "suna lafiya" Mami tace "kun yi magana da Daddy ne?" Ya girgiza kai yace "a'a" Mami tace "alright! Dama kan maganar k'anwarku ne" ya bud'e ido yace "wacce?" Tace "Naina!" Yace "wani abu ya faru?" Mami tace "ehh toh! Wanda yake sonta ne yake son aikowa" ya gyad'a kai yace "yaushe?" Tace "ni a maganar da naji Daddy yana yi yau yace" ya bud'a idanunsa da sauri yace "da sauri haka?" Tace "me za'a jira tunda sun gama dai²ta kansu?" Ya gyad'a kai cike da gamsuwa yace "Allah tabbatar da abunda yafi alkhairi" Mami da Dr suka amsa "ameen." Ba'ayi taking long ba Daddy ya fito,bayan ya zauna suka gaisa cike da barkwanci yake tambayarsu iyali,then ya sako musu maganar neman auren Nainan da za'a zo,Aadil yace "Daddy idan kun yarda da tabiyyansa ina ga ai shi kenan ko?" Daddy yayi murmushi yace "maganar tarbiyya kam idan shi ne yake sawa a bada aure wannan bamu da matsala da shi,gidan da ya fito ma kad'ai da sanin wane ne mahaifinsa,da sanin da muka yi masa shi kansa alhamdulillah hakan ya wadatar damu mu bashi aure" cike da gamsuwa Dr yace "ai indai jinin Proff Imraan ne ba na tunanin yana da wani aibu" Daddy yayi murmushi ya gyad'a kai yace "sure" Aadil da bai fahimci zancen dai² ba yana kallon brother d'insa da yayi maganar yace "wane Proff Imraan d'in?" Dr Fadl yayi murmushi yace "ur Father-in- law" kallon Yayan nasa ya tsaya yi with suspicion kafin yace "so u mean Barraq ne yake son Naina?" Dr Fadl yace "yeah!" Wani murmushi Aadil yayi yace "wow!" Mami da shigowarta kenan ta tarar da k'arshen zancen na Aadil tayi murmushi,a nan bayan sun tattauna yadda al'amarin zai kasance,suna zaunen suna hira da Daddy sai ga Proff Imraan (mahaifin Ismat) d'inma ya kira Daddy a waya,bayan Daddy ya d'auka ya sanar musu inda za su samesu,daga nan suka yiwa Mami sallama itama lokacin ta gama shirin fita kenan tana jiran Mom d'in Fawad ta k'araso su wuce wajen taron sunan. Kafin wani lokaci komai ya tafi dai² yadda suka tsara,tuni har su Daddy sun zo nemarwa Barraq auren Naina,a nan aka tsayar da bikinsu nan da wata biyu,suna tafiya lokacin Aadil ya fito zai tafi ya kira Barraq,Barraq yana ganin kiransa ya d'auka yayi masa sallama,Aadil ya amsa bayan sun gaisa yana sakin murmushi yace "na kira na fara taya ka murna kafin mu had'u" Barraq yayi murmushi yace "na gode Yayanmu" Aadil yayi murmushi yace "sai mun had'u" suka yi sallama,ya bud'e mota ya shiga yana sakin murmushi haka kawai yake jinsa cikin farin ciki yau,ko dan abunda yake faruwa ne yasa hakan? Line Ismat ya kira,tana ganin kiransa ta d'auka tana sakin murmushi,yace "kun tafi ko har yanzu kuna gida?" Tace "a'a gamu dai a hanya mun kusa" yace "me kuka tsaya yi sai yanzu?" Tace "mun d'an samu matsala ne" ya bud'a idanunsa yace "matsala wane iri?" Tace "Argh! Traffic ya rik'e mu" ya gyad'a kai cikin tsokana yace "kina can a traffic mu kuma nan muna nan muna shirin k'ulla aure" ta bud'a idanu da sauri tace "auren wa!?" Yayi murmushi a yadda tayi maganar ya fahimci bata sani ba,yace "auren bhai mana" zaro idanu tayi tace "wane bhai d'in?" Yace "bhai nawa kika sani?" Tayi shiru,yace "toh bhai dai wanda kika sani,bhai d'inmu shi nake nufi" tace "please favorite kada fa kasa nayi tunanin mafarki nake" yayi murmushi yace "waye a kusa da ke?" Ta juya ta kalli Jawahir dake back seat Seeyama kuma tana driven tace "a kusa da ni Seeyama ce,sai Yaa Jawahir da Baby Nadyne a baya na" yace "Mmm! Maza kice wata cikinsu ta mintsineki" tayi dariya tace "a'a ni ba sai an wani mintsine ni ba" yace "alright! Kin yarda bashi idan mun had'u zan miki?" tace "haka ake bashin?" Yace "ai nace kice wata cikinsu tayi kince a'a" tayi dariya tace "ni dai ba na so" ya lumshe idanunsa a hankali ya kwantar da kansa jikin seat da wani murya yace "where's my twins?" Sanda ta fara d'aga kai ta kallo back seat ta kasa magana sai kame² da ta fara,yayi ajiyar zuciya a hankali yace "I miss them.. Kin min rowa d'azu" ta bud'a idanu da kyar tace "ni fa ba hanaka nayi ba" yace "ba guduwa kika yi ba,da kyar na daure na fito,na san idan nak'i zuwa Daddy zaice me yasa banje ba?" Tayi ajiyar zuciya a hankali tace "za ka zo gurin ai?" Ya girgiza kai yace "i don't think so" tace "me yasa?" Yace "a hannu nake fa kin sani" tayi murmushi cikin tsokana tace "shi kenan,da za ka zo sai na.." Da sauri yace "za ki ba ni idan na zo?" Ta bud'a idanu tace "haka kaji na ce?" Yace "kice ba abunda kike son fad'a ba kenan" tace "amma dai ai baka ji na ce haka ba" yace "ke kika sani,gani nan a hanya" ta bud'a idanunta da sauri tace "ka rufamin asiri kayi zamanka ai dama baka yi niyyar zuwa ba" yace "da ne amma yanzu na yi niyya" tace "wai da gaske kake?" Yace "da me kike tunani?" Tace "wasa" yace "ci gaba da d'aukansa wasa" tace "please.." Bai jira ta gama fad'ar abunda take son cewa ba,yace "anaa ja'eeh fauran.." Ya katse kiran ya yiwa motar key. Sanda ya kusa gida ya yiwa driver waya ya d'an tsaya jiransa a gefen hanya,bai jima ba sosai ya k'araso cikin wani black colour d'in landcruiser prado mai dark d'in glasses,Aadil ya fito daga wanda yake ciki driver ya k'araso yace "ba ni key" ya mik'a masa key d'in ya karb'a ya mik'a masa na hannunsa yace "ka mayar da wancan gida please" yace "toh yallab'ai" ya shiga da sauri ya yiwa motar key ya bar gurin. Can tsakiyar taro Ismat ta hango shigowarsa,ta bud'a idanu da sauri tace "ya Allah! Wai dama da gaske mutumin nan yake?" Ya dunga gaisawa da mutane sanda ya k'arasa inda take yana mata wani kallo yace "hi.." Ta kallesa ta kasa masa magana,yayi murmushi ya juya yace "come with me" ta bud'a idanu tace "zuwa ina?" Ya juyo da sauri yace "ai kin san inda nake nufi" tace "ni dai kayi hak'uri ka tafi" yace "ban san shi ba" tace "nifa dama ba maganar da zanyi ba kenan,kai ne ka fahimta ba dai² ba" yace "ke kika sani kuma" kamar za tayi kuka ta dunga kallonsa,ya juya ya fara tafiya yace "i'm waiting.." Ta bisa da kallo tace "dama fa da wasa nake maka" yayi saurin juyowa yana kallonta yace "ni kuma da gaske nake miki,ki taso muje ko na d'auke ki" ta zaro ido tace "a gaban su Mami ne fa?" Ya d'aga shoulders yace "a gabansu d'in,kina musu ne?" Ta fara blinking idanunta,ya d'aga mata gira yace "tambayarki nake" tayi still tak'i magana,ya fara matsowa inda take a tsorace tana ganin haka ta ware manyan idanunta tace "wai yanzu sai ka d'auke ni a gabansu?" Yace "kina d'auka wasa nake yi ko?" Ta gyad'a masa kai,bata yi zato ba taji yayi sama da ita,idanunta gaba d'aya suka yo waje tsabar tsoro da sauri tace "dan Allah ka sauke ni" ya tab'e baki yace "na ga kin fara raina ni,gara yau mu bambance waye gaba da wani tsakanin ni da ke" kamar za tayi kuka tace "ni dai dan Allah ka sauke ni,zan tafi da k'afata" ya kalleta yace "waye zai ajiye ki?" Ta marairaice fuska tace "kayi hak'uri please.." Yadda tayi fuskar kuka yana hango hawaye a cikin idanunta,gashi sai kalle² take ba ta so su Mami su gansu abun ya so bashi dariya,ya had'e rai ya sakar mata wani kallo yace "idan mafarki kike ki farka" ya fara tafiya da ita a hannunsa,gaba d'aya idanun mutane suka dawo kansu aka fara shewa,wasu suna d'aukansu pics,yayi murmushi bai damu ba ya ci gaba da tafiya ita kuwa gaba d'aya ta rufe idanunta tsabar kunyar da ya sata ji gaban dubannin jama'ah har wasu hawaye ne suka fara sakkowa fuskarta,Mami da tun shigowarsa ta gansa tana hangosa zai fita da ita tasa Naina ta tsayar mata da shi,lokacin ya sata mota kenan zai rufe Naina ta k'araso da sauri tace "akhiiy Mami ta ce na maka magana" ya juya ya kalleta yana d'age girorinsa yace "ki min magana akan me?" Tace "nima ban sani ba" yace "tana ina Mamin?" Tace "yanzu za ta fito" bata gama rufe bakinta ba Mami ta k'araso tana masa kallon rashin yarda tace "me yake faruwa naga ka d'auko ta?" Ya fara tura hularsa baya ya sosa saman goshinsa,gaba d'aya idea ya kwace masa ya rasa me zaice,Naina dake tsaye kusa da Ismat da tak'i mata magana duk tambayarta da take tace "akhiiy ko dai ba ta da lafiya ne naga tana kuka?" Just in time his brain prepares him something to say da wani in'inar da baima san ya yi ba yace "eh...ehhh! She just call and tell me breast d'inta na mata ciwo" Mami ta bisa da kallo ba tare da ta yarda ba,Naina ta kalli Ismat da tausayawa tace "eyyah! Sannu dear,sosai yake maki ciwo?" Ismat dai ta kasa d'ago kai ta mata magana,Mami tayi ajiyar zuciya ta matsa kusa da Ismat ta d'ago kanta ganin da gaske take kukan ta fara yarda da abunda yace da sauri tace "sannu daughter! Maza ka d'auketa ku tafi,sai mun taho" yana tsaye bayan Mami dama sai lek'owa yake yana son ganin da gaske ne da Naina tace kuka take ko kuma pretending ne kawai,ya amsa da sauri ya zagaya ya shiga Mami ta shafa kanta tace "bar kuka haka kada kanki ya kama ciwo,in sha Allah zai daina,Allah k'ara sauk'i.." Ta gyad'a kai da sauri Mami ta goge mata hawayen tace "Naina yi sauri ki karb'o Imaad" Naina ta amsa da sauri ta koma cikin hall d'in,bata jima ba sosai ta fito d'auke da baby'n a cikin wani irin lallausan bargo anyi covering nasa babu ta inda iska zai iya shiga sai fuskarsa kad'ai ne a waje,tana zuwa Mami tace "maza ki shiga motar ku tafi,sai ki rik'esa tunda kinga halin da take ciki" Naina ta gyad'a kai tace "toh Mami" ta shiga back seat,Mami ta rufe musu motar tana kallon Aadil tace "dan Allah ka tafi a hankali kada kayi wannan tuk'in naka" ya amsa underneath yake godiya ga Allah da Mami bata harbo jirginsa ba ya yiwa motar key,suna barin gurin yayi ajiyar zuciya,ta mirror ya kallo Naina dake rungume da Imaad tana danna wayarta,ya juya ya kalli Ismat dake cika ya kai hannu ya rik'o hannunta,fizgewa tayi da sauri ta aika masa wani harara,ya langab'ar da kai ya d'aga mata shoulders alamun bai damu ba,kamar za ta fashe da wani kukan ta dunga kallonsa,ya d'auke kai ya ci gaba da driven yana sakin murmushi. Suna k'arasowa gida Naina ta fara bud'ewa ta fita,bata tsaya ba ta wuce d'auke da Imaad,ya bud'e motar ya fita,ya zagaya inda take ya bud'e k'ofar ya tsaya yana kallonta,bata kalleshi ba ta had'e rai ganin ya tsaya inda za ta sakko tace "zan wuce" ya sunkuya yace "zo na d'auke ki kada Naina ta kawo wani abu" ta d'ago da sauri tace "ta kawo mana,ai ni bance musu komai ba" yayi murmushi yace "ni ai na ce" ta zumb'uro baki ta koma jikin seat d'in ta mak'ale,wani murmushi yayi yace "ki zo na d'auke ki,ko na dawo mu tafi" tayi saurin kallonsa tace "ina?" Yace "ina ruwanki?" Ta d'auke kai tana b'ata rai tace "ni ka kyaleni" yace "ank'i a kyaleki d'in.. C'mon girl" ya kai hannu zai d'auketa ta fara dukansa da muryar kuka tace "ni ka kyaleni ko na kira Mami na fad'a mata" ya bud'a idanu yace "really?" Ta hararesa ta d'auke kai,cike da tsokana yace "ko dai na kira miki ita ki fad'a mata?" Da sauri ta kalleshi kamar za tayi kuka tace "ka ga ba na so" ya kwaikwayi yadda tayi yace "ni kuma ina so" ta d'auke kai ta k'i kulasa,ya sunkuya dai² inda take yayi kamar zai shiga motar,ta kallesa da sauri tace "me za kayi wai?" Yace "abunda kika ji" tace "ni dai ka bari" sanda yake k'ok'arin tura hannunsa a rigarta yace "akan me zan bari?" Ta zaro idanu tace "wai ba ka jin kunya ne?" Ya d'aga mata gira yace "lokacin da akayi rabonsa ina bacci" ta bud'a idanu ta dunga kallonsa ta kasa cewa komai,ya ciro hannunsa ya fara k'ok'arin sauke mata zip,da sauri ta diro daga motar har tana bugesa,ya rik'eta da sauri yace "meye haka kuma?" Tace "ni dai ka rabu da ni na tafi dan Allah" yayi murmushi yana rungume da ita yace "bazan iya ba" kamar za ta fashe da kuka tace "ai shi kenan sai kayi yadda kake so" yayi murmushi ya kai lips d'insa saman nata yace "ko baki fad'a ba zanyi" ta sauke numfashi ta had'e rai tak'i kallonsa,ya mata wani kallo maganarsa a can k'arshen throat d'insa yace "mu tafi?" Bata kallesa ba tace "duk yadda kace" yayi murmushi yace "kin sakko kenan?" tace "a'a hawa nayi" wani murmushi ya saki ya rik'e hannunta suka fara tafiya,yace "kowa ya tuba dan wuya.. Babu lada" tana jinsa tak'i kulasa,suna shiga da sauri ta kwace hannunta ta wuce parlor ya bita da kallo,sanda ta zauna tana b'ata rai ya k'araso yace "me za kiyi a nan?" Ta d'auke kai kamar ba da ita yake ba,yace "dake nake fa" ta d'ago ta kallesa tace "me ya faru?" Ganin kamar tana son raina masa hankali yace "ban sani ba" ta zumb'uro masa baki tayi shiru,yana aika mata wani kallo yace "kada ki bari na sake miki magana" ta fara bubbuga k'afarta a k'asa tace "to ni me nayi kuma?" Yace "ki bari na zo na sameki zan fad'a miki abunda kika yi" ya fara cire hular dake kansa ya ajiye,yana k'ok'arin cire babbar rigar dan yadda yake jinsa a takure ta mik'e tana harararsa tayi sama,k'wafa yayi ya d'auko kayan ya biyo bayanta,yana shiga bedroom d'in ya ganta tana kokawar cire takalmi ya wuce ya ajiye rigar da hular da ya shigo da su a hannunsa,ta d'ago kai ta kallesa ta ci gaba da cire takalmin,ya fara b'alle buttons d'in hannun k'aramar rigar dake jikinsa,lokacin ta mik'e za taje ta ajiye takalmin ya d'auki numfashinta ya fizgota da k'arfi,a tsorace ta fasa k'ara ta saki takalman suka zube ta k'ank'ame jikinta,ya kalleta fuskarsa a had'e yace "kin raina ni ko?" Ta dunga girgiza masa kai da muryar kuka tace "kayi hak'uri" ya lumshe idanunsa ya janyota jikinsa ya rungumeta,ajiyar zuciya ta fara saukewa tayi luf a jikinsa,ta bayanta ya kai hannunsa kan zip d'inta ya ja shi k'asa ya sauke rigar gaba d'aya,da idanunsa suka sauka kan boobs d'inta tana kallonsa har wani special jan zuciya yayi,ya kai hannunsa da sauri kamar wanda wani abu yake fizgarsa ya bud'e hook d'in ya cire bra d'in yayi cilli da shi,ya d'agata ya k'arasa bakin bed ya zauna ya d'orata saman cinyarsa ya kai hannunsa kan boobs d'inta yayi musu wani mugun damk'a,zafin da taji yasa ta sakin k'ara cike da kissa "oach!" Ya d'ago idanunsa da suka fara birkicewa ya kalleta,ta zumb'ura masa baki da wani muryar shagwab'a tace "da zafi fa kake yi" yace "sorry" da wani shak'urarren voice then ya kai bakinsa kansu,ya fara zagayawa da tongue d'insa yana licking,a hankali ya dunga tafiya da harshensa a gurin like snail sanda yayi reaching nipples d'inta ya fara sucking d'insu yana zuk'ar ruwan yana lumshe idanunsa,mammatsa k'afafu ta fara ta kai hannunta backhead d'insa ta tana sake danna kansa,yadda ba ya iya boye maitarsa akan boobs d'inta abun yana ba ta mamaki,sanda ya sha iya shansa ya d'ago ya had'e bakinsu ya juya ya kwantar da ita,jikinsa ko ina rawa yake ya fara k'ok'arin kwance zanin da ta d'aura,ya kai hannunshi kan pant d'inta ya fara jansa k'asa,ko ina na jikinta b'ari yake bata san sanda ta rik'esa ba a rikice tace "bai d'auke ba fa" gaba d'aya ya manta da wani abu wai shi jinin haihuwa,ya kife fuskarsa a k'irjinta ya fara calming kansa da kyar ya iya tattara words d'in "i'm sorry.." Gaba d'aya yaji ya kasa samun nutsuwa ya fara k'ok'arin tashi zai shiga toilet,ta d'ago ta kalleshi ganin yadda yake tafiya da kyar yana rik'e cikinsa ya mugun ba ta tausayi da sauri ta rik'osa,ya tsaya cak inda yake da wani murya mai cike da rauni yace "sake ni please" ta taso da sauri zanin ya fad'i k'asa,ta baya ta rungumesa ta kwantar da kanta a bayansa,a hankali ta fara shafa kwantaccen gashin dake k'irjinsa tana lumshe ido,ya lumshe idanunsa da k'arfi yana jin toach d'in da take masa da kyar ya tattara sauran jarumtarsa ya rik'e hannunta yace "ki bari fa,baki da abun da za ki bani,kada ki tsokano abunda zai iya zama fitina" sakinsa tayi ta zagaya ta gabansa tana kallon idanunsa ta kama hannunsa ta dunga jansa sai da ta kaishi bed da k'arfi ta turasa da hannu biyu,ya fad'a kan gadon ya d'ago kansa kafin yayi magana ta fad'a kansa ta had'e bakinsu,wani lafiyayyen french kiss take aika masa,sanda ta gama rikita shi ta d'ago a hankali tayi sama ya d'ago ya bita da kallo idanunsa sun k'ank'ance sun canja colour,cikin wani irin bare voice tana aika masa wani kallo ta rik'o kansa ta kai masa boob d'inta dai² bakinsa tace "Pleasee.. Suck themmm" taja k'arshen tana lumshe idanunta giving him more access to her boobs,yadda tayi maganar yasa shi k'ureta da kallo kamar wani dolo ya kai bakinsa had'e da pulling teat d'in into his mouth kaman zai had'iye,wani ihu ta saki tace "ohhh! Just like that mmmmm" ta saki wani gurnani tana licking lips d'inta,yanda ta kama kanshi ta rik'e tana sake danna kansa kan boobs d'inta tana motsa jikinta kamar wata micijiya tsabagen yadda yake mata,da sauri ya rik'o hannunta d'aya da take danna kansa ya kai kan erection d'insa,ta rik'e da sauri like her whole life depend on ta fara masa salonta,sakin boob d'inta yayi ya saki wani moan,dai² kunnenta ya furta "Ohh! Yeahh! Grab it tighter girl,smooch it,squeeze the head is fuckingggg" yayi maganar yana kai harshensa cikin kunnenta,jikinta ya fara rawa ta shiga tattab'a erection d'insa daya cika mata hannu,veins duk sun yi rad'a² tsaban jaraban dake ruruwa cikin jikinsa tana iya jin bugun zuciyarsa through erection d'insan,yadda ta rik'esa making it even harder than before ya kasance masa something that he can't even define,yadda yake feeling soft hands d'inta around his dick ya wuce bakinsa ya furta,surutai kad'ai ya dunga zuba mata,tuni tasa ya fita daga hayyacinsa nan da nan head d'in ya fara dripping,sai da ta tabbatar ya samu nutsuwa kafin ta kyalesa ta kife a jikinsa tana maida numfashi,wani irin farin ciki Aadil ya dunga ji da ya samu nutsuwa,ya dunga shafa bayanta yana sakin murmushi ya kasa magana,d'umin da yaji in between shi da ita yayi murmushi da muryar tsokana yace "kada kiyi min fitsari fa,na ji d'umi in between" saurin tashi tayi kamar wacce aka tsikara da abu har kamar za ta fad'i ta sauka daga jikinsa ya d'ago da sauri ya kalleta yace "what's this?" Kamar za tayi kuka ta fara kallonsa ta kasa masa magana,ya tashi ya zauna sosai ya fara kallonta cike da tuhuma yace "what happened?" Idanunta suka yi rau² tace "na b'ata maka jiki" ya bud'a idanunsa da sauri ya rik'ota ya fara duba jikinta,jinin da ya gani yayi staining sosai yasa shi zaro idanu da wani fuskar damuwa yace "ohhh! I'm sorry na sa kinyi rushing" ta kallesa da sauri za tayi magana,ya rik'e hannunta yace "muje na gyara ki" ya sata gaba suka shiga bathroom,tana tsaye ya had'a mata ruwan wanka ya rik'o hannunta yace ta shiga,ta kalleshi tace "ka barshi zanyi da kaina" ya kalleta yace "me za kiyi!" Tace "wankan" ya d'auke kai bai sake ce mata komai ba ya d'auki sponge,sanda yayi mata wanka ya shiryata kafin ya fito da ita ya zaunar da ita ya juya zai shiga bathroom d'in,sanda ya tsaya bakin k'ofar ya juyo yace "ki jira na fito" saurin d'aga kai tayi ta kallesa ya juya ya shiga ya barta..