Downloaded From https://tknovels.com.ng [10\4\2024]•••••Fatima Idris Umar {Mhizz Teemah} Teemancy BOOK ONE 1 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 𝐇𝐀𝐙𝐈𝐊𝐀𝐍 𝐌𝐀𝐑𝐔𝐁𝐔𝐓𝐀 🌹(Mhizz teemarh)🌹 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* Dedicated to my beloved 💔Mom💔 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sani ne,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘅𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝗸𝗮𝗱𝗮𝗶 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗳𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗻𝗮𝗻 𝘀𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵 1 1️⃣ Page 1 .............. Sauri sauri takeyi tagama shiri dan takusa latti yarin ya ce da bazata wuce shekara 11 ba kyakyawa ce ajin farko tanada dara daran idanu masu daukan hankali farace tas tanada kumatu dan daidai bakinta dan karami pink color tanada ƙiba Amma bawani sosai ba yanayin jikinta irin na masu saurin girma ne akwai shape kam ba'a magana duk da yanayin yarin tanta idan ta kara girma bakaramin hip zatayi ba tandan fara yan ƙirga dangi a tsaye cur ƙana na batada tsayi Amma kuma ba guntuwa bace tana de da ɗan matsakaicin tsayi Uniform dinta take sakawa riga da wando se dan karamin hijab sunji guga safan ta farare tas tasaka takalminta Sneakers fari da ratsin baki ajiki me dan uban kyau jakanta ta goya sauri take sabida takusa latti. Tana fita taci karo da wata yarinya da baxa ta wuce 15 years ba itakuma xata shiga dakin seda taja baya dan tasan masifa xatasha idan ma bataji duka ba tunma kafun yariyar tayi magana tayi saurin fara magana cikin ɗan ɗari-ɗari sabida wani irin mugun tsoron yayun nata takeyi da xaxxakar muryarta cikin nutsuwa a sanyaye Amma daga yanayin yanda tayi maganan aɗan kwai tsoro aciki ta furta '' MARWA nagama shirin fa''ta fada idonta na cikowa da hawaye tsaki wacce ta kira da marwa taja tana jefa mata mugun kallo sannan tafara magana a faɗace da masifa''Dan ubanki tun yaushe muke jiran ki wallahi da baki fito ba tafiya xamuyi mubar ki kije da kafa, shirya wa kawai sekinsa mutum yayi latti Mwwtsss!!'' taja tsaki ta juya fuuuuu tawuce abunta, saurin bin bayanta tayi har tana hadawa da gudu tafita a dakin nasu wanda yake part ne daban na yara matan gidan gaba daya, koda tabita ma ko walkiyar ta bata gani ba wucewa tayi wani part dayake ta bangaren dama. gida ne me girman gaske part uku ne se wasu dakuna biyu daban daban a farkon daga get kuma wani sashene shima na daban me girman gaske nan ne part ɗin Abban su gidan yanada fili sossai komai ya tsaru iya tsaruwa can cikin gidan kuma lambu ne me girman gsk wanda ya gaji da haduwa, ba irin kayan alatun da babu aciki ko ina a gyare tas tas ba datti se kamshin kasa yakeyi sabida albarkatun flowers da suka cika gurin kala kala. Part ɗin tashiga da sallama falon ya hadu ba karya ko'ina a gyare yake tas dashi bakowa a falon karisa shiga tayi cikin dakin da sallama tsaya wa tayi a dede mashigan dakunan tsayuwanta keda wuya sega wata mata ta fito daga wani ɗaki dayake ta lungu farace fattt doguwa batada ƙiba siririya ce tanada kwayar ido kam masha Allah kwala kwala dasu, baxata wuce shekara 28 ba sanye take da doguwar riga na shan iska zama matar tayi kan daya daga cikin luntsuma luntsuman kujeran falon ta daura kafa daya kan daya tana girgixa wa tareda danna dan kareriyar wayan ta Note 50 karisawa kusan ta tayi ta tsuguna ''Anty ina kwana'' tafaɗa batareda tunanin xata amsa mata ba aikuwa kaman tasani domin kuwa ko kallonta batayiba balle ma tasa ran xata amsa mata mikewa tayi jiki a sanyaye ta ce Anty natafi'' nan ma ko kallonta batayi ba juyawa yarinyar tayi ta fita a dakin wajen ta wuce gidan get na biyu inda anan driver sun yake jiran ta sabida sunyi latti Bus ɗin makarantar su yaxo har yatafi basu fito ba shiyasa driver xe kaisu, ita kawai suke jira tana xuwa ta bude marfin ta shiga yan mata ne su biyu se yaro karami ajiye jakanta tayi a gefe ta gaisheda driver su wanda aƙalla xekai 36 years amsa mata yayi cikin raha yana murmushi motsa bakinta kawai tayi kaman wacce tayi murmushi Amma se wanda ya kula ze gani kuma hakan da tayi ba karamin kara mata kyau yayi ba har seda dinple dinta na gefe daya inda tadan motsa ya lotsa bata kara kula kowa ba acikin motan ta xauna shiru har suka isa suna isa ta fita a motan shiga tayi cikin makarantan babban makaranta ne kallo daya xaka masa kasan seɗan wane da wane makarantan na 'ya'yan manya ne duk fita sukayi daga cikin motan suka shige makarantan koda suka shiga makaranta kowa ajinsu ya wuce domin kuwa anriga da anshiga aji, tana kaiwa kofan ajinsu ta tsaya tana neman ixinin shiga sabida akwai malami a ajin a saman class ɗin an rubuta primary 6 hakan ya bayyana a primary 6 take, malamin baki ne dogo baida kiba yana ɗaukan su English crister ne sir Richard suke kiranshi kaf yan class ɗin dawo da kallon su sukayi kanta gaba daya class ɗin basu wuce 20 ba maxa goma mata goma kowa da bench dinsa da kuma decks kallon ta malamin yayi from head to toe sannan ya kalli watch din hanun sa gani yayi almost 8 suna shiga 7:30 kanta a kasa Amma ita tasan kallonta akeyi sabida yanda ta ji ajikinta, izini shiga ya bata a hankali cikin nutsuwa ta shiga cikin class ɗin yanda take tafiya se aga kaman yanga takeyi cikin nutsuwa Amma kuma batada yanga domin kuwa ita haka take komai cikin sanyi takeyin shi batada hayaniya tanada sanyi hali sosai,tsayawa tayi ta gefe ta gaisheshi da turanci ya amsa tare da tambayan ta meyesa tayi latti shiru tayi batace komai ba duk yana kallonta ya kara tambayan ta hakuri kawai tabashi tace baxata kara ba umarni ya bata da taje ta xauna sannan ya juya ya kalli sauran student ɗin wucewa tayi sum sum ta nufi gurin xamanta cigaba da koyar da su malamin yayi har time nashi yayi ya tambayesu kowa yagane sukace a sannan ya fice a class ɗin second period ta shigo malamar basic science ɗinsu ta shigo itama crister ce sunan ta anty Ester kaf malaman makarantan kaɗan ne Musulmai itama tayi nata koyarwan tafita haka har suka fita break, yan class ɗinne suka fara fita yarage daga ita se wasu mata biyu zasu ɗan fita kaɗan matsawa sukayi kusa da ita suka mika mata hanu suka gaisa dayar ta gefen daman ta mesuna Ashfat baxata wuce shekara 13 tafara magana '' AYRA ya akayi yau baki xo da wuri ba'' shiru kawai tayi batace komai ba tana duddu ba littafinta ta dayan gefen tane me suna Rumaisa'u itama de baxata wuce 13 ba dan duk sun girmeta takarbi maganan da cewa ''haba ayra muna miki magana kinyi shiru'' se a lokacin ne tace dasu babu Ashfat ɗinne tace ''toh shikenan yanxu de kixo muci abinci'' tana maganan tafito musu da kulan abincin ta Rumaisa'u ma ta fito da nata kallon su ayra tayi sannan tace musu ita kam ta koshi baxata ciba duk kallonta sukayi suna marai raicewa xasu fara magana tayi saurin katse su da cewa itakam fa a koshe ta ke Amma a zahirin gaskiya ba abunda taci haka ta fito sabida tayi latti ko ruwa bata shaba shiru sukayi basu kara cewa komai ba domin kuwa sun san halinta duk yanda suka saba da ita bata taba cin abincin su ba abun baya musu dadi Amma haka suke danne wa saide kaf cikin ajin sukadai take kulawa suɗin ma ba koda yaushe ba bata sakewa da kowa haka take kullum shiru idan malami ya shigo xata maida hankalinta gaba daya kanshi in yafita kuma tayi shiru ko ta dauko littafinta tadudduba haka take bata sakewa da kowa suɗinne kawai take dan magana dasu batada kawaye a makarantan intaxo ko fita batayi se idan antashi kokuma wani malami ya kira ta, haka suka zauna sukaci abincin su sukadai duk xuciyoyinsu ba dadi sun so ta sake dasu Amma taki tare suke kullum tun daga primary 5 suka shigo suka sameta an maidasu bayane Amma da dukansu sunfita aji Amma duk da haka tafisu ilimi sosai duk da suma ba bayaba tunda suka shiga makarantan kowane term ita take daukan first position se Rumaisa second Ashfay third ajere haka suke, Anata bangaren kuwa yunwa takeji Amma baxata iya cin abincin suba sabida Umminta ta hanata kwadayi tun tana yarinya ita a ganinta idan taci kaman ai xa'ace tana kwadayi ne, haka suka xauna suna cin abinci suna hira jifa jifa ita kuma tana duba litattafan ta har suka kammala cin abincin nasu komawa duk sukayi suka xauna wurin xamansu dake suma bawani fita sukeyi ba seta kama duk kowa littafinsa ya dauka suka fara karatu Bench ɗin su yana kusa dukansu a waje daya suke har aka dawo daga break karatun su kayi har lokacin tashi yayi aka tashe su watsewa daliban suka farayi mikewa sukayi tare itada su Ashfat su xuwa ake a dauke su ita kuma bus ɗin makarantan ne yake maidata tare suka fita su gaba daya driver yaxo ɗaukan su haka suka wuce suna mata bye tana shiga bus ɗin da xe maidata gida gaba daya yanayin ta ya sauya kwata kwata setaji dama ba'a tashi ba wani irin kunci ne taji yafara ziyartan ta a wannan lokacin shiru tayi tafada duniyar tunani Ummin ta kawai take tunawa duk da ma lokacin ba tada wayo bazata wuce shekara 4 zuwa 5 years ba Amma har yau tana tuna maganan da mahaifiyar tata take yawan gaya mata wanda ya zauna a kwakwalwar ta takasa mantashi yana nan a kwakwalwar ta....... Share fisabilillah 🙏 🖊️ Mhizz teemah 🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 𝐇𝐀𝐙𝐈𝐊𝐀𝐍 𝐌𝐀𝐑𝐔𝐁𝐔𝐓𝐀 🌹(Mhizz teemah)🌹 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* Dedicated to my beloved💔 Mom 💔 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wani ko wata a rashi ne, idan kunga typing error ko wani mistake kuyi hakuri nima xan kokarta 🙏🥰. 𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁𝘀 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘅𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 , 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝗸𝗮𝗱𝗮𝗶 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗯𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗮 𝗦 . 𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵 2️⃣ Page ........ sauran ɗalibai se taɗin su sukeyi har suka iso bakin get nasu ta sauka itada sauran yayun ta karamin ya wuce part na maman sa suma matan suka wuce nasu part ɗin domin su kimtsa koda ta shiga nasu part ɗin falo ne yaji set komai dass a cikin part ɗin akwai kitchen daga ta gefe wani lungu se ɗaki guda daya Amma babba ne da gadaje guda 3 kowanne a gefe da drawer shi dukkan su kowa da nashi bed ɗin dakin ya tsaru se toilet wanda yake ta gefe ko ina tas ba datti bed natane a karshe dan haka tana xuwa ta wuce bed ɗin nata ajiye jakanta da takalminta tayi a gefen gadon kusa da drawer sannan ta xauna a bakin bed ɗin tacire safan kafanta farchun ta kyawawa farare tas mikewa tayi ta cire hijab ɗinta naɗeshi tayi ta bude drawer tasaka shi a gefe ta dauki doguwar riganta tawuce bandaki sabida ita bata iya saka kaya a gaban mutane, wanka tayi tareda alwala a bandakin tasaka doguwar rigan sannan ta fito tanade kayanta na makaranta tasaka acikin drawer dadduma tashumfuɗa ta tada Sallah duk suna kwance ba wacce tayi haraman tashi harta idar da Sallan tanaɗe Sallayan fita tayi a dakin dan tasan yanxu haka jiranta Anty takeyi, sukuwa suna shiga dakin kowacen su ta dale gado ta kwanta ko Hijab ɗin basu cire ba suka fara danna waya takalman suma suna shiga suka wullashi, kowace ta rike waya tana dannawa mikewa Marwa tayi ita ayra takebi daga marwa se Ayra, tana da haske Amma bata kai ayra ba siririya ce batada kiba ko kaɗan daga ita har yayar tasu duk basuda yalwar ƙiba wuce wa tayi tashige bandaki wanka tayi ta fito ɗaure da towel iya ƙugu kwata kwata ko shape ɗinma batada shi a tsaye take zololo batada wani girman breast yanzu ne ma sunfara girma Amma a hakan take saka bra se aukin raini ga masifa, wucewa tayi xuwa wajen bed nata tabude drawer ta dauki riga da wando tasaka sannan tawuce ta fita a dakin ya rage babbar yayan su kawai itamade mikewan tayi tashige wanka tasaka kaya doguwar riga duk kansu daga Marwa har Eshall ɗin se aukin tsayi Amma duk kashi ne a jikin haka itama ta fice abunta, koda ayra ta fita direct part ɗin Mama ta wuce wanda itace uwar gida bakinta dauke da sallama tashiga falon yahadu iya haduwa wata mata shiyar matace xaune akan kujera tadan tasa kadan xatakai 40 to above kallo take a tam fatsetsen plasma tv tashar Bollywood suna film ɗin ruhil habbul maksumat duk da bajin yaren take yi ba Amma haka de tana zaune tana kallon gaida ta Ayra tayi Sannan ta fara aikinta wanda already dama tasan dashi ba se'an tuna mata ba gyaran ɗakin ta soma yi duk da bawani datti ne dashi ba Amma haka ta kara gyarawa Mama ta hana 'yan aikinta gyaran ɗaki iya girki kawai suke yi duk sauran ayyukan ita ce me gyara mata ko ina wani sa'in setayi kusan sau biyar kafun nan tace ya fita bata daga ko tsinke a gidan Amma haka take kullum se jiki da take ta ajiyewa yaranta kuwa kaman ba abinci suke ciba duk arame suke se iyayi kuma yaran ta 4 biyu mata biyu maza tana gama aikin gaba daya tafito duk ta gaji gashi bata ci abinci ba wucewa tayi danufin tabar dakin mama ta katseta da cewa ''ke ina xakije kingama aikin dana sakine'' A tace sannan ta fita a ɗakin dan lokacin kusan karfe 3:00 wucewa tayi ɗakin Anty tashiga itace marikiyar ta agurinta ta tashi tasameta zaune itada muhibban ta wanda kwata kwata