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _Two mantras to succeed in life:-One-believe in no one but urself,and two- once u make up ur mind never look back.._ 5⃣7⃣ Bayan fitowar su daga hall d'in sanda Naina ta koma ta karb'o Imaad mutane da ba'a rabasu da abun fad'e suka fara y'an gulmace² tun basu san ainahin me yake faruwa ba,Mami ta koma ta fara bawa mutane hak'uri,wasu friends d'inta suke cewa "Mr's NADIA what's going wrong muka ga kin fita da sauri?" Wata ta sake cewa "And an zo an karb'i yaron kuma?" Again wata tace "what's wrong with ur daughter- in-law?" Mami tayi ajiyar zuciya kafin ta fara amsa musu "yeah! She's sick and that's why nace su wuce gida kawai" again wata ta sake watsowa Mami wani tambayar "amma wannan wane irin rashin lafiya ne haka lokaci guda? Me yake damunta da bazata iya tafiya da kanta ba?" Mami tace "kun san mai haihuwa fa sai anyi mata uzuri,kowa da kalar ciwon da take yi idan ta haihu" here wasu suka tab'e baki alamun basu gamsu da abunda ta fad'a ba while others kuma suka gasgata ta,kafin wata ta sake magana cikinsu Mom d'in Fawad ta k'araso ta rik'o hannun Mami,da sauri Mami tayi taking excuse ta bi Hjy Haajar,sanda suka d'an matsa gefe,Mom d'in Fawad take tambayar Mami "me ya faru akace min Ismat sun tafi gida?" Mami tace "ni kaina ban san me ya faru ba,fitarsu kawai na gani na sa Naina ta tsayar min da Aadil.. Sai da naje yake fad'a min wai ashe breast d'inta yake mata ciwo,tayi shiru tak'i fad'a sai da ya kirata ta fad'a masa,da yake Y'ay'an naki kuma y'an zamani ne duka,shima da yazo ya d'auketa za su tafi ba tare da ya sanar ba" Hjy Haajar ta girgiza kai cikin damuwa tace "ya Allah! Ciwon breast?" Mami tace "ya za'ayi haka nata jegon ya zo mata da shi" Mom tace "but ba za'a nemo hulba ba kuwa? Shima yana maganin ciwon nono" Mami tace "babu matsala,sai a nemo ai idan su Madeeha za su koma sai su tafi da shi su kai mata,Naina dai na sa sun tafi tare" Mom tace "haka za'ayi,bari na aika driver.." Suna gama maganar babu b'ata lokaci tasa driver zuwa ya nemo a islamic chemist. Sai da ta bari ya shige kafin ta biyosa,tana bud'e bathroom door d'in ya d'ago idanunsa ya kalleta yana daga cikin kwamin wankan ya had'e rai yace "cewa nayi ki jirani ba ki biyo ni ba" ta zumb'ura masa baki tace "ai na sani" ya bud'a idanunsa looking at her with suspicion yace "me kika shigo kiyi?" Ta fara takawa inda yake tace "tayaka zanyi" had'e rai yayi yace "fita ki jira ni ban nemeki ba a nan" nok'e masa kafad'a tayi,ya zaro idanunsa yace "baza ki fita ba?" Ta gyad'a masa kai,yayi still yana kallonta,ta k'araso kusa da shi ta d'auki liquid soap za ta matsa jikin sponge ya kwace da sauri,ta kallesa ta zumb'ura baki da wani murya tace "ka ba-niiii" yace "ank'i a baki" kamar za tayi kuka ta tsaya kallonsa,yace "fita nace" ta sake mak'ale masa kafad'a,wani murmushi yayi wanda shi kad'ai yasan me yake nufi yace "kada ki bari na taso,baza kiji dad'i ba na rik'e ki" ta murgud'a masa baki tace "me za kayi?" Yace "Ohhhoo! Ki jira na fito ki gani" tayi still a inda take tana kallonsa tak'i fita,sanda ya fara k'ok'arin tashi daga ruwan tana kallonsa naked zuciyarta tayi wani mahaukacin bugu ta kulle idanunta da sauri ta juya masa baya,yayi murmushi ya tako inda take ya kai hannunsa kan kafad'arta zai juyo da ita a 360 ta kwace ta fita ta bar masa bathroom d'in,yana ganin haka yayi dariya yace "da kin tsaya ai.." Har yayi wanka ya gama idan ya tuno yadda ta fita sai yayi murmushi,since ta fito ta zauna take zumb'ura baki,wani haushin kanta take mugun ji na rashin sanin ainihin abunda ya bata tsoro a tare da shi,jin ana tab'a k'ofar yasa ta d'ago kanta ta kalli gurin,ya bud'e ya fito d'aure da towel a waistband d'insa,kallon da yaga tana masa suna had'a ido ya d'aga mata girorinsa yana mata wani shegen kallo,ta b'ata rai ta kasa d'auke idanunta daga kansa,ba komai yake d'aukan hankalinta yasa ta kasa daina kallonsa ba irin k'iran jikinsa,k'irjinsa mai fad'i da ya kumburo ta wajen chest d'insa ya k'ara k'awata halittar jikinsa da yasa 6 pack d'insa fita sosai kamar wanda kullum ba shi da aiki sai cin k'arfe,uwa uba kuma yadda wani irin kwantaccen gashi kamar wanda yake shafawa mayukan gyaran gashi ya lullub'e gurin kad'an bai had'e da gashin gemunsa ba,he's more than too sexy irin k'irarsa ba ko wane namiji bane yake da ita,kirar zaki garesa zubin jarumai,gaba d'ayansa ya yi ba shi da wani makusa,kallonsa kad'ai kayi zai iya sawa kaji wani abu a ranka bare ka gansa topless d'in nan,har ya k'arasa inda take bata sani ba ta shagala da kallonsa,sai da ya sunkuya ya hura mata iska a fuskarta sannan ta iya blinking idanunta,yace "me kike kallo?" Babu b'oye² tace "I'm just looking at ur figure" ya d'aga girorinsa da sauri yace "me ya baki sha'awa?" Sanda ta kai hannu k'irjinsa tana shafa gashin dake kwance a hankali while looking at him tace "komai" ya bud'a idanunsa yana mata murmushi yace "haba hajiya,ai dole akwai abunda zai fi burge ki" fingers d'inta ta kai kan nipples d'insa tana murzawa ta d'aga masa gira da wani irin muryar kissa tace "I love everything.." Saurin kallon abunda take yi yayi,ta kai d'ayan hannunta kan fuskarsa tana aika masa wani kallo tace "what of u?" Ya lumshe idanunsa ya kasa mata magana,ta d'aga masa gira a hankali tana masa dariya tace "Ohh! I knew it.." Da sauri ta kwance towel d'inta tayi k'asa da shi tana nuna masa boobs d'inta tace "u like them.. Right?" Kamar wani dolo ya d'aga mata kai,tayi murmushi tana aika masa wani kallo tace "za ka sha?" Yayi sauri ya sake d'aga mata kai,ta motsa k'ugunta a hankali ta turo masa su,boobs d'inta da suke cike suka motsa,da k'arfi ya lumshe idanunsa yaja bakinsa kamar wanda ya ci pepper ya sunkuyo da sauri bakinsa har rawa yake kamar mai shirin yin rad'a yace "kina min haka za kisa na kasa baki space d'in da za ki huta fa" dariya tayi masa tace "i'm always ur's.. Duk sanda kake buk'ata ta,za ka same ni ina jiranka" ya d'aga girorinsa cike da mamakinta yace "really?" Ta d'aga masa gira tace "absolutely sure yallab'ai" ya sauke wani ajiyar zuciya a hankali yace "ban yarda ba" tace "me zanyi ka tabbatar?" Ya d'ora forehead d'insa akan nata yana kallon k'wayar idonta yace "feed me.. Kamar d'azun" wani murmushi tayi tace "shi kenan wai?" Ya d'aga mata gira yace "nope! Iya abunda na san zan samu dai kenan yanzu" ta gyad'a kai tace "Mmm! Ai idan nayi tsarki za ka sha mamaki" ya bud'a idanunsa yana kallonta yace "da gaske?" Tace "ehh! Kai dai ka jira lokaci yayi.." Yayi still yana kallonta baki bud'e,ta kai hannu cike da tsokana ta rufe masa tana masa dariya,kafin wani cikinsu ya sake magana Naina ta yi knocking k'ofar tace "Mar'at akhiiy!" Aadil ya waiwaya ya kalli k'ofar yace "what happened?" Tace "Imaad ya tashi yana kuka" yace "just go and bring him back.." Ta amsa ta juya da niyyar d'auko shi,tana dawowa ta sake knocking ya taho ya bud'e k'ofar without ya sa riga,tana ganinsa topless ta sunkuyar da kanta k'asa cike da kunya,yana karb'arsa ta juya da sauri ta bar gurin,ya mayar da k'ofar ya rufe ya k'arasa inda take,tayi saurin karb'arsa a nutse ta fara feeding d'insa,Aadil ya zauna kusa da ita ya zuba musu ido. Kusan tare motocin su Badriyah suka shigo gidan ita da Seeyama,suna yin parking Madeeha ta fara fita,sanda ta shige ta haura sama,tana bud'e bedroom d'in Ismat ta tarar da Naina kwance saman bed tana waya idanunta a rufe ko sallamar da tayi bata ji ba bare ta amsa,ta kai mata duka a cinya tace "ina mar'at akhiiy?" Naina ta bud'e idanunta ta harareta kafin ta mata alama da hannu taci gaba da wayarta,Madeeha ta girgiza kai ta juya tana mita,tana fitowa ta had'u da su Jawahir da su Badriyah,nan suka tsaya suna magana a corridor d'in,Naina tana jiyo maganarsu ta tashi bata jira sun shigo sun tarar da ita ba ta shige bathroom da sauri ta kulle,suma d'in daga can ko da Madeeha ta fad'a musu Ismat d'in ba ta ciki k'asa suka koma suka zauna parlor suna mayar da maganganun da suka ji ana yi,Ismat da ta jiyo maganarsu itama ta fito ta bar masa Imaad,sanda ta sakko ta samesu Jawahir tace "sannu dear!" Ismat tayi mata murmushi ta amsa,su Seeyama duk suka mata sannu,Madeeha ta d'auko hulban da Mom ta bata tace "ga shi inji Mom kisa ruwan zafi kad'an ki kwab'a sai ki shafa akan breast d'in da yake maki ciwon" Ismat ta gyad'a kai a hankali tace "thanks" but akan babu yadda za tayi ta karb'a,ta san slightly tayi wani abu zai iya sawa a gane ba ciwon take ba. After maghreb su Badriyah suka fara shirin tafiya gida,after sunyi musu sallama,Seeyama tace "ya za'ayi da kayan da Mami ta had'o mu da su ne?" Ismat tace "a ina kuma?" Seeyama tace "suna mota" Jawahir tace "Ohh! Har na manta mun taho da kaya,bari ko maids asa su shigo da su" Seeyama ta amsa,suka yiwa Ismat sallama bayan an gama kwaso gifts d'in dake motocin suka tafi. Washe garin ranar da dare lokacin suna ta aikin duba gifts d'in da aka kai d'akin baby'n suna fitar da nata daga ciki,Ismat dake cikin d'akin suna hira tabi uban tulin kayan da kallo tace "gaskiy kayan nan sun yi yawa" Madeeha ta saki murmushi tace "Maa sha Allah! Ai Baby'n mu ya yi goshi fa" Naina dai murmushi kawai tayi suka ci gaba da hira suna gyara kayan,har kusan 11pm basu gama ba saboda hiran da suke ya fi yawa akan aikin,Aadil da ya gaji da jiran shigowarta ya fito,ya fara duba bedroom d'inta ya tarar basa can,har ya nufi staircases zai sauka k'asa ya jiyo maganarsu a d'akin da aka sa gadon baby'n,ya nufi gurin yayi knocking kafin ya tura k'ofar,kusan a tare suka juya,yana tsaye daga bakin k'ofar yana kallonsu yace "aikin me kuke baku kwanta ba?" Naina tace "muna gyara kaya ne" yace "gyaran kaya har kamar wannan lokacin? Ku barshi haka ku kwanta gobe sai ku k'arasa" suka amsa masa kafin su fara tattara sauran kayan,yana barin gurin Madeeha ta fara tashi tana mik'a tace "dama na gaji wallahi,tun d'azu ku kuka hana ni tafiya" Naina ta d'aga kai tana kallonta tace "ke kika sani dai" tayi dariya tace "sai da safe ni dai na yi gaba" ta nufi k'ofa,Naina ta kalli Ismat da tak'i tashi tace "mar'at akhiiy kiranki yake fa kika zauna" Ismat tace "haka ya fad'a miki?" Naina tace "ko bai fad'a min ba abunda yake nufi kenan" tace "to ke da bai fad'a miki ba ya akayi kika sani Hjy?" Murmushi Naina tayi tace "karatun bebaye yayi,kuma na san kin gane kema" wani dariya Ismat tayi tace "toh! Ya ya ake karatun bebayen kuma?" Naina tasa dariya itama tace "ki tambayi mijinki ai ya iya,and he'll teach u.." Ismat ta mik'e tana dariya tace "kanki ake ji" dariya Naina ta sake yi tace "sai da safe?" Ismat da ta nufi k'ofa tace "in sha Allah" Naina tace "Allah tashe mu lafiya to" ta amsa ta fita,nan itama Naina ta mik'e ta k'arasa packing sauran kayan kafin ta kashe wutar d'akin ta fita. Tana bud'e k'ofar d'akin kafin ma ta shiga ya waigo yana kallonta har ta k'arasa shiga,ya d'auke kai yace "kin san ke nake jira shi ne kika k'i zuwa sai yanzu?" Ta bud'a ido ba tare da ta bashi amsa ba ta fara k'ok'arin wucewa,sanda tazo giftawa ta kusa da shi da sauri ya rik'ota ya dawo da ita gabansa,ta kalleshi ta marairaice fuska za tayi magana ya rigata "what happened?" Tace "babu komai" yace "kuma za kiyi min kuka?" Tayi shiru,ya gyad'a kai yana aika mata wani kallo yace "muje kiyi min wanka" zaro idanu tayi kafin ta fara dariya,ya tsaya kallonta ya kasa gane me yasa ta dariya,dan kanta ta tsagaita ya d'aga girorinsa yace "me kikewa dariya?" Ta girgiza masa kai kafin tace masa babu komai ya rigata yace "nothing?" Ta d'aga masa kai,yace "ban yarda ba,sai kin fad'a min abunda ya baki dariya" ta sake fashewa da dariya,da kallo ya dunga bint sanda yaga ba ta da niyyar dainawa ya d'auketa yayi bathroom da ita. Ranar ta shiga toilet fitsari,a lokacin ta samu kimanin sati uku kenan da haihuwa,taga babu komai jikin pad d'inta,tsabar farin ciki bata san sanda ta saki wani murmushi ba,but duk da haka bata yi gaggawa ba ta d'an jira kad'an,sanda ta gama tabbatar da alamun samun tsarkinta tayi wanka ta rama sallolin da ake binta kafin ta fara shirin tarbarsa. 8pm motarsa ta shigo compound d'in gidan,yayi parking ya fito ya rufe motar ko jacket d'insa daya d'auka ji yake ta masa nauyi,da kyar yake tafiya saboda mugun gajiyar da yayi,yau ya aikatu sosai kamar wanda aka jonawa battery haka Yau ta aiki sallah kad'ai take tsayar da shi,banda Allah yayi shi very hard working person,aikin da yayi ba kowa zai iya jurewa ba,mutum 6 ya fed'e banda patients da ya duba,k'arin taimakon da Allah yayi masa kuma sai ga Fawad ya shigo ya sameshi shi ne ya taimaka ya rage masa wasu ayyukan,sanda ya shigo shiru ya tarar da parlon k'asan,ya fara haura stair d'in a mugun gajiye har wani lumshewa idanunsa suke yi,direct yana hawa saman ya nufi bedroom d'insa because ya san a can zai iya samunta indai bai tarar da ita a k'asa ba,ya kai hannunsa kan k'ofar yana sauke wani ajiyar zuciya cike da gajiya dake cin jikinsa,yana murd'a handle d'in k'ofar ya bud'e kafin yayi magana yayi suman tsaye,Ismat dake tsaye gaban mirror tana gyara zaman mini hot and erotic rigan data sa,sanda ta sauke numfashi ta kalli kanta a hankali tayi turning ass d'inta little a bit kafin ta sake jan rigan k'asa,wani irin hollow elasticity crotch ne mara hannu and then it's seamless mai launin ja,sosai ya haska ta yayi mata kyau,gashinta ta had'eshi a gefe da wani cliff mai masifar kyau ja,tsaban yadda rigar yayi raga² daga inda yake tsaye fresh yake hangen komai ba tare da wani abu ya yi masa shamaki ba,sanda ta juya mazaunanta kad'an numfashinsa bai d'auke ba,ganinta half naked ta mugun tsokano shi,sosai yau yayi kunnuwar da kashe shi kamar mutum ya shiga transformer ne alhalin akwai NEPA a gari,nan da nan kwakwalwarsa ta d'auki charge,wani irin feelings ya fara taso mai,kwanakin da suka wuce ragewa kawai yake amma a yau shi kansa ya san idan ya rasa inda zai juye damuwarsa lallai za'a samu mugun matsala,gaba d'aya batai noticing tsayuwarsa a gurin ba hankalinta yana kan kallon shigar da tayi ta mirror'n tana sakin murmushi,ita kanta ta san dole ta burgesa yau muddin ya ganta a haka,bata san yaushe ya shigo d'akin ba sai ji tayi an rungumeta ta baya,ta mugun tsorata k'amshinsa kawai da taji around her shi ya tabbatar mata he's there,ta sauke ajiyar zuciya da k'arfi sanda ta d'aga kanta tana sakin masa murmushinta da cool voice d'inta tace "sannu da zuwa.." Kasa amsawa yayi,ya sauke fuskarsa a gefen wuyanta,ta cikin jikinsa yake jin kamar ana jijjigasa tsabar sha'awarta,da sauri ya kai hannunsa kan boobs d'inta da suka fi tsokane masa ido ya fara twisting d'insu yana fitar da numfashi da kyar,ta ji matsar da yayi mata,ta dunga k'ok'arin juyawa because ita kanta jiransa take since ta sha wani had'in da Jawahir tace sai ranar da ta yi tsarki,and sai idan ta tabbatar yana gari,sanda ta daidaici lokacin dawowarsa shi ne ta d'auko ta sha,tana gama sha kuma gaba d'aya kamar wacce aka tattara da nutsuwarta aka tafi da shi ta daina ganewa sosai,yau shirin tsaf tayi masa,mugun buk'atarsa take yi,feelings d'inta akansa yau ba wasanni kad'ai take so ba,dambe ta shirya su buga,mai k'arfi ya kwaci kansa,tunda ya rungumeta take so ta juya garesa sai dai ya hanata gaba d'aya ya kama ya k'ank'ameta babu ta yadda za ayi ta iya yin kwakwaran motsi ma,a hankali ya kai hannunsa kan waist d'inta yana shafata,ya lumshe idanunsa yana fitar da zazzafan numfashi,sanda ya d'ago kansa daga jikinta da sauri ya birkitota ta dawo kallonsa,cikin wani sauri because jikinsa was vibrating ya fara jan rigar k'asa,in a style way ya tsuguna gabanta rik'e da rigan,ta dafa hannunta d'aya a kansa,kafin ta d'aga kafarta ya k'arasa cire rigar,hannayensa ya kai ya shafa fresh thighs d'inta a hankali,idanunsa da suka fara k'ank'ancewa suna kaiwa v-part d'inta da yake nan hairless da wabi irin sauri ya kai hannunsa ya shafa gurin,sihirtaccen k'amshin da ya kawowa hancinsa ziyara yasa shi cakumota da sauri ya kai fuskarsa gurin yana shinshinarta,yana fizgar numfashi a mugun jigace baima san me yake cewa ba ya furta "I'm gonna get me some pussy tonight.. Ahhhhhrrrggg!" Ya kama k'ugunta da duka hannuwansa ya rik'eta gam,a hankali yake tafiya da fuskarsa yana goga mata beard d'insa yana mata surutai sanda yayi reaching tsakanin cinyoyinta kamar wanda wani abu yake fizgarsa yayi saurin tura hancinsa gurin yana shak'ar k'amshinta,zazzafan numfashin da yake fitarwa yana dukan bare skin d'inta ta lumshe idanunta ta sake rik'esa tana tura yatsunta cikin sumarsa,nan da nan ya k'arasa loosing control d'insa ya dunga goga fuskarsa a tsakanin gurin,tip noise d'insa da yake turawa yana fitarwa ya dunguri tip clitoris d'inta da sauri ta ware k'afafunta jikinta ya fara tsuma,yaja lips d'insa ya sakar mata wani irin erotic kiss da yasa ta sakin moan ta sake rirrik'e kansa,k'afafunta da taji suna rawa a kowane irin lokaci ta san idan ya ci gaba da mata abubuwan nan za ta iya fad'uwa,babu shiri ta fad'o jikinsa suka baje a gurin,a hankali ta d'aga idanunta da suka fara shigewa ta kalleshi,ganin yadda yayi d'ai² a gurin ta kai hannu ta fara b'alle buttons d'in long sleeve da yake sanye da ita,sanda ta bud'e wajen chest d'insa ta kai hannu ta shafa abunda yake tsokane mata idanu,kafin tayi k'asa da hannunta ta b'alle belt d'in dake jikin wandon,jikinsa a mugun mace yake yana jinta ya kasa d'agowa,sanda ta sutalesa ya rage boxers kad'ai a jikinsa,ta kwanta jikinsa da sauri ta tura hannunta cikin wandon,tana tab'o erection d'insa ya yi wani irin zabura ya juyata k'asa,in time wani irin k'arfi ya zo masa ya kai bakinsa saman nata ya had'e su,hannuta takai saman wuyansa ta zagayesa da su giving him more access to her lips,a haukace suke kissing juna suna fitar da numfashi,yana lumshe idanuwansa ya kai hanunsa k'irjinta ya rik'o abunda yake mugun k'auna da k'arfi yana murzawa,zafin damk'ar da yayi musu da taji yasa ta runtse idanunta,idan da sabo ya ci ta saba da halinsa,duk tausayin da yake gwada yana yi mata matuk'ar zai yi arba da su gaba d'aya loosing control d'insa yake,ba ya sanin yana mata wasu abubuwan sai bayan ya samu nutsuwa,ya cire bakinsa daga nata ya kai kansu a haukace,tun yana murzasu yake jin water marks d'in suna dripping,ya fara tsotsa cike da shauk'i yana zuk'o ruwan sosai yana fitar da wani irin nishi me shiga jiki,yana wani irin lumshe idanuwa kamar mai shirin suma,sai da yaji ruwan wanda yake bakinsa ya yi sauk'i kafin ya kama d'ayan yasa a bakinsa ya zuk'esa shima,yana sauke numfashi tsabar jaraban dake ruruwa jikinsa ya fara tura hanunsa k'asanta,placing his hand akan clits d'inta yana wasa da shi ta sake rirrik'esa ta fara wani irin sheshshek'ar kuka tana ji kamar numfashinta zai d'auke,ya bud'a k'afarta da kyau ya kafa bakinsa a gurin yana lasheta sanda yayi reaching hole d'inta ya zuk'o gurin da k'arfi,ta saki wani kuka without tears tana sake danna kansa a gurin,yayi murmushi ya d'ago idanunsa ya kalleta jikinta ko ina rawa yake,a haka suka dunga sarrafa juna,duk yanda ya san zai sarrafata ta san tana tare da shi sai da yayi kafin ya fara shigarta,ta rik'eshi da sauri tana cizon lips d'inta saboda sosai take jin zafin yadda yake mata,sanda ya samu ya shiga ya fara pounding gaba d'aya ya rikice wasu irin hawaye suka fara zubo masa,ya dunga sambatu yana mata kuka tsabar farin cikin da yake ji gaba d'aya ma bai san me yake cewa ba,yanda ta dunga shan sambatunsa wani lokacin sai ta rufe masa baki take iya dakatar da surutunsa,sai dai kuma duk da surutan da yake yi a nutse yake aiwatar da komai,ta dunga blushing tana jin kamar ta fishi jin dad'in,duk nutsuwar da ya samu a tare da ita sanda za su kwanta bai iya hakur'in ya barta da ko pant ba,tsaf ya tub'eta ya rungume abarsa ya lullub'e su,suna kwance ta jiyo hannunsa akan k'irjinta ta d'aga kai da sauri ta kalleshi,taga idanunsa a rufe a hankali kamar mai son yin rad'a tace "me yasa kak'i bari na sa ko pant yau?" Saurin bud'a idanunsa yayi ya kalleta idanunsa a cikin nata yace "jinin bai d'auke ba?" Tace "nope! Ya d'auke" yayi wani murmushi da wani murya mai kashe jiki yace "me za kiyi da pant kuma tunda ya tafi? Nifa i hate all those things da suke min shamaki with my kingdom.. Na tsani ko ganinsu nayi idan muna tare,i always want u to be full naked