bata wuce 2years ba fara ce dan duk yaran gidan farare ne xaune take akan carpet din tana ta wasa ita kuma maman ta tana kwance akan kujera tana danna wayan ta bawata babba bace dan ashekaru baxata wuce 28 ba ɗan ta babba shekaran sa 7 yana primary 3 gaisheda antyn tayi bata damu da ta amsa ba dan tasan ba amsawan xatayi ba tsakiyan falon duk bawon biscuits na minti da abubuwa de duk sunci sun barshi a guri haka ta fara share share seda ta gama kana tahada ruwan mopping ma duk tati komai ta wanke bandakin da munib ke shiga tana gamawa ta sanar da Anty ita kuwa jin taga ma seta kwalawa Munib kira wanda shine ɗan ta nafari daga can cikin daki ya amsa mata sanna yafito yaro ne ɗan fari dashi yana xuwa tace ya dauko uniform ɗinsa ya kawo mata aikuwa haka yawuce ya dauko su ya ajiye mata a gaban ta sannan ya kalli Ayra da har yanxu tana tsaye yace '' Ayra uncle ɗinmu yabamu assignment zankawo kikoya min''toh ta amsa masa dashi Anty kuwa banda kallon banxa ba abunda take aika musu gaba dayan su don ta tsani taga munib yana kula Ayra ko assignment ne tafiso ya kaiwa su Eshall toh Amma suɗinne koya kaimusu bayi masa xasuyi ba sede ma su zagesa ita kuma ba karatun tayi ba kuma tanaso munib ɗin yayi karatu dan tana matukar son yaron Amma shikuma duk abunda bataso shiyake so kullum inta zauna banda hanashi kula Ayra ba abunda takeyi Amma inaa shikuma jinin su yaxo daya yana matukar son Ayran kuma yana tausayin ta ganin yanda takeshan wahala a gurin maman nasa, juyawa yayi ya koma ɗakin da yafito ita kuma Anty nuna mata kayan tayi tace '' kije kici abinci sanna ki wanke min kayan nan'' kwashe kayan tayi ta wuce wurin abincin ta tadauka zama tayi ta fara cin abincin seda ta gama ci Sannan ta kwashe kayan ta wuce toilet din munib idan harde wanki baida yawa anan takeyi Anty ta hana ta shiga dakin ta bataso kowa yana shiga mata daki inde bata ciki ko gyara idan Ayra xata mata sede su shiga dakin tare ita ta xauna Ayran kuma tayi aikin ta kuma ba ko ina take barin ta tana shiga ba, wanke kayan tayi tass sanna tafita ta kofan baya na dakin ta shanya a saman igiyan sunada washing machine Amma haka Anty xata ce wanke wa xatayi da hanun ta, seda ta gama tsaf sannan tawuce part ɗinsu na yara matan gidan gaba daya wanda daga bacci sekuma idan xatayi wanka ko wani abun ne yake kaita ɗakin Amma duk da ta dawo daga boko xata fita se kuma idan xata yi Sallah ko wani abu sekuma dare take komawa duk ko kuma idan ba wani abun da xatayi, shiga dakin tayi inda tasamu su Eshall duk suna kwance kowacce da waya a hannunta kawao musu abincin su akeyi har part ɗin nasu basa fita ita har mamaki suke bata yanda basa gajiya da danna waya wucewa tayi ta dauki kayan ta tawuce toilet don tayi wanka sabida ta gaji gashi datayi aiki se wanka inde har tayi aiki batayi wanka ba wani iri takeji a jikinta alwala tayi Ta shimfida Darduma ta tada Sallah domin kuwa an kira Sallah tayi sannan ta nade sallayan ta maida shi inda yake nan takara fita ta koma dakin Anty ta dauki wankin muhibba na kayan ta masu datti duka tafara shi tayi wankin tass sannan ta shanya duk da kananun shekarunta Amma haka takeyin ayyukan da duk aka sakata dawowa tayi cikin dakin ta taras indo me aikin Anty zata daura abinci haka nan ma ta tsaya tana taya ta aikin girkin duk da ba abunda ta'iya Amma de tana yan miko miko dan abunda ba'arasa ba harsuka gama girkin suka jera komai akan dining table wanke abubuwan da suka bata sukayi gaba daya suka jera shi inda yake kana ta koma ɗakinsu nan kuwa tasamu su Marwa basa ɗakin se a lokacin ne tasamu ta gyara ɗakin nasu tashiga bandaki ma ta wanke shi tass tayi alwala sannan tafito tayi Sallah magriba zama tayi akan salayan bata tashiba taringa istigfari itama kuma mamanta ne ta koya mata yin hakan idan tayi Sallah bata tashi akan darduma se tayi isha'i tsakanin magrib da isha'i bawani rata sosai bane ne a wannan lokacin take samu tayita istigfari tana ambaton Allah wanda hakan yanada kyau sosai seda tayi sallan isha'i sannan ta tashi ta naɗe sallayan wuce wa tayi danufin ta kwanta dan tagaji sosai ba kadan ba yau ɗinnan tayi aiki sosai tunda ta dawo daga makaranta bata huta ba kowani babban mutum iya kaci ko abincin ma batajin xata iyaci sabida yanda tagaji bacci takeji gashi gobe ma da wuri xata tashi kuma tanaso ta duba karatunta na makaranta ko xama batayi ba sega munib ya shigo ita se alokacin ne ma tatuna da xasuyi wani assignment zama tayi a bakin bed nata tare sukayi assignment ɗin tana nuna mishi har suka gama sannan ya tashi ya tafi yana mata seda safe dan Anty batasan ya fita ba kwanciya tayi akan gadon tafara sana'an nata wato tunani sabida inde har zata kebe ita daya to bawani abun da zatayi face tunani batayi nisa da fara tunanin nata ba bacci yayi gaba da ita sabida ta gaji sosai.... ASUBA TAGARI AYRA DAHAKA NIMA NAKE CEWA ASUBAH TAGARI 🌹Mhizz teemah🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 𝐇𝐀𝐙𝐈𝐊𝐀𝐍 𝐌𝐀𝐑𝐔𝐁𝐔𝐓𝐀 🌹(Mhizz teemah)🌹 *HAZIƘAN MARUBUTA* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* Dedicated to my beloved💔Mom💔 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wani ko wata a 𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁𝘀 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘅𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 , 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝗸𝗮𝗱𝗮𝗶 rashi ne, idan kunga typing error ko wani mistake kuyi hakuri nima xan kokarta 🙏🥰. 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗯𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗮 𝗦 . 𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵 3️⃣ Free Page Washe gari da asuba ta tashi bawanda ya tashe ta tariga da tasaba ko ba'a tasheta bama tana tashi toilet tashiga ta dauro alwala tafito dadduma ta shimfiɗa ta tada sallan asubah koda ta idar ma mikewa tayi ta gyara gadon ta sannan ta fita a ɗakin direct ɗakin Anty tawuce tana zuwa ta taras indo me aikinta ta ɗaura girkin safe ganin haka se itakuma ta gyaran dakin seda ta gyara ɗakin tass duk Anty tana Bacci gashi ba shiga mata cikin daki sukeyi ba kawai seta fita a ɗakin ta wuce part ɗin mama lokacin har haske ya fara fitowa tana shiga nan ma de kaman dakin Anty haka ta gyara shi tawuce cikin dakin ma ta gyara komai duk Mama na Bacci koma wa tayi part ɗin Anty ɗakin da munib yake kwana tashiga nan tasa mesa se bacci yake sha tashin sa tayi dan yaje ya fara shirin makaranta haka ko akayi mikewa yayi ya shiga toilet ita kuma ta fito falo lokacin kusan karfe 7:00 fita itama tayi ta wuce part ɗinsu don tafara shirin makaranta koda ta shiga bakowa a ɗakin duk sun tashi basa ma part ɗin gaba daya suna tashi suka wuce part ɗin Mama gyara musu bed nasu tayi duka ta gyara ko'ina sannan ta shige toilet wanka tayi ta wanke bandakin kana ta fito tafara shirin dan bataso tayi latti Amma tasan yanxu Anty zata iya kiranta idan munib ya tasheta sauri sauri ta saka uniform ɗin ta tana gama shiri ta fito tsaf da ita wucewa tayi part ɗin Anty nan tasamu an sakawa munib abincinsa cikin lunch box zama tayi ta fara cin abincin ta ko Spoon biyu bata yiba Bus ɗin su yazo haka ta tashi ta bar abincin suka fita tana rike da hanun munib ga lunch box ɗinsa a ɗayan hanun haka suka fita a cikin gidan tana ta Allah Allah su tafi kafun Anty ta tashi dan kada tace setayi wani abun Bus suka shiga suka kama hanyar makaranta suna isa duk suka fita ko wannen su ya wuce ajin su itama nata ajin ta wuce Eshall bata jeba da Marwa sabida ita Eshall a ss3 take kuma yanxu suna third term sune za'a yaye Marwa kuma jss 3 zata tafi ss1 shiyasa suke zaman su se Randa suka ga daman zuwa se suje Ayra kuma zata tafi jss1 duk de abun yazo kusan lokaci daya ne, kofan ajinsu ta tsaya ba malami a ajin Amma seda ta yi sallama sannan ta shiga su ashfat duk sunzo kowane harkan gabanshi yakeyi bawanda ma ya kalleta zama tayi gurin zaman ta suka gaisa da su ashfat daganan bata kara magana ba ta dauko litattafan ta tana dubawa Karatu suka fara har suka fita break kaman jiya yauma haka sukaci abincin su sukadai har suka koma class aka cigaba da karatu har aka tashi tafito tafara duba munib shida yake primary 3 ta kama hanun shi suka wuce Bus daze maida su gida koda suka isa munib ya wuce part ɗin anty ita kuma tawuce nasu tana shiga ta taras ɗakin gaba daya ko'ina a hargitse kan bed nasu duk kaya sunfito dashi basu mayar ba anan bakin kofan ta tsaya tana tausaya wa kanta domin kuwa tasan yau bakaramin aiki zata sha ba nan take idonta ya ciko da hawaye Amma haka ta danne ta shige dakin ajiye jakanta da takalmin ta tayi sannan tadauki kayan da zata saka tawuce toilet dashi murɗa handle ɗin toilet ɗin tayi tana addu'an shiga bandakin ko karasa addu'an batayiba nan ma ta tsaya cak kaman an tsaida ta toilet ɗin kota ina a wargaje duk kuma yayi datti soson wankan ta a yashe a kasa kaf mayuka da sabulun cikin toilet ɗin suna kasa wasu babu marfi ma ga sahun kafan mutum nan gashi a jike ko'ina yayi kaca kaca komawa dakin tayi ta ajiye kayanta sannan ta wuce toilet ɗin tafara tattare su sabida tunda taga haka tasan acikin sune wani yayi wanka yayi duka wannan barnan Amma bayanda zatayi haka ta tattare su gaba daya se asannan nema ta kalli pant ɗin dayake gefe a yashe a kasa tana gani tasan na eahall ce sabida dama itake wanke musu kananan kayansu gaba daya su harda Anty da mama duk ita take wanke musu wanke bandakin tafara yi sannan ta wanke pant ɗin ma ta rataya shi gurin shanya duk ta hada zufa dazaran tayi aiki seta ringa hada zufa fitowa tayi ta dauki kayanta doguwar riga ce dan kayanta duk dogayen riguna ne ɗaiɗai kune ba doguwar riga ba wanka tayi tareda alwala tasaka kayan sannan tafito Sallah ta farayi tana idarwa ta mike tafara tattare dakin duk kayan da suka wargaza seda ta gyara tass ta share dakin tayi mopping sannan ta fita a part ɗin gaba daya part ɗin Anty ta wuce dan tunda taga yanda part ɗinsu ya baci tasan basanan ne ko sunfita anguwa tare da mama baza'ayi sati basu fita ba daga yau suna gidan kawar maman nasu haka sukeyi basa taba zama guri daya shiga ɗakin tayi bakinta dauke da sallama ƙasa ƙasa kamar kullum yauma Anty na zaune kan kujera muhiba kuma tana wasa ita kadai se galantoyi takeyi gaishe ta tayi motsi da bakinta kawai tayi kaman wacce ta amsa abinci ta kawai tace mata taje taci har mamaki ma Ayra take yi yanda yanxu take ɗan bata abinci da wuri wucewa tayi ta dauki abincin duk da kwata kwata abincin kotaci ba isan ta yake yi ba kuma bawai babu abincin bane kawai de baxa ta bata taci ta koshi bane yanda aka samata Haka takeci zama tayi taci abincin mikewa Anty tayi ta shige dakin ta binta a baya Ayra tayi dan tasan idande ta mike toh tana nufin ta bita ne shiga dakin suka yi wani irin warin wani abune ke tashi a cikin dakin kaman ba lafiya ba Amma me Ayra ko ajikinta da alama ta saba da wannan warin ne dan ko gyaran duniya zatayi haka yanda take jinshi ma sede tace karuwa yakeyi naɗe kayan kan bed ɗin ta fara yi tass tanade sannan tayi shara da mopping bandakin ta bude da addu'a a bakinta ta shiga ai gaba daya bandakin a kacame yake ga wani kalan Ruwa a kasan tails ɗin daya bushe Brown haka ta wanke tanayi kaman zatayi amai domin kuwa ta tsani abun kyama tsikar jikinta ma tashi yakeyi inde taga abun kyama jikin ta har girgiza yakeyi duk tabi ta rikice tanada tsoro sosai wanke toilet din tayi dakyar sannan ta fito da pant ɗin da suke toilet ɗin gaba daya sunkai Ashirin duk wari ma sukeyi wani harda jini a jikinsa a cikin bocket ta saka su da détergent kanta a kasa ta fito kallon ta Anty tayi na 'yan sakanni ta kauda kanta daga gare ta sannan tafara magana cike da takama kaman bataso ''ki tattara hada underwear da vest ki wanke su kuma ki tabbatar sun fita in bahaka ba kinsan sauran'' takarasa maganan tana jan kwafa gyaɗa mata kai kawai tayi kanta akasa haka ta buɗe kofan ta fita a cikin ɗakin wucewa bayan ɗakin tayi baiwar Allah ashe harda kuka tayi idanunta sunyi jaa idan ta tuno dattin banɗakin kaman tayi amai har wani irin hadiye zuciya takeyi kaman me shesheka tana hana aman zuwa ruwa ta hada tasaka duk detergent ɗin da ake sawa tunanin yanda zata fara wanki ma takeyi batason saka hannun ta sabida tsabar yanda panties ɗin sukayi datti gashi wari ma suke yi halamun sunjima da dattin ajikin su wasu jini ne ma ajiki duk ya bushe se wari yakeyi kayan de gaba daya ko kallon su mutum yayi idan me kyama ne se yayi amai jika kayan ta farayi ko kallon suma batason yi kanta a kasa tana kallon gefe guda da kyar tasaka hanun ta acikin ruwan wankin jijjige su kawai takeyi ta cire haka ta jijjige gaba dayan su ta kara hada wani ruwan ma tasaka su se asannan ne tafara wanke su tanayi tana hawaye da kyar ta wanke kayan nan bada son ranta ba seda tayi kusan ruwa huɗu sannan ta dauraye ta shanya tagaji ba kaɗan ba zama tayi tace bari taɗan huta sabida tsabar yanda ta gaji haɗa kai tayi da guiwa tana hutawa domin ba karya harga Allah ta gaji ba kaɗan ba..... ''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''' '''''''' Wani irin tamfa tsetsen gida ne ɗan uban su wanda kaf unguwan babu gidan da yakaishi haduwa anguwa ne na masu kuɗi bana yara ba ko ina shiru ba mutane kaf gidajen anguwan ba na raini Amma wannan gidan duniya ne gaba daya ma get ɗin gidan ma kawai abun kallo ne......... Ga me bukatan karanata littafinnan daga farko har ƙarshe ze iya nema na ta wannan number 09060413321 🌹Mhizz teemah 🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story& writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* Dedicated to my beloved 💔Mom 💔 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wani ko wata a 𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁𝘀 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘅𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 , 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝗸𝗮𝗱𝗮𝗶 rashi ne, idan kunga typing error ko wani mistake kuyi hakuri nima xan kokarta 🙏🥰. 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗯𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗮 𝗦 . 𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵 4️⃣ Page Wani irin tamfa tsetsen gida ne ɗan uban su wanda kaf unguwan babu gidan da yakaishi haduwa anguwa ne na masu kuɗi ko ina shiru ba mutane kaf gidajen anguwan ba na raini Amma wannan gidan duniya ne gaba daya ma get ɗin gidan ma kawai abun kallo ne ya hadu iya haɗuwa, gida ne babba se kashiga cikin gidan ma zaka gane wajen ba komai bane ya haɗu yanda baxan iya misalta muku bama idan nace zan tsaya kiyasce muku yanda gidan ya hadu ma se mugama page nan har mushiga wani so kawai ku ƙiyasce yanda yake irin gidan nanne da ake cewa aljannan duniya domin kuwa ya kai a kira shi da fiye da haka ma part Uku ne a cikin gidan kowanne yanada tazara da ɗan uwansa manya manyan part ne ba ƙanana ba kowani part yanada upstairs kowani part ɗauke yake da ɗakuna Uku a down stairs Uku a upstairs ga wasu Flowers da kowani part yake zagaye dashi ta bayan part kuma akwai lambu me ɗan girma yana ɗauke da ƴaƴan itacuwa kaman ayaba dade sauran kayan fruits Sannan akwai katon fool ga kuma kujeru na shan iska a jere ta gefen fool ɗin, gidan de ba'a cewa komai domin kuwa ya hadu ba karya, mata biyu ne a gidan kowa da nashi part ɗin ɗayan part guda dayan kuma na mazan gidan ne ko ina a tsare yake Part din farkon na shiga falon yahadu ba karya yanada girma sosai mu haɗu a falo ake kiran irin wannan falon bayan falon kuma kowani daki kashiga akwai falon sa ɗan daidai da ɗakin shi da banɗaki, bayan dakuna uku na kasan kuma akwai kitchen shikuma yana ta ɗan lungu a gefen kitchen ɗin akwai wani ɗaki wanda ina kyauta ta zaton na masu aiki ne cikin kitchen ɗin kuma yanada girma a can ciki akwai wani kofa shikuma store se kofan da xesada ka ta bayan gidan inda anan garding din part ɗin yake,wata hamshakiyar mata ce zaune a kan daya daga cikin lumtsuma luntsuman kujerun falon tanada ƙiba ɗan daidai irin na hajiyoyin nan farace tas tanada tsayi Amma ba sosai ba a shekaru bazata wuce 42 ba kyakyawa ce kallo takeyi Amma bawai ta maida hankalinta gaba daya akan kallon bane da alama ta tafi duniyar tunani ne wata matashiyar yarinya ce ta shigo dakin bakinta dauke da sallama da kayan makaranta a jikin ta da alama dawowanta daga makaranta kenan aƙalla zata kai 13 years fara ce kyakyawa yanayin jikin ta irin na yaran Madara ne yarinyar akwai ƙugu dede da shekarunta ɗass dashi ga breast nan da suka fara cikowa suma, zama tayi kusa da wannan matar ta kwantar da kanta a kafadan ta''wai mommy mutum ya shigo ma har yayi sallama baza kijishi ba kin fara sana'an naki kenan wai meyesa kike sa damuwa da tinane tinane a ranki ne dan Allah kidena yawan wannan tunane tunanen inba haka ba zaki iya sakawa kanki wani ciwon'' yarinyar tafada tana langaɓar da kai kaman zatayi kuka domin kuwa harga Allah batason ganin mahaifiyar ta a haka, hmmmm dogon numfashi Mommy taja tareda furzar wa sannan tafara shafa kan yar tata domin kuwa ita harga Allah tana son ya'yan ta batason wani abunda ze bata musu rai yaranta 4 ne kuma duk maza ne daya ce mace itakuma Allah yayi ta da son yara ba kaɗan ba mazan ma kuma gashi yanzu duk basa nan shiyasa kullum da ta zauna seta fara tunani kaman basa kiranta kaf ɗin su kowanne yana kiran ta kullum Amma hakan ma duk be mata ba tafiso taringa ganin yaranta kusa da ita,'' Ruma tashi kije kiyi sallah ki ci abinci se ki huta nasan kin gaji ko'' tafada tana kallon yar autar nata gyada mata kai tayi tana mikewa, wucewa tayi wani ɗaki dayake ta gefe a ƙasan domin tayi wanka da sauran abubuwa dakinta daban Amma shi dakinta baida falo iya bedroom ne da bathroom komai na yaran masu kuɗi akwai kuma yan auta domin kuwa daga baban har maman suna ji da ita kai harma da yayun nata, tana gama shirinta ta fito falon kasa direct dining ta nufa anan ta zauna zamanta bada jimawa ba sega mommy ta karasa gurin zama itama tayi a kujeran kusa da Ruma ita tayi saving nasu abincin suna ci suna taba hira kullum idan ta dawo seta bawa mommyn ta labarin Ayra ita kanta Mommy harta kamu da son Ayran tun bata santa ba domin haka kawai yanda Ruma take bata labarin yarinyar ta fahimci tanada hankali sannan mahaifiyar ta tabata tarbiyya gashi kuma tana son yara a rayuwar ta barin ma mata ita kuma 'yar ta mace daya shiyasa ma take ji da ita sosai, suna gama cin abincin mikewa sukayi Ruma ta wuce ɗakin ladi me aikin su don ta kirata su kwashe kayan aikuwa hakan akayi kwashe kayan sukayi ladi ta wanke su ita kuma Ruma tana gefe tana kallonta suna taɗi dande itakam tanada surutu bakinta baya iyayin shiru na wasu mintunan tanason tana zuwa gun ladi sabida tana sata dariya sosai idan tana bata labari haka ta gama suka wuce ɗakin ladin dan anan take wuni sabida kota zauna da mommy bawani hira sukeyi sosai ba inkuma ta zauna a daki to karatu zatayi ko kuma bacci haka suka ta hiran su har lokacin daura girkin dare yayi nan ma tare suka wuce kitchen ɗin Amma de ruma batayi komai ba tana tsaye tana ganin yanda ladi take aiki suna hira kuma har ta gama komai suka jera a kan dining sanna Ruma ta wuce dakin ta wanka tayi ta fito daure da towel kayanta tasaka tayi sallah kana ta fito sukaci abincin dare itada mom tattare kwanukan tayi ta kaisu kitchen bata ko kira ladi ba sannan ta wuce dakinta ta dudduba littatafan ta tayi shirin bacci kawai ta kwanta Mommy ma kwanciya tayi dan already tasan ko abee ya dawo ba shigowa zeyi ba tunda dare yayi seda safe suke gaisawa addu'o'in ta da tasaba yiwa yaranta da ita kanta tayi, ta riga da tasaba ko acikin bacci ne tayi juyi zata gyara kwanciyan ta setayiwa yaranta addu'a ko kuma idan ta farka cikin dare wani uzurin ya tada ta kai itafa kome takeyi toh tanayiwa yaranta addu'a ne da fatan Allah ya shiryar mata dasu ya karesu aduk inda suke ya kiyayesu daga cin haram wannan addu'oin har sun zame mata jiki kuma hakan yanada kyau domin kuwa shi (addu'ar iyaye yanada matuƙar tasiri a rayuwan 'ya'yan su saboda haka ina fatan duk wanda ya karanta Wannan page nawa idan ma bayayi toh ya fara a kowani hali ana so uwa ta kasance me yiwa yaranta addu'a sabida ze temakesu daga wasu abubuwan koda wani ne yake nufinsu da sharri toh wallahi sanadin wannan addu'a da mahaifiya take wa yaran ta dare da rana a cikin kowani hali Allah ze kare mata'ya'yan ta Allah yasa mudace kuma ina fatan ku gyara idan da bakwayi yanzu ku fara) bacci ne me daɗin gaske ya dauketa tareda yaƙinin aduk inda yaranta suke Allah natare dasu kuma ze kare mata su ASUBA TA GARI MOMMY AND RUMA '''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''' AYRAH Wani irin wahalallen bacci ne yayi gaba da ita a gurin abun tausayi ba zato ba tsammani kawai se jin saukan duka tayi a jikin ta ta ko'ina a tsananin ruɗe ta mike dishi dishi ta fara gani kafun ta fara kallon raɗas dukanta kawai anty takeyi ba ji ba gani haka take sharba mata bulala a jiki se kuka take yi tana neman a gaji Amma ina ba mejinta kuma kodama ana jinta ba wanda ze ceceta haka anty tahada mata hawaye da majina sannan tafara magana tana haki domin kuwa itama kanta ta gaji se haki takeyi ''Dan ubanki in saki wanki kifara bacci sannu Maji daɗi muna fuka yau zakici ubanki a gidan nan!!'' taƙarashe maganarta tana hakadeta da kafanta seda ta fado daga kan dakalin da take baiwar Allah se kuka take yi cikin kuka tafara magana ''Anty dan Allah kiyi hakuri bazan kara ba wallahi baccin ne ya dauke ni Amma nagama wanki''tafaɗa tana sheshekan kuka hawaye da majina duk sun hadu sun bata fuskan wani irin tsawa ta daka mata seda ta firgita ''dalla rufemin baki wawuya kawai'' kama bakinta tayi irin kaman yanda taga a makaranta ake cewa su kama wataran so take ta hadiye kukan Amma ta kasa sabida ko motsi tayi se taji jikinta kaman ana fasa mata shi sabida zafin duka wucewa Anty tayi tana cemata ta bita mikewa tayi da kyar kasa mike tsayin ta tayi sabide kugunta da taji ya rike sanadiyan hankaɗata da Anty tayi a sunkuye ta fara tafiya kafin da kyar ta iya mike tsayin ta nan ma da kyar take tafiya shiga cikin dakin suka yi Anty tasata Neel down hanun ta sama a tsakiyan falon haka tayi tana kuka mara sauti wucewa tayi ita kuma ta koma ɗakin ta ta kwanta abunta ko a jikinta seda tayi kusan 1hr sannan Anty ta fito tana ganinta ta ja tsaki ta zauna a kan kujera tana danna waya Allah sarki Ayra duk guiwoyinta sun sage har rawa sukeyi kaman zata dungura ƙasa seda ta gama abunda zatayi sanna ta mike ta rankwashe ta tare da cemata ta bace ta bata guri da kyar ta iya mikewa kafanta na rawa haka take tafiya da kyar da kyar seda ta kusa fita daga dakin taji muryan Anty tana cemata gobe bazata je makaranta ba zatayi mata aiki toh kawai ta amsa mata don Allah nagani ta ƙagu tabar dakin haka ta fita ta wuce part ɗin su gashi yana da tazara da part ɗin Anty Amma haka ta wuce ɗakin su tana shiga toilet ta wuce sabida ta samu tayi wanka ko zataji saukin abunda takeji..... Game bukatan karanta book na daga farko har ƙarshe ze iya nema na ta wanna number via WhatsApp 09060413321 🌹Mhizz teemah🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 𝐇𝐀𝐙𝐈𝐊𝐀𝐍 𝐌𝐀𝐑𝐔𝐁𝐔𝐓𝐀 🌹(Mhizz teemarh)🌹 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* Dedicated to my beloved 💔Mom💔 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sani ne,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏. 𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘅𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝗸𝗮𝗱𝗮𝗶 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗳𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗻𝗮𝗻 𝘀𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵. 5️⃣ Free Page Wanka tasamu tayi da ruwan ɗumi tanayi tana share kwallan idonta dakyar ta karasa wankan maida kayan jikin ta tayi sabida bata shiga da wani kaya ba a haka ta fito direct bed nata ta wuce rigan baccin ta tafitar doguwa mara nauyi me laushi toilet ta koma tasaka ta fito bata tasa hula ba hakan yabawa dogon gashin kanta bamar bayyana wani irin gashi take dashi me ɗan uban yawa har gadon bayan ta baƙi ne sosai gashi da tsayi da cika bata daure shi da ribon ba sabida yanda duk take a wahale da alamun datti a jikin gashin dan yanda bata samu lokacin kanta bama balle na wanke kai yawan gashin ma bazata iya wanke shiba dan idan tace zata wanke seta ɓata more than an hour's dan sede kawai ta jagwalgwala kan takasa gyara shi shiyasa ma take barin shi da dattin sa Amma kullum yana cikin hula dan gaba ɗayan shi take turashi cikin hula in zata makaranta kuwa ɗaure shi takeyi ta naɗe shi duka a ribom ɗin Seda ta fito daga wankan nema sannan ne ma ta ankara da su Eshall da duk suka baje a kan bed, bata tsayabi takansu ba sabida itama takanta takeyi already tayi alwala darduma ta shinfida nan ta haɗa sallolin da batayi ba tayi su sannan ta haye kan bed dinta takwanta dan tasamu tayi bacci ko zata rage abunda take ji koda ta kwanta ma ta kasa bacci hawaye kawai take yi tana tunanin Ummin ta (haka take kiran maman ta) tanajin ƙuna a cikin zuciyar ta batajin dadin abubuwa da dama yarinya ce ita dole tana bukatan wanda zena ɗaura ta a kan hanya Amma bata samu ba, ba abunda ta sani se wahala,ƙunci kiyayya ga rashin uwa a kusa kuma batasan wani abu wai shi soyayyar mahaifiya ko jin daɗin Rayuwa ba, haka tayi shiru hawaye kawai yake zuba mata kukan ma yadena fitowa shiru tayi likmau kamar me bacci tana haka har bacci barawo ya sace ta, washe gari dakyar ta iya bude idanunta da suke duk a kumbure sabida kukan da tasha kafun tayi bacci bakinta dauke da addu'a ta farka dafe kanta dayake sara mata tayi fuskanta ya kumbura abunku da farin mutum idanun nan sun ƙanƙance mikewa tayi direct ta nufi toilet alwala tayi ta fito dadduma ta shumfuɗa Amma kwata kwata ta kasa tsaya wa tsabar yanda take jin karta kaman ba'a jikin ta yake ba sede zama tayi tayi sallah a zaune tana idarwa taɗan yi addu'o'i a gurin ta kwanta kan abun sallah sabida taɗan huta kwata kwata bata jin dadin jikinta seda ta kara kusan 1hr kana ta mike ta naɗe darduma ta ajiye shi inda take ajiye su Marwa ko suna ta shan baccin su da idan ta tashi Sallah tana tada su Amma wataran ha duka take sha wataran kuma su mata masifa hakan yasa ta dena tada su duk Time da suka ga dama sutashi,fita tayi daga ɗakin tana tafiya tana ɗingishi fitan ma wallahi dan yazame mata dole ne Amma da bazata fita ba bayanda ta iya ne kawai direct part