na dunga ganin komai ina tab'awa ba tare da wasu masu tsaron hanya ba" dariya maganarsa na k'arshe ya bata,tana kallonsa sosai tace "su waye masu tsaron hanyar da za su hanaka abunda ranka yake so?" Ya d'aga mata gira yace "this things called pant and bra" dariya ta fashe masa da shi,wani irin kyaun da yaga ta sake yi da tana dariya ya shagala ya dunga kallonta ya kasa d'auke idanunsa daga kanta,sanda tayi mai isarta ta kalleshi ta d'aga masa gira,yayi murmushi a hankali ya kai lips d'insa yayi kissing d'inta,da wani irin sanyayyan murya a can k'arshen mak'oshi ya furta "komai kika yi kyau yake miki" tayi masa murmushi tace "kaima haka ai" daga nan wasa ya sake fara canja salo,sosai suka baje kolinsu cikin daren,banda faranta ransu babu abunda suke yi sun kasa hak'ura da juna,daga k'arshe sanda ta ji yana sake lalubeta ta fara dariya tace "kayi bacci haka nan pleasee" maganarsa a k'asa yace "i can't.. Baccin ma bazai zo ba yau" tace "shi kenan let me go and wear something,idan ba y'an sandan hanya nasa ba ina jin yau baza ka bari muyi bacci ba" yayi murmushi cike da zolaya yace "kina son nayi kisan kai ko?" Ta zaro ido tace "wa za ka kashe?" Yace "jami'an da za ki saka su tsare hanya" dariya ta fashe da shi,tace "please ka bari muyi bacci yanzu,ka san kana da office fa,and nima zanje skul" a shagwab'e yace "i need one more round.." Ta zaro idanu tace "wai me ka sha yau?" Yace "ke zan tambaya me kika sha,kin k'ara sweet sosai,shi yasa na kasa hak'uri,always na shiga na fito just feel like ban tab'a having naki ba.. Please! Help me ki fad'a min mene ne sirrin.. Kada kisa na haukace miki a daren nan" wani k'ak'k'arfan dariya ne ya kwace mata,gaba d'aya sun manta da dare ya yi,sabgar gabansu kawai suke yi,tsabar muguntar da taji har hawaye ne suke zirarowa daga idanunta,after ta d'an tsagaita cikin sub'utar baki tace "Mama za kaje ka tambaya ba ni ba,dan nima itace ta.." Bata k'arasa ba tayi saurin katse maganar ta rufe bakinta ta ci gaba da masa dariya,da sauri ya rik'o fuskarta yace "me ta aiko miki? Tell me please ki fad'a min naji" ta girgiza masa kai tace "a'a sirri ne" yace "wando ne shi k'arewar sirri.. Pleaseee! Tell me!" Wani murmushi take saki tana girgiza masa kai,tace "she said kada na fad'awa kowa fa" ya marairaice yace "har da ni?" Ta gyad'a masa kai,yayi fuskar kuka yace "ni ko?" Ta kyalkyale da dariya tace "kawo kunnenka na rad'a maka kada taji to" yayi sauri mik'a mata kunnensa yana dariya,a hankali ta rad'a masa tace "sunansa dakan jaraba.." Sai ta sake fashewa da dariya,ya tsaya kallonta yace "dakan me kika ce?" Ta tsaya tace "dakan jaraba" ya zuba mata idanu yana kallonta yana gyad'a kai yana sakin murmushi yace "lallai ya ci sunansa.. Dole mana yau kika sa ni zama kama wani sex machine" ta fashe da dariya,ta fad'a jikinsa ta kwantar da kanta a k'irjinsa,yayi murmushi ya sake k'ank'ameta yana jin wani farin ciki da wani irin k'aunarta suna sake huda jikinsa,wato saboda shi har wani abu special take yi duk dan ta faranta masa,wow! Abun ya masa dad'i sosai,ya dunga ji a ransa muddin ace siyarwa ake daga yanzun shi da kansa ma zai bada ana kawo mata,ya lumshe idanunsa fuskarsa a sake yake shafa bom² d'inta,ta d'ago da sauri tace "za ka fara ko?" Yace "me zan fara?" Tace "za kayi abunda za ka hana mu bacci mana" yayi dariya yace "kema ai kin bada contribution" ta zaro ido tace "a'a ni banyi komai ba fa" yace "alright! Sleep my girl.." Tayi murmushi cike da tsokana tace "ka hak'ura yanzu?" Yayi murmushi yace "sai na ji k'ishi ai nake iya shan ruwa" ta fara masa dariya tace "yau dai ko baka ji ba sha kake yi" ya bud'a idanunsa yana murmusawa yace "maza ki yi bacci kafin na sake tashin ki" ta zaro idanu tace "yanzu sai ka tashe ni ina bacci?" Yace "sai dai idan banji ina son kuma yi ba" da sauri ta mayar da idanunta ta kulle tace "kaima kayi bacci to ni na-yi" yace "za kiyi dai" suka yi shiru daga hakan sai murmushi suke saki dukansu,sanda ta kai hannunta tana shafa topless d'insa,ta tab'a nipples d'insa da yake nan a tsaye kamar nonon kwaila ta bud'a idanunta a hankali tana kallo,haka kawai taji sun ba-ta sha'awa a hankali ta kai hannunta kai ta fara murzawa,saurin bud'a idanuna yayi ya rik'e mata hannu,ta d'aga kai ta kalleshi a shagwab'e tace "ka barni na tab'a" yace "kin san abunda kike shirin yi kuwa?" Ta gyad'a masa kai tace "ni dai ka barni nayi" yace "me za kiyi?" A shagwab'e tace "I want to play with it" ya zaro idanunsa yace "kema fa idan na kyaleki yau baza ki bari muyi bacci ba" da sauri tace "a'a za muyi mana" yace "how? Bayan ke da kanki kike tsokano abunda zaisa muk'i yi?" Tace "ni dai ka barni ai daga wannan shi kenan" ya girgiza mata kai yace "a'a ki kyaleni haka please,kada kisa ruwan jikina ya k'are yau.. Ki bari sai gobe" kuka ta fara k'ok'arin saka masa,yayi dariya yaja hancinta yace "sai dai kiyi hak'uri wasan yau ya k'are" haushin abunda yace yasa ta mirginawa ta sauka daga kansa ta fashe da kuka,da sauri ya rik'ota yace "ohhh! Nooo! Ni bance kiyi min kuka ba,tashi ki karb'a" saurin juyawa tayi ta kallesa yace "ko ba kya so na bar abuna?" Da sauri ta matsa ta shige jikinsa,yace "kin cika rigima" ta d'aga kanta ta kallesa ta zumb'ura masa baki,then ta mayar da hankalinta kan abunda take. A haka rayuwa ta ci gaba da tafiya,a b'angaren Ismat kam yanzun babu abunda za tace da Ubangiji sama da godiya,domin yayi mata ni'imomi da abubuwan da ba kowa yake bawa irinsu ba,irin girman kulawar da suke samu daga gurin Aadil ita da Imaad was something unexplainable,ita kanta tana mugun jin mamakinsa,yayin da a kullum al'amuransa sake zama suke beyond her expectations,ko wane lokaci sawa yake tana sake shagala,tana dad'a sakankancewa da shi. *A GURGUJE...* Time has long gone,yayin da a yanzun hidimar bikin su Naina shi ne abunda family biyun suka sa gaba,ta ko ina abubuwa sun had'ewa Ismat,bata nan ba ta can saboda lokaci ya gabato sosai,yau idan taje gida suka yi tsare² da Mom because daga ita sai k'anwarta Maman Hasna da su Mom take shawara,gobe kuma sai taje gidan Mami suna ta tsara yadda events d'in bikin zai kasance,kasancewar har da bikin Madeeha za'a had'a shi yasa abubuwan suka cakud'e musu sosai,cikin kwanakin gaba d'aya she's very busy idan ba dare yayi ba ba-ta samun lokacin hutawa,shi sa ko ciwon k'afa ma ta jima bata yi ba,sai a wannan lokacin ya fara takura mata,wani lokacin idan abun ya motsa mata sai ta ji kamar ta cire k'afafun ta ajiye,dama² idan Aadil yana nan shi yake shafa mata magani ya d'an mata messaging kafin take iya samun bacci,sanda yaga ciwon yana neman takurata sosai bikin kuma gaba d'aya y'an kwanaki ne suka rage wanda ko sati bai kai ba,yace kawai su tattara su koma gidan Mamin idan an gama bikin sa dawo tunda zirga²n da suke yawan yi ne yake sawa take ciwon,ta ji dad'i sosai da ya fad'a mata,nan suka shirya kayansu cikin tsananin farin ciki suka d'auki hanya..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _A person whose heart is filled with hope can never lose even if the whole world wants him to.._ 5⃣8⃣ Ranar ganinsu kawai Mami tayi da kayansu da maids d'insu sun tattaro duka,a nan suka tarar da su Jawahir su kam tun wancan satin ma suke gidan,cikin mamaki Mami tana kallonsu tace "me kuka zo yi min a gida kuma tun ba'a fara biki ba?" Aadil yayi murmushi yana sosa backhead d'insa da key yace "Mami sauk'i muka bawa kanmu kawai muka taho tun yau" ta gyad'a kai tana sakin wani murmushi tace "ai dama zuba muku ido nayi nak'i magana,idan nace ku dawo har a gama biki ba lallai ka amsa ba,saboda yanzu ba kunyata kake ji ba,amma yanzu da yake kai kayi niyya ka ga ai kun tattaro kun taho ko?" Yayi murmushi yace "Mami duk kunyar ki da nake ji?" Ta hararesa tace "a ina kake jin kunyar tawa?" Yace "Mami ina jin kunyarki mana" tace "ehh! Lallai kuwa,ni da naje gidanka ka shafe idanunka da toka ka nuna sam baka amince da abunda naje da shi ba? Ko har ka manta?" Yayi dariya yace "Mami amma ai.." Tace "babu wani amma da za kace min,rashin kunyarka nan ban san ina ka koyo shi ba,ga bakinka nan ma ya bud'e yanzu ka iya bada amsa.. Dama ance ka ji tsoron mutumin da ba ya magana,duk ranar da bakinsa ya bud'e.. Mmmmm!" Dariya gaba d'aya su Jawahir suka sa,Mami tace "da gaske fa nake kuke min dariya.. Kun gansa nan lokacin da na haifesa tsaban miskilancinsa wasu mutanen d'auka suke yi kurma ne,sanda suka ji ya yi magana suka dunga mamaki suna tambayata Mr's NADIA wai dama yaron kin nan yana magana?" Nace "da me kuke d'auka?" Suka ce "ai munyi tunanin he's deaf" nayi murmushi nace "a'a kune dai bakwa ganin yana yi,so ko dan magana bai damesa ba,shi yasa kuke d'aukansa haka" Jawahir tace "to Mami suma ai banda abunsu ai ba haka ake kurma ba" Mami tace "Uhn! Daughter kenan,ai duk yadda zan kwatanta muku rashin maganarsa ya wuce haka,dole ake d'aukansa kurma,because ko da yake yaro lokacin da yake kan age d'in koyon magana ni kaina na d'auka bazai tab'a magana ba,akan case d'insa har India muka je masa medical checkup,Dr da ya dubasa ya tabbatar mana lafiyarsa lau kawai yanayin halittarsa ne haka,amma a kowane irin lokaci zai iya yin magana.. Ranar da ya fara kiran suna na,har kuka ya sani,na gama fitar da rai zanji maganarsa,yara sa'anninsa duk suna magana sosai ana fahimta,amma ni nawa baya yi dole rashin maganarsa ya d'aga min hankali,na shiga damuwa sosai.. Daga bayan kuma sanda na fahimci yanayinsa gaba d'aya sai na cire damuwar abun a raina.. Kun ganshi nan d'an kurma na,yanzu ya yi baki zai kalamance ni da dad'in baki" wani irin dariyar tsokana Ismat dake kallonsa ta fashe da shi,ya kalleta da sauri ya had'e rai dama tunda Mami ta fara basu labarin yayi kicin-kicin,Mami tayi dariya tace "hey my friend! Me tayi maka za ka fara takura min y'a a gaban idanuna?" Fuskar nan a had'e yace "Mami kina gani fa tana min dariya" Mami tace "ikon Allah,dan ta yi dariya sai ya zama laifi? Su sauran da suka yi me ya hana ka musu magana" Yace "amma Mami kina kallo fa har yanzu ci gaba take" Mami tace "yau na ji ikon Allah,mutum da bakinsa ace za'a hana shi abunda yaga dama?" K'wafa yayi fuskarsa a had'e ya tashi zai bar gurin,sanda ya aika mata wani kallo kafin ya d'auki Imaad yana tafiya yake fad'in "shi kenan bari na tafi na baku wuri,kafin Mami ta fara kaimin hannu" Mami tayi dariya tace "haba my boy dawo ka zauna mana" yace "a'a! Nima ga abokina za muyi hira" sanda ya kai k'ofar bedroom d'in ya bud'e ya shiga,Ismat tayi murmushi ta mik'e k'afafunta suka dasa hira da su Jawahir. Kullum tun da suka zo gidan ba su da aiki sai na hira,dan duk wasu tsare² tuni suka kammala su,ranar wednesday da ya zama shi ne ranar farko na bikin,sun tsara shi a matsayin henna day,duk wasu gyaran jiki da komai suka k'ark'are sa a yinin,washe gari Thursday akayi sword-crossing a can air force base,yadda sojoji suka gudanar da pirate cikin tsari sosai abun ya burge mutane,ranar duk wanda suka je gurin da suka dawo suka cika gidan da labarin,wanda basu jeba da aka dunga zuzuta musu abun suka dunga jin haushin rashin zuwan da basu yi ba,washe gari friday dinner,gaba d'aya ranar tun safe Ismat ta b'acewa ganin mutane,aka dunga nemanta a gidan an rasata,can gidansu ma sanda su Jawahir suka je da wasa basu ganta ba,sai dare lokacin a gurin dinner,amare da angwaye tuni suka k'araso wurin,an fara gudanar da biki kamar daga sama sai ga su suna shigowa gaba d'aya yayyen amaren ne a jere,ita da gogan nata su ne kan gaba cikin shigar alfarma yana d'auke da Imaad da aka masa gayu kayansa masu launin purple dark and light har da wani p-cap da kayan suka zo da shi,sosai yayi kyau sai k'amshi yake zubawa kamar nace su ba-ni shi,gray eyes d'insa irin na Aadil tar a bud'e kana kallonsu za ka gane they look alike da uban,suna tafe suna hira fuskokinsu d'auke da wani irin fara'a ya rik'e hannunta,kallo d'aya tak ya isa ka gane su d'in masoya ne wanda suka jik'u a fannin,sanye take da wani irin dakakken lace d'inta dark purple mai silver d'in crystal an matariga da zani irin k'aramar bubu,kanta an nad'a mata head kamar na amaren sai wanda yake jikin shoulder d'inta data yafe duka kalar kayanta,while k'afafunta sakaye cikin flat shoe d'inta purple,shi kuwa yallab'an nata wani light purple d'in getzner ne dake zuba maik'o a jikinsa babbar riga da tsayinsa yake nan iya guiwa sai yar cikinta an masa aiki da dark d'in zare,ya murza hula zanna da takalmin billionaire dake da wani crown logo ta gaba bak'i,fadin kyaun da suka yi a wannan lokacin kamar b'ata baki ne,ta ko ina kallonsu ake,babu wanda basu burge ba,duka yayyen amaren da matansu suka shigo lokaci d'aya,Mami ma sanda ta gansu "maa sha Allah" ta dunga maimaitawa cikin tsananin farin cikin ganin taurarin nata,since suka shigo hall d'in kallo ya koma kansu,though duka amaren babu baya a ranar komai na jikinsu iri d'aya ita da Madeeha,haka bhai ma yau wani masifaffen kyau yayi a cikin manyan kayan da yasa,Naina kuwa dama tun suna mota suke rigima wani mugun haushi take ji tun jiyan da suka je wajen pirate d'insu taga mata sojoji sai wani son shishshige masa suke yi,yau ma kuma dan ya k'ara mata haushi shi ne da suka je d'auko su y'an mata suna ta wani rawar kai a gabansa taga yana kallonsu abun ya mugun ba-ta haushi ba kad'an ba daurewa kawai tayi tak'i kulasa,though bai wani sakar musu fuska ba dan kun san sojoji ba kowa yake da fara'a ba,ya bata hakuri tayi fuska,da ya gaji ya kyaleta yace "idan kin samu dama ranar Sunday kiyi" tace "me za'ayi?" Yace "Ohoo!" Sanda suka k'arasa gurin da aka tanadar musu gaba d'ayansu Aadil ya fara janyo mata kujera ta zauna kafin ya zauna yana rungume da Imaad amma gaba d'aya hankalinsa na kan gimbiyarsa,Jawahir da su Dr Fadl,Seeyama,Badriyah da nasu mijin,sai Khulayd yayan Fawad shima da matarsa duk suka k'araso suka zauna,matan gaba d'aya sunci ankon lace kalar na Ismat,haka suma mazan gaba d'ayansu kayansu iri d'aya ne har takalma,sanda MC yake sanar da zuwan su,hall d'in gaba d'aya ya d'auki shiru kafin aka saki kid'a,su Ismat da ba'a binsu bashi tun tana zaune take motsa jikinta,ji take kamar tayi tsuntsuwa ta tashi,Aadil dake mata wani kallo a fakaice yace "dama kada ki fara cewa za kiyi rawa a gurin nan,bazan yarda wani k'ato ya d'aukar min mata video ba" saurin kallonsa tayi tace "yanzu bazan yi rawa a bikin bhai ba?" Yace "sorry Hjy,da dai ace babu yan Yahoo zan iya yarda kiyi,amma yanzu duk wanda ya d'auke ki na san inda zai kai videon?" Rau² idanunta suka fara yi tace "Pleasee ka barni nayi ko kad'an ne" ya girgiza mata kai fuskarsa a had'e yace "na gama magana Hjy ki yi dai a nan inda kike ya isa" wasu irin hawaye taji suna son zubo mata,tsayin lokaci take timing bikin bhai,har fad'e take yi idan aurensa yazo sai tayi rawar da bata tab'a irinsa ba,a duk lokacin da take maganar Mom takan ce mata "idan kin riga shi aure kuma fa?" Tace "ai duk da haka Mom sai na yi" Mom sai dai tayi murmushi tace "Allah ara mana lokacin" ta dunga kallonsa ta kasa masa magana,ya d'auke kansa yana yiwa d'ansa wasa,da muryar kuka tace "wai da gaske kake bazan yi ba?" Bai kalli direction d'inta ba yace "sai kin gwada za ki tabbatar ko da gaske nake" still tayi idanunta suna kawo hawaye cike da takaici,ganinta kawai yayi ta mik'e tsaye sanda tayi masa wani kallo kafin ta juya ta bar gurin,ya d'aga kansa ya bita da kallo,Dr Fadl da suke hirarsu shi da Jawahir yana ganin wucewarta ya juya ya kalli Aadil yace "me yake faruwa?" A tak'aice Aadil yace "nothing" Fadl yace "kamar ya za kace min babu komai? If there's nothing me yasa za ta bar gurin nan? Ka sanar min abunda kayi mata kafin na sanarwa Mami" d'auke kai yayi ransa a b'ace yace "saboda na hanata yin rawa ne tayi fushi" Dr Fadl dake kallonsa yace "akan me za ka hanata?" Kai tsaye yace "i just don't want.." Dr Fadl cikin jin haushi yace "idan kai ba ka so,tunda tana so ka kyaleta tayi mana,ranar farin ciki ne a gurinta daga yau ba lallai akwai abunda za'ayi tayi ba" juyawa Aadil yayi sosai ya kalli d'an uwan na- sa,Dr Fadl yace "kaje ka dawo da ita kafin hankalin Mami ya dawo kanka" tab'e baki yayi not minded yace "rabu da ita" ran Dr Fadl ya fara b'aci yace "kai fa matsalarka taurin kai ne da kai ba ko wane lokaci ake fad'a maka gaskiya ba" ya wani d'auke yace "in dai akan wannan ne ni bazan yarda ba,haka kawai na barta tayi rawa gaban wasu k'arti,kafi kowa sanin babu wanda muka isa hanawa d'aukan video,duk wanda ya d'auketa na san inda zai yad'a videon a matsayin ta na matar aure?" Dr Fadl yace "koma dai me za kace baka isa hana yarinya tayi rawa ba,bikin d'an uwanta wanda ba ta da kamarsa za ka hanata yin farin ciki?" Aadil ya gyad'a kai yace "alright!" Daga haka bai sake magana ba,Jawahir dake jin duk maganar da suke ta dafa kafad'ar Dr a hankali tace "haba Man! Me yasa za kace haka? Aadil fa ya fika gaskiya,a irin haka aure da dama ya samu matsala,dan ya hanata ina ganin ba wani abu bane da zaisa itama Ismat d'in yin fushi" Dr Fadl yace "wato kema kina bayansa kenan? Kin goyi bayan rashin gaskiya ko?" Ta girgiza masa kai tace "ba haka nake nufi ba,ya kamata ace ka fahimci abunda yake nufi,ka kalli gurin nan kaga yadda maza suka cika sa,duk mutumin da yake kishin matarsa ba zai so tayi rawa gaban wanda ba muharramanta ba" saurin katseta Dr Fadl yayi "duk da haka bai kamata yace baza tayi ba,she's descent duk abunda za tayi za tayi ne saboda farin cikin auren brother d'inta,so dan maganar video idan aka yi magana za'a hana d'auka ba shi kenan ba an samu masalaha,amma batun ace zai hanata duka bai taso ba" Aadil dai yana jinsu yayi shiru ko tari ya k'i yi,kamar Dr yayi masa baki dai² lokacin sai ga Mami ta aiko kirasa,ya tashi a nutse fuskar nan a had'e kamar bai san ya ake dariya ba ya k'arasa table d'in da take,ran Mami a had'e tana jifansa da kallon tuhuma tace "me ka yiwa daughter na take kuka?" Fuskar nan a had'e ya d'ago sanda ya kallo inda take kafin yace "Mami ki rabu da ita rainani take son yi" Mami da ta zuba masa ido tana saurarensa tace "ni ba abunda na tambayeka kenan ba,abunda tayi maka ka sa ta kuka shi nake son ji" kicin-kicin yayi yace "magana na fad'a take son nuna ban isa ba" tsabar mamakinsa ne yasa Mami zuba masa ido cikin b'acin rai tace "sannu gyambo uban son girma.. Ka ga Aadil idan baka fita idona da wannan shirmen naka ba,zan fara b'ata maka rai,duk hak'uri da kawai cin da yarinyar nan take da shi? Wato dole dai so kake lallai sai ka k'ureta ko? Me yasa kake haka ne kam?" Sunkuyar da kansa yayi yace "Mami kiyi hak'uri" tace "ai ba maganar nayi hak'uri bane,kai yafi dacewa kayi hak'uri yanzu ba ni ba.. Kuma zan fad'a maka da wasa ka sake yi mata abunda za tayi kuka Allah zan yi mugun sab'ar maka ka ji na fad'a maka" ajiyar zuciya yayi ya d'ago kansa,Mami tace "tashi ka ba-ni guri mutumin kawai.." Mik'ewa yayi tsaye yace "Allah baki hak'uri.." Kafin ya juya ya koma gurin zamansu,Mami ta rakashi da wani kallo then ta waiwaya inda Ismat take tace "tashi ki bisa daughter,sai kin ta hak'uri da wannan mijin naki,halin nasa ne har yanzu ya k'i canzawa" kai ta gyad'a tace "toh Mami" ta mik'e a sanyaye ta koma gurin,tana zaunawa bai kalleta ba yace "sai ki zuba ruwa a k'asa ki sha ko?" Tayi saurin kallonsa because bata fahimci maganar ba,still bai kalli direction d'inta ba yace "saboda nayi miki magana shi ne kika tashi kina kuka,ban isa na hana ki abu ki bari ba kenan?" Wani iri taji maganar ya zo