ɗin mama ta wuce dan inde ta riga da taje na Anty bazata fito da wuri ba shiyasa gwara ta fara gyara wa mama nata shiga falon tayi bakinta dauke da sallama kasa kasa kaman yanda ta saba haka ta fara gyaran tanayi tana huta wa dan Allah na gani tana wahala seda tayi tayi komai tass tasaka turaren ɗaki sannan ta fice daga part ɗin dama sauri sauri tayi sabida bataso mama ta tashi dan tasan zata iya sakata wani aikin wucewa tayi part ɗin Anty,batasan meye sa tace baxata je school ba yau kuma bata ji daɗin hakan ba batason fashin makaranta bakinta ɗauke da sallama ƙasa ƙasa kaman yadda tasaba haka ta shiga ɗakin bakowa a falon da alama yau bata tashi ba Amma indo me aiki tana kitchen jin halamun indo a kitchen se kawai ta karasa kitchen ɗin Indo na kallon ta ta tallafa mata tana mata sannu dan tasan tabbas yarinyar tana wahala kashe gas ɗin da take girki tayi ta kama ta suka wuce ɗakin indon wanda yake gefen kitchen ɗin sabida ganin Anty bata fito ba suna shiga ta zaunar da ita a bakin gadon ta shima ɗakin yanada ɗan girma se toilet a gefe shigewa toilet ɗin tayi ta ɗibi Ruwa me zafi a cikin ɗan bowl ta fito dashi tare da towel karami zama tayi gefen ta a ƙasa ta ɗaga kafan nata hakan da tayi ma seda Ayra ta ɗan yi ƙara kaɗan dan ko ita idan tana tafiya jan kafan take yi sannu ta mata kana ta ɗaura ƙafan a kan cinyan ta ta matse towel ɗin kaɗan ta fara matsa kafan kara Ayra ta sa ai ba shiri ta cire towel ɗin ta ɗago tana kallon ta tare da tambayan ta meya faru da zafi Ayra ta faɗa har hawaye ya taru a idon ta sannu tayi ta mata kana tace tayi shiru kar Anty ta fito dan wallahi tasan inde Anty ta fito taga abunda take yi wa Ayra to takara mata wani matsalan ne kuma itama kanta tashi ga matsala, seda ta gama mata bayanin idan ta matsa mata ƙafan zataji daɗi zedena mata ciwo kana ta kara ɗaukan towel ɗin tana matsa mata kafan nan ma ahankali take yi ba karamin namijin ƙoƙari Ayra tayi ba duk da haka seda tayi hawaye sabida akwai zafi sosai ta daure ba kaɗan ba nan Indo tayi ta gama maida bowl ɗin tayi kana ta dawo tace da ita ta kwanta ta huta ita zata gyara ɗakin yau kam kawai ta huta zuwa an jima tana ɗan tsoro da fargaba haka ta kwanta akan bed ɗin Indo kuwa fita tayi a ɗakin ta hau gyaran ko ina ta gyara shi tass kana ta koma kitchen ta cigaba da girkin har tagama gyaran ɗaki da girki duk Anty bata fito ba taji daɗin hakan sosai ganin Anty bata tashi ba ɗaukan abincin da ta ɗiba zata bawa Ayra tayi ta koma ɗakin nan tasamu Ayra tayi bacci Allah sarki baiwar Allah dama baccin be ishe taba abincin ta ajiye a ƙasa kawai ta zauna tan kallon Ayra tana kuma tunanin Rayuwan mutanen gidan da Allah ya jefota matsayin 'yar Aiki A school kuwa yau da su Ashfat basu ga Ayra ba duk se suka damu sunyi wani jugum jugum sunata tunanin kome ya hanata zuwa kowani malami/malama idan suka shiga se sun tambayi 'yan class ɗin meya hana Ayra zuwa duk da ba yau tafara Rashin zuwa ba idan yau tazo toh gobe bazata zoba haka take kullum tana cikin fashi tanada ilimi sosai ga shiga rai shiyasa duk malaman suka shigo basu ganta ba sesun tambaya har aka tashi de su Rumaisa kam basu wani ji daɗin karatun ba haka kowanen su ya koma gida zuciya a cunkushe gashi ba waya take da shiba balle su kirata har su duk suna da waya kuma sunɗan girmeta dan ita Rumaisa tanada 13 years itama Ashfat 13 ne sun girmeta da kusan 2years ''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''' A bangaren rumaisa kuwa koda ta koma gida bata samu Mom a falo ba dakin ta tawuce wanka tayi tareda alwala Sallah tayi kana ta fito dan cin abinci dakin mom tashiga nan tace mata ta dawo sannan suka fito tare dan cin abinci sabida ita mom din su bata cin abinci se Ruma ta dawo na safe ma tare suke ci dining suka wuce mom tayi saving ɗin su suna ci suna taba hira a nan ne ma take gaya mata ai yau Ayra bataje school ba tanuna damuwanta karara har tana tambayan meya hanata zuwa Amma se Ruma tace itama bata sani ba haka suka karaci cin abincin su suka tashi yau kam bata ko shiga gurin ladi ba tunawa tayi da kwana biyu bata shiga gurin Ammii ba hakan yasa ta fita daga part ɗin nasu dan taje ta gaishe da Ammii part din ta tawuce shiga tayi da sallama dauke a bakinta tashiga falon Amma shiru taji wucewa cikin dakin tayi tana kara doka sallama hakan yasa Ammii dake cikin daki tana bacci farkawa fitowa tayi daga dakin ita kuma tasaka kai zata shiga kenan ribas taci ganin ta fito da fara'a suka gaisa tare suka koma falon anan suka gaisa a shekaru Ammii zata kai 30 bata taɓa haihuwa ba suna zaman lafiya da mom se suyi kusan satituka ma basu hadu ba se ita Ammii ne sa'i da lokaci take shiga gurin mom ɗin suɗan taba hira duk da ita mom bata sakewa da ita sosai haka kawai itakuma jinin su bezo daya ba itakuma Ammii tanason shigewa Mom ɗin hakama yaranta domin kuwa taja yaran ajiki sosai kuma suna sakewa da ita Amma banda babban ɗan shi ko kula ta ma ko shiga safgan ta bayayi, Sunɗa taba hira kadan kafin Ruma ta mike sabida tanaso suyi waya da ashfat shiyasa tace mata zata tafi..... 🌹Mhizz teemah🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_________________________________________________________* Dedicated to my beloved 💔Mom💔 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani 𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁𝘀 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘇𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗯𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗮 𝘀𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵 Free Page 6_7 Sunɗa taba hira kadan kafin Ruma ta mike sabida tanaso suyi waya da ashfat shiyasa tace mata zata tafi cike da fara'a Ammii ta rakata har bakin kofa tana tambayan ta yaushe zata dawo cewa kawai tayi idan tagama abinda zatayi zata dawo aikuwa Ammii tace seta dawo haka ta wuce part ɗin su Ammii ma ta koma dakinta koda ta koma part ɗin su a falo taga Mom kaman dama jiranta takeyi tana shiga dakin mom ta mike tafara tambayan ta ina taje duk da tasan gurin Ammii taje hakan kuwa tace mata daga gurin Ammii take girgiza kai kawai Ammii tayi tana taune labbanta na kasa sannan ta wuce tabar Ruma tsaye tana kallon reaction ɗin mommyn nata, basar wa tayi kawai ta wuce dakin ta wayanta ta daga ta kira Ashfat hira sukayi sosai kana daga ƙarshe Ruma tace wa Ashfat ta gaishe mata da Mimi wato Mahaifiyar Ashfat ɗin kenan sukayi sallama ta katse kiran tunani ta fara yi ko takira ya Ammar ko ya Ajeeb tasan duk inda aka samu ya Ammar to ya Ajeeb ma yana gurin se kawai ta yanke shawaran kiran ya Ammar ɗin inyaso se su gaisa gaba dayan su cikin sa'a kuwa tana kiran number ya Ammar ya shiga har murna tayi domin kuwa idan basu suka ƙira ba yana wahala a same su seda tayi ringing har takusa katse wa sannan taji an ɗaga ai kuwa murna sosai tayi kafun ma tayi sallama wata murya me daɗi da sanyi tayi sallama amsawa tayi dan tundaga jin yanayin muryan tasan ya Ammar ne gaishe shi tayi cike da girma mawa kaman yana ganinta domin kuwa gaba ɗaya nutsuwanta ta haɗa lokaci ɗaya sunɗan taba hira tana tambayan shi ya aiki amsa mata yayi shima yana tambyan ta ina Mommy nan tace mai tana ɗakin ta a kaimata ne a'a yace sannan ya ɗaura da faɗin ya makaranta dafatan de tana karatu alhamdulillah tace mai tana tambayan shi ina ya Ajeeb mika wa Ajeeb wayan kawai yayi aikuwa yana karba ''Assalamu alaiki 'yar ƙanwata ta kaina'' yayi magana yana ɗan dariya aikuwa kaman jira take suka shiga hira suna dariya ya Ajeeb akwai shi da abun ban dariya seda ya tabbatar ya sata farin ciki Sannan ya tambaye ta ya mom take aikuwa tace tana nan lafiya qlau ta ɗaura da cewa ''ya Ajeeb yaushe zaku dawo ina yaya Deen'' duk tahada masa tambayoyin lokaci daya sautin dariyan shine ke fita daga cikin wayan itama dariyan takeyi seda yaɗan tsagaita sannan yace ''zamu dawo soon inshallah ina fatan kina mana addu'a?'' aikuwa cike da murnar sunkusa dawowa tace ''ina muku my brothers'' toh kawai yace sake tambayan shi tayi ina yaya Deen yana dariya yace ''kai 'yar kan wata toh baya nan wani abu ne'' ya tambaya cike da neman tsokana aikuwa nan take yanayin ta ya sauya tace ''babu komai kawai dama zamu gaisa ne'' haka suka cigaba da hiran su kana sukayi sallama ta katse kiran tana mejin kewan yayun nata don harga Allah tayi missing draman su da ya Ajeeb ɗin nata dailing number ya Deen tayi da tayi saving da Best Brother ringing yayi har ya katse ba'a ɗaga ba kara kiran shi tayi nan ma yayi ringing ɗin shi harya katse ba'a ɗaga ba se ana ukun ne nan ma seda ya kusa katsewa sannan aka ɗaga shiru akayi ba'ayi magana ba sallama tayi seda tayi kusan minti biyu chan se wani daddaɗan cool Voice me tafiya da hankalin duk wata Mace voice ɗin very Cool a kuma sanyaye cikin nutsuwa yace ''wa'alaiki Salam'' gaida shi tayi bata ko jira amsan saba ta cigaba da tam bayan shi ya aiki seda ya kara yin shiru kafun nan yace alhamdulillah shiru ne ya biyo baya ta rasa me zata ce masa secan taji zazzaƙar voice nashi yana cewa wani abu ne a'a kawai tace masa ba komai Mommy ya tambaye ta nan tace tana nan Lafiya da alama de wannan ya Deen ɗin akwai shi da izza da jan aji,taƙama dan daga yanayin maganan shima abun a bayyane yake da tarasa mezata ce kawai setace ''yaya yaushe zaka dawo'' shiru be bata amsa ba hakan yasa ta kalli screen ɗin wayan gani tayi yana jinta dan be katse kiran ba se kawai tamai sallama tareda katse wayan ta a ranta tana cewa ya Deen ɗin nan ɗan rainin wayo ne wallahi shi idan beyi niyyan bada amsa ba shiru yake yi gashi bala'in tsoron shi take yi haka ta fara danna wayan tama rasa me zata yi se ɗaukan books nata tayi tafara dubawa se a lokacin ne ma tatuna da zasuyi presentations a school ɗin nasu gashi za'a yaye su su wuce jss 1 ga Exams da zasuyi yanxu kwata kwata bai wuce 2weeeks ya rage musu ba ''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''' GOMBE ( DUKKU) Wata tsohuwa nagani tana tafiya da ɗan sauri yanayin tafiyan su na tsofi da kyar a haka taketa sauri tana rike da kwarya wani matsakaicin gida na marasa karfi ta shiga wani dattijo ne tsaye a bakin kofan da alama ita yake jira tana shiga gidan kwaryan hannunta ya karɓa suka ƙarisa cikin ɗan madaidaicin gidan nasu na laka wata mata ce kwance akan tabarma kamar me bacci tana da duhu Amma ba sosai ba da alama bata da lafiya ne siririya ce sosai ba komai ya ramar da itaba face rashin lafiya dan kowa daya ganta yasan tana wahala, gurinta suka karasa zama Inna (tsohuwar) tayi a gefen matar da take kwance kamar mataciya ta tallafo kanta ta daura a saman kafaɗan ta maganin cikin ƙwarya data shigo dashi ta dauka karamin ludayi irin na shan nono tasa acikin maganin ta ɗiba bakinta ta kaimata har lokacin idon matar a rufe haka ta tura mata maganin bakinta kanta ta ɗaga sama yanda zata samu maganin ya wuce tana fara haɗiye maganin kawai tasa wani irin ƙara me firgita ɗan adam tana jujjuya kanta Amma haka Inna bata dena tura mata maganin ba da alama ta saba da ƙaran da matar takeyi ko sauran mutanen gidan ma ba wanda ya fito har seda ta haɗiye wani na zuba ta gefen bakinta sannan ta sake kan matar duk da haka bata dena jijjiga kanta ba tana wani irin gurnani me ban tsoro Amma bakinta a rufe idonta ma haka mikewa Inna tayi ta dage kwaryan shigewa tayi dashi cikin ɗaki gidan yanada ɗan girma da fili ɗakuna ne kusan guda huɗu tsaka nin kowani ɗaki akwai ɗan tazara kaɗan,koda ta shiga ɗakin yanada ɗan faɗi dakine kawai baida falo bare banɗaki ban ɗaki ɗaya ne a wajen babu banɗaki a cikin ɗaki ajiye kwaryan tayi ta kasan gado me rumfa shika ɗaine a ɗakin se babban tabar ma dayake shumfuɗe a kasan,fitowa tayi ta zauna a gefen matar tana kallon ta tausayin ta take ji sosai ba ɗan kadan ba ita kuwa a yanxu tayi shiru a kwacen nan batasan inda kanta yake ba zama baba yayi a gefen Inna wanda ta lula duniyar tunanin wasu irin marasa imani ne suka yiwa baiwar Allah nan haka taba ta yayi se asannan ta dawo daga tunanin da takeyi kallon shi tayi sannan tafara magana da harshen fula tanci tana gaya mai yanda sukayi da me maganin data karbowa matar nan,suna zaune a gurin Abuu ta fito daga dakinta da kwanon sha a hanunta tarufe shi da marfin sa babba ce dan aƙalla zata kai shekara talatin da wasu abubuwan, zama tayi a gefen tabarman ta gaishe su suka amsa suna mata sannu sannan ta tambayesu ya mejiki nan ma suka amsa da cewa dasauki kwanon shan hanunta ta ajiye musu sannan tazauna suna ɗan taba hira sauran matan gidan ma duk haka suka rinƙa fitowa anan suka zauna suna shan hiran su itakuma matar nan tana kwance da alama bacci ne ya dauketa.. '''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''' ABUJA 🔥(AYRA)🔥 Ayra kuwa ta sha barcin ta a ɗakin indo yayin da indon ma a inda take zaune tana tunanin anan bacci ya ɗauke ta Ayra ne ta fara tashi tana buɗe idon ta se ta ganta a ɗakin Indo ai ba shiri ta miƙe zumbur kaman an hanka ɗota ta sauka daga kan bed ɗin taji sauƙin ƙafan nata sosai dan ya rage mata zafi Amma har yanzu akwai zafin kaɗan kaɗan tashin indo ma tayi dake dama baccin nata beyi nisa ba se ta buɗe ido tana ganin Ayran ne ta miƙe da sauri Ayra kuwa da har idon ta ya ciko da hawaye dan a tunanin ta yanzu kam Anty