mata,ta runtse idanunta da sauri,yayi k'wafa yace "kije kiyi yadda kike so zan zuba miki ido tunda haka kika zab'a" saurin bud'a idanunta tayi da suka cika da wasu zafafan hawaye,maganganunsa sun k'onata sosai,a rayuwarta ta tsani taji wanda yake sama da ita yana mata magana ya dunga fad'in tunda bai isa da ita ba,wani kuka taji yana neman kwace mata,da sauri ta mik'e za ta sake barin gurin yayi saurin rik'ota ya mayar da ita ta zauna,yana mata wani kallo yace "ina za kije?" Da muryar kuka tace "i want to go home.." Yayi still yana kallonta kafin yace "saboda ki janyo Mami ta min fad'a ko don me?" Shiru tayi ta kasa magana,ya sauke ajiyar zuciya a hankali yace "kiyi duk yadda kika ga dama bazan sake hanaki ba" tayi saurin kallonsa hawaye suka fara sakkowa fuskarta,ya d'auke kansa da sauri ya ci gaba da kallon yadda mutane suka cika stage d'in sai rawa suke,yadda maza da mata suke cakud'ewa abun ya sake tunzurosa yaja wani mugun tsaki,jikinta yayi mugun sanyi ta dunga kallonsa sanda ta share hawayenta tace "kayi hak'uri.. In sha Allah nima bazan sake yin abunda ba ka so ba" bai kulata ba ya d'auko wayarsa dake ajiye saman table d'in ya fara dannawa. Sanda MC ya fara kiran yayyen amare,gaba d'aya suka tashi amma shi gogan ko gezau beyi ba,ita kanta Ismat ganin ba shi da niyyar zuwa yasa ta kasa tashi,ta zauna a gurin sai kallon su Jawahir take yi,underneath wani irin kuka yake son kwace mata ganin yadda taci burin bikin amma d'an mulkin nata ya kafa mata wasu dokokinsa,tayisaurin sunkuyar da kanta k'asa ta dunga share hawaye,har su Jawahir suka gama musu lik'i suka cashe rawa suka dawo bai ce mata komai ba,duk abunda take yana kula da ita yayi kamar bai san tana yi ba,sai da ya bari sun gama dawowa ya ajiye wayar hannunsa ya tashi,kanta har lokacin a k'asa ya matsa inda take ya d'an buga kafad'arta,tayi saurin tsayar da kukan ta d'ago,ya zuba mata idanunsa yana kallonta kafin ya rik'o hanunta,kamar wanda aka yiwa dole yace "let's go.." Tsayawa kallonsa tayi kamar wacce bata gane me yake nufi ba,sai da ya had'e rai yace "ina miki magana kina kallona,ba na son wulak'anci fa" saurin tashi tayi tana sauke ajiyar zuciya,tunaninta ya fara ba-ta tafiya za suyi ta dunga kallon su Badriyah da suke hira suna dariya wasu hawaye suka dunga taruwa a idanunta tana ta k'ok'arin mayar da su,suna fara tafiya idanu suka yo kansu ya had'e rai,a hankali ya kai hannunsa ya rik'o waist d'inta kawai taga sun nufi stage d'in,saurin kallonsa tayi ya juyo shima ya kalleta ya d'aga mata gira,da sauri ta girgiza masa kai alamun babu komai,suka hau stage d'in a hankali suna tafiya cikin takun nutsuwa,sanda suka k'arasa bhai yana kallonsu fuskarsa da murmushi yace "thought baza ku zo ba ai har ba fara tunanin abunda zanyi muku" Ismat tayi murmushi mai tafe da hawaye bata ce komai ba,Aadil kuwa cewa yayi "haba auren bhai guda ai bamu isa muk'i zuwa ba" bhai yace "kun isa mana" Aadil yayi murmushi yana b'alle bundle d'in hannunsa yace "a'a bamu isa ba" Barraq yace "yeah! Yaanzu kam kun fanshi kanku,da ban ganku a nan ba dama bazan kulaku ba" wani murmushi Aadil yayi ya dunga musu spraying,Ismat ma ta matsa kusa da bhai alamunta gaba d'aya suka nuna tana son yin kuka a haka ta dunga masa lik'i,Barraq ya kalleta ya girgiza mata kai yace "kada kiyi kuka please.. Yau d'in ma baza ki huta ba?" Ta fara mayar da hawayenta tana masa murmushi,yace "yawwa ko ke fa" yasa hannunsa aljihu ya fito dashi ya dunga musu lik'i shima suna yi musu,sanda yaga Ismat ba ta da niyyar yin rawa yace "kid sis! Do u know what?" Tayi saurin girgiza masa kai tana tsaye gurin da take duk uban kid'an da ke ratsata ta kasa yin rawa,yace "alk'awarin da kika d'auka nake son tuna miki" ta dunga kallonsa kamar za tayi magana,yace "u said za kiyi rawa a aurena right?" Murmushin yak'e ta masa ta kasa cewa komai,yace "idan baki yi ba dama har y'ay'anki sai na fad'awa nace Mummy'nku ba-ta da alk'awari.." Dariya tayi masa,underneath kuwa kuka take tana fad'in "I'm sorry bhai.." Aadil da fes yake jin maganarsu,ya juya kad'an sanda ya yiwa MC alamun yana son magana da shi,babu wanda ya san me suke cewa,MC ya gyad'a kai kafin yasa akayi turning music d'in down,here ya bada y'ar sanarwa akan banda d'aukan video,if not kuma duk abunda ya samu mutum yayi kuka da kansa shi ya janyoma kansa,mamaki ya kama Ismat jin wani dokar da aka sawa mutane a gurin,tana can duniyar tunani Aadil ya rik'ota,tayi sauri ta kallesa,ya kai hannunsa waist d'inta ya matso da ita jikinsa sosai sanda ya sunkuyo dai² kunnenta ya rad'a mata "let's dance together.." Saurin kallonsa tayi ya aika mata wani shu'umin kallo yace "me kike kallo ne?" Mamakinsa yasa gaba d'aya ta dunga ji kamar ba ita ba,ta dunga ganin kamar ba shiba,sanda yasa MC d'in yasa musu wani eglish song na can irin mawak'an turai d'in nan,yana rik'e da ita suka dunga bin rawan wak'an,mamakin yadda akayi ya iya rawa yasa ta dunga masa wani kallo,ba ita kad'ai ba hatta su Naina sun sha mamakinsa,dan har gulman sai da suka yi ita da Madeeha da ido ta tambayeta ta bata amsa,sanda kid'an wak'ar ya tsaya bhai yayi murmushi ya masa salute,cike da tsokana yace "na ga wannan salon.. Ya burge ni sosai" Aadil yayi murmushi yace "anything for u.." Wani irin dad'in da Ismat ta dunga ji gaba d'aya farin cikinta ya kasa b'oyewa ta dunga blushing tana kallonsa ta kasa d'auke idanunta daga kansa,ya kalleta kad'an yana lumshe idanunsa yace "kin yi rawa yanzu shi kenan?" Da sauri ta gyad'a masa kanta ta sake k'ank'ame hannunsa cikin tsananin farin ciki tace "thank u.." Yace "rik'e abunki ba godiyarki nake so ba" da sauri tace "me kake so?" Yana mata wani kallo yace "ke nake so" wani irin murmushi ta dunga fitarwa tace "indai nice ka same ni ai" ya d'aga mata gira yace "yeahh! But ba abunda nake nufi kenan ba" tace "me kake nufi to?" Ya sunkuya dai² kunnenta yace "zan fad'a miki anjima" dariya tayi masa,yayi murmushi shima,lokacin Jawahir ta matso gurin tace "toh lovebirds kuna nan kuna soyayya kun manta da d'anku har ya fara kuka" Ismat ta juyo tana sakin dariya tace "kai Yaa Jawahir taya za mu manta da shi?" Jawahir ta harareta tace "ehh! Shi yasa naga ai kun tuna da shi" Aadil yayi saurin rik'o hanunta bai tsaya magana ba yace "muje kada mu shiga hak'k'insa" suka sakko,shi ya karb'esa a hannun Jawahir,tace "ka kawosa" ba tare da ya tsaya ba yace "muje" tace "ina za muje?" Saurin kallonta yayi yace "idan na baki shi a nan za ki bud'e jiki ki shayar da shi?" Tace "a'a" yace "alright! Just follow me" fita suka yi daga hall d'in,ya bud'e masa back seat ta shiga ta zauna,shima ya zagaya ya shiga,ta juya bayanta tace "please help!" Ya gane abunda take nufi ya sauke mata zip d'in,a nutse ta dunga shayar da shi har sai da ya k'oshi kafin ta gyara rigarta,tun tana feeding Imaad ya zuba musu ido,kallonsu kawai yake yana had'iyar yawu wani jarabar son su yana taso masa,sanda ta juya masa baya tace "rufe min rigar" bai ji me take fad'a ba sai da ta maimaita kafin ya ankara da abunda take cewa,ya sauke ajiyar zuciya a hankali then ya matsa jikinta,maimakon ya rufe mata rigar kamar yadda ta buk'ata sai jin saukar hannuwansa tayi a bayanta yana shafata,tace "please ka rufe min" gaba d'aya bai ma san me take cewa ba,ya kai hannu ya bud'e hook d'in bra d'inta,ya fara k'ok'arin zamesu daga jikinta,da sauri ta juyo tana marairaicewa tace "please.. Ka bari har mu koma gida,kaga da mutane a gurin fa" idanunsa har sun fara juyewa yace "kinfi kowa sanin bazan iya hak'uri har mu tafi ba" kamar za ta masa kuka tace "to amma a mota kuma?" Ya d'aga idanunsa yana kallonta yace "a ina ne ba'ayi?" Ta kalli Imaad da yayi bacci ta kalleshi,ganin da gaske yake mata bazai barta ba tace "alright! Rufe min naje na bada Imaad a rik'e min" ya kalleta yace "ki kwantar da shi a gaba mana" tayi saurin girgiza masa kai tace "a'a ka bari dai na bada shi,idan yana tare da mu canjin numfashin mu zai iya haifar masa da matsala a rayuwarsa" saurin rufe mata zip d'in yayi,ya bud'e mata motar,tana fita ta juyo ta kallesa ta fara dariya,yace "kije ki dawo ina jiranki" wani dariya ta kyalkyale da shi tace "waye zai dawo? Ni babu inda zan dawo" ya kalleta yace "amma kin san ba haka muka yi ba ko?" Tace "yaya muka yi?" Ya zuba mata idanunsa ganin kamar tana son kawo masa wasa,ya fito daga motar yana had'e rai yace "alright! Muje" kallonsa ta dunga yi tana sakin murmushi,sai da ya bari ta sakankance yayi saurin rungumeta yace "ni za ki rainawa hankali?" Ta fashe da dariya tana ta k'ok'arin zamewa,ya rik'eta gam yace "wuce muje babu inda za ki kai min yaro,Allah kuma idan kika yi min gardama zan miki abunda baki tunani ba" zaro idanunta tayi tace "a gaban mutane fa muke" yace "ina ruwana da su? Ni mata ta kawai na gani.. Muje kafin na miki abunda zaisa ki jin kunya" babu shiri ta amsa masa,ya bud'e mata motar ta fara shiga,yana daga wajen yace "ba ni shi nan" kallonsa ta dunga yi kafin ta mik'o masa Imaad,ya karb'esa yana juyawa ya hango Hasna tana k'ok'arin komawa hall d'in tare da mijinta da yake itama a lokacin ta yi aure,saurin kiranta yayi ta waigo,tana ganinsa ta tsaya sanda ya k'arasa inda take yace "please sister wani taimako nake so kiyi min" Hasna dake kallonsa tana sakin murmushi tace "toh brother" ya mik'a mata Imaad yana sakin murmushi yace "ki d'an rik'e min shi please,not too long zan dawo na karb'esa" wani irin kunya ne ya rufeta da sauri ta amsa masa ta karb'i Imaad,ko tambayarsa me zaiyi bata yi ba ta juya ta shige hall d'in. Aadil yayi murmushi ya juya ya nufi motarsa,duk abunda ya faru akan idon Ismat ta dunga dariya tana jinjina rashin kunyarsa,ya bud'e motar ya shiga da sauri,da kallo ya dunga binta ganin tana dariya yace "what?" Tace "sannu ko?" Ya tsaya kallonta da rashin fahimta,tace "yanzu baka ji kunyar abunda kayi ba dan Allah?" Yace "kunyar me zanji?" Tace "ka kai yaron kace ta rik'e maka al'halin ta ganni.. Me kake tunanin za tayi zargi?" Wani siririn tsaki yayi yace "so what? Kome za tayi zargi nifa bai dame ni ba,ai ta san ba haramci za mu aikata ba.. And ita kin san me suka yi?" Ta gyad'a kai tana ta dariya kafin ta sake magana ya matsa jikinta yace "nifa yanzu duk ba surutunki nan nake son ji ba,ki taimaka kiyi min shiru na wasu y'an mintuna please,idan na gama abunda zanyi sai ki ci gaba.." Yana fad'a bai jira cewarta ba ya had'e bakinsu..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _A true master appreciates even his competitor's work and takes it as a challenge to perform better.._ 5⃣9⃣ Sai da aka kusa tashi a gurin kafin suka dawo,Badriyah da suka dunga neman Ismat basu ganta ba,sanda suka shigo cikin tsananin farin ciki fuskokinsu kamar za su stage tsaban yadda suke jin kansu,Dr Fadl ya kalli Aadil cike da tuhuma yace "ina kuka je ana ta nemanku an rasa ku?" Wani shu'umin murmushi Aadil yayi ya d'auke kai yak'i cewa komai,Dr Fadl ya kallesu ganin yadda suke blushing suna magana ba'a jinsu yayi wani murmushi ya tab'o Aadil,a hankali ya waiwaya yana murmusawa,Fadl yace "kace har Mami ta gyaro maka hanya.." Saurin d'auke kai Aadil yayi yana ci gaba da murmusawa,Fadl yayi dariya shima yace "bravo ya akhiiy.. Salonka yana burge ni" saurin kallon Fadl yayi kamarzai ce wani abu sai kuka ya fasa,Fadl yace "but yana da kyau ka rage saurin fushi,musamman akan wanda yake kyautata ma" tsaf ya fahimci karatun,yayi murmushi yace "shukhraan akhiiy" Fadl yace "it's my pleasure.." Washe gari Saturday aka yi mother's day,ranar Sunday da misalin k'arfe 11am kuma aka d'aura aure,wanda ya samu halarta manyan masu muk'amai daga cikin k'asar,around 5pm Daddy da kansa sanda aka gama yi musu nasiha yasa su a mota,bai bari anyi gayya ba wajen kaisu,daga motarsa sai wanda suke ciki ya kai kowacce d'akin mijinta. Biki dai sai muce alhamdulillah kamar yadda aka fara lafiya sanda aka k'are mutane suka tafi suna labarin,karma dai labarin rawar da Aadil da Ismat suka yi ranar dinner,kasancewar gurin a zagaye yake da sojoji shi yasa gaba d'aya sai ba'a samu ko wace irin matsala ba,amma da yawan mutane sunji haushi da ba'a basu dama sun d'auka ba. Since Daddy ya kai kowace gidan mijinta bayan ya sake yi musu nasiha ya tafi,it was there ya kira Barraq ya sanar masa,Barraq yana ganin number Daddy yana kirasa ya bari kiran ya fara katsewa kafin ya kira,Daddy yayi murmushi ya amsa,suka gaisa cikin girmamawa,kafin Daddy yace "my son.." Da yake haka yake kiransa tun bayan case d'in Fawad da ya tsaya akai har aka mayarwa da Major Abdulwahab kud'ad'ensa,Barraq ya amsa kansa a k'asa kamar wanda yake gaban Daddy'n,Daddy yace "matarka tana gidanka yanzu haka na kaisu ita da y'ar uwarta.. Ina fatan za ku kasance masu hak'uri da juna,duk lokacin da tayi maka ba dai² ba,kana da damar hukunta ta ko da bamu sani ba,yarda da nai da kai shi yasa na baka Naina,matsayinka a gurina ya wuce suruki,kai d'a ne wanda family za suyi alfahari da samunsa.. Allah ya masu albarka ya baku zaman lafiya", " ameen" Barraq ya amsa ya yiwa Daddy godiya,suna gama wayar bai tsaya b'ata lokaci ba yaje yiwa Mom sallama,sanda ya sanar mata abunda Daddy yace,tayi masa nasiha sosai though ta san ba ta da matsala da shi,ta yarda da irin tarbiyyar da ta bawa yaranta but duk da hakan bata yi k'asa aguiwa ba ta sake tunatar da shi muhimman al'amuran da rayuwar aure ya k'unsa,kafin yayi mata sallama ya tafi. Since ya baro gidan yana tafiya yake sakin murmushi,underneath godiya yake yiwa ubangiji da ya hukunta masa kasancewa d'aya daga cikin mutanen da suka samu damar yin aure,ya tsaya wani eatry ya sayi abunda yasan za su buk'ata,ya fito ya kama hanya gidan nasa fuskarsa ta kasa b'oye how happy he's,ranar yau jinta yake daban a duka tarihin rayuwarsaa,sanda ya shigo unguwar yayi horn bakin get d'in gidan nasa,d'aya daga get keeper d'in da ya kawo sojoji a satin ya bud'e masa,a nutse ya shige compound d'in yana d'aga masa hannu,ya k'arasa parking space,yana yin parking ya bud'e motar ya fito ya d'auki ledojin da yayi musu siyayya,after ya rufe motar ya nufi cikin gidan nasa,da k'arfinsa yake tafiya yana jinsa as completed person,a balcony ya tsaya yana kallon hannunsa yayi murmushi wai yau shi ne zai shiga gidansa,sanda yaji kamar kansa yayi rabu da gangar jikinsa tsabar farin ciki kafin ya bud'e k'ofar ya shiga bakinsa d'auke da addu'ah da sallama,babu kowa a parlon gaba d'aya gidan yayi shiru kamar babu kowa a ciki,ya wuce sanda ya k'arasa cikin katafaren parlon da yaci decoration bai zauna ba ya nufi hanyar bedroom d'inta,ya fara knocking kafin ya bud'e k'ofar,Naina dake zaune har lokacin tana kuka tana jin alamun footsteps d'insa taki d'agowa kuma bata fasa kukan da take yi ba,a hankali yayi mata sallama ya dunga takowa sanda ya k'arasa kusa da ita ya zauna bakin gadon,ta sake sunkuyar da kanta k'asa ta k'i yarda ta d'ago,wani ajiyar zuciya yayi yana kallonta da damuwa a fuskarsa ya kai hannu ya d'ago fuskarta,ya fara janye veil d'in da ta rufe kanta da shi,yana mata wani kallo yasa hannu ya share mata hawayen,then ya kai bakinsa yayi kissing forehead d'inta a wani irin hankali ya rungumeta,wani shork d'in da suka ji yasa shi lumshe idanunsa yana jin wani farin ciki mara misali yana huda shi,bai tab'a tunanin haka aure yake sawa a ji ba,sai yau da ya shigo system d'in,ita kuwa a gefen Naina tunda ya shigo wani tsoronsa ne ya dirar mata da bata san yaushe ta fara ba,jinta kwance a jikisa yasa nan da nan jikinta ya d'auki rawa tayi rau² tana shirin sake sakar masa kuka,sanda ya gama fahimtarta ya gano tsoro k'arara a idanunta a hankali ya janye jikinsa yana mata wani kallo a k'asa² yace "feel free habibtiiy.. Zo muje na raka ki kiga gidan ki" bata yi musu ba duk da a tsorace take but ta fi yarda da su zagaya gidan tunda yamma yayi sosai,ya rik'e hannunta yana mata wani sanyayyan murmushi ta sakko daga gadon a hankali suka fito,wani irin underground parlor ne da sai ka taka matakala kamar na bene sannan ka shigo,ta waiga ta kalli parlon da yake nan well furnished,sai kyalli da haske komai yake,ga wani sihirtaccen k'amshi da sanyin ni'ima da gidan yake fitarwa,ta lumshe idanunta ta bud'e ta waiga ta kalli wani k'ofa da yake can gefe kusa da dining area,ta bayanta ya tsaya ya sunkuyo dai² kunnenta yace "let's go mana.. Muje ki gani" a hankali ta d'aga masa kai ta fata tafiya,ya bud'e k'ofar suka shiga,k'aton kitchen ne sai store a ciki da yake cike da kayan amfani,suka fito ya dunga zagayawa da ita ko ina sai da yaga ta saki jikinta kafin suka dawo suka yi alwala,since ya shigo bai sake fita ba,tare suka yi sallah maghreb da isha kafin su yi nafila,after sun idar sun yi addu'o'i,ya jima yana mik'a godiyarsa ga Allah kafin ya fita yaje kitchen ya d'auko kayan da ya shigo da su,sanda suka ci suka k'oshi ya d'auki kayan ya fita da su,bata san yaushe ya dawo d'akin ba saboda baccin da ta fara sai da taji yana cire mata hijab d'in da tayi sallah da shi ta k'ank'ame jikinta a tsorace da siririyar muryarta tace "please.." Bata k'arasa rufe bakinta ba taji ya rufe mata da nasa tare da d'agata cak ya nufi bed da ita ya d'orata saman gadon ya kashe hasken d'akin gaba d'aya,idanunta suka yi wuk'i² ta dunga kallon shadow d'insa a tsorace,sai da ya fara rage kayan jikinsa kafin ya hauro gadon,yana k'ok'arin janyota ta janye ta saki wani kuka mai sauti cikin rawar baki take kad'a masa kai tana cewa "kada kayi min haka please... I'm scared.. Tsoronka nake ji" wani murmushi yayi a hankali ya had'ata da k'irjinsa da yake nan wani very wide,gashin dake kwance gurin yana gugar fuskarta yace "dama kin daina jin tsoro,amarya dama sai da hak'uri,yau dai bazan iya d'aga miki k'afa ba kin sani.." Yana magana yana sake shigar da ita jikinsa,ya k'ank'ameta ya fara sauke ajiyar zuciya,daga jin yanda yake yi yana shafata ka san dole akwai bayani,ya wani irin matseta sosai a jikinsa sanda ya samu nasarar cafke bakinta a zafafe ya fara aika mata wasu mahaukatan kiss da cikin k'ank'anin lokaci suka sa ta fara yin laushi,ya fara lalubeta yana sauke rikitaccen numfashi,a haka ya rink'a yaudararta yana sake tura mata sha'awar abun a ranta da rage mata tsoro,ya tura hanunsa cikin sumarta yana yamutsawa a hankali,ta ko ina ya dunga romancing d'inta tare da cire mata duk wani nau'in sutura dake jikinta,hannunsa suna kaiwa k'irjinta ya kama boobs d'inta da sauri yana matsawa jikinsa yana wani irin vibrating,y'ar siririyar k'ara ta saki tana k'ok'arin k'wacewa da sauri ya danna boob d'in a bakinsa ya fara sucking yana murzawa,da azaba ya isheta ta kai hanunta ta rik'eshi tana k'ok'arin k'watar kanta,ya sake mata nauyinsa because ya fahimci idan ba haka yayi ba baza ta bashi had'in kai ba,ya lura so take taja masa asara shi kuwa a halin da yake ciki sakaci d'aya zai yi ya kyaleta shi ne yaji baya nunfasawa a duniyar,hanunta yayi grabbing ya kai saman erection d'insa,feeling her soft hand around ya had'a da nashi yana squeezing,abunda yake ji yana ratsa shi yasa shi sakin k'ara "ahhhhhrrrggg.." Idanunsa a lumshe amma fuskarsa wani irin murmushi take fitarwa yana jin kamar zai bar duniya,sanda ya gama lugiguita mata jiki,da k'afafunsa ya bud'ata sosai tare da kai hanunsa kan erection d'insa ya fara neman hanyar da zai yi connecting,ta k'ank'ameshi da sauri saboda yadda take tunanin abun ya wucce nan,ga shi shima babu sauk'i,yadda yaji ta a matse gam² duk k'ok'arin da yake na ganin ya bita a hankali kasawa yayi,hankalinsa gaba d'aya ya bar jikinsa,he just want ya kure k'arshen abunda yake ji yana damunsa,dannawa kawai yake ta k'ok'arin yi,tsabar jaraban dake d'awainiya da shi har ji yake kamar erection d'insa zai tsinke ya bar jikinsa,da wuya da dad'i sanda ya samawa kansa hanya,tana kuka tana komai shi kam bai san tana yi ba,pounding kawai yake yana wani irin nishi mai ban tausayi,kamar k'aramin yaro haka hawaye suka dunga sakkowa fuskarsa yana zuba mata sambatun fita a hayyaci,sun jima a wannan yanayin kafin komai ya fara lafawa,ya kwanta a jikinta ya dunga jera ajiyar zuciya yana jin wani mugun dad'i da farin ciki,gaba d'aya ya kasa zare jikinsa daga nata,ji yake wata sabuwar sha'awa tana sake taso masa,Naina kuwa a halin da take ciki banda ajiyar zuciya babu abunda take yi,maimakon taga ya d'agata sai ji tayi yana k'ara gyara zaman erection d'insa a jikinta,a hankali ya fara kaiwa yana kawowa tare da shafo dukiyar fulaninta yana matsawa yana murzasu son ransa,nipples d'inta tsabar hannunsa da suka ji har wani special zafi suke yi mata,tun tana kuka tana masa magiyar har ta gaji ta koma sauke ajiyar zuciya,sai da yaji ya samu gamsuwa da ita sosai kafin ya saurara,ya dunga sa mata albarka,jikinta yayi laushi sosai wani irin tausayinta ya dunga bijiro masa,bathroom ya tashi ya shiga ya had'a ruwa yayi wanka kafin ya had'a mata ruwan zafi ya koma ya d'aukota ya shiga da ita ya sata a cikin ruwan,da sauri ta k'ank'ameshi ta saki wani k'ara jikinta ya fara rawa saboda azabar zafin da taji yana ratsa k'asanta,tana k'ok'arin mik'ewa ya mayar da ita,ta fashe da kuka azabar ta zame mata biyu na gurzar da yayi mata sannan ga na sit bath d'in da yake yi mata Allah ma ya taimaketa bai ji mata ciwo ba,basu fito daga bathroom d'in ba sai da ya tabbatar ya gasata sosai sannan yayi mata wanka ya d'aukota sai ajiyar zuciya take yi har lokacin,ya zaunar da ita bakin gado,da kansa yaje ya d'auko mata wani rigar bacci ya dawo yasa mata,ya sake fita ya d'auko ruwa,sanda ya dawo ya bata painkillers then ya d'agata ya d'orata a gadon ya kwanta shima tare da shigar da ita jikinsa,ta fara k'ok'arin zamewa yayi murmushi da wani murya mai kashe jiki yace "kiyi kwanciyar ki sweet babu abunda zanyi miki,nasan kin gaji ai,na baki wahala ko?" Saurin d'aga masa kai tayi hawaye suna kawowa idanunta,yayi murmushi ya matseta a jikinsa,ji yake kamar ya cire zuciyarsa ya mallaka mata,a hankali cikin sigar lallashi taji yace "I'm really sorry.. Ke alkhairi ce a gareni,nima alkhairi ne a gareki,because of u yau na samu abunda ban tab'a mafarkin samu ba,thank u sweet wife,Allah maki albarka.. In sha Allah kamar yadda kika same ni duk abunda mace take buk'ata daga gurin miji za ki samesa a tare da ni,zan zame miki farin ciki,zan baki kulawar da ya dace,a matsayin miji duk abunda yake hak'k'in ki akaina zanyi k'ok'arin saukewa,matuk'ar za ki killace min kanki,za ki d'auke ni da buk'atuna ba tare da kin gaji dani ba,za ki same ni a yadda kike buk'atar na kasance,but please ina so kiyi min alk'awarin za ki kasance tare da ni kiyi min rakiya a cikin rayuwar da za mu shimfid'a.." Kumburarrun idanunta ta bud'e ta saukesu a kan fuskarsa,yace "kin amince da ni a matsayin wanda zai ja ragamarki?" Kai ta gyad'a masa a hankali,yayi mata murmushi a hankali yayi kissing lips d'inta yace "thank u.. Oyah close ur eyes habibtiiy kada na dame ki.." A hankali ta mayar da idanunta ta kulle,ya dunga shafa bayanta har lokacin da bacci ya d'auke su. A can b'angaren Madeeha ma dai abunda ya faru kenan,bayan ango ya gama b'arje guminsa,ita kuna ta ci uwar wahala cike da so da k'aunar juna suna mak'ale da juna wani irin bacci ya d'auke su. Da safen kasancewar tun bayan da suka yi sallah suka koma ba su suka farka ba sai kusan 10am,lokacin sak'on breakfast ya risko su daga Mom,bayan sunyi wanka tare though Naina bata saki jikinta da shi ba,wani irin kunyarsa take ji tun daga kan abunda ya faru tsakaninsu,a haka ya dunga lallab'ata har suka shirya suka yi breakfast,then ya d'aukota suka dawo parlor tana kwance a jikinsa ya kira Mom suka gaisa ta tambayeshi Naina,wayar ya sa mata wayar a kunnenta suka gaisa,then suka yi sallama. A gefen su Ismat kuwa tunda aka gama biki,gajiya ta b'oye su kullum suna d'aki idan ba lokacin cin abinci ne yayi ba ko mazajen nasu basa nan basa fitowa,Imaad ma dai yana gurin Baba idan ba yunwa yaji ba yayi kuka aka kaishi,ganin iyayen nasa wahala yake masa,soyayyarsu kawai suke b'arjewa su kam,sanda Mami ta gaji ganin ba zama suke ayi hira ba ta kora su duka kowa ya d'auki iyalinsa suka bar gidan. Shigowar Barraq gidan kenan daga gaisar da Mom da yaje yi,yayi parking ya fito ya rufe motar,sanda ya shigo bai ganta a parlor ba,ya nufi hanyar bedroom d'inta ya bud'e k'ofar,a kwance ya hangota saman gado ta k'udundune,yayi murmushi ya k'arasa shiga,a hankali ya haura kan gadon ya janye bargon data rufa da shi,wani murmushi yayi yace "yeahh! I'm back,wake up please.. Na san kina ji na" k'in motsawa tayi,ya zaro idanunsa yace "baza ki min sannu da zuwa ba kenan?" Still ta k'i bud'e idanunta,ya gyad'a kai yayi kamar zai sauka daga kan gadon ba tare da ya sake magana ba,ta kyalla idanunta kad'an ta kallesa,cikin rashin sa'a suka had'a ido da shi,ya d'aga girorinsa yana kallonta yace "yeahh! I see u" saurin kulle idanunta tayi cike da kunya,yayi murmushi ya sunkuya ya kaiwa lips d'inta kyakykyawan kiss,tana jinsa ta dunga k'ifta ido kafin tayi mik'a gami da salati kamar wacce ta farka daga baccin gaske,then ta fara bud'e idanunta,ya zubawa k'irjinta data turo masa idanu da kyar ya iya tambayarta "bacci kika yi ne?" Ta girgiza masa kai,da y'ar siririyar muryarta tace "baccin dai nake ji" ajiyar zuciya yayi,ta lumshe idonta dai² lokacin ya sunkuyo ya fara licking lips d'inta da wani murya yace "inama wifey zata taimaka ta bani kulawa a dai² lokacin nan da naji dad'i" saurin ture kansa tayi ta yunk'ura ta tashi za ta sauka daga gadon,ya rik'ota yana mata wani kallo cike da tuhuma,idanunta suka yi rau² tace "fitsari zanje nayi" yayi ajiyar zuciya yace "ok! Thought za ki gudu ne.. Muje na miki tsarki,yau amarci za mu ci.." Yayi maganar yana kallon idanunta,kunya maganar ta bata tayi saurin fad'awa jikinsa ta b'oye fuskarta a kirjinsa tana dariya k'asa²,ya d'agota yana sakin murmushi,a hankali ya kai hannu ya matsa boobs d'inta dake cikin sleeveless rigar da tasa yace "za a bani?" Cike da jin kunya ta kulle idanunta tace "please kunya fa kake sawa nake ji" ya zaro idanunsa yace "da gaske?" Ta gyad'a masa kai tace "ehh" yayi wani murmushi yace "ohhh Noo! Gaskiya ki daina jin kunya ta,i'm ur husband maganar kunya ai ya k'are tsakaninmu,tunda zan nemi abu ki bani.. But please ki san yadda za kiyi da ni yanzu i'm feeling hungry badly..." Saurin bud'e idanunta tayi ta kalleshi tace "muje ka fara cin abinci to" ya k'ank'ameta da wani muryar shagwab'a yace "ba irin wannan nake nufi ba,kaya nake so a bani" turo baki tayi tana kallonsa tace "a'a ni dai gaskiya ina jin tsoro,jiya fa da kyar ka barni na huta,baka ji yadda gurin yake zafi ba" marairaicewa yayi yace "kad'an fa za ki ba ni nayi,zafi kuma na d'an lokaci ne,nan gaba da kanki za ki fara kawo min kanki kice nayi" wani kunya yasa ta sake ji babu shiri ta fara turesa,ya saketa because ba ya son ya cika takura mata har ta fara gudunsa,ta mik'e da sauri ta shiga bathroom,tayi fitsari ta fito ta ganshi a kwance idanunsa a rufe fuskarsa ya d'an nuna kamar yana cikin damuwa,wani mugun fad'uwa gabanta yayi,ta k'araso inda yake ta d'ago kansa da sauri tace "wayyohh! Zaujiiy me yake faruwa? Me yake damunka? Fushi kake yi da ni?" Ajiyar zuciya yayi tare da fara bud'e idanunsa,ta zuba masa idanu tana kallonsa kamar za tayi kuka ta kuma cewa "Baby magana nake maka kayi shiru,don Allah kada kayi fushi ka ji? Fitsari ne ya matse ni shiya sa na tashi,ka san bazan tab'a iya hanaka hak'k'in ka ba.." Rufe mata baki yayi saurin yi ya janyota jikinsa,tayi ajiyar zuciya tare da sake shigewa jikinsa,ko da bai yi magana ba ta fahimci bai fushi ba,sanda ya d'agota a hankali ya had'e bakinsu ya fara aika mata salonsa mai rikita duk wata lafiyayyiyar mace,wasa yake da ita sosai yana twisting boobs d'inta,ta fara mayar masa cikin nata hikimarta,sanda ya cire kayan dake jikinsa ya rik'o hannunta ya kai kan etection d'insa,ta rik'e a kunyace tana squeezing masa a hankali,nan da nan jikinsa ya fara b'ari yana fitar da wani irin nishi,mamakin yadda jikinsa yake rawa kamar ana jijjigasa duk lokacin da yasa tayi grabbing erection d'insa yasa ta zare hannunta,da sauri ya saki boob d'inta cikin wani irin yanayin fita a hayyaci ya sake grabbing hannunta ya had'a da nasa ya damk'e erection d'insa,da wani irin voice sanda yake squeezing ya furta "Yeahh! Grab it tighter,just like that,squeeze the head a little harder.." Yana maganar yana gwada yadda yake so tayi masa,wani irin kunya ya lullub'e Naina jin yadda yake sambatu,ya k'i sakin hannunta ya kama ya k'ank'ame sai yadda yaso yake yi da shi,ya kai d'ayan hanunsa k'asanta ya fara wasa da clits d'inta,tana jin dad'i but zuciyarta cike take da tsoro idan yace zai shigeta,jiya ta ji jiki sosai a hannunsa abunku da gwauro an gama tsufa a gida kafin ayi aure a d'and'ana dad'insa,bata gama tunanin da take yi ba taji yana shirin juyata,ta baya ya sunkuyar da ita ya d'ago waist d'inta ya dafe da kyau ya fara having nata yana sakin wani irin nishi me tsuma zuciyar abokin tarayya,wani lumshe idanunta tayi tana feeling wani dad'in abun da yake hudata she thought za taji azaba kamar jiyan sai taji sab'anin haka,yadda yake pounding yana jin dad'in abun yana haurawa cikin kansa haka itama take jin dad'i yana ratsata,daga jiya zuwa yau ta fahimci yafi son style d'in,idan yasa tayi masa hakan sosai yake samun gamsuwa yana jin erection d'insa yana zuwa wani zangon da ba kowa yake iya zuwa ba,ita kanta yanda yake zungurota ji take kamar wata duniya yake kaita,sanda suka jima a haka har lokacin bai releasing ba taji guiwoyinta sun fara gajiya da sunkuyon,a hankali ta fara zamewa tayi k'asa,saurin biyota yayi ya juyata ya d'aga k'afafunta sama gwiwarsa akan gadon ya d'ago bayanta yasa pillow daga wajen kugunta ya ci gaba da having nata yana share gumi da hawaye yana sanya mata albarka yana mata surutai "wayyoo Baby me... Karki barni please,wallahi bazan iya rayuwa babu ke ba.. Kina jin kalar dad'in da nake ji?" Kai ta gyad'a masa bata san a wace duniya take ba,ya dunga surutai yana hawaye,sanda ya sauke mata damuwarsa tsaf kafin ya koma gefenta ya kwanta suka ci gaba da sauke numfashi tare.. Days are long gone,lokaci ya dad'a tafiya,a b'angaren Ismat kam yanzu hankalinta duka ya tattara ya koma kan final exam da suke kan yi,gaba d'aya ta rage samun lokaci,always ka ganta research take,ko shi yallab'an nata yanzun ba sosai ya cika takurata ba ya dama tayi karatu,ranar da suka yi final paper ta fito a mugun gajiye ga wani irin baccin da yake d'awainiya da ita,duka kwanakin da suka wuce ba sosai take iya bacci ba,Imaad kuwa gaba d'aya ma ba ta zuwa da shi,a gida take barinsa gurin Baba kasancewar yanzun yana da watanni kusan bakwai kenan,so ganin da tayi ya fara cin abinci shi yasa ba ta damuwa sosai take barinsa a gida har ta zo ta koma,since suka fito bayan ta tsaya sunyi hotuna da course mate d'insu kafin ta yi sallama da mutane ta bar gurin,dai² lokacin tana tafiya Aadil ya kirata,ta d'auka a gajiye idanunta har wani lumshewa suke yi tace "hello! My favourite.. Ka taho ko driver ne zai zo?" yace "yeah! Ga ni a wajen Ibrahim gambari square,kina ina ke?" Tayi ajiyar zuciya a hankali tace "alright! Ba mu da nisa da juna ai,maybe ma kai nake gani" yayi murmushi yace "ko kuma ni na fara ganin ki ba" tayi murmushi lokacin da motarsa take nufar inda take,tace "ni na fara ganinka fa" yayi slow da motar kafin ya tsaya a ganta yayi horn,ta glass d'in gaban ya zuba mata tsumammun idanunsa ya bud'e motar ya fito har lokacin da wayar a kunnensa yak'i katse kiran,tayi murmushi ta cire wayar daga kunnenta ta fara katsewa,b'ata rai taga yayi yace "wa yace ki katse min kira?" Tayi murmushi tace "i'm sorry.. Na ga we are close to each other ne,that's why na katse" yace "kada ki sake katse min waya idan ba ni naga dama na katse ba" da sauri tace "as u said my boss.. Baza'a sake ba" wani murmushin da bai yi niyya ba ya saki ya kai hannu ya karb'i jakarta yace "how was the paper?" Ta langab'ar da kai tace "alhamdulliah.." Yace "hope kinyi k'ok'ari?" Dariya tayi masa tace "ina fatan haka" ya bud'e mata motar ta shiga ya rufe ya zagaya ya shiga side din driver yace "so u are now a graduate.." Ta langab'ar da kai tana kallonsa tace "da saura fa" yace "sauran me?" Tace "ai za mu jira result" ya gyad'a mata kai yace "yeah! I mean daga yau baza ki sake shiga skul ba kamar da right?" Tace "ehh" yana driven yace "so what next? I mean.. What are u planning to do next?" Kallonsa tayi tace "service" ya juyo ya d'an kalleta yace "kafin shi,ina nufin hutun da kika samu yanzun fa me za ki shirya mana?" Wani dariya tayi cike da tsokana tace "me kake so na shirya maka?" Da sauri ya kalleta yace "only honeymoon ma kika shirya mana it's ok for me" idanunta ta zaro kafin ta fara masa dariya,ya kalleta yace "me ya baki dariya?" Tace "kai ne ai naji kana fad'an wata magana" ya d'aga girorinsa yace "so kina nufin bazai yiwu ba ne?" Tace "nope! Mamaki nake" yace "akan me?" Tace "Ban tab'a ganin honeymoon irin wannan ba" yace "ko?" Tace "ehh!" Yace "kina da matsala da hakan ne?" Tace "not at all! Kawai dai a hak'ura da zuwan nake ga zai fi" yace "saboda me?" Tace "My boy fa ya fara k'ok'arin tafiya" yace "sai kuma baza'a ba saboda ya fara koyon tafiya?" Tace "ni dai tunda bamu je ba tun lokacin a hak'ura kawai" wani kallo yayi mata yace "Hjy zuwa babu fashi kima fara shiri,ni na gama yanke hukunci" tayi saurin kallonsa tace "wai da gaske kake?" Yace "a'a! Ai kin san na saba miki k'arya" da sauri tace "Allah baka hak'uri,ni bance haka ba" ya d'auke k'ai ya ci gaba da driven,yace "idan ma kin fad'a dai ke kika sani" saurin rufe idanunta tayi,gudun kada yace ta sake fad'an wani maganar sai tayi shiru daga haka ta kwantar da kanta jikin seat,shima sai ya d'auke kansa bai sake mata magana ba har suka shigo gidan,yayi parking ya fita,kafin ya zagaya ya bud'e mata tayi sauri ta fita,tsayawa yayi ya bita da kallo sanda ta zagayo inda yake bai mata magana ba suka wuce suka nufi cikin gidan tare,shi ya fara wucewa sama ya barta a k'asa suna gaisawa da baba ta tambayeta Imaad tace "yayi bacci" tayi murmushi kafin tace "alright! Baba bari naje na d'an watsa ruwa kafin ya tashi" Baba tace "toh uwar d'akina a fito lafiya" ta amsa ta nufi saman,tana bud'e k'ofar ta sameshi a kwance idanunsa a rufe kamar mai shirin bacci,ta k'arasa kusa da shi a hankali ta zauna tana kallonsa tace "bacci za kayi ne?" Bud'e idanunsa yayi ya zuba mata su,taga sai kallonta yake yak'i cewa komai,a hankali ta kwanta a jikinsa tace "I said i'm sorry.. Idan kana fushi da ni gaba d'aya nake rasa sukuni,i promised u it won't happen again pleaseee!" Wani kallon lips d'inta ya dunga yi da tana maganar ya kasa cewa komai,fahimtar inda hankalinsa yake yasa kamar mai jin tsoro ta fara kai fuskarta kusa da nashi,a hankali ta d'ora lips d'inta saman nasa,idanunta a cikin nasa tana masa wani kallo kamar za tayi kuka ta fara sucking lips d'insa,ajiyar zuciya yayi ya tallafota da kyau,jin da yayi tana laluben harshensa ya mik'a mata,cikin azama ta karb'e ta fara masa wani tsotsa kamar tana shan alawa,sai da suka bawa juna kulawar da ya dace kafin suka saurara. After sun yi wanka ta fito sanye da hijab duba Imaad dake bacci,tana sakkowa ta tarar ya tashi ta karb'esa ta koma d'akin d'auke da shi,tunda ya ganta sai murna yake yana zillo,Aadil ya binsu da kallo har suka k'arasa kusa da shi,a gefensa ta fara ajiyesa za ta cire hijab d'in data sa ya dunga d'aga mata hannu yana son ta d'auke shi,Aadil ya kai hannu zai d'aukesa da sauri yaron ya fara kallonta yana yin alamun zai yi kuka,wani murmushi Aadil yayi yace "ohhh! C'mon my boy" ya janyoshi,wani kuka ya fasa tunaninsa ya bashi uban yana son hanasa zuwa gurinta,aadil ya dunga kallonsa a tsorace ya d'aga idanunsa yace "what happened?" Ta fara dariya tace "tunaninsa kana son hanawa na d'aukesa" yace "Ohh Noo! Yi shiru ka bari Mummy ta zauna" ya fara rarrashinsa amma ya k'i saurarawa,sai da yaga ta zauna ta mik'a masa hannu,gaba d'aya ya taho Aadil ya mik'a mata shi,ta karb'esa tana masa murmushi,tun bata fito masa da abincinsa ba ya fara k'ok'arin kai hannunsa cikin rigarta,rik'e hannunsa tayi ta b'ata fuska tace "na ce ka daina samin hannu a riga baka ji ba ko? Duk ranar da na gaji yayeka zan yi dama" murmushi Aadil yayi yace "yaushe za ki yayesa?" Tace "to baka ga ya iya sa hannu yace zai ciro min breast ba?" Ya gyad'a kai yana zuba idanunsa akan nipples d'inta yace "gwadawa yake yi,ki kyalesa ya fara cirewa kinga ya hutar da ke kema" wani kallo ta d'ago ta masa,yayi murmushi ya matso kusa da ita yana k'ureta da kallo yace "ya dai?" Tace "ehh! Ka ce haka mana tunda ba k'ai zaisa jin kunya ba ko?" Ya d'aga girorinsa yace "meye ne abun jin kunya dan ya ciro abincinsa a gaban mutane?" Ta gyad'a kai tace "ai dama na san haka za kace" yace "yeah! Kema ai kin san gaskiya" shiru ta masa bata sake magana ba,ya lek'a fuskar Imaad dake shan nono,yadda yaga yana zuk'a sai ya cika bakinsa kafin ya had'iye ya kai hannu kamar zai cire nonon a bakinsa yace "hey! Boy ka ragewa Daddy na anjima kada ka shanye.." Ture hannunsa Imaad yayi ya mayar da nasa ya dafe,Aadil ya sake kai hannu yace "sorry boy! Ya isa haka,baka isa ina kallo kace za ka shanye duka ba" wani dariya Ismat ta fashe da shi,ganin uba da d'a suna neman yin rigima,Aadil da yaga Imaad ya k'i saki ya matsa nonon dake bakinsa,yace "ka ga yaro yak'i saki fa" ita dai dariya kawai take musu,k'warewan da yayi sakamakon matsawar da yayi nonon ya shiga da yawa,babu shiri ya saki ya fara tari,da sauri ta fara hura masa kai sanda ta samu ya daina,ta kalli Aadil ta b'ata rai tace "ka ga ka sa ya k'ware ko?" Ya d'aga shoulders da wani murya yace "da banyi masa haka ba bazai saki ba,shanye zai yi ya barni fanko" dariya ta fashe da shi tace "kaima ai ka shanye masa d'azu,d'an wanda ya samu nawa yake ma? Duka fa bazai kaika sha ba" wani murmushi yayi ya lumshe idanunsa a hankali ya kai harshensa kan nipple d'inta da milk yake shirin d'igowa yana lashewa,tayi saurin kallonsa ganin abunda yake shirin aikatawa ta janye breast d'inta ta mayar cikin riga,d'ago idanunsa yayi da masifar sha'awa tasa su fara birkicewa yace "what's this?" Tace "wai baka gajiya da sha ne?" Ya d'aga mata gira maganarsa a dashe yace "ya za'ayi na gaji? Ni da nake kwana da shi a baki dan na sha d'azu yanzu ina nema sai ace zan gaji?" Ta zaro ido tace "to yanzu dai ka bari su gama kawowa tukun,kada ka zuk'e min ruwan jikina" shoulder sa ya nok'e yace "ai ko yanzu ma sun kawo" tace "a'a basu gama kawowa ba" ya kai hannu ya shafa samansu yana lumshe idanunsa masu cike da jaraba yace "Noo! Bazan iya hakur'a ba ina kallo ki fito da su ki mayar ban sha ba" ta zaro idanunta waje za ta yi magana ya rigata "that's why yasa nake yiwa Allah godiya da yasa matata take da irin wannan good boobs d'in,though kin haihu amma har yanzun a tsaye suke,and ko za ki haifi yara da yawa duk shan da za'ayi