ta tashi Abincin da indon ta shigo dashi ɗazu ta ɗauko kana ta zaunar da Ayran kusa da ita ta buɗe mata plate ɗin ita kuma ta miƙe dan ta leƙa taga ko Anty ta tashi tana tafiya tace da Ayran taci abincin kafun ta dawo kana ta karasa fita itade Ayra duk cikin ta ya ɗuri ruwa dan duk gani take yau kam zata sha na jaki Game buƙata karanta book na daga farko har ƙarshe ze iya nema na via WhatsApp 09060413321 COMMENT LIKE AND SHARE 🔥JUST THE BEGINNING 🔥👌 🌹MHIZZ TEEMAH 🌹 CE 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story& writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *________________________________________________________* Dedicated to my beloved 💔Mom 💔 Wannan shine littafina na farko idan yayi dede da rayuwar wani ko wata to a rashin ne 🥰 COMMENTS ƊINKU SHINE ZE KARAMIN KWARIN GUIWA KUMA TA HANYAR HAKANNE ZESA NAGA YANDA KUKA KARBI LITTAFINA GARGAƊI!!! Banyarda wani ko wata ya juya min littafi ta kowani siga ba ko a karanta min shi a YouTube ko a haɗa min document batare da ya nemi izini daga guri naba!! Free page 8_9 Koda Indo ta fita ta leƙa falo bata ga kowa ba hakan yasa taji sanyi sosai a ranta dan wallahi yanzu kam ta ɗaura ɗamaran jan Ayra a jiki sosai ta kuma ringa taimaka mata da wasu abu buwa juyawa tayi ta koma ɗaki nan tasamu Ayran ta fara cin abinci sauri sauri tace tayi ta gama idan yaso seta koma falo ta zauna kaman yadda take yi idan ta gama aiki kafun Anty ta fito hakan kuwa aka yi tana gama tura abincin ta fito falo kaman jiran ta Anty take yi tana fitowa ko zama batayi ba sega Anty ta fito idon ta da halamun yanzu ta tashi daga baccin koma be ishe taba da alama yunwa ne yatada ta kuma jiya bata samu bacci da wuri ba ko kallon Ayra da take gaishe ta batayi ba ta wuce dining ko wanke fuska batayi ba bare baki haka ta zauna da sauri Ayra ta ƙarasa tana saving ɗin ta tana kuma mamaki yanda yau Anty bata tashi da wuri ba dan wannan lokacin kusan karfe 11:30 ta agogon da yake manne jikin bango ta gani tana gama saving nata to koma ta zauna a inda take zama tayi shiru seda Anty ta gama cin abinci kana ta mike ta koma kan kujera me zaman mutum biyu seda ta zauna kana ta tuna bata fito da wayan taba gashi batason tashi hakan yasa ta aika Ayra akan ta ɗauko mata wayan ta a cikin ɗakin ta ba ƙaramin mamaki Ayra ta shiga ba Amma bata musa ba ta miƙe ta wuce ɗakin ita kuwa Anty kwata kwata ma ta manta da ta hana Ayra shiga ɗakin idan bata ciki sabida yanayin da take ciki ga kuma halamun bacci a idon ta Ayra kuwa tana shiga wani mahaukacin birki taci a bakin kofan gashi dama da tashigo seda ta rufe kofan sabida ƙa idan Anty kenan jikin tane ya fara rawa ta tsurawa waje ɗaya ido gakuma yanayin ɗakin da yake kaman anyi dambe a ciki komai a hargitse kan bed kawai take kallo ta kasa koda ɗaga kafan ta kai kallo na nayi kan bed ɗin dan naga meye ne take kallo haka gashi ta kasa ihu ta kafe a guri ɗaya innalillahi subhanallah jini ne a mala le akan bed ɗinnan kaman wanda aka yanka mutum dan wannan jinin yafi ƙarfin na dabba ga wasu irin miyagun halittu sun zagaye jinin suna lashe wa harda wasu kaman tsutsotsi Amma manya manya buɗe kofan da tayi yasa duk suka juyo gare ta kaman wasu zakuna dan tun daga yanayin buɗe kofan sun san ba wacce ta kawo su bane ita kuwa Ayra ta kafe waje ɗaya ba abin da bakinta yake iya furta wa se a'uzu bi kali matillahi tammat min kulli shaiɗanin wa hammat wamin kulli ainin lammat, sabida shine kawai addi'an da tafi iyawa kuma ya zauna a bakinta kaman dan ita aka yi shi sabida yanda ta iya shi sosai kanta suka yiyo a wani irin yanayi suna wani irin gurnani kaman na mutum Amma suna isowa kusa da ita wani baya suka ja da mugun sauri ita kuwa datse idon ta tayi da iya ƙarfin ta dan harga Allah ta saddaƙar yaukam kwanan ta ya ƙare Amma seta ji shiru duk da haka bata buɗe idon taba, bayan tafiyan Ayra daga falo kuwa Anty ta kwanta zumbur ta miƙe da wani irin sauri ta nufi ɗakin ta tana buɗe kofan taga Ayra tsaye ta datse idon ta wani irin tsawa ta daka mata me hargitsa 'ya'yan ciki ai ba shiri ta buɗe idon ta bataga wa'inna miya gun abubuwan ba kai harma da jinin yanzu duk babu su kara daka mata tsawa Anty tayi akan ta fita daga ɗakin ai kaman jira take a ɗari tayi waje ita kuma Anty wani irin ''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''' GOMBE (DUKKU) Baabaa tana zaune tana yiwa baiwar Allah nan fifita sabida yanda taga jikinta se haɗa zufa yake yi gashi yayi zafi jauuu har a wannan lokacin kuma idonta a rufe ga malam nan shima a kusa da baabaa ya zabga uban tagumi yana kallon wannan baiwar Allah wacce duk wanda ya kalleta seta bashi tausayi sabida ko ba'a faɗawa mutum ba daya ganta yasan tana shan jiki ba kaɗan ba, baabaa ce ta ɗago tana kallon shi kana tafara magana tana nuna tsananin damuwarta a kan wannan baiwar Allah tace '' Malam anya bazamu maida matar nan gurin me magani ba kadubi fa jikin ta sekara ruruta yakeyi kaman wuta'' takare maganan tana kallon shi ɗan jimm yayi kaɗan kafun ya girgiza Kai yafara magana kamar haka '' kin manta sanda muka kaita ne tun daga farko me Malam yace cewa fa yayi asiri aka mata kuma shima bazai iya warware wannan sihirin ba'' shima yafaɗa yana kallonta itama kallon shi take yi kafun nan tace '' haba Malam duk da haka gsky ya kamata mu koma tunda ko ba komai idan munje yana ɗan mata addu'o'i sannan yana bata magani duk da kuma yana kara mana bayani akan rashin lafiyan nata abunda kawai yace baxe iya ba shine warware sihirin Amma wannan zafin da jikin ta yake ɗauka da kuma ihun da takeyi wani lokacin ai yana raguwa'' gyaɗa kai yayi kana yace ''tabbas wannan haka yake yanzu toh tashi muje ki ƙira hafsatu ta tayaki ɗaukan ta'' yakara she maganan yana mikewa mikewa itama tayi ta kwalawa hafsatu kira matar ɗanta na biyu itama babbar ce dan harta aurar da 'ya'yanta biyu fitowa tayi nan take gaya mata ta ɗauko maya finta zasu fita juya wa tayi taje ta dauko nata anan tasamu baabaa ma harta ɗauko nata kama matar sukayi bawani nauyi ne da itaba duk a rame take tana wahala ba kaɗan ba haka suka fita da ita malam na biye dasu wani ɗan madaidaicin gida suka shiga baida nisa da nasu gidan suna shiga a zauren gidan wani ɗan tsoho ne zaune kan ta barma da carbi a hanun sa yana salati nan suka zauna suka jingine baiwar Allah nan a jikin bango yanda bayan ta baze gaji ba ya zamana kaman tana kwance duk yanda sukayi da ita haka take yi bata ko motsi still kuma idonta a rufe kallon ta tsohon yayi ya girgiza kai kana ya juyo da kallon sa kan baabaa da Malam da halamum yana bukatan karin bayani nan baabaa ta fara magana kamar haka ''malam tun dana karbo magani ɗazu a gurinka wanda kace mubata ludayi ɗaya in anjima ma haka har yakare toh dana bata ne tayi ta wannan abun da takeyi daga ƙarshe kuma tayi shiru Amma se kuma jikinta yayi zafi sosai kuma zafin ma karuwa yake yi shiyasa muka kawo ta ka duba ta'' takare maganar ta tana kallon matar, malam kuwa koda ya gama jin zancen baabaa se ya fara duba matar jikin ta yayi zafi sosai kaman wuta gata kuma kamar matacciya marabanta da gawa numfashi ne kawai se yanda akayi da ita, wani hayaki ya dauko ya ceda hassatu ta shiga cikin gidan ta ɗebo haka kuwa ta mike taje ta ɗebo ta kawo mai kafun yasa hayaƙin seda yafara umartan su da su danne ta tukunna hayaƙin yasaka nan yafara tashi a gurin, wani irin jijjiga tafarayi tana fisge jikinta haɗe da wani irin ihuu me ban tsoro jijiyoyin kanta sun fito raɗo raɗo still idonta a rufe bakinta ma a rufe duk seda ta watsar da su gaba ɗaya bubbuga kanta tafarayi a bangon da aka jingina ta dade malam yaga tanaso ta halaka kanta kawai seya sa hassatu ɗage kaskon hayaƙin ta shige dashi cikin gidan kaf matan gidan sun zagaye zauren gidan suna ganin ikkon Allah duk da bayau ta fara yin irin haka ba duk inde aka kawo ta aka mata hayaki seta jiwa kanta rauni sosai, kallon su malam yayi yana jijjiga kai yana kuma mamakin wani mara imani ne yayi wa baiwar Allah nan haka magana yafara kamar haka ''wannan baiwar Allah de ba komai bane a jikin ta face sihiri kuma ba ƙaramin sihiri bane don nide bazan iya warware shiba batasan inda kanta yakeba yanzu haka inda za'a yankata ba abunda ze faru mugayen aljanu ne ajikinta wanda suka rike bakinta suka hanata magana da kuma idonta kai harma da gangan jikin ta bazasu taba barin taba harse tabar duniya sunada matuƙar hatsari ni bazan iya cire su daga jikin taba idan harde ba wanda ya turo su ne ze warware kayan sa'' ya karasa maganar yana kallon su da sukayi diɗim kaman ruwa ya cinye su kana ya kara ɗaurawa da ''shawaran da zan baku kawai shine kuringa yi mata azkar safe da yamma kar ku bari ta zauna ba alwala kullum tana zama da alwala a jikin ta asamu wanda zena mata karatu ko kuma a ringa kunna mata karatu a ajiye nesa da ita hakan zeɗan temaka mata daga azabtar da ita da sukeyi domin kuwa tana azab tuwa sosai'' nufasawa inna tayi kana tace '' toh shikenan malam in sha Allah zamuyi yadda kace toh Amma abunda zamusa mata karatun ne babu'' takare nata magana tana jiran amsan da ze bata ɗan jim yayi kafun yace ''toh wanna kuma sede ko zan mawa ƙanin ki sadiqu magana se yana zuwa kullum yana mata'' dahaka suka yanke sadiqu zena zuwa yana mata karatu kana suka dauketa suka koma gida kamar de yanda suka zo da ita mara banta da gawa numfashi ne kawai.... ANAN NACE SE MUN HAƊU GOBE IDAN ME DUKA YAKAIMU COMMENTS LIKE &SHARE 🥰 🔥 THE BEGINNING 🔥 GA MASU BUƘATAN KARANTA WANNAN BOOK DAGA FARKO HAR KARSHE WHATSAPP ME VIE THIS NUMBER 09060413321 🌹MHIZZ TEEMAH CE 🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani 𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁𝘀 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘇𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗯𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗮 𝘀𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵 Free page 10_11 SU WAYE INNA DA MALAM?WAYE WANNAN MATAR? MEYE HAƊIN TA DA SU? Inna Asalin sunan ta Maryam Muhammad Bashir hai faffiyar garin Gombe cikin kwayen dukku haka Malam asalin sunan sa Musa Ibrahim bukar dukkan su an haife su a local government na Gombe wato dukku mahaifin inna (Maryam) da Mahaifin malam (Musa) abokanan juna ne tun suna yara tare suka yi makarantar kaman ƴan uwa haka suka zama komai tare suke yi duk inda aka ga ɗaya to ɗayan ma yana gurin har suka girma basu rabu ba inda Allah yayiwa me gari rasuwa baban Ibrahim nan aka ɗaura Ibrahim buƙar me garin dukku gaba ɗayan ta shikuma baban inna malami ne babba yana da almajirai sosai yana koyar da su shima gada yayi daga gurin Mahaifin sa Allah ya ji ƙan rai,sunyi rayuwa har sukayi aure ko alokacin auren su tare suka yi akwana a tashi ba wuya se ga matar me gari da ciki ita ko matar Malam Muhammad Bashir bata samu ba a wannan lokacin har matar ibrahim bukar ta haifi ɗa na miji aka yi suna yaro yaci sunan baban matar Musa suna Kiransa da baba yaro har ya girma Amma shiru de har a wannan lokacin matar Malam ba ciki ba alamun sa toh dayake malami ne shi se bewani tada hankalin sa ba yayi tawakali da Allah kullum yana roƙon Allah yabashi masu albarka har Musa yayi shekara Uku kwatsam sega matar Malam da ciki sunyi matuƙar farin ciki sosai kuma sun gode wa Allah haka suka reni cikin nan har lokacin haihuwan ta yayi ta haifo santale liyar yarinya ranan suna taci Maryam mesunan mahaifiyar Malam a lokacin kuwa Musa yanada shekara huɗu sunyi farin cikin samun yarinya mace akwana a tashi yarinya tana girma kullum Musa yana cikin gidan malam sabida yanda Allah ya ɗaura masa son yarinyar itama har ta saba dashi daga ya shigo gidan zata fara washe baki sabida tasan ze ɗauke ta yayi ta mata wasa tun daga wannan lokacin da matar me gari ta haifi Musa bata kara haihuwa ba sunyi matuƙar damuwa shide me gari yanason yara mata Amma Allah be bashi ba malam ibrahim nema me ɗan kwantar musu da hankali ta hanyar tuna tar dasu akwai Allah da kuma yi musu nasiha ana haka har Maryam tayi Shekara 3 yayinda shikuma Musa yakeda shekara bakwai yana zuwa gurin Malam suna karatu sosai yauda gobe ya wuce wasa inda Maryam ta girma tazama budurwa shima musa ya girma sosai da lokacin yanada shekara 22 ita kuma tana da shekara 15 a kwaye duk yarinyar da takai koda kuwa 13 ne takai aure inde har ta girma toh haka yake a gurinta domin soyewan su suke yi ita da Musa ba kama hannun yaro dama already sun saba daga sabo abun yakoma soyayya tun iyayen basu gane ba har suka gane haka aka musu aure sunyi matuƙar farin ciki anan gidan baba malam mahaifin Maryam anan suka zauna akwai ɗakuna da ba kowa nan aka gyara musu kafun me gari ya gama gyara musu gida dan shine ya ɗauki nauyin sama musu gida Auren su befi da wata ba sega mahaifiyar Maryam da ciki itako matar me gari har lokacin shiru daga kan musa basu ƙara haihuwa ba tun suna damuwa har sukayi tawakali da Allah suka dena damuwa suna matuƙar son musa kaman ransu shi ɗaya Allah ya basu,sunyi farin ciki samun cikin da matar baba malam tayi ranan da ta haihu ta samu ɗa namiji lokacin har su Maryam da musa sun koma gidan su da me gari ya basu, ataƙaice de anyi sunan yaro baba malam ranan suna yaci Abubakar Amma sadiqu suke kiran sa dashi ita kuma maryam ciki ya fito ɓaro ɓaro ba karamin murna musa yayi ba tasamu ɗa namiji yaci suna ibrahim haka rayuwa ta cigaba da tafiya sadiqu ya girma kusan sa'ani suke da Ibrahim shekara 2 ya basa shiyasa suka taso tare 🌹TEN YEARS AGO🌹 Wannan lokacin maryam yaran ta Uku duka su maza Ibrahim shine babba se Usmanu se Kabiru suna rayuwa cikin kwanciyar hankali ranaku suna komawa kwanaki kwanaki suna komawa satuttuka haka sati yana komawa wattani watani na komawa shekaru har aka ɗebe shekaru dayawa Ibrahim yayi aure Usman ma yayi Aure kabiru duk sunyi aure inda matansu suke zaune a cikin gidan nasu sabida gidan yanada ɗan girma ɗakuna 4 ne acikin gidan haka suna zama cikin aminci da kwanciyar hankali ba wani matsala maryam kuma tanada ciki haihuwa yau ko gobe bata aikin komai girki sede suyi su kawo mata bata komai sadiqu kuwa har a wannan lokacin baiyi aure ba tun baba malam na magana har ya haƙura yayi shiru inda sadiqu yayi sauƙan Alqur'ani yafi a ƙirga dan shima yanzu ya koma koyar wa duk wani abubuwa da mahaifin sa ya keyi duk ya iya su bada magani karya sihiri dade sauran su, ranan kwatsam se Maryam ta haihuwa inda ta samu yarinya mace malam musa yana gona aka je aka gaya masa duk suna matukar son yarinya suna kuma ji da ita ranan suna yarinya taci suna A'isha haka rayuwan su ya cigaba da tafiya cikin jindaɗi da kwanciyar hankali har matan yaran su maza suka haihu daga nan kuwa sunan su ya canja jikokin nasu suke kiransu da inna (Maryam) shi kuma Musa suna kiranshi da (Malam) har sunan ya bisu ya zama na kowa ma haka yake kiransu dashi yau da gobe ba wuya suna nan A'isha de batayi Aure ba har su a lokacin takai kusan shekara 20 Amma ba Aure iyayen sun shiga damuwa sosai ganin su a kwauye duk wacce takai wannan shekarun yana wahala tasamu wanda zece yana sonta toh hakane ya faru da Aisha Amma ita bata ɗaga hankalin taba komai na Allah ne ta barwa Allah komai har yaran yayinta duk sukayi aure ita ɗaya ta rage a gidan duk yaran sunyi Aure har a wannan lokacin kuma bata nuna damuwanta ba don ita gani take yi tunda ga kawunta ma har yau beyi Aure ba kuma be ɗaga hankalin sa ba shida a yanzu yakai kusan shekara Arba'in da wani abu shiyasa itama tabarwa Allah komai gidan yarage daga ita inna malam se kuma su hafsatu matar Usman da zainabu matar Kabiru da Maryam matar Ibrahim haka suka cigaba da rayuwa cikin farin ciki baba malam kuwa har a wannan lokacin yana bada magani sannan yana koyarwa ya tsufa sosai haka me gari duk sun tsufa Ana haka wata rana kwatsam suka tashi basuga A'isha ba tashin hankalin da ba'a samasa date sun shiga damuwa marar misaltuwa kuma sunyi neman duniya Basu ganta ba tun suna tsammanin zata ganin ta tadawo har dare yayi ranan inna seda takusa ɗan karamin hauka tana matuƙar son ƴar tata su Abu (Zainab) ne masu kwatar mata da hankali kaf faɗin dukku ba'inda basu zagaya ba Amma shiru basu ganta ba sadiqu ba ƙaramin tashin hankali ya shiga ba dan harga Allah yana matuƙar son A'isha kawai de be nuna mata bane tun suna damuwa duk garin Allah idan ya waye sesun zaga nemanta har cikin Gombe sadiqu ya shiga neman ta Amma babu ita ba labarin ta haka suka hakura suka miƙa kukan su ga me duka kuma suna mata addu'a kullum duk inda take Allah ya tsare ta ya kareta da iyawar sa a wannan lokacin ne kuma suka gane sadiqu na sonta don har rashin lafiya seda ya kwanta ba ƙaramin haushi rashin faɗan da yayi sukaji ba tun kafin lokaci ya kure musa Amma yanzu kam suma basu san inda take ba balle har ayi maganan ɗaura musu Aure sun dukufa yi mata addu'a ba dare ba rana tafiya tayi tafiya har suka dena damuwa suka cire abun ma a ransu gaba ɗaya amma har lokacin suna mata addu'a wata rana Malam ya tafi gona da maraice yana cikin aikin sa kawai se yaga wata mata tana ba babba sosai bace dan bazata wuce 30yrs ba tana tafiya kaman bata cikin hayyacin ta har ya share ta ya cigaba da aikin sa kawai yaji faduwar abu daga kanda zeyi seyaga ashe wannan matar ne ta faɗi dayake akwai shi da tausayi se ya karansa inda take ya fara magana ''baiwar Allah lafiya'' Amma me se yaji shiru gashi kuma idonta a rufe haka ya karaci maganan sa dayaga de kaman bata san ma yanayi ba se kawai ya bar aikin da yake yi ya koma gida anan ya gayawa su Inna abunda yake faruwa haka suka rufo mayafin su da inna da Abu suka tafi tare da shi don suga meyake faruwa nan kuwa suka ganta kamar yanda Malam ya barta a gurin abuda Inna suka kamata da kyar suka daga ta gida suka wuce da ita don su taimaka mata sabida sude basu santa ba kawai de tausayi da suke dashi ne yasa zasu taimaka mata suna isa gidan tabarma inna ta shimfida kana suka kwantar da ita ruwa suka fara yayyafa mata Amma shiru kake ji bata ko motsaba suka ci-gaba da yayyafa mata ruwa daga karshe de dasuka ga bata farfaɗo ba se suka ƙara ɗaukan ta se gidan baba Malam koda suka je gidan kallon farko da yayi mata ya gane sihiri ne a jikin ta haka ya duba ta Amma yakasa gane komai akan ciwon nata inbanda sihiri kawai da yagane Amma ya rasa ta hanyar da ze warware domin ba karamin sihiri bane a jikin ta haka ya karaci dube duben sa Amma ina ba abunda ze iya kawai ya mata ba tareda tunanin ze mata aiki ba juya kanta tayi seda yayi kara katt kana kuma ta dawo dai-dai daga haka kuma bata kara motsawa ba tun daga haka baba malam ya gane bafa aiki haya ƙin nan ze mata ba shiru yayi yana nazari tukkuna ya fara tambayan su a ina suka samo wannan baiwar Allah malam musa ne ya fara bashi labari daga inda ya ganta har zuwa yanzu da suka kawota gurin shi kaɗa kai yayi alamun ya fahimta kana ya fara magana kamar haka ''wannan matar asiri a ka mata kuma akwai miyagun aljanu a jikinta nide kam bazan iya mata komai dan duk abunda zan mata bazeyi tasiri a jikin ta ba Amma inaso ku zauna da ita ku kula da ita sosai dan yanzu idan kuka barta bakusan ina zata je ba zata shiga hannun na gari ko na banza dan haka zanyi magana me gari yasan da zaman ta'' amsa masa kawai sukayi da toh kana suka wuce da ita gidan su a inda suka kwantar da ita ɗazu anan suka kwantar da ita yanzu ma ba bakin cin abinci bare na ruwa marabanta da gawa numfashi ne kawai farace kyakyawa tanada ƙiba kaɗan ga tsayi tana sanye da doguwar rigar atamfa ɗan uban su daga yanayin ta kawai ma kasan ba ƴar kananan mutane bane Amma batasan ma inda kanta yake ba haka suka cigaba da riƙe ta a gurin su sun ɗauke ta kamar Aishan su da ta bata basu san inda take ba suna kula da ita sosai Amma bata cin abinci iya kacinta ruwa shima se an ɗura mata kanta a sama wani na shiga cikin wani kuma na fita hakade kaman matacciya haka suke rayuwa. WANNAN SHINE ABINDA YA HAƊA SU DA MATAR NAN DA KUMA ASALIN SU ''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''' ✨LONDON✨ *SEMUN HADU GOBE IDAN ME DUKA YAKAIMU COMMENTS LIKE AND SHARE FISABILILLAH* 🌹MHIZZ TEEMAH 🌹📝 09060413321 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *______________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *______________________________________________________* Dedicated to my beloved💔 Mom 💔 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani 𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁𝘀 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘇𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗯𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗮 𝘀𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵 GARGAƊI!!!!!!! *Ban yarda ba, ban amince wata ko wani suyi amfani da wani sashe daga cikin littafina ba ta kowace siga,ban yarda a karanta min shi a YouTube ba, ko a haɗa min document duk wacce tayi hakan ko yayi hakan koda Allah nabar mutum se ya bi min hakki na!!!! Free page 12_13 *✨LONDON✨* Tsaye yake a gaban miro ɗaure da towel yana gyara gashin kasa da yake ɗigan ruwa da alama daga wanka ya fito gshin kansa kaman na wata mace domin kuwa tsayin gashin shi har kafaɗan sa yana tabawa kuma yanada cika se yalƙi yake yi yana ɗaukar ido duk da yana ɗan ɗigar ruwa yanada laushi ga santsi cikin nutsuwa yake busar da gashin da hand dryer yanada faffaɗa kirji duk da be juyo ba ga damtse da yake nuni da yana gym sosai fari ne tas yana da tsayi sosai kuma tsayin ba karamin kyau yayi masa ba daga ƙasa kuwa kafan sa me kwance da kyakyawan suma sun kwanta sunyi luff yana sanye da slifas irin na ɗaki masu ɗan uban tsada kallo ɗaya zaka musu kasan ba irin normal wanda wasu ke sawa bane ga farcun kafan sa gwanin burgewa kaman wanda bai taba taka ƙasa ba seda ya busar da gashin nasa kana ya ɗauko wasu mayuka masu shegen kamshi ya fara shafawa gashin nasa ai dama daga ganin yanda gashin nan yake yalƙi ga daukan ido ba Ƙaramin gyara yake samu ba yana kashe wa gashin nasa maƙudan ƙuɗi tsaf ya gama shafe shafen sa ya fesa body spray na maza me ɗan karan daɗi kana ya juyo dan ya wuce dressing room Subhanallah hakiƙa tsarki ya tabbata ga uban gijin talikai me yin yanda yaso da bawan sa wannan bawan Allah ko dakan shi akace ya ƙera kansa baze yi kyawun da yake dashi yanzu ba, yana da dara daran idanu masu ɗaukar hankali da tafiya da hankalin 'yan mata har wani yalƙi maiƙo maiƙo farin cikin idon yake yi kaman wanda hawaye ya taru a idon gashi daga wanka ya fito se idon ya kara wani irin kyau yana sheƙi kwayar idon sa blue color ne kuma ba ƙaramin ƙara masa kyau yayi ba hanci sa yanada tsayi ɗan daidai gashi a tsaye yanada faɗi kaɗan bakin shi ɗan karami gashi pink sosai kaman yana shafa wani Abu cikin sa kaman bai taba saka abinci a ciki ba ga six pack dasuka fito rass sabida gym da yake yi ga suma da yake kwance a faffaɗar kirjin sa baki wuluk a dede tsakiyan kirjin nasa ɗan kaɗan hakan ba karamin kyau yayi masa ba gashi suman ɓaki wuluk har Shining yake yi Duk inda namiji yakai Akira sa cikkaken namiji toh ya kai shi dan yatara komai da komai na cikakkun maza ba macen da zata ganshi ta kauda kai bata kara kallon saba a shekaru baze wuce 30 years ba direct ya wuce dressing Room nasa ko fofi biyu ne a gurin suna manne da juna toilet da dressing Room se sannan nema naga yanda tsarin ɗakin yake ya haɗu iya haɗuwa yana ɗauke da tamfatsetsen bed me ɗan karan kyau ga laushi shumfiɗe da milk color bed sheets da ratsin brown a jiki headboard na gadon ma milk color ne ya haɗu iya haɗuwa shi kansa ɗakin abun kallo ne ko ina tass tass ba datti da wuya idan za'a samu ko tsinke a wannan gurin da alama ma mallakin gurin yana da tsafta sosai ɗakin yanada girma sosai akwai carpet a tsakiya ɗakin haɗe da Center table milk color me ɗan uban kyau idan nace zan tsaya kayyade muku yanda kyan ɗakin yake se page ɗin nan ya kare alkalamina be gama rubutun ba ku kiyasce ya kuke tunanin kyawun gurin, Kofan dressing Room ɗin ya buɗe wani irin daddaɗan kamshi ne me tafiya da hankali ya karaɗe ɗakin zuro kafan sa na dama ya fara kana ya fito gaba daya masha Allah sanye yake da kakin sojoji Black color manya manya shugabani na sojoji ne kawai suke saka black ɗin ba karamin kyau yayi ba ya fito rass baza ka taba tunanin shi ba ɗan ƙasar bane yasa jacket a saman kayan shima Black yayi kyau sosai se tashin kamshi yake yi ya ɗaure gashin kansa ta kasa kana yasaka hulan soldiers gashin yaɗan fito ta ƙasan hulan hanun sa ɗaure da danƙareren agogon Rolex ɗan uban su ya manna sun glass a idon sa duk wacce tayi arba da wannan kyakyawan halitta seya tafi da imanin ta maza ma ƴan uwan sa neman hanyar da zasu samu daman magana dashi suke yi sabida yanda yake da shiga rai zama yayi a bakin bed nasa ya ɗau wayan sa me masifan kyau ga kuɗi ya fara dannawa turo kofan shiga ɗakin aka yi Amma ko gezau beyi ba balle har yaga waye ya shigo yana nan a yanda yake wani kyakyawan saurayi ne ya shigo sanye yake da short iya gwiwa da White T-shirt fari ne tass baze wuce 28 years ba zama yayi a bakin bed ɗin kana ya fara magana ''SHEED wai meyesa kake haka ne kai kaɗai suke jira tun ɗazu MASH yace min by 10 kuna da meeting yau Amma yanzu har kusan 11 Amma baka fito ba kasande jiran ka ake yi tun ɗazu ko yanzun ma daka gama abunda kake yi seka zauna haba Sheed'' yakara sa maganar yana mikewa tsaye ko kallon shi Sheed beyi ba kaman ma besan da wanzuwar mutum a gurin ba ya cigaba da danna wayan sa seda ya gama abunda yake yi kana ya miƙe beyi magana ba niko nace kode kurma ne kam ko kuma yana ciwon baki,wuce wa yayi ya fita daga ɗakin wayan sa kawai ya ɗauka girgiza kai kawai Ammar yayi kana yabi bayan sa a ranshi yana cewa inde sheed ne baze taba canzawa ba, gidan yana da girma sosai ya tsaru ba laifi yana ɗauke da 3 bedroom a sama 3 a kasa, koda ya fita be ganshi a falon sama ba hakan yasa shi sauƙa kasa anan ya ganshi a tsaye waya manne a kunnen sa da alama waya yake yi ga kuma wani saurayi zaune kan daya daga cikin luntsuma luntsuman kujerun ɗakin a shekaru baze wuce 26 to 27 ba kyakyawa ne yana sanye da short shima su biyun duk ƙwayar idon su baƙi ne Sheed ne kawai yake da kwayar ido blue hakan yasa ya kara fitowa kaman ba bahaushe dan Nigeria ba, computer yake danna wa yaji saukowan mutum ɗago kanshi yayi ganin Ammar ne yake sauko wa se yace ''kasamu ya fito kenan'' yayi maganar yana dariya ba ƙaramin kyau ya kara ba da yayi dariyan wanda ya kira da Ammar ɗin yana karaso wa cikin falon zama yayi kusa shi yana hara ran sa yace ''ai