musu baza su kwanta ba irin yadda na wasu matan yake yi,irin ku ba su da yawa,i like ur's ina son irin wannan boobs d'in suna da d'aukar hankali,shi yasa duk sanda kike feeding Imaad a kusa da ni idan ban sha ba nake jin kamar i'm not feeling fine..." Murmushi tayi bata ce komai ba,ya kai hannu ya d'aga rigarta ya fito da su duka ya zuba musu idanunsa,k'ok'arin mayar da su ta fara yi,ya rik'e hannunta yace "kada ki soma rufe min,ki bar min abuna haka nake son ganinsu" tace "ni ba rufe maka nace zanyi ba,amma dai ka bari na kai Imaad na dawo pleaseee" komawa yayi ya kwanta yace "alright! Kiyi sauri please kinsa jikina ya fara vibrating" wani kallo ta masa tace "nice ma nasa jikin naka yake rawa?" Da sauri yace "of course.. Da baku zo kun sani a gaba ke da yaronki ba da haka bai faru ba" kaita gyad'a tace "okay! Tunda ka ce haka daga yau baza mu sake zuwa kusa da kai ba,za muna zaunawa a can parlor" yace "kun isa kuwa?" Tace "sosai ma" yace "alright! Ku gwada to muga idan ban biyo ku har can ba" saurin tashi tayi ta d'auki hijab tasa ta sab'a Imaad da ya koma bacci a kafad'a da sauri ta fita da shi tana masa dariya..... #The book *MAKTOUB* isn't for free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _It is very important to carefully pick the words u use when u are thanking others,especially when u want ur sincere appreciation to reach their hearts.._ 6⃣0⃣ Tun daga ranar da yayi mata maganar tafiya,ko da tuntub'en harshe bai sake d'aga maganar ba,sai da ya gama duk shirye²n da zai yi a cikin satin da za su tafi yake sanar da ita,har lokacin ita dai she just thought da wasa yake yi,ranar ana saura kwana biyu su tafi,yace "humsafar.. Get set za muje gida gobe" kallonsa ta dunga yi bata gane me yake nufi ba,yace "kinji me nace ai?" Tace "ehh amma ban gane me kake nufi ba,yaushe muka je gidan?" kai tsaye yace "Hjy jibi za mu wuce,so za muje muyi musu sallama" tace "zuwa ina?" Yace "we are about to travel" kallon mamaki ta dunga binsa da shi kafin tace "tafiya?" Yace "in sha Allah" ta dunga kallonsa ta kasa d'auke idanunta akansa,ta sauke numfashi kafin ta sake cewa "but ina za muje wai?" Yace "ko ina za muje ina ruwanki? I only said ki shirya bance ki fara min tambayoyi kamar y'ar jarida ba" murmushi tayi tace "Allah kai mu" ya harareta ya d'auke kai ba tare da ya sake cewa komai ba,washe gari kamar yadda yace suka je gida suka yi sallama da iyayensu da y'an uwa,a day after jirginsu ya d'aga zuwa k'asar turkiyawa (Turkey),cikin tafiyar da suka yi nan Ismat taga asalin jarabar Aadil wadda ta canza salo,gab'a d'aya ya daina d'aga mata k'afa kullum cikin tsotse² da lashe² yake,cikin wata biyu da suka yi ba sa 9ja sun zagaya k'asashe,daga Turkey suka yada zango UK,cikin d'an lokacin da suka d'auka wata irin k'auna Aadil yake nuna mata mara misali,soyayyarsa a gareta daban yake,a gaban kowa bayyanawa yake ba ya iya b'oye adadin son da yake mata,sosai yake ba su kulawa ita da Imaad,idan suka shirya za su fita shi yake d'aukan Imaad,hatta jakarta ba ya bari ta d'auka shi yake rik'e mata,ko shopping suka fita shi yake d'auka sai idan ta ga abun yayi yawa za ta takusa sai ta karb'an masa wasu,wani lokacin kuwa backpack yake saka Imaad kayan kuma ya d'auko su hannu biyu²,da yake su kad'ai suka taho babu mai raino duk sanda suka zo kwanciya yaga ta rungume Imaad zai fara tunanin me yayi mata? Because idan ba fushi take yi ba ba ta yin haka,zai yi murmushi idan ya kwanta ya fara shigewa jikinta,tana jin ya fara lalubeta za tace "my favourite Imaad fa yana tare da mu" sai ya langabar da kai yace "d'an kad'an zanyi please" sometimes idan yace haka sai tace "ai baka iya samun abu kayi kad'an ba" sai yayi dariya yace "ai ke d'ince humsafar dad'in ki ya wuce duk tunani na,shi yasa idan na ganki ba na iya hak'ura dake.." Irin wad'annan kalmomin da su yake samu yayi nasara akanta ta sakar masa jiki yayi yadda yaso. Hutun da suka samu cikin d'an tak'aitaccen lokaci yasa gaba d'aya suka yi wani irin canjawa,ba ma kamar Ismat data sake murjewa,hutu ya sake samun gurin zama a jikinta ta sake yin fresh,Imaad kuwa gaba d'aya ya juye kamanninsa da komai sak Aadil,shi kansa yallab'an nata wani kyaun da ya k'ara banda y'ar k'iba da yayi ta samun nutsuwa duk sanda suka fita guraren shak'atawa ko yaya taga ana kallonsa yanzu za tayi kicin² tace "my favourite.. Ni gaskiya mu bar gurin nan bai min ba" yana jin ta fad'i haka ya san kishi ke damunta,idan yana jin tsokana zai ce "ni gaskiya ba zan tafi ba,kika sani ko nayi kasuwa wata tace tana so na?" Lokacin kafin ta gane me yake nufi,tana jin ya ce haka haushi zai sake ciyota,sai dai kawai yaga ta mik'e za ta bar gurin,da ta fahimci tsokanarta yake kuma ranar itama tace "alright! Bari muga wace mai k'arfin zuciyar ce za ta zo a gaba na tace tana sonka.." Yace "me za kiyi idan wata tazo?" Ta gyad'a kai tace "Lallai kuwa yarinya za ta tafi hospital jinya babu shiri" sanda tace haka sai yace "ohhh no! Dear ai ba matsala tunda ina kusa,kawai aure za muje a d'aura mana sai nayi jinyar kinga kin kawo mana sauk'i ma" tace "ko?" Yace "yessss!" Ta gyad'a kai tace "to ko dai kai za kace kana son wata?" Idan yana jin nishad'i zai ce "idan ina so ma ai kinfi kowa sani,but ban sani ba ko nan gaba zan ga wata naji ina sonta" sanyayyan murmushi take aika masa tace "Allah ba da iko,ya ba da zaman lafiya" sai yace "ohhh! Duk kishin kuma zaki bari na k'ara miki abokiyar zama?" Ta kan ce "abunda Allah bai haramta ba,ni wace ce da zan hana faruwarsa?" Yace "but na ga mata da yawa idan za'a musu kishiya suna damuwa,me yasa ke kike nuna baki damu ba?" Tace "ubangiji (s.w.t) cewa yayi a cikin surutun-nisa'a verse 3:"Wa-in khiftum alla tuk'sid'uu fiil yataamaa fankihu maa d'aaba lakum minan'nisa'i mathnaa,wa'thulatha,warubaa'a.. Fa'in khiftum alla ta'adiluu fawahidatan au maa malakat aimanukum,zaalika adnaa alla ta'uuluu." Ma'ana "Kuma idan kun ji tsoron ba za kuyi adalci ba a cikin marayu,to akwai yadda za'a yi,ku auri abunda yayi muku dad'i daga mata;biyu² da uku²,da hud'u².. Sa'annan idan kun ji tsoron ba za ku yi adalci ba,to ku auri guda d'aya ko kuwa abunda hannayenku na dama suka mallaka,wannan shi ne mafi kusantar zama ba ku wuce haddi ba." Wani murmushi Aadil yayi ya rungumeta,cikin tsananin farin ciki yace "so u mean baza ki tada hankalinki ba ida nace zan k'ara aure?" Tace "in sha Allah" yana jin ta ce haka zai ce "alhamdulillahillaziiy bii ni'imatihi tatimmus'salihaat.. Allah na gode maka da ka ba ni mata mai hankali,mai ilimi,wacce a kullum take sa ni farin ciki,ya Ubangiji na kasa wannan baiwa ta-ka ta kasance mata a gare ni har bayan na koma gareka.." Tana jin ya fara maganar mutuwa za tayi tsalle ta haye jikinsa,tsoron mutuwa sosai take ji ita dai,shi yasa yana fara maganar za ta k'irk'iro ma kanta abunda ta san zai mantar da shi. Cikin watansu na hud'u lokacin taga ba shi da niyyar cewa su dawo,duk maganar aikinsa da take yi,yayi biris da ita sai dai idan yaga ta damu yace "u don't need to worry about it.. Na samu hutu" tace "amma wane irin hutu ne wannan har sama da wata uku? Ni dai gaskiya mu koma haka nan,ina son naga Mami da Mom,i miss them badly.." Sanda ta matsa masa sosai akan su taho yaki sai da yaga watan ramadhan ya gabato sannan suka fata shirin dawowa,ranar da suka dawo 9ja kuwa kamar wacce aka yiwa albishir da wani abu,murnanta sam ta k'i b'oyuwa,lokacin da driver yaje d'auko su a airport ta yi tunanin gidan Mami za su fara sauka tunda ta ga kusan al'adarsu kenan duk sanda wani cikinsu yayi tafiya can yake fara yada zangon,amma sai taga sab'anin haka,kai tsaye sun nufi hanyar gidansu,tayi saurin kallonsa tace "favourite.. Ba gidan Mami za mu fara sauka ba?" Yana k'wak'ume da ita Imaad a jikinsa yana bacci yace "Noo! Gidan mu zamu wuce,idan mun huta sai muje musu yawo" kamar za tayi kuka da ya fad'i haka,ya kalleta yayi murmushi ya d'auke kansa. Washe gari da safen still taga ba shi da niyyar cewa za suje ko ina,gaba d'aya ma kayan da suke jikinsa na shan iska ne ya baje a parlor shi da d'ansa suna hutawa,kallonsa tayi for the countless time tace "wai babu inda za muje?" D'ago kai yayi yana kallonta,ya fahimci ma'anar tambayar amma tsabar miskilancinsa sai ya kama d'age mata girorinsa yak'i cewa komai,ta dunga kallonsa kamar za tayi kuka tace "baza muje ko ina ba wai a gida za mu zauna?" D'auke kansa yayi yace "ba yanzu ba" ta dunga kallonsa ta kasa sake yi masa magana,sanda haushi ya cikata ta tashi ta bar musu parlon ta koma sama,bedroom d'inta ta shiga ta kwanta saman gado,ta d'auko wayarta ta fara dialing number Naina,Naina tana ganin number Ismat na nan k'asar ta d'auka da ihu tace "mar'at akhiiy yaushe kuka dawo?" Ismat tace "ke dai ko sallama fa baki yi ba kin fara min magana" da sauri Naina ta katseta tace "Assalamu alaikum!" Ismat ta amsa tana sakin murmushi,kafin ta sake cewa "saukar yaushe dear?" Ismat tace "jiya muka dawo" Naina tace "wow! Hope kun dawo lafiya,ya hanya?" Ismat tace "alhamdulillah! Ya kuke ya bhai d'ina yake?" Tana tambayarta shi lokacin Naina ta d'aga kai ta kalleshi yana k'wak'ume da ita kamar wani yace zai shiga tsakaninsu,Naina tace "gashi a kusa ko na bashi?" Ismat tayi murmushi tace "no! Zan kirasa,but a mik'an gaisuwa" Naina tace "okay! Yaushe za ku zo ne musa rai da ganinku?" Ismat taja numfashi tace "Uhn! Wannan akhiiyn naki zai bari muje wani guri kuwa?" Naina tayi dariya tace "why not?" Ismat tace "to ni ban san me yake nufi ba,thought ko da muka sauka za mu fara zuwa gidan Mami,yak'i yasa muka taho gidanmu,yanzun ma nayi masa magana yayi banza da ni" Naina tace "Eyyaahh! Kiyi hak'uri hutawa yake so kuyi kafin ku fara fita" Ismat tace "wane irin hutu kuma,duk zaman da muka je muka yi a can,bamu huta ba sai yanzu?" Naina dai dariya ta sake yi tace "kiyi hak'uri to har shi yayi miki maganar ku fita" tayi ajiyar zuciya tace "shi kenan zan zuba masa ido zuwa sanda zai yi magana" Naina tace "yawwa! But In-laws sun san kun dawo kuwa?" Tace "a'a ke na fara kira,but let me make compress call.." Tana fad'a ta had'a musu compress na video call da dukansu,a nan suka sha hira sosai,yadda suka ga ta koma duk da suna ganin pictures dinsu sukai ta mata tsiya ko dai ciki ne da ita? Taita musu dariya tace "guys i have nothing,kada kuja min haihuwa yanzu tun ban yaye babyna ba" suka ce "ahaff! Hjy ba sai kin boye mana ba,shi ciki ai d'an duma ne,lokaci zai bayyana sa.." Sun sha hira sosai kafin suka fara tambayarta lokacin da za taje gidajensu,tace "kuyi hak'uri yallab'ai yak'i yarda mu fita,ko maganar ma ba ya so nayi" suka dunga mata dariya suna cewa "a'a da gaskiyar sa,ya daga dawowa bai huta ba za'a sa shi ya fara fita?" Tace "wato kun bi bayansa kenan?" Suka amasa mata. Da yake tun lokacin tafiyarsu Baba da take tayata rainon Imaad itama ta tafi k'auyensu gaisar da dangi,sanda taga sun jima basu dawo ba lokacin suna waya da Ismat tace "uwar d'akina anya za ku dawo kuwa?" Ismat tayi dariya tace "za mu dawo in sha Allah" baba tace "to ai na ga kun dad'e sosai fa,da har na fara tunanin samun wani aikin ma" Ismat tace "a'a Baba ba sai kin nemi wani ba" Baba tace "to ai kinga na saba d'an aikace² yanzu kuwa fa a zaune nake a gida,ni ba aiki nake yi muku ba amma duk k'arshen wata sai kun turo min kud'in aiki,gara dai na samu wani gidan aikin kuma ku daina k'ona kud'inku ba tare da na yi muku aiki ba" Ismat tayi dariya tace "lallai Baba kina so muyi fad'a da duk wanda suka yarda za kiyi musu aiki,ai duk inda kika je sai mun nemo ki,because bamu shirya rabuwa da ke ba" Baba tayi dariya tace "to shi kenan uwar d'aki zan jira har ku dawo d'in,Allah dawo da ku lafiya" Ismat ta amsa,suka yi sallama tana ta dariyar damuwar da dattijuwar ta nuna akan su,tun tafiyarsu k'arshen kowane wata Aadil yake turawa duk wani ma'aikacin dake gidansa albashinsa even though basa cikin k'asar,shi yasa dattijuwar take mugun son su dawo,Allah ya had'a jininta da Ismat,tana mugun ganin girmansu duk da kasancewarsu yara,but yadda suke girmamata basu wulak'anta ta ba kamar yadda wasu suke wulak'anta y'an aiki,shi yasa take jin dad'in kasancewa tare da su,ko da suka gama waya da su Naina a nan ta kira line Baban,sanda take sanar mata sun dawo jiya,har wani gud'a Baban ta rangad'a cikin tsananin murna ta fad'awa Ismat itama tana nan dawowa cikin satin idan Allah ya nufa,suna yin sallama da Baba ta katse wayar ya bud'e k'ofar d'akin ta juya ta kalleshi,yana daga tsaye a bakin k'ofar yake kallonta ya k'i cewa komai,ta d'auke kai itama ta kulle idanunta,dan kansa ya rufe k'ofar ya tako inda take,bai ce mata komai ba ya haura kan gadon ya shige jikinta ya fara lalubeta,tana jinsa ya gama tab'e²n da zai yi tak'i kulasa,haushi ya ciyosa ganin ta masa banza kamar bata san yana kusa da ita ba ya d'aga idanunsa ya kalleta,har lokacin idanunta a rufe suke,ya kai bakinsa kan nata yayi sucking lips d'inta but still tak'i karb'an sak'on da yake aika mata,ya san ba ji ne a jikinta bata yi ba,kawai fushin da take yi ne yasa ta masa haka,fuskarsa ya kife akan tata yana mayar da numfashi,hucin numfashinsa dake sauka kan fuskarta yasa ta dunga jin tsigar jikinta suna tashi,sanda ya samu numfashinsa ya saitu yace "wai fushi kike yi?" Ta girgiza masa kai tace "akan me zanyi fushi?" Ya d'ago kansa ya kalleta yace "idan ba fushi kika yi ba me kike yi da har zaisa nazo jikinki ki k'i kula ni eh?" Shiru tayi masa tak'i cewa komai,ya ji haushi a fusace yace "kinga ba na so ina magana a nuna min kamar ba'a san ina yi ba al'halin na san ana ji na" saurin bud'a idanunta tayi a hankali ta kalleshi tace "i'm sorry.." Ya zuba mata idanunsa yace "will u tell me what really make u sad?" Ta girgiza masa kai tace "nifa ba fushi nake ba" yace "haba Hjy idan ba fushi kike ba akwai abunda zaisa nazo kimin banza haka?" K'ok'arin tashi ta fara yi ya mayar da ita yace "answer me" tace "nifa ba fushi nake ba kai ne dai kaga kamar ina fushi" wani kallo yayi mata yace "kada ki raina min hankali mana,yau nake tare da ke da zaki ce bazan gane yanayin da kike ciki ba?" Rau² idanunta suka yi,ta zumb'uro baki tak'i cewa komai,ya kalleta yace "ba dake nake ba?" Tace "kayi hak'uri" kallonta ya dunga yi da wani irin yanayi,ya gyad'a kai ba tare da ya sake mata magana ba ya tashi zai fita,da sauri ta kalleshi tace "i said i'm sorry.." Ko kallon inda take bai sake yi ba ya fice,tasowa tayi da sauri ta biyo shi,taga ya shige bedroom d'insa,tana shigowa yace "me kika zo yi min a nan?" Ta k'araso inda yake a sad'ad'e tace "kayi hak'uri bazan sake ba" bai kalli direction d'inta ba yace "get out please.." Wani kallon tsoro ta dunga binsa da shi,mai hali baya fasawa,halin nasa ya motso,tace "na fita fa kace?" Yace "Uhn! Ko ni na fita?" Ta girgiza masa kai tace "a'a" yace "Uhn" yana jira ta fita yaga tak'i tafiya,bai kalleta ba ya nufi k'ofa zai fita,da sauri ta rik'o shi ta k'ank'amesa,ya had'e rai yace "sake ni" kai ta dunga girgizawa idanunta sun yi rau² tana son yin kuka,yaja ajiyar zuciya ya zuba mata idanunsa,ta langab'ar da kai a shagwab'e tace "i'm sorry" girorinsa ya d'aga ya zuba mata ido,a hankali tayi d'age sanda ta kai hannunta ta zagaye wuyansa da su ta kai bakinta saman nasa ta had'esu,a nan ta shawo kansa ta samu ya sakko. Da yamma kusan 6pm lokacin tana kwance suna chat da su Badriyah ya gama shirya Imaad cikin wani jumpsuit trouser na jean blue sai rigan ciki fara,yasa masa suspender a shoulder d'aya,d'ayan kuma ya barshi bai had'e ba,ya ajiyesa ya fita ya d'auko masa kayan wasansa ya zube masa,ya juya inda take kwance bai mata magana ba ya fara karb'e wayar ya ajiye then ya d'agota,ta fara dariya tace "ina za ka kai ni?" Yace "watch and see.." Ya nufi bathroom da ita,dariya tayi masa sanda suka yi wanka suka fito,taga ya d'auko mata kaya masu nauyi ta dunga kallonsa a shagwab'e tace "ni ce zan sa wannan?" Yace "A'a ni zansa" wanj dariya tayi tace "please ka bani lightweight one,ni bazan iya sa wannan ba" yace "hey! Hjy get up kada ki b'ata min lokaci" rigima ta saka masa tace "ni ba na son wannan" ya had'e rai yace "ni kuma su nake so kisa" kukan shagwab'a tasa masa,yana jinta yayi kunnen uwar shegu sanda yasa mata kayan sai zumb'uro masa baki take,ya juya bai kulata ba ya gama shiryawa cikin k'ananun kaya,ta dunga kallonsa kafin ta bud'e baki tace "shi ne ni kasa min wannan?" Ya juyo ya zuba mata ido,ta b'ata rai tace "nima sai na cire na saka wasu" wani murmushi yayi bai ce mata komai ba ta juya ta fara k'ok'arin cire kayan tana mita zafi ya dameta,ya k'arasa inda Imaad yake yana baza kayan wasansa yana ihu,ya d'agosa ya nufi k'ofar fita yace "idan kin cire su sai ki zamanki a gida" ya bud'e k'ofa ya fita,mayar da rigan tayi saurin yi ta biyosa,ta samesa yana shirin sauka k'asa tace "ni ai baka ce min fita za muyi ba" ya juyo ya kalleta yace "ai da yake kin san idan kina gida irin kayan da kike wearing kenan" tayi murmushi tace "to ai kai ne baka fad'a min za mu fita ba" yace "ki jira idan na fad'a miki sai ki shirya" ya juya ya fara sauka,saurin komawa tayi ta d'auko veil d'inta da wayarta ta biyosa,a mota ta tarar da su Imaad a jikinsa,ta shiga motar da ta gani a bud'e ta rufe,sanda ta kallesu ta mik'a hannu za ta d'auko Imaad ya kalleta yace "me za kiyi masa?" Tace "zan d'aukesa ne na ga za kayi driven" yace "kyalesa" shima kuma Imaad d'in dama sanda ta mik'a hannu nok'ewa yayi yak'i zuwa,ta janye hannunta ta rabu da su,gidan Mami suka fara zuwa,daga can suka wuce gidansu,sai kusan 10pm sannan suka koma gida,tunda suka dawo taga ba shi da niyyar komawa aiki,ta sameshi ranar yana aiki da laptop ta kwanta bayansa tace "sannu da aiki.." Ya d'ago kansa yayi mata murmushi yace "thank u" tayi shiru tana kallon abunda yake yi,can da aka jima tace "wai ka daina zuwa aiki ne?" Yace "me kika gani?" Tace "ka daina zuwa naga" yayi murmushi yace "waye yace miki na daina zuwa?" Tace "amma naga tunda muka dawo baka koma ba" yace "yeah! Ba na tunanin zan koma" tace "me yasa?" Sanda ya rufe computer ya zagayo da ita ya d'orata saman thighs d'insa yana murza waist d'inta yace "i'm soon going to managing my own hospital,so ko zan koma yi musu aiki sai dai visiting" kallonsa ta dunga yi da mugun mamaki tana sakin murmushi kafin tace "Wawhh! Shi ne amma baka fad'a min ba?" Yayi murmushi yace "yanzun ma banyi niyyar fad'a kiji ba,na so nayi surprising d'inki" k'ank'amesa tayi tayi pecking cheeks d'insa tace "ko yanzun ma ka yi ai" yace "really?" Ta gyad'a masa kai da sauri,ya dunga kallonta yana murmusawa kafin yace "idan kin yi da gaske me za'a bani gift?" Wani kallo ta masa kafin tayi murmushi,ta fahimci me yake nufi ba tare da ta yi magana ba,a hankali cikin salonta ta fara d'aga y'ar rigar da take jikinta sama a yangance ta cire ta cilla masa a fuska ta fashe da dariya,wani lumshe idanunsa yayi ya janye rigan da ta jefa masa,yana yin arba da dukiyarta da suke nan braless ya wani irin fizgo numfashi da k'arfi ya rungumeta yana fad'in "thank u.." Da wani shak'ak'k'en murya yana sakin wani makirin murmushi,ta kamo kansa ta rik'e tana kallon idanunsa tace "anything for u my favorite.." Almost two month da dawowarsu aka kammala ginin hospital d'in,an zuba komai ta b'angaren kayan aiki,hatta ma'aikata ma duka an gama musu interview an d'auki wanda suka cancanta,ranar bud'ewa kawai ake jira a fara aiki,ranar da akayi ceremony d'in bud'ewa kuwa da dare Mami ta shirya masa