kabar yaya Deen ɗin nan wallahi kana gani tun ɗazu Mash yake ta zirya daga falon nan zuwa waje'' daga yanayin yanda yayi maganar kasan ransa ya ɗan ɓaci ƙara tun tsurewa Ajeeb yayi da dariya yace ''can muku nide ba ruwa na'' gyara zaman sa Ammar yayi a cikin kujeran kana yace ''ni wallahi ma na gaji da zaman ƙasar nan nayi kewan Mom over'' ya faɗa yana ya mutsa fuskan shi ''seriously nima nayi kewan ta sosai'' ai Ammar yana jin haka ya miƙe zaune cikin zumuɗi ya fara magana ''toh kaga kawai se mu tafi mu bar shi tunda mukam mun gama namu karatun har kuma mun samu aiki a 9j'' gyaɗa kai Ajeeb yayi kana yace ''hakane kuma kaga Already ni dama computer na karanta kuma nayi komai har na samu aiki a kaima kuma kasuwanci kake ko yanzu kake so zaka iya tada naka inde kamawa Dad magana'' haka suka ta hiran su suna muhawara akan yaushe zasu koma, Sheed kuwa seda ya gama wayan sa kana ya fice shima ko kallon su beyi ba yayi wuce wansa beyi sojojine a zagaye da gidan ta ko ina yana fita suka fara sara mishi ko sannu bece musu ba Mash kuwa da shima tsaye yake yana jiran fitowan sheed ɗin ganin sa yasa ya buɗe masa marfin wata dan kareriyar mota me numfashi launin baƙi na tsakiya mota biyu a gaba biyu a baya wanda ya buɗe masa kuma na tsakiya sauran na sojoji ne, yana zuwa shiga kawai yayi bece komai ba sauran sojoji ma duk shiga motocin su suka yi kana sukayi gaba motar daya shiga kuma tana tsakiya Mash ne a seat ɗin gaba kusa da Byron da yake driver seat shima da kakin sojoji a jikin sa get man ya buɗe musu get suka fita da wani irin speed suna sakin jiniya, Ajeeb da Ammar ne kawai suka rage a gidan se get man dakuma masu kula da gidan da suka kasance suma duk sojojin ne masu jini a jika sunkai 7 fararen fata, Sheed kuwa koda suka fara tafiya Mash ya juyo kyakyawan bature ne fari tass baze wuce 25yrs ba barka da safiya ya masa be amsa ba hasali ma kwantar da kansa yayi ya lumshe idonsa masu ɗauke da zara zaran gashin ido ya nutsa cikin kujeran sanyin AC na shigan sa me haɗe da daddaɗan turaren sa daya karaɗe ko ina lokacin kusan karfe 11 na safe Mash duk yabi ya ɗaga hankalin sa kan suyi sauri tun karfe goma ya kamata ace sun isa gurin taron nan Amma yanzu har kusan sha ɗaya yasan yanzu su kawai ake jira shikuwa gogan ko ajikinsa kuma duk shine silan makaran su Amma ko damuwa beyiba, Suna isa wajen Aikin nasu packing suka yi kana duk sojojin suka diddiro suka zagaye motan ogan nasu suna jiran fito wansa fitowa Mash ma yayi ya zagayo ta inda yake ya buɗe marfin motan Amma beyi magana ba shi kuwa seda ya mula kana ya ware dara daran blue eyes nashi zuro kafan sa na dama ya fara yi seda ya mula kana ya zuro da ɗayan ma duk sojojin dake wurin sara masa suka yi harda Mash kana suka yi kasa da kansu rufe motan Mash yayi kana suka rufa masa baya a bakin hole da suke yin taron na manyan shugabanin su suka tsaya yayin da shi kuma ya shige hole ɗin bakinsa ɗauke da excuse can kasan makoshi sauran sojojin kuwa tsaya wa suka yi harda Mash ga wurin a cike da sojoji da alama wani babban taro suke yi yanda kowa ya halarci wajen, Tunda ya shiga wajen kamshin turaren sa ne ya fara kaiwa mutanen gurin hari yana kuma yi musu sallama duk dagowa suka yi suna kallon sa su biyar ne a gurin se shi daya shigo yanzu suka zama su shida, shikuwa tunda ya shiga be ɗaga kai ya kalli kowa ba ya karasa gurin kawai yayi kafun ya zauna seda ya sara musu gaba ɗayan su kana ya zauna akan ɗaya daga cikin kujerun gurin be damu da cewa akwai wa'inda yafisu matsayi ba abunda yake gaban sa kawai yake yi wayan sa ya ɗauka ya fara aikin dannawa tun daga sara musu da yayi be ƙara wani abun ba banda wayan sa da yake dannawa gyaran murya babban cikin su yayi kana ya fara magana kamar haka '' tun karfe 10 muka shirya wannan taro Amma se yanzu gurin 11 kake zuwa yanzu de lokaci ya ƙure mana banda lokacin jin korafin ka Amma idan mun tashi daga taron nan kasa meni a Office'' duk wannan magana da yayi cikin harshen turanci yayi shi gyaɗa kai kawai Sheed yayi bece komai ba dan yasan dashi yake kansa a ƙasa Amma yabar danna wayan da yake yi sauran mutanen gurin ma duk shiru suka yi dukkan su ba musulmai bane shi ɗaya ne musulmi a cikin su hakan kuma be dame shiba baya shiga shirgin da bana saba ogan su ne wato THE GENERAL OF THE ARMY tsoho ne ya ɗan manyan ta kaɗan ze kai kusan 50 to 52 years magana ya fara cikin harshen Turanci kaman haka, ''ba komai ne ya tara mu anan ba face karin matsayi da nakeso na yiwa wani daga cikin ku kuma ba komai yasa hakan ba se jajircewan sa akan aikin sa kuma ba kowa bane wanna face RASHEED'U'DEEN DAULA'' ya kai ƙarshen maganar sa yana zubawa mutanen gurin ido sabida yaga yanayin reacting ɗin su,da wani irin sauri duk suka ɗago kansu zuwa ga ogan nasu suna kallon sa wasu daga cikin su fiskan su a murtuƙe wasu kuma annuri ne kwance akan fuskan su shi kuwa gogan ko gezau beyi ba kai ko alamun ma yaji maganan da ake yi be nuna ba, be jira jin abunda zasu ce ba ya ci- gaba da magana '' Rasheed'u'deen Daula'' ya kira sunan shi se a sannan ne ya ɗago kansa yana kallon ogan nasu nan ma bece komai ba nisawa yayi kana ya ɗaura da faɗin ''Sabida yanayin jajircewan ka akan aikin ka da kwazon ka da kuma yanda kake aiki da ƙwaƙwalwa wajen gudanar da duk wani binciken ka yasa nake me farin cikin sanar da kai cewa daga yau kaine sabon MG MEJOR GENERAL '' Mikewa Sheed yayi ya juya gare sa ya sara masa kana cikin wani irin Voice me daɗi a kuma dake camly ya furta ''yes sir'' daga haka be kara cewa komai ba kuma be zauna ba yana tsaye a kamen da yake gyaɗa masa kai ogan nasu yayi kana yace ya zauna se sannan ya zauna be kuma ƙara cewa komai ba kallon sauran jama'an hole ɗin ogan yayi kana yace ''akwai me magana ko karin bayani'' ya tambaya yana kallon su mutum ɗaya daga cikin sune ya ɗaga hannu kana yace'' inada magana ranka shi daɗe'' gyaɗa masa kai yayi kana yace ''zaka iya yin maganar ka'' mikewa tsaye yayi babba ne shima ya ɗan tasa kaɗan a shekaru baze wuce 40 years ba magana ya fara kamar haka ''Sir Amma ni agani na kaman hakan be dace ba sabida yanayin Aikin sa kasan de yace shi ƙasar sa yake so yayi wa aiki toh akan wani dalili kuma zaka bashi wannan wannan muƙamin shida ma ya kusa komawa kasar su kuma ƙabilan sa daban hakan maa ai baze taɓa yiwuwa ba'' ya ƙarasa maganan a ɗan hasale da alama abun ya ɓata masa rai sosai ko kallon shi Sheed beyi ba dama kuma already yasan hakan zata faru ogan nasu ne ya kalle shi kana shima ya fara magana kamar haka ''cancanta da naga yayi ne yasa na bashi wannan matsayin duk da sanin cewa ya kusa barin ƙasar kuma yana da burin sa na ganin ya temaki Ƙasar sa yayi musu aiki tuƙuru kaman yanda ze yi aiki a Kasar sa haka zeyi a wannan ƙasar ma kuma wannan muradi nasa shiya ƙara nuna min shiɗin yana kishin ƙasar sa kuma ze tallafa musu ko ya koma ƙasar sa inaso kasani LG yanada ikkon yin duk wani abun da yaga dama a wannan ƙasar wannan dama ce nabasa'' ya kai ƙarshen maganan sa ciki nuna tabbacin abunda yake faɗa tsaye LG yayi yana kallon ogan nasu duk takaici ya lulluɓe sa yanzu kenan wanda ya kasance ba ɗan ƙasa ba shi za'a bawa muƙami babba har MG kuma ma religion nasu ba ɗaya ba kai ina da sakel yana can ya tafi duniyar tunani yaji ogan nasu yana cewa ''akwai wani mai magana kuma ko babu dan sauri nake yi akwai abunda yake gaba na yanzu'' kar ku manta duk Wannan magana da suke yi da harshen turanci suke yin sa komawa LG yayi ya zauna yana ta saƙa da warwara a cikin zuciyan sa duk shiru sauran suka yi dan basu da bakin magana yanda suka ga LG yayi magana Amma ba wani abu masu jin haushi nayi miƙewa the general of the army yayi wato ogan nasu kana ya umarce su da duk su fito a gabatar da Sheed a matsayin Mejor General a gaban duka sojojin duk mikewa suka yi suka mara masa baya Sheed ne ƙarshen fita komai nasa cike da izza yake yinsa suna fita gaba ɗaya rundunan sojojin suka fara sara musu wajen da aka tanada dan manyan mutane suka tsaya ogan nasu ne ya fara magana duk sun ƙame wuri ɗaya gaba ɗaya hankulan su sun maida shi kan ogan nasu sanar da su ƙarin matsayin da Sheed ya samu yayi kana ya umurci Rasheed ɗin daya zo yayi jawabi akan karin matsayin da aka basa beyi musu ba kuwa haka ya karaso wurin ya fara magana cikin nutsuwa kaf gurin shiru ya kara ɗauka daddaɗan kuma sassanyar Muryar sa ne kawai ke tashi cikin nutsuwa yayi godiya da karin matsayin da ya samu kana ya ɗau alkawarin yin aiki tuƙuru don kare kasar ya karasa maganan sa da in sha Allah duk gurin tafi suka ɗauka raf raf raf a tare kana suka fara rera taken kasar nasu duk sun kara nutsuwa ko motsi basu yi seda suka gama wucewa ogan su yayi wasu daga cikin sojojin suna mara masa baya haka shima MG Sheed ya mara masa baya sabida idan baku manta ba kafun su fara taron nasu ya umurce shi da idan sungama yana son ganin sa haka suka wuce koda suka karasa Office na oga nasu a bakin kofan sauran sojojin suka tsaya shi kuma MG shigewa yayi bakin shi ɗauke da excuse can kasan makoshi tsaya wa yayi ya sara masa kana ya ƙame a tsayen da yake gurin zama ya nuna masa seda ya kara sara masa kana ya zauna kallon sa the general of the army SOLOMON JOSHUA yayi kana yace ''Yaushe kake so ka koma ƙasar ka'' ya tambaye shi tare da kawar da zancen ɓata musu lokaci da yayi ɗazu dama kawai yayi magana ne dan kar sauran suga be ɗau mataki akan hakan ba Amma shi kansa wannan bawan Allah yana masa mugun kwarjini, numfashi MG Sheed yaja kana ya fara magana cikin tsantsan natsuwa da kuma girmama na gaba da shi cikin harshen Turanci yace '' nan da 1 month in sha Allah sabida akwai ɗan abunda nakeso na kara sa kafin na koma'' gyaɗa kai yayi kana yace '' abunda yasa na baka Wannan muƙamin ba komai bane se yanda naga kake da ƙokari duk da nasan zaka koma ƙasar ka Amma zakana zuwa sannan idan wani aiki ya taso zan iya kiran ka sannan kuma ina so yanda zaka yi aiki tuƙuru wa ƙasar ka nan ma kayi hakan'' haka de yaci gaba da masa bayani da kuma shawarwari kana yace zeyi magana da his Excellency wato shugaban kasa nasu akan ƙarin girman da yaba shi shikuwa ba abunda yake yi in banda gyaɗa kai kurum sun yi magana sosai kana ya miƙe tareda kara sara masa kafin ya nemi izinin tafiya shi kansa ogan nasu ma tafiya zeyi dan dama taron ƙarin girman ne ya kawo sa Amma be cika zuwa ba tare suka fito kaman ɗa da Uba gasu duka farare tass seda ya rakashi har motan sa ya buɗe masa ya shiga kana shima ya juya wuce wa yayi can inda suka yi packing dan shima ba abunda ze tsaya yi wucewa gida kawai zeyi seda ya kusa isa wurin motocin sauran sojojin suka farga da shi wasu daga cikin su sun taya shi murna sosai wasu kuma ko kallon inda yake ma basu yi ba irin su LG DANIEL da mu karaban sa da suke tsaye da alama suna tattaunawa ne a tsaka nin su Mash ne yayi maza ya karasa inda MG Sheed yake a tsaye da su GENERAL da BRIADERL GENERAL suma suna ɗaya daga cikin wa'inda aka gabatar da taron tare da su sabida matsayin su suma yanada girma suna taya shi murna tsaya wa yayi daga gefe bece komai ba har suka gama kana duk suka wuce shima de wucewan yayi da sauri Mash ya buɗe masa marfin mota ya shiga kana ya rufe zagaya wa yayi ya buɗe marfin gaba ya shiga ya kalli BYRON da yake sanye shima da kayan sojojin shine yake zaune a mazaunin driver kana yace ''lets go'' tada motan yayi suka fita daga wajen sauran sojojin da suka taho dasu suna mara musu baya haka suka ɗauki hanyar gida *________________________________* 💋ABUJA💋 ❤️(AYRA)❤️ SE MUN HAƊU GOBE IDAN ME DUKA YA KAIMU COMMENTS LIKE AND SHARE FISABILILLAH GARGAƊI!!! Ban yarda wani ko wata su karan tamin book a YouTube ko wani guri ba tare da izini na ba kuma kar wanda ya haɗa min document a bar min kayana yanda na rubuta shi da kaina na haɗa document ɗina da kaina sannan banyarda wani ko wata su juya min littafi ta kowani irin siga ba idan kunne yaji jiki ya tsira ko da Allah nabar mutum zebimin hakki na!!!!!!!! Don neman karin bayani zaku iya nema na ta wannan number 09060413321 🌹MHIZZ TEEMAH🌹CE TAKU HAR KULLUM🥰 🔥THE BEGINNING 🔥 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani 𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁𝘀 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘇𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗯𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗮 𝘀𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵 GARGAƊI!!!!!!! *Ban yarda ba, ban amince wata ko wani suyi amfani da wani sashe daga cikin littafina ba ta kowace siga,ban yarda a karanta min shi a YouTube ba, ko a haɗa min document duk wacce tayi hakan ko yayi hakan koda Allah nabar mutum se ya bi min hakki na!!!!* Free page 14_15 💋ABUJA 💋 ❤️(AYRA)❤️ Ayra na fita daga ɗakin Anty tayi wani irin juyi kaman guguwa sega ta akan gado gif kaman an wullata,Ayra kuwa tayi matuƙar razana da ganin wannan abun ba kaɗan ba ta ruɗe tana fita daga ɗakin wani irin rawa jikin ta keyi tsaya wa tayi a inda take zama tama kasa zaman sabida abunda ta gani yafi ƙarfin Brain ɗin ta jikin ta har wa lokacin rawa yake yi rasa abunda zatayi tayi tama rasa wani irin tunani zata yi dan duk yanda kuke tunani to ya wuce nan ta razana sosai, Indo ne ta fito daga ɗakin ta da idan ta gama aikin da zata yi bata ƙara fitowa Amma yanzu sabida Ayra ta fito dan ta duba ta taga me take yi ko ta tafi ganin ta a tsaye jikin ta se rawa yake yi yasa ta kara sa gurin da take dan ita duk a tunanin ta Anty dukan Ayra tayi kama hanun ta tayi hakan yasa Ayra kara razana tana shirin sakin ƙara sabida kwata kwata tunanin ta baya jikin ta hankalin ta ma gaba daya yayi nisan zango sake ta tayi tana ambaton sunan ta jin an ambaci sunan ta ne yasa ta dawo hayyacin ta ai cikin sauri ta faɗa jikin Indo ta ƙanƙame ta sosai hawaye na gangaro mata itama indo bubbuga bayan ta ta fara yi a hankali kana ta zaunar da ita a gurin duk da ta dawo daidai Amma jikin ta be bar karkarwa ba shiru indo tayi tana nazarin ta kana ta fara tambayan ta meya faru shiru Ayra tayi tana tunano abunda ta kalla a ɗakin Anty cikin sauri ta runtse idon ta da mugun ƙarfi tana girgiza kanta da kyar ta tsaya nan ma seda Indo ta riƙe hannun ta shiru tayi batace komai ba ganin hakan se Indo ma bata ƙara tambayan ta meya faru ba ta miƙe ta wuce ɗakin ta a cikin ranta haka kawai taji cewa da akwai matsala Amma ta share kawai dan a ganin ta bawai dan tafara temaka wa Ayra ze zama na duk abunda ya faru seta sani ba wannan duk ba shirgin ta bane Anty kuwa yanda ta kifu akan bed ɗin bata kara motsawa ba kanta a kife haka tayi ta sauƙe ajiyan numfashi kamar wacce tayi tsere da doki can kuma setayi shiru kamar me bacci seda ta nitsu tukkuna ta miƙe idonta sun kaɗa sunyi jawur fiskan ta ya sauya wayan ta kawai ta ɗauka kana ta fito falon ko kallon inda Ayra take bata yi ba Ayra ganin Anty se ta fara ƴan kame kame tama rasa abunyi gaba ɗaya seta takure guri ɗaya ita duk a tunanin ta Anty zata ɗauki mata ki a kanta ne ko zata dake ta duk se tabi tayi wani iri shigewa cikin falon Anty tayi ta zauna kan kujeran da ta tashi tafara aikin danna waya saƙo ta gani na yaron Mama me suna Abdul ya turo mata saƙo akan ranan Monday zasu dawo tasa Ayra ta gyara musu ɗakunan su ai tana ganin haka wani irin farin ciki ne ya mamaye ta duk da ranta a ɓace yake Amma taji daɗi Ayra kuwa da duk tabi ta takure guri ɗaya ta ƙanƙame jikin ta kanta a ƙasa baiwar Allah batasan me yake shirin faruwa da ita ba dan wallahi dawowan yayyen ta ba ƙaramin barazana bane a gare ta, ba abunda Anty ta mata se cewa ma da tayi ta tashi tabar mata ɗaki ba karamin mamaki jin abinda Anty tace tayi ba haka ta mike sum sum tabar ɗakin direct part ɗinsu ta wuce yau duniya sabo zata samu tayi abubuwan dake gabanta tunda bata samu zuwa makaranta ba lokacin sha biyu ya wuce tana shiga ɗakin gyara shi tayi tass ta wanke toilet tayi wanka kana ta fito karatu ta fara yi seda taji kiran sallah sanna ta tashi tayi ta roki Allah sosai haka ta koma bed nata ta cigba da karatun bata ko san inasu Eshall suke ba ko sunje makaranta ko basu je ba karatun ta kawai take yi har seda taji ta gaji sannan ta kwanta gurin daga nan bacci yayi gaba da ita Marwa da Eshall yau ma basu je school ba Eshall ta tafi gidan su kawar ta Christer ƴar class nasu ne ita ma sunan ta Joseca ita ce best friend ɗin ta har rashin Sallah da batayi ma duk Joseca ce take zuga ta sabida ita dama ba religion nata bane a takaice de maraban Eshall da arna suna ne kawai dan tana saka farce da gashi kai duk wani abunda arna suke yi duk tana yi church ne kawai bata zuwa shima kuma tana son zuwa kawai de tana tsoron Dad ɗin ta ne shiyasa badan ze hana taba se dan kawai tasan baze ji daɗin hakan ba dama kuma bawani Addini suke da shiba tunda haka suka taso suka ga iyayen su ko iyayen nasu ma basa musu magana akan rashin sallan su ko kuma akan wani abun da suke yi ita Marwa kam ma ba'a magana dan ba ƙaramar yar duniya bace duk makaran ta ya kara lalata su ga kuma haɗuwar da suka yi da wasu ƙabilun hakan ya kara wargaza musu rayuwa kuma iyayen su basu bibiyan rayuwan su waya ma ba ƙaramin ƙara lalata su yayi ba Marwa yanzu haka ma fita sukayi ita da kawayen ta maza da mata sun tafi yawon su (hmm Allah ya shiryar mana da yaran mu a wannan zamani da muke ciki wasu iyayen basa bibiyan halin da yaran su suke ciki da haka ne kuma yara suke yin duk a bunda suka ga dama a nasu ganin ba abunda za'a musu a gida daga haka kuma se su faɗa wani mummunan abun Allah ya tsare mana ƴaƴan mu daga mummunan abubuwa suma iyaye ya kamata ku ringa bibiyan halin da yaran ku suke ciki Please) *::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::* 🌹DUKKU🌹 Haka suka ci-gaba da riƙe baiwar Allah nan kullum ba suƙi kullum Sadiq yana zuw yayi mata karatu betaba gwada duba ta ba daga yaje karatu kawai yake mata duk karatun da ze mata bata ko motsi ko ihun da take yi ma yanzu ta dena shi idan za'a bata maganin ludayi haka ba abinda take Yi shiru haka zasu gama bata duk abinda zasu mata yanzu ta dena ihu ko motsi ma ta dena kwata kwata tun abun yana basu mamaki har suka dena mamaki ma gaba ɗaya sauƙi de kam yaƙi samuwa haka zasu ta ɗura mata magunguna ana mata karatu kuma abun fa yanzu yafi ƙarfin tunanin baba Malam dan duk yanda yake hasashen idan ana mata karatu dade sauran su zata samu sauƙi duk abun yaƙi yiwuwa duk wani tunani da basiran sa ya ƙure shi akan ta shi tunda yake ma be taba ganin sihiri irin wannan da yaƙi cin magani ba duk abunda zasu mata baya aiki shide baiwar Allah se ƙara ramewa take yi tana bushewa sauki dekam shiru harwa lokacin, 🌹🌹🌹🌹 LONDON 🌹🌹🌹🌹 A bakin get na gidan suka tsaya hon motan sojojin farkon tayi da gudu get Man ɗin ya tashi ya wangale musu get na gidan cilla kan motan suka yi cikn gidan direct a dede bakin kofan shiga falon ƙasa suka tsaya Mash ne ya fito daga bangaren sa ya buɗewa ogan nasa mota shikuwa gogan da tunda ya shiga motan ya lumshe idon sa buɗe blue eyes nasa yayi direct se cikin na Mash da yake ta kallon sa a sace karaf ya ɗago se suka haɗa ido da wani irin sauri Mash yayi ƙasa da nasa idon shikuwa wani mugun kallo ya aika wa Mash ɗin dan ya tsani kallo idan de har ana kallon sa toh seya gane koda by mistake ne mutum ya ɗago to seyaji a jikin sa zuro ƙafan sa na dama ya fara yi kana ya fito duka ai take a gurin duk suka ƙara kame wa suna sara masa ko kallon su beyi ba ya wuce cikin falon bakin sa ɗauke da sallama ƙasa ƙasa ba kowa a falon direct sama ya haura se ɗakin sa nan ya shiga rage kayan jikin sa ya rage daga shi se short sannan ya wuce toilet ruwa ya watsa ya fito gaban mirror ya tsaya ya fara shafe shafen sa yana gama wa ya wuce dressing Room gajeren wando ya saka da T-shirt fari tass kana ya fito se baza kamshi yake yi zama yayi bakin bed nasa yana zama sega Ammar da Ajeeb sun shigo a tare suma zama suka yi kusa da shi Ammar ne ya fara cewa ''bro ina tayaka murna ɗazu muka ga an ƙara maka matsayi kai Amma nataya ka murna'' ya karashe magana cikin matsakaicin farin ciki kaman shine aka mawa karin matsayin haka shima Ajeeb suka taya shi murn sosai kai kawai ya kaɗa musu be kara cewa komai ba mikewa suka yi tare da ce masa ya fito suci abinci kaɗa musu kai kawai yayi fita duk suka yi shikuwa seda ya gama danna wayan sa kana ya mike ya fita a ɗakin cikin tafiyan shi na izza da taƙama kaman wani jinin sarauta haka yake taka step ɗin yana sauƙa seda ya karasa dining ɗin kana ya tsaya jan kujera yayi ya zauna duk suna zaune basu fara cin abincin ba da alama shi suke jira Ajeeb ne ya fara saving nasu abincin dayake su kaɗaine a gidan ɗaya daga cikin Sojojin ne yake musu girki saving nasu yayi duk suka fara ci Amma Sheed kam danna wayan sa kawai yake yi ko kallon plate ɗin beyi ba seda ya mula kana yaɗan tsakuri abincin kaɗan ya ɗauki cup na coppee ya koma cikin falon anan ya zauna ya fara kurɓan kaɗan kaɗan yana sha yana danna waya kaman meyin wani abin har suka gama suma suka dawo cikin falon nan suke gaya masa suna son komawa nan da 2 weeks kallon su yayi sau ɗaya ya kauda kai bece komai ba har sun cire rai da ze basu amsa kawai suka ji muryanshi can ƙasa yana tambaya su akan meyesa zasu koma baza su jira sa ba shiru suka yi suna kallon juna Ajeeb ne yayi saurin cewa ''bro wallahi mingaji kuma kaga inada aiki na ga Ammar ma yana da nasa gwara kawai mu koma idan yaso kai seka biyo mu daga baya'' yafaɗa yana marai rai cewa ko kallon shi beyi ba gyaɗa musu kai kawai yayi ai suna ganin haka sunsan ya amince kenan shima dan yana da ɗan wani abu da yakeso ya karasa ne shi yasa da tare zasu tafi wani irin daɗi ne ya lulluɓe su Amma tuna cewa shi kaɗai zasu bari se suka ji wani iri ba daɗi sunyi kusan shekara Uku a London ɗin nan suna tare Amma yanzu zasu tafi su biyu su barshi duk se murnan nasu ya koma ciki mike wa yayi ya haura sama cikin yanayin tafiyansa me jan hankali da nitsuwa nan ya barsu suna hira cikin nishaɗi haka rayuwan su tayi ta tafiya cikin kwanciyar hankali da kaunan junan su sun zama kaman ƴan uwa da sojojin gidan duka suna fita suje suta hira, BARI MU LEKA AYRA KO TA TASHI DAGA BACCIN *ANAN NACE SEMUN HAƊU GOBE IDAN ME DUKA YA KAIMU COMMENTS LIKE AND SHARE FISABILILLAH* ~*GARGAƊI!!!*~ BAN YARDA WANI KO WATA SU JUYA MIN LITTAFI TA KOWANI IRIN SIGA BATARE DA IZINI NA BA BANYARDA KUMA A HADA MIN DOCUMENT KO A KARANTA MIN BOOK A YOUTUBE KO YANAR GIZO BA IDAN KUMA WANI YAYI KUSKUREN YIN HAKAN KODA ALLAH NABARSHI SEYA BIMIN HAKKI NA TAM. GAME BUƘATAN KARANTA BOOK NAN DAGA FAKO HAR KARSHE ZE IYA SAMU NA TA WANNAN NUMBER 09060413321 🔥THE BEGINNING 🔥 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani 𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁𝘀 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘇𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗯𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗮 𝘀𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵 *GARGAƊI!!!* *BAN YARDA WANI KO WATA SU SAUYA MIN LABARI BA TARE DA IZINI NA BA KO SUYI AMFANI DA WANI SASHE NA BOOK NA KO A KARANTA MIN A YOUTUBE KO WANI GURIN BA TARE DA IZINI NA BA DUK WANDA KUMA YAYI HAKAN KODA ALLAH NA BARSHI ZEBI MIN HAKKI NA IDAN KUNNE YAJI JIKI YA TSIRA* T̶S̶O̶K̶A̶C̶I̶: ᴡᴀɴɴᴀɴ ʟɪᴛᴛᴀɪ ᴋɪʀᴋɪʀᴇ ʀᴇɴ ʟᴀʙᴀʀɪ ɴᴇ ʙᴀɴʏɪ sʜɪ ᴅᴀɴ ᴄɪɴ ᴢᴀʀᴀғɪɴ ᴡᴀɴɪ ᴋᴏ ᴡᴀᴛᴀ ʙᴀ ɪᴅᴀ ʏᴀᴢᴏ ᴅᴀʏᴀ ᴅᴀ ʀᴀʏᴜᴡᴀʀ ᴡᴀɴɪ ᴋᴏ ᴡᴀᴛᴀ ᴛᴏ ᴀ ʀᴀsʜɪ ɴᴇ . free page 16_17 🌹🌹ABUJA🌹🌹 Ayra baccin ta tasha bata farka ba se gurin ƙarfe 3:00 Sallah ta gabatar haka ta ƙara komawa ta ci-gaba da karatun ta yunwa take ji kuma tana tsoron zuwa ɗakin Anty kar tace meya kai ta duk se taji wani iri dan tunda ta tashi tayi wayo bata taɓa zama a ƙalla na awa biyu bata komai ba hakan yasa taji duk ina ma ace yanzu Anty ta kira ta tazo ta mata wani aikin dade taji ta gaji da zaman kawai seta mike ta wuce part ɗin Anty bata same ta a falo ba direct wurin Indo ta nufa tana shirin shiga ɗakin ita kuma Indo tana shirin fitowa karo suka ci da sauri Ayra tayi baya kanta a ƙasa kama hanun ta Indo tayi suka wuce kitchen bata ce mata komai ba suna shiga ta zaunar da Ayra kana ta bata abinci anan gurin dan tasan de Anty bata shigo wa kitchen ɗin zata iya rantse wa bata taɓa ganin Anty ta leƙa koda bakin ƙofan kitchen ɗinne aikuwa haka Ayra taci abincin ta koshi kana suka fara Aiki yau kam Indo tana nuna mata komai ita kuma tana sakawa haka suka yi komai suka gama wanke wanken ma Ayra ne tayi nan ma ita ta matsa kan cewa zata yi haka suka gama komai kaman uwa da ƴar ta nan ma seda Indo ta ƙara saka mata abincin taci ta koshi dan haka kawai take ji a jikin ta akwai wani abun da yake shirin faruwa da Ayrah ita kuwa bata wani damu ba haka taci ta koshi kana tace mata zata je gurin Mama ko tana da wani abun da za'a mata kaman tace Mata karta je haka Indo taji dan haka kawai taji a jikin ta zuwan ta ba alkairi bane sede kawai tayi shiru bata ce komai ba Ayrah kuwa wuce wa tayi ta fita a ɗakin itade Anty tun abunda ya faru da safe bata ƙara fito wa falo ba Amma da kullum tana falo se dare ne kawai take komawa ɗaki Indo har mamaki take a ranta tana cewa kode akwai abinda yake damun Anty ne ko batada lafiya ne ita kaɗan ta de tana ta saƙe saƙe a ranta wuce wa ita ma tayi nata ɗakin yaude sun samu free daga Indo har Ayran Koda Ayrah ta shiga ɗakin Mama tasha Ruwan mamakin ganin su Eshall da Marwa Amma bata nuna hakan a face nata ba duk suna zaune a falon ɗakin ya cika da kamshi itade Ayra yau tana ganin abubuwan mamaki ga mama taci uban wanka kaman zata gasan wanka su Marwa ma duk sunyi uban kwalliya da alama akwai abinda yake faruwa a gidan ne ɗakin mama tsaf dashi an bul bula masa turare har hawa kai yake yi tsabar yanda yayi yawa Sauƙe kanta tayi ƙasa ganin yanda suke jifan ta da wani mugun kallo haka ta karasa shiga ɗakin sum sum kamar muna fuka tsugunawa tayi ta gaida Mama harda su Eshall ɗin duka ta gaida Amma ba wanda ma yayi mata kallon arziki balle har ta samu su amsa gaisuwan nata gefe ta koma kan tiles ta zauna duk ma setaji dama bata shigo ɗakin ba duk ta takure a wuri ɗaya wani irin dogon tsaki Marwa taja kana ta daka mata wani mugun tsawa me hargitsa ƴaƴan ciki '' ke dan ubanki waya kira ki da zaki wani shigowa mutane ɗaki kaman ɗakin jatumar ki!!'' Ai da sauri Ayrah ta miƙe tsaye duk tabi ta birkice tama rasa abunda zata ce kawai se tayi kasa da kanta tana wasa da yatsun hanun ta hakan da tayi kuma ba ƙaramin ƙara batawa Marwa rai yayi ba miƙe wa tayi a harzuƙe tayi kan