kayataccen dinner. Washe gari ya kama Monday,shi ne rana ta farko da zai fara attending office,tun safen take faman lallab'asa ita ta taimaka masa ya shirya,lokacin da zai tafi suka rakosa bakin mota ita da Imaad ya dunga kallonsu ya kasa tafiya,d'an watannin da suka yi ba ya zuwa ko ina ji yake kamar yace ya daina aikin gaba d'aya,ta b'ata rai ganin ya ki shiga motar tace "ka shiga please" ya langab'ar da kai yace "bazan iya zuwa ba" zaro idanu tayi tace "kamar ya?" Yace "na fasa fita ni dai" saurin girgiza masa kai tayi tace "a'a baka fasa ba,kaje please ka ga aikin taimakon al'ummah kake yi" wani narke mata yayi ya rufe motar yace "da gaske na fasa fita,bazan iya yin nisa da ku ba" saurin girgiza masa kai tayi tace "a'a za ka iya mana.. Ko na d'auko veil d'ina mu raka ka?" Saurin kallonta yayi yace "no ki d'auko hijab dai" tace "ai zan canja kaya" kusa da ita ya matso yana mata wani kallo yace "Noo! Kisa hijab kawai,idan muka je za ki cire na dunga ganin ki a haka ina jin dad'i" murmushi tayi masa tace "as u wish" ya karb'i Imaad ya shiga motar ya zauna jiran dawowarta,tun da ta fito ya zuba mata idanu har ta k'araso,ta zagaya ta shiga ta zauna ya sauke wani ajiyar zuciya kafin ya yi zooming off then suka bar gidan,har suka isa hospital d'in kallonsa kawai take yi tana masa dariya,ya juyo ya kalleta ya d'aga mata gira alamar tambaya,ta girgiza masa kai tayi murmushi,yayi parking carline da aka tanada saboda shi ya bud'e ya fita d'auke da Imaad ya zagaya ya bud'e mata ta fito tana kallon katafaren hospital d'in ma'aikatan da aka d'auka tuni sun fara aiki kowa sai hidimomin gabansa yake yi,ya rik'o hannunta suka nufi office d'insa,tun basu k'arasa ba employees d'insa suke gaishe su,a nan ta samu wasu nurse suka karb'i Imaad,idanunta akan k'ofar shiga office d'in lokacin da suka k'arasa wanda aka rubuta *DR A.J* da wani calligraphy mai d'aukar hankali da gold colour,tayi murmushi ta juya ta kallesa,lokacin da yake bud'e mata k'ofar,a hankali ta kai k'afarta ciki tana karanto addu'o'in neman tsari,ya shigo shima yana yin addu'ar,a bayanta ya tsaya had'e da rungumeta ya fara sauke ajiyar zuciya,ta d'ago kanta a hankali tace "welcome to the new office my favorite.. My best wishes to u for a bright future.. I wish that u keep upto the expectations that ur job puts forth!" Wani sanyayyan murmushi yayi mata idanunsa akan lips d'inta da suke motsawa a hankali yace "thanks wife.." Then ya rik'eta suka k'arasa wajen table d'in ya janyo mata kujeran a hankali yace "sit please" zaunawa tayi tana juyi akan chair ya zagaya ya shiga tsakaninta da table d'in ya yi leaning jikinsa da table d'in,a hankali ya sunkuyo ya d'ago hijab d'inta zai cire tace "ka bar min abuna please tafiya za muyi mu barka kayi aikinka" saurin kallonta yayi yace "a ina za ku barni?" Tace "a nan mana,ai mun rakoka ko?" Wani kallo ya fara mata yace "wasa kike yi,ai tunda kuka zo tare za mu koma" ta zaro idanu tace "a'a kayi hak'uri ka barmu mu tafi,kaima ka samu kayi aikinka" wani kallo ya mata yace "babu inda za kuje tare muka zo and tare za mu koma,that's it" shiru tayi masa bata sake cewa komai ba akan maganar,ya kai hannu ya d'aga hijab d'in yayi baya da shi ya saukesa kan wing d'in chair,ganin da tayi idan ta zuba masa ido sai yace zai wuce gona da iri tayi saurin katsesa "please ka bari har mu koma gida,ka ga a hospital muke fa,za'a iya shigowa a ganmu" bai fasa abunda yayi niyya ba yace "waye zai shigo ba tare da neman izini ba?" Tace "ko patients tunda na ga babu laifi hospital d'in a cike yake kamar ba yau aka fara aiki cikinsa ba" tab'e baki yayi yana squeezing boobs d'inta yana lumshe idanu,da wani shak'ak'k'en murya yace "let me get some peace pleasee." Ya fad'a yana sake matso da ita da kujeran da take kai,a rikice ya fara kwance belt d'insa,hannu ta kai ta fara b'alle button d'in waistcoat dake kan long sleeve d'insa,wani irin nishi yayi sanda yaji saukar hannunta akan faffad'an k'irjinsa dake cike da suma,ta shafa a hankali cikin salonta tana lasar lips d'inta,saurin d'agota yayi idanunsa sun gama birkicewa maganarsa a can k'arshen throat yace "let's get in.. Nan bai min ba" bai jira ta amsa ba ya d'auketa ya nufi can gefen da k'aton parlonsa yake,a kan 3 seater ya ajiyeta,a gaggauce ya fara rabata da kayan jikinta,then ya sunkuya yayi mata rumfa ya sake had'e bakinsu,a zafafe ya dunga kissing d'inta kamar zai cinye mata lips,ta kai hannu ta lalubo erection d'insa sanda tayi grabbing ta fara squeezing yayi saurin sakin bakinta zai yi ihu tayi sauri ta rufe masa baki,saurin d'agota yayi ya juyata ya kwanta saman kujeran yayi d'ai² da wani irin murya jikinsa ko ina kyarma yake yace "bbbb..bl..low me job.." Gyad'a masa kai tayi da sauri ta juya tayi k'asansa suka koma kai da kafa,k'asanta ya koma saitin fuskarsa,nasa ya dawo saitin fuskarta,ta kai hannu ta sake grabbing erection d'insa da azama tana squeezing,wani uban nishi ya saki zai fara mata surutu tayi maza ta gyara zamanta ta kai masa v-part d'inta saitin bakinsa,a rikice yana jin yadda gurin yake tab'a shi ga wani k'amshin da yake kaiwa hancinsa ziyara,da sauri ya fara sake mata wasu erotic kisses,yana licking gurin da harshensa yana pushing tip tongue d'insa a little bit a hole d'in,wani zabura tayi za ta sauka yayi sauri ya rik'e waist d'inta da kyau ya zaunar da ita akan fuskarsa yana sake pushing harshensa da sauri² kamar wanda yake having sex da ita yana lashe juice da take pouring,jikinta ya fara wani irin kyarma idanunta a rufe da wani murya ta furta "ohhh! My favorite ka barni haka please.." Yak'i sakinta,ta daddage za ta kwace tana fad'a masa ya saketa,amma ina bai rabu da ita ba,sai da ta gama pouring masa juice d'inta,ya dunga lashewa sanda ya lashe abarsa tsaf yana fitar da wani numfashi da zafi²,jikinta ya saki ta kife fuskarta a jikinsa tana sauke numfashi,wani kiss ya sakarwa v-part d'inta ya had'e lips d'insa yayi grabbing clits d'inta,da sauri ta zabura muryarta a dashe tana sauke numfashi a wahale tace "please ka barni na huta haka,kada kasa ni suma" wani murmushi yayi ya matsa bombom d'inta,ta saki y'ar k'arar kissa tace "da zafi fa" ya janye hannunsa ya kai kan boobs d'inta yayi grabbing yana murzasu yana lumshe idanunsa yace "suck me off" erection d'insa tayi grabbing,a wani irin hankali ta kai bakinta,sanda ta fara zaro harshenta ta fara licking head d'in kafin ta tura crown d'in ta fara sucking kamar ta samu lollipop,har wani lumshe idanu take tana gyad'a kai cike da shauk'i tana fitar da numfashi tana "Mmmmm!" Da bakinta wanda etection d'insa yake ciki,sanda take sucking masa ya daddage da all voice d'insa yayi wani ihu "ahhhhhrrrggg.. My dick.. Baby za ki cinye min shi" gaba d'aya bai san inda kansa yake ba,ganin zai tona musu asiri da sauri ta sake danne masa fuska da mazaunanta ta kai v-part d'inta dai² bakinsa tana brushing masa a jikin lips d'insa,saurin bud'e bakin yayi ya cafke clits d'inta yana wasa da shi,gaba d'aya suka rikita juna,sanda yayi realizing kafin ta kyalesa,a lokacin kam ita har ta yi releasing na biyu,salon da ya dunga mata dole ta sake yin releasing,ya rungumeta a jikinsa suka dunga sauke numfashi. Har yamma lokacin tashinsa yayi bai bari ta koma gida ba,da clients suka fara zuwa kishi yasa shi sata ta koma parlon daga inda yake shi kad'ai yake hangota idan ba shi ya fad'a tana cikin office d'inba ba lallai ma mutum ya san da ita a ciki ba,ita kam ko da ya barta nan wani bacci ya d'auketa,kasancewar tun shigowarsu aka karb'i Imaad shi yasa ta samu lokaci tayi bacci sosai,sai da ya fara jin yunwa kafin aka kawo mata shi,tana gama feeding d'insa aka sake karb'arsa,daga nan bata sake ganinsa ba sai da suka fito za su tafi gida,kallon da taga ana musu duk sai ta tsargu,washe gari ko da yace za ta rakashi office k'in yarda tayi tace "jiya ma fa baka ga ba da muka fito sai kallon mu ake duk an gane me muke yi a office d'in" d'aga shoulders d'insa yayi yace "I don't care.. Halal d'ina nake ci,ban nema gurin kowa ba bare a min ihun kwarto.." Wani dariya ne ya kwace mata,ta dunga kallonsa tana dariya,ya matso jikinta ya k'watar da fuskarsa a saman k'irjinta yace "please muje.. Idan ba haka ba bazan iya aikin ba" kallonsa ta dunga yi kafin tace "to wai kullum sai na raka ka sannan za kayi aikin?" Ya gyad'a mata kai da sauri yace "u are my only food,ke kad'ai nake ci naji na k'oshi,duk abunda zan ci i'm just eat saboda na san dole ne naci gudun yunwa,but shima sai idan nayi having naki nake jin zan iya ci.." Wani kallo ta dunga masa,mamakinsa yasa ta kasa masa magana,da wayo da dabara sai da yasa ta gaba suka tafi,tun daga lokacin kullum sai ya zama da ita yake tafiya,Imaad kuma wani lokacin a gida suke barinsa gurin Baba,though idan sun tafi da shi ma kuma ba a cika barinsa gurinta ba nurses ke karb'arsa,Aadil bai tab'a hanawa a d'aukesa ba,but sai idan ya tabbatar basu da aiki. Fawad ma dai a hospital d'in yake suna aiki tare dan tuni shima ya saki aikin gwamnati,cikin d'an lokaci asibitin yayi suna,da yawan mutanen da suka sansu yanzun duk suna tare da su sun dawo hospital d'in. #The book *MAKTOUB* isn't free,it's 300 via 0060746882,Hauwa Muhammad Usman,Access Bank. Then u show ur evidence of payment via my whatsapp digit 08165726609 to be added in the paid group. #Asli Smasher. *MAKTOUB* ((Dᴱƈᴱᴘᵀɪᵛᴱ Lᴼᵛᴱ)) _The end can just be the beginning of something new. It all depends on ur perception and motivation.._ 6⃣1⃣ *SOME YEARS LATER...* Ring d'in da wayarsa yake yi,yasa shi d'ago kansa da kyar daga jikinta,ya kai hannu a wahale ya d'auko wayar sanda yake k'ok'arin katse kiran sunan da yayi appearing kan screen d'in wayar yasa shi d'auka ya kai kunnensa,maganarsa a shak'e duk da k'ok'arin da yayi kar a gane yayi sallama,Barraq yana jin yanayinsa yace "ohh! I'm sorry brother,i'll call u later" bai jira cewar Aadil ba ya katse kiran,wani murmushi Aadil yayi kafin ya fara kiransa back,Barraq yana ganin kiran yak'i d'auka,duk adadin kiran da Aadil ya masa ya san yana gani d'auka ne bazai ba so dole ya hak'ura da kiransa,ba'a jima ba Barraq ya turo masa sak'on "i'm sorry brother,na kira ba lokacin da ya dace ba,but da safen in sha Allah we'll talk.. Tasbahal khair.." Aadil yana ganin message d'insa yayi murmushi,dama ya san ya ga kiransa saboda haka kawai sai ya mayar da wayar ya ajiye and to continue on abunda yake yi. Da safen kamar yadda Barraq yace zai kirasa,lokacin Aadil yana kwance da yake weekend ne so bai niyyar fita ba,yana d'aukan kiran ya fara amsa sallamar da Barraq d'in yayi masa,after sun gaisa bhai yace "jiya na kira zan sanar maka Major ya kira ni" Aadil yayi shiru yana son tuna waye Major? Barraq yace "Major Abdulwahab.." A nan yayi masa highlight yadda zai ganesa kafin yace "ya nemi na tura masa address d'in inda muke,so ya sanar min yana son zuwa ne ya bawa su Daddy hakur'i kan abunda ya faru shekarun baya" still Aadil yayi yana sauraren Barraq,bhai yace "ya sanar min an gano asalin wanda suka damfaresa,yanzu haka an kama su suna hannu" wani ajiyar zuciya Aadil yayi yace "but hakur'in me zai zo bayarwa kuma?" Barraq yace "he said guy d'in da ya jagoranci aikin ba musulmi bane,but they're look alike da Fawad,so zai zo ya bada hak'uri saboda abubuwan da faru lokacin" mamaki ne yasa Aadil yin shiru jin wai akwai mai kama da Fawad,a hankali ya sauke numfashi tunawa da yayi da wani malami da ya tab'a ji ya ce duk mutum akwai masu kama da shi su bakwai da Allah ya halitta a cikin jinsi daban² (both farin fata/bak'i),bayan sun gama maganar ya ajiye wayar,yayi shiru yana tunanin yadda al'amarin ya faru k'usan shekara 11 baya,tun da al'amarin ya faru tsayin lokacin nan babu wanda ya tab'a kawo cewa Fawad ba shi da hannu a ciki,ko sanda al'amarin ya faru ma duk adadin rantsuwar da yayi tayi ba kowa ya yarda ba,sai ga shi yau rana a sama Allah yana son nuna wata hikima ta sa,tashi yayi ya nufi k'ofar fita,bedroom d'inta ya fara dubawa ba ta nan,yayi k'asa inda yake jiyo hayaniyarsu,yana sakkowa wani kyakykyawan yaro da bazai wuce 5yrs ba ya nufosa da gudu yana fad'in "Daddy kaga bhai ya dake ni ko?" Aadil dake kallon yaron nasa mai tsananin kama da shi yana shafa kansa yace "tell me the truth me kayi ya dake ka? Na san halinka ka tsokanesa ko?" Kai yayi saurin girgizawa yace "a'a Daddy ni ban tsokanesa ba,kawai dan nace ni Mummy za ta fara yiwa hair cut ba shi ba shi ne ya doke ni" kallo inda d'ayan yaron yake kwance kan kujera Aadil yayi,da wani murya ganin ya nuna kamar bai san me suke cewa ba ya kirashi "IMAAD.!" Saurin d'agowa yayi ya kalli uban,Aadil yace "me Farouk yayi maka ka dakesa?" Imaad da ya fara zama saurayi shekarunsa a yanzun sun kusa kai 12yrs yace "Daddy ba dani suke abunsu ba shi da sadeeq ne" Aadil yace "ina Sadeek d'in yake?" Imaad yace "ya gudu" gyad'a kai Aadil yayi yace maza je ka kiramin shi kuzo tare,sanda suka zo tun daga nesa Aadil yace "me yayi maka ka dakesa?" Yace "Daddy zuwa yayi yana tab'a min kunne,nace masa ya bari yak'i shi ne na dokesa" Aadil ya gyad'a kai yana kallon Farouk yace "wato baza ka daina min k'arya ba ko?" Farouk ya sunkuyar da kai yace "i'm sorry Daddy" wani uban tsawa yayi masa yace "keep quite my friend.. Tunda ba ka ji maza kneel down here,zan je na dawo idan na samu ka tashi ni da kai.." Ya juya yace "ina Mummy'nku ta shiga?" Imaad da hankalinsa ke kan TV bai jiba,Aadil yace "am i not talking to u Mr man?" Saurin juyowa Imaad yayi yace "Daddy i'm not hear u" Aadil yace "ai baza ka ji ba dama tunda hankalinka yana kan kallo" sunkuyar da kai yayi yace "i'm sorry Daddy" Aadil yace "Mummy'nku nake tambayar tana ina?" A hankali kamar wanda ba ya son yin maganar yace "she's upstairs,tace kada mu dameta" wucewa Aadil yayi ya nufi saman,ya bud'e bedroom d'in yaran nasa ya shiga,ta waigo da sauri tana fad'in "bance kada kuzo ku dame ni ba?" Ganin wanda yake shigowa tayi shiru ta bisa da kallo,ya k'araso yana kallonta cike da zolaya yace "ba tom and jerry d'in naki bane" wani murmushi tayi tace "damuna za suyi ina aiki shisa na korasu k'asa" ya gyad'a kai yace "yanzun ma suna can suna fama,na sauka an fara kawo min k'ara" tace "za su aikata,ni dai please ka d'auke su ka kai gidan Mami suyi weekend d'in a can nima na huta da sani magana da suke yi" wani kallo yayi mata yace "ki huta ko mu huta?" Tayi murmushi tace "duk wanda kace dai² ne" murmushi yayi kafin ya juya sanda ya gama k'arewa d'akin kallo kafin ya tambayeta "where's my boy?" Tana ci gaba da shirya kayan a cikin press tace "kaima dai ai ka san halinsa,wannan miskilin ne za ka gansa tare da su?" Wani murmushi yayi yace "kyan d'a.." Tace "ya gaji ubah.." Suka yi dariya tare,tace "amma miskilancin Noor yana damuna,har ni bai tsallake ba yi min yake" murmushi yayi yace "yeah! Kin d'ana yadda Mamina taji kema ko?" Tayi dariya,tace "za ka tafi da su d'in na had'a musu kayan?" Yace "bari na shirya kou?" Tace "na bari.." Murmushi yayi kafin ya juya zai fita yace "i'm waiting for u.." Tace "alright! I'm coming" yana fita babu jimawa ta biyo bayansa,ta samesa zaune a bakin gado daga shi sai towel d'aure a waistband d'insa yana danna waya,ganin yadda take tafiya kamar da kyar tana d'aga k'afa ya taso ya rik'ota yana mata sannu,murmushi tayi ta fara zaunawa tana sauke numfashi,yayi murmushi yace "I'm hopping wannan karon za ki haifo min Baby girl mai kama da ke" da sauri tace "nima ina addu'ah Allah sa na haifi mace" hannusa ya kai yana shafa cikinta da ya fara fitowa a hankali zuwa mararta,yayi shiru lokacin yana kallon cikin kamar mai tunani,ta kalleshi ta kai hannu fuskarsa tana shafawa tace "what really makes u deep thinking bayan ga ni a kusa?" Ajiyar zuciya yayi yana sakin murmushi yace "i don't think za ki haifi namiji wannan lokacin" tace "ko?" Yace "sure" shiru tayi ita dai bata ja maganar da tsayi ba because ta san komai nufin Allah ne,daga nan ta taimaka masa ya shirya then ya tattara kan yaran suka fice daga gidan suka barta ita kad'ai. A can gidan ma dai sanda suka je da suka iske Daddy a nan yake sanar da Aadil duk yadda suka yi da Major Abdulwahab a waya,lokacin tuni ma har ya dawo da kud'ad'en da aka tura masa tun shekarun baya,Aadil ya gyad'a kai yace "yanzu shi kenan Fawad ya fita daga zargi kenan?" Daddy yace "sure! Har sunyi printing out news paper ma akan abun" Aadil ya jinjina kai yace "Allah kiyaye gaba" Daddy ya amsa,a nan ya kira Fawad yayi masa murna,bayan ya koma gida ya fad'awa Ismat itama ta yi masa murna,ta kira Badriyah da Seeyama duk ta musu jajen abun ta kuma taya su murna,cikin d'an lokaci labarin ya gama zagaya family,nan akaita zuwa ana yiwa Fawad d'in jaje da tayasa murna freeing d'insa da wankesa daga zargin da akayi. Tsananin farin cikin da Daddy yaji lokacin kasancewar lokacin aikin hajji ya matso ana daf da eidul-adha sanda aka tabbatar Fawad ba shi da laifi kan abunda ya faru da Major,it was there Daddy ya biyawa dukansu tafiya hajji,da lokacin tafiya yayi suka d'unguma gaba d'ayansu,yaran kawai aka bari da masu kula da su. Tun da suka sauka k'asa mai tsarki matan suka sauka hotel d'aya mazan suma haka,gaba d'aya tunda aka fara aikin hajji basa ganin juna sai idan sun fita wani lokaci,wani zubin kuwa sai dai a waya ko suyi video call shima ba sosai suke samun lokaci ba kowa ya mayar da hankali kan ibadah,a haka har aka gama aikin hajji alhazai suka fara dawowa,ba k'aramin k'ok'ari Aadil yayi ba da baya ganinta,ranar ana gobe za su dawo 9ja suna waya yace "humsafar.. Gaskiya i want see u,cikin daren nan idan ban ganki ba za'a iya samun matsala" wani dariya tayi masa tace "duk kwanakin da suka wuce ba'a samu matsala ba sai yanzu?" Yace "sure za'a samu matsala idan ban ganki ba" murmushi tayi ta d'auka wasa yake yi tace "ko na zo ne?" Yayi saurin tashi ya saka jallabiya yace "no kada ki fito wani ya kalle min mata,ki bari zanzo hotel d'in naku yanzu" tace "alright!" Suna gama magana babu jimawa ya sake kiranta yace "I'm outside" dariya tayi tace "da gaske?" Yace "fito sai ki tabbatar" hijab d'inta ta d'auko tasa,ta zira slippers ta fita tana bud'e k'ofar ta gansa tsaye,tayi murmushi ta k'arasa inda yake tana cewa "nifa ban d'auka za ka zo ba da gaske" rik'ota yayi saurin yi ya rungumeta,a jere ya fara sauke wasu irin tagwayen ajiyar zuciya,ta d'ago kanta tana kallonsa a hankali ta kai hannunta fuskarsa tana shafawa fuskarta d'auke da damuwa tace "me yake faruwa kake irin ajiyar zuciyar nan?" Idanunsa a lumshe tsabar yadda yake jinta a jikinsa yace "I've missed u" tace "nima nayi kewarka" saurin kallonta yayi yace "me zan samu yanzu ina jin k'ishirwa sosai" murmushi tayi tace "tou muje na baka" yace "ina za muje yanzun?" Tace "su Badriyah suna nan shisa bazance mu shiga ba" yace "tou kice su bamu aron d'akin na y'an mintuna,bazan iya bari ki fita daga nan ba,ina jin tsoron y'an yahoo" murmushi tayi tace "tou nasa nik'ab sai mu tafi,ni bazan iya musu magana ba kowa sai yasan me za muyi?" Yace "suma idan suka samu dama yi za suyi" tace "ni dai mu tafi can" yace "alright! D'auko nik'ab d'in muje" saurin komawa tayi d'akin ta barsa a nan yana jiranta,tana shiga sanda su Badriyah suka ga tana d'aura nik'ab duk suka zubo mata idanu,ta d'auke kai sanda ta nufi hanyar fita suka fara mata shak'iyanci bata tsaya kulasu ba sai da taje bakin k'ofar ta wani juyo a yangance tace "ni dai na tafi favourite yayi kira na,idan ban dawo da wuri ba ku kulle k'ofar" wani kallo suka dunga mata kafin susa shewa "lallai matar nan wato kin zama y'ar hannu kema,ba sauk'i wuta kawai kike" tayi murmushi tace "i'm fighting to got my jannah" Jawahir dake kallonta tana dariya tace "ina bayanki k'anwata maza yi tafiyarki ki barsu,duk gwauraye ne babu mai miji yanzu,sai an koma gida.." Dariya Ismat ta fita tana musu,yana ganin fitowarta yayi saurin rik'ota yana sauke ajiyar zuciya yace "kin dad'e fa Baby" wani murmushi tayi tace "sune suke min tsiya wai baza mu iya hak'ura har mu koma gida ba?" Yace "su dai da suke waliyyai sai su jira" ta elevator suka bi suka sauka nan da nan sai ga su sun fito daga hotel d'in,d'an tafiyar da suka yi duka babu nisa suka k'arasa hotel d'in da suka sauka,lokacin suna daf za su shiga d'akin Fawad ya gansu,ya dunga kallon Aadil kafin ya shiga lokacin Ismat ta shige ciki ita,ya rik'osa cikin tuhuma because baiga fuskarta ba a rufe take yace "akhiiy! Wace ce wannan na ganku tare?" Wani kallo Aadil yayi masa yace "who do u think zan kawo nan bayan iyalina?" Fawad yayi ajiyar zuciya yace "alright! Allah tashe mu lafiya" murmushi Aadil yayi masa yace "a kullum abincin da yake gabana kad'ai nake ci,ba na tsallakawa gaban kowa nace zan d'iba.. Abunda yake rabona shi ne nawa,ban tab'a hangen na wani ba bare ya bani sha'awa" gyad'a masa kai Fawad yayi yana sakin murmushi yace "so wayo dai kawai kayi mana,kaje ka d'auko matarka mu ka barmu gwauraye?" Aadil yayi dariya yace "kuma gani kuka yi za ku iya,ni da bazan iya jira ba ai gashi na nemowa kaina mafita" dariya Fawad yayi yace "babu matsala mu za mu iya hak'uri mu jira" wucesa yayi yana tab'e baki yace "ai sai ku jira.." Fawad dai dariya kawai yake masa yace "have fun akhiiy.. Tasbahal khair" ya amsa yayi shigewarsa ciki ya kulle k'ofar,a kwance ya tarar da ita saman gado ta rufe jikinta da k'aton duvet d'in ya k'araso yana mata wani sanyayyan kallo yana sauke ajiyar zuciya ta taso da sauri,kallonta ya dunga yi a naked da take nufosa tana zuwa ta shige jikinsa,a tare suka yi ajiyar zuciya,ya sunkuyo kad'an ya d'ago fuskarta ya had'e bakinsu,wani irin dirty kiss suke aikama juna kamar za su cinye lips d'insu,ya d'agata ganin tsaiwa a gurin bazai musu ba ya nufi saman gadon da ita ya kwantar,ta d'ago da sauri ta tayasa cire jallabiyan da yasa sanda zai fita,ya sunkoyo yayi mata rumfa ya sake grabbing lips d'inta,a hankali ta kai hannunta kan k'irjinsa tana shafawa,tana tab'a erected nipples d'insa yaja wani numfashi ya zare bakinsa,ta kai bakinta dai² nipples d'insan a hankali ta zaro harshenta ta kai kansu ta fara licking tana sucking,wani irin numfashi ya dunga fitarwa,gaba d'aya ta gama rabasa da nutsuwarsa ta birkita shi ta haye samansa tayi grabbing erection d'insa tayi connecting,a hankali ta fara riding d'insa tana sauke wasu irin ajiyar zuciya,rik'e waist d'inta yayi sosai,yana zuba mata sambatu,sai da tabbatar ya samu nutsuwa kafin ta kife fuskarta a k'irjinsa,ba tare da ta raba abunda yake tsakaninsu ba ta dunga sauke ajiyar zuciya kamar wacce tayi tsere,ya kai hannu yana shafa bayanta a hankali yana sakin murmushi,wani irin nutsuwa da farin ciki yake jinsa a ciki,yau kam he just gotta fun of his life,har wani ji yake kamar yana diving,a hankali wani sabon sha'awa ya fara taso masa,ya dunga shafa tsakanin spine d'inta zuwa bombom d'inta,da wani murya ya kirata "humsafar.." Idanunta a kulle har sannan da wani sanyayyan murya tace "na'am" yace "i need an additional,should i?" Kai ta gyad'a masa yace "za ki iya?" Tace "ehh!" Wani kiss ya kaiwa lips d'inta yace "thank u matar aljannah.. Allah maki albarka" tayi murmushi tace "ameen mijin aljannah" wani murmushi yayi daga nan wasan ya sake canja salo. Washe gari sanda jirginsu ya taso daga Saudi,kowa yana tare da matarsa a seat d'insu,Ismat da kanta yake jikin Aadil ta d'ago tana kallonsa tace "favourite.. Fitsari nake ji" yace "raka ki zanyi?" Ta gyad'a masa kai da sauri,yace "alright! Tashi muje kiyi" ya rik'e hannunta suka tashi,Mami ta bisu da kallo sanda suka wuce yayi fuska yak'i kallon kowa a cikin family'n,tare suka shiga tayi fitsarin ta d'ago tana kallonsa,yace "ya akayi?" Shagwab'ewa tayi tace "ni ka min tsarkin" zaro idanunsa yayi yace "kina so nayi aika² a nan?" Ta d'aga masa kai da sauri kamar za tayi kuka tace "to ai gurin dama yana min k'aik'ayi,kuma wani irin abu yake min kamar ana shocking d'ina nake ji,kawo hannunka kaji" ta rik'o hannunsa ta kai v-part d'inta,tace "ka ji yadda yake yi?" Daskarewa yayi a gurin ya kasa aikata komai,ta rik'esa gam ta fara masa kukan kissa a kunne,da sauri ya dakatar da ita yace "Noo! Ki bari muje gida,a nan idan na tab'a ki kowa sai ya san me muke yi" kuka ta fara masa da hawaye tace "ni dai ka sosa min,Allah idan ba haka ba zan.." Da sauri ya katseta "za kiyi me?" Tace "ni dai ka min a nan please" wani kallo ya dunga binta da shi gaba d'aya yau ta birkice bai san me yake damunta ba,rik'ota yayi saurin yi yace "alright! Kawo na miki amma idan mutane suna kallon ki kada kiji haushin su" zumb'uro baki tayi tace "ni dama ina ruwana da su?" Yace "haka kika ce ko?" Tayi saurin gyad'a kai,jinjina kansa yayi ya kai hannunsa k'asanta a hankali yana shafa gurin,ta lumshe idanunta da sauri taja numfashi,ya zuba mata idanunsa yana kallon reaction d'inta duk ta rirrik'esa sanda ya d'auke hannunsa da sauri ta sake grabbing ta mayar tana licking lips d'inta tace "ka ci gaba please" yace "no! A barshi haka" b'ata fuska tayi za tayi kuka,ya had'e rai yace "za muyi ta zama a nan ne?" Ta gyad'a masa kai da sauri tace "to ai bai daina ba" yace "what?" Tace "abun da yake yi" yace "me yake yi?" Tace "kamar fa ansa min shocking a gurin,ni dai ka min da kyau ya daina" hannunsa yayi saurin janyewa,tayi saurin bud'e idanunta tana kallonsa kamar za tayi kuka tace "shi ne ka daina min ko?" Kallonta yayi ba tare da yayi magana ba ya tsuguna k'asa in a way style ya kai bakinsa wajen yayi kissing,taja ajiyar zuciya ta dafa kansa,ya d'aga k'afarta d'aya ya sauke kan shoulder d'insa,like snail idan yana tafiya ya fara licking wajen sanda yayi reaching final destination yayi pushing harshensa a little bit,da sauri ta dafe bango da d'ayan hannunta tana fitar da wani irin numfashi da kyar,with his tongue ya dunga having d'inta,sai da yaga ta samu nutsuwa tayi saurin shigewa jikinsa ta k'ank'amesa,gaba d'aya jikinsa ya gama mutuwa but bai shiryawa kansa yin komai ba,ya san kansa idan yace zai nemi wani abu a gurinta duka occupants d'in jirgin sai sun san abunda suke yi,that's why yak'i yake ta son dannewa yak'i ya fito da maitarsa fili,d'agota yayi yana kallon idanunta maganarsa a can k'asa yace "yanzu ya daina miki?" Wani tab'e baki tayi ta girgiza masa kai,ya kalleta da kyau yace "what?" Tace "yana yi har yanzu,amma kad'an² yake yi" nodding kansa yayi ya rik'e hannunta yace "muje kada Mami suga mun dad'e" nok'e masa kafad'a tayi tace "ni dai ka shiga" ya zaro gray eyes d'insa yace "ina zan shiga?" Tace "idan ka shiga ai shi ne zai daina min" wani kallo ya fara mata yace "no! Ki bari muje gida" kuka ta fara k'ok'arin yi,da sauri ya matseta a jikinsa sai da tayi y'ar k'ara a shagwab'e tace "da zafi fa kake min" sanda tayi maganar ya wani zaro ido yace "karki min sharri ayi zaton wani abu nake miki" dariya ta fara masa tace "ai ko yanzu babu wanda zai ce bamu yi komai ba" ya d'aga girorinsa yace "really?" Ta gyad'a masa kai tana masa dariya,nodding kansa yayi ya kai hannunsa k'asa ya fara d'ago Arabian gown dake jikinta yace "bari nayi sai su fad'i abunda suke so da hujja" yayi sama da rigar ya tattare mata ita a wuya,ya kai hannunsa duka yayi grabbing boobs d'inta,ajiyar zuciya suka yi a tare yana lumshe idanunsa yake cakud'ata,banda numfashi babu abunda suke saukewa,ta kai hannu ta shafosa,yadda taji erection d'insa da sauri ta fara kwance masa belt,bai hanata ba sanda ta sake wandon yayi k'asa ta zura hannunta cikin boxers d'insa tana lalubesa,ya daddage zai yi ihu ya tuno inda suke,da sauri ya d'agota yayi sama da ita ta mak'ale sa da k'afafunta,yana fizgar numfashi da kyar ya bud'e bakinsa ya mata alamar ta saka masa boob d'inta,saurin kai masa d'aya tayi yayi grabbing ya fara musu wani mahaukacin sucking,ya kai hannu yayi grabbing erection d'insa yayi connecting a hankali ya fara having nata,ta kama kansa ta k'ank'ame nishi kawai take fitarwa,sanda yayi releasing kafin ya sauketa k'asa ta kwanta jikinsa ta zagayesa da hannunta,a hankali suka dunga calming kansu sai da suka dawo dai² kafin suka mayar da kayansu suka fito,da kallo mutane suka fara binsu yayi fuska ya had'e girar sama da na k'asa yayi kicin-kicin abunsa,yana rik'e da hannunta suka koma gurin zamansu,su Badriyah da su Naina kunya duk ya ishesu duk sun wani sunkuyar da kai kamar munafukai,Ismat ta tab'e baki ta zauna a hankali ta kwantar da kanta jikinsa da wani siririn murya cikin tsokana tace "gurin fa bai daina ba har yanzu" wani kallo yayi mata yana sakin murmushinsa yace "za mu koma ne?" Ta fashe da dariya tace "za ka iya komawa?" Yace "me zai hana idan kina buk'ata ta ai sai mu koma" dariya ta dunga yi tace "Noo! Da wasa nake yi,but idan munje gida ai za ka min ko?" Ya gyad'a mata kai yana sakin murmushi yace "sosai ma zanyi miki,sai ya daina miki" tayi murmushi tace "thank u.." Lips d'inta da yake kallo ya kaiwa kiss tayi saurin saka masa finger d'inta a baki ta taresa,da ido ta masa alamun ana ganinsu,waskewa yayi ya rad'a mata a kunne "gaba d'aya kinsa na rikice har na manta inda muke" wani dariya tayi ta kwantar da kanta a k'irjinsa,a haka bacci ya d'auketa sai da sukai arriving hayaniya ta tasheta,jirgi yana gama sauka duka sun fito yana rik'e da hannunta Badriyah ta zo wucewa ta kusa da ita ta rad'a mata "sweetheart a dunga yi dai ana yayyafa ruwa.." Wani dariya ta saki,Aadil ya kalleta yace "dariyan me kike yi haka?" Ta rik'osa tace "kawo kunnenka kaji me Badriyah tace" matsowa yayi da kunnensa tace "wai cewa tayi mu dunga yi muna yayyafa ruwa" dariya shima yayi yace "ita da mijinta sun sa mana ido" kallonsa tayi saurin yi tace "wani abu yace maka?" Ya d'aga mata gira yace "jiya mun had'u da shi zan shiga d'aki,ya tsare ni da tambayar wace ce yaga ta shiga d'akina? Nace masa ya kwantar da hankalinsa ni ba na cin abincin da ya haramta gare ni,shi ne yake dariya wai baza mu iya jira har mu koma gida ba? Nace baza mu jira ba,shi ne yace wai su za su iya jira,kuma fa dagiya ce kawai idan jaraba ne shima ai ba baya ba ne" zaro idanu tayi tace "ya akayi ka sani?" Yace "kada ki manta tare muka tashi,babu abunda ban sani nasa ba" ta gyad'a kai tace "Uhn! Ni dai yanzu naka na sani kuma shi zan d'orar" wani kallo ya mata yace "me kika sani?" Tace "jaraban mana" zaro gray eyes d'insa yayi yace "shi ne kika fad'a haka? Kin janyoma kanki yau zan nuna miki asalin jaraba,ai duk baki ga komai ba da,yanzu za'a fara wasan.." Dariya tayi da sauri ta fara k'ok'arin guduwa,ya rik'eta gam yace "babu inda za kije girl,ba dai ni kika kira jarababbe ba?" Ta girgiza kai tana masa dariya tace "nifa ba kai nacewa haka ba" ya d'aga shoulders d'insa yace "ke kika sani kuma" suna fitowa suka tarar da motocin da suka zo d'aukansu suna jiransu,gaba d'aya suka shiga motocin kowa da matarsa suka d'auki hanyar gidan Mami,sanda suka k'arasa nan suka tarar da yaransu gaba d'aya an shirya su an musu kwalliya cikin k'ananun kaya gwanin burgewa,motocin su suna yin parking sun fito idanunta suka sauka kan Noor da yayi kicin-kicin fuskarsa kamar ba ya murna da ganinsu,Imaad kam shi ya fara zuwa ya rungume Ismat yana mata dariya duk miskilanci da rashin son maganarsa shi kam yana sakewa da iyayensa sosai,Ismat ta shafa kansa tana sakin murmushi,yace "welcome back Mummy,ya hanya?" Tace "Alhamdulillah my boy,mun sameku lafiya?" Yace "lafiya lou Mummy,Allah sa ibadan da kuka yi karb'ab'b'e ne!" Tace "ameen ya rabbi.." Kusa da Aadil ya matsa yana sakin murmushi ya rungumesa yana masa barka da dawowa,cikin farin ciki yaran suka dunga rungume iyayensu suna musu barka da zuwa,sanda Ismat taga Noor ba shi da niyyar zuwa ta matsa kusa da shi ta d'agosa,ya had'e rai yak'i mata magana,ta kalleshi tace "my boy baka yi murna ba da na dawo?" Kai ya girgiza mata alamun yayi,tace "if u really do.. Kiss me" a cheeks d'inta ya mata kiss har lokacin yak'i sakin fuska,tayi ajiyar zuciya tana kallonsa tace "smile please.. Kada na fasa baka gift dana siyo ma" wani murmushi yayi mata ya rungumeta da sauri yana ajiyar zuciya,a hankali yace "Mummy kin siya min Qur'an iPad?" Ta gyad'a masa kai tace "yeah! Na siya maka my boy ai ban manta ba" yayi murmushi yace "thank u" idanunta ta lumshe ta saukesa ya tafi kusa da Aadil a nutse,Aadil ya d'agasa sama ya cilla yace "how are u my boy?" Yayi masa murmushi da y'ar siririyar muryarsa yace "I'm fine Daddy." Daga nan suka tattara su da yaran suka nufi cikin gidan,yaran Jawahir biyar,biyu mata uku maza,Badriyah tana da yaranta hud'u biyu maza,biyu mata,Seeyama ma yaranta uku biyu mata d'aya namiji,sai Naina mai yara uku but duka ita maza ne,sai Madeeha dake da biyu mace da namiji sai cikin jikinta,ak'alla sai da suka d'auki tsayin sati d'aya a gidan suna hutawa gaba d'aya kafin kowannensu ya tattara kan iyalinsa suka koma gidajensu. Kwance take saman gado tana bacci,ya shigo d'akin ya bita da kallo yana sakin murmushi,a hankali ya haura saman gadon ya fara shigewa jikinta ya kai fuskarsa wuyanta yana shinshinawa,cikin bacci ta dunga jiyosa yana murzarta ta fara bud'e idanunta a hankali ta saukesu kansa,wani murmushi yayi mata ya kai lips d'insa saman nata yayi sucking,ya d'ago a hankali ya had'a forehead d'insu,da wani murya mai kashe jiki yace "The more i spend time with u,the more i get the clue,that we were truly made for each other,i love u my dear,wish u a happy anniversary!" Wani zaro idanu tayi tana kallonsa,yayi murmushi ya d'agota,ta b'ata rai tace "nifa na manta yau ne anniversary d'in aurenmu" yace "ni ai ban manta ba" ta gyad'a kai sai murmushi take yi ya wuce bathroom da ita,sanda suka yi wanka suka shirya cikin k'ananun kaya red d'in shirt with black trousers,ya gyara mata gashinta ya d'aure mata da wani band red yasa mata k'ananun earring ja,a nutse ya rik'o hannunta suka fito,duhu taga corridor d'in sosai tayi sauri ta rik'esa a tsorace tace "me yasa aka kashe hasken?" Yace "let's go matsoraciya" k'ank'amesa tayi ta dunga binsa a tsorace,sanda suka fara sakkowa yace "light!" Bai gama rufe bakinsa ba haske ya mamaye gurin tare da wasu balloons da suke sakkowa daga sama,ta d'aga kai sama tana kallon balloons d'in dake sakkowa kansu da mugun mamaki tana sakin dariya,ya rik'ota sosai lokacin yaran duka suka fara fitowa sanye da red colour d'in t-shirt iri d'aya with black trousers,style d'in haircuts d'insu da komai iri d'aya babu bambanci,Ismat ta dunga kallonsu bakinta ya kasa rufuwa,ta kalli Aadil tace "yaushe kuka shirya all those things?" Ya rungumeta ta baya hannuwansa akan cikinta ya rad'a mata magana a kunne,dariya tayi da sauri ta kalli yaran da suka rufe idanunsu suna dariya,tayi murmushi tace "yara suna kallonka fa" yace "ko suna kallon mu ko?" Tayi dariya tace "ni ai banyi komai ba" wani kallo ya mata yace "did i made something?" Ta gyad'a masa kai,d'aga mata girorinsa yayi a hankali yace "za kiyi bayani za mu had'u" tace "when?" Yace "not too long.." Wani dariya tayi ta juya ta dunga k'arewa parlon kallo ganin yadda suka k'awatasa,dai² lokacin aka yi knocking Aadil ya kalli Imaad yace "je ka duba" ya isa bakin k'ofar ya bud'e,service dake tsaye gurin yayi masa sallama,Imaad ya amsa ya gaishesa,yana kallon Imaad ya mik'a masa k'aton cover book da yake hannunsa ya masa signing,then suka tafi tare wajen mota,sanda ya bud'e booth aka sauke k'aton kwalin da yake ciki,mutum biyu da suke tare da shi suka d'auka suka shigar da shi ciki,bayan tafiyarsu Ismat sai kallon k'aton cake d'in dake gabanta take mai hawa biyar an zagayesa da shanpen,Imaad ya had'a home theater ya k'uresa da kid'a,gaba d'aya parlon ba ka jin me wani yake fad'a saboda k'aran da surround sound d'in yake badawa a gurin,sai da Aadil yayi masa magana ya rage,cikin tsari suka saita cameras daga su sai y'ay'ansu suke gudanar da bikin tunawa da ranar auren nasu,sanda suka zo yanka cake ya rik'e hannunta yaran duka suka d'ora nasu a saman suka yanka,ya d'auko wani ya kai mata bakinta tana masa dariya yasa mata a baki,sannan yaran suma ya basu,da tazo bashi lokacin ta kai masa bakinsa ya bud'e yana jira tasa masa,sai ta janye hannunta tana masa dariya,duka yaran suka sa dariya,yayi murmushi ya gyad'a kai bai dai ce komai ba,for the second time ta sake kai masa,sai da ya sake bud'ewa ta janye hannunta,dariya yaran suka sake fashewa da shi,yayi still yana kallonta yana mata murmushi,dariya take yi sosai da cake d'in a hannunta,sanda ta sake kai masa a karo na uku ya yiwa yaran alama su juya,dukansu suka juya baya a tare suna dariya idanunsu a kulle,tana k'ok'arin janye hannunta ya rik'ota da sauri ya matseta ya kai mata bakinta,ta fara dariya tana taunawa sanda ya d'auki numfashinta ya kamo fuskarta ya had'e bakinsu yana zuk'o cake d'in da yayi melting a bakinta,zaro idanu tayi tana muna masa yaransu da ido,bai kulata ba sai da ya shanye cake d'in ya rungumeta tsam a jikinsa yace "Happy anniversary wife.." Duka yaran suka juyo suna fad'in "Happy 12 years anniversary Mummy..." Ta dunga kallonsu cike da so da tsantsar farin ciki ta kasa magana sai wasu hawayen da suke shirin sauka kan fuskarta,ya girgiza mata kai alamun kada tayi,tayi saurin fad'awa jikinsa da wani irin murya tace "surely Allah shi yake tsara mana yadda za mu rayu,amma a yau na sake tabbatar da cewa aurenmu *MAKTOUB* (rubutacce) ne,and that means we were truly made for each other,wani ba ya tab'a auren matar wani... Alhamdulillahillaziiy bii ni'imatihi tatimmus'salihaat..." Rungumeta yayi sosai cikin tsananin farin ciki yana gyad'a mata kai,yaran gaba d'aya sanda suka ga iyayen sun tafi wata duniyar it was there suka ba su space..... *#END...* #Nima dai nan nake cewa alhamdulillahillaziiy bii ni'imatihi tatimmus'salihaat.. On this occasion i would like to thank Almighty Allah again for the gift he has bestowed on me,and i extend my heartfelt congratulations to my followers as well,hakur'in saurarona da kuka yi babu dare babu rana,prayers da kullum kuke min sending ina godiya sosai,i ask Allah (S.W.T) to forgive me and u for the mistake i made in writing this story,wad'anda na b'atawa rai kuyi hak'uri ku yafe min this is nothing but human nature,wanda yayi min na sani ko ban sani ba na yafe muku,sai mun had'u cikin story na gaba,thank u very much,fatan Allah ya sake had'a fuskokinmu da alkhairinsa. *ATTENTION!!* #For those da suka shirya sake bina,the book *MANAR* da zai zo muku next it's not for free ₦200 za kuyi paying,za ku iya nemana kai tsaye ta digit 08165726609 d'ina. Or subscribe through ways da zan ajiye muku,if kin shirya kina son jin yadda littafin *MANAR* zai kasance maza ki gyara zama domin salon kowane labari na daban yake,coming to ur way soon in sha Allah. For any other problem/complain/enquiry chat via 08165726609. *#MA'ASSALAAM...* #Ur's Hawwa Muh'd Usman. #twitter-Jeeddahmu898. #wattpad & Ig-Real-smasher898. #Asli Smasher. #Oum Janan. #Maktoub. #End's Monday 01/Dec,2020. @7:15pm GMT. Downloaded From https://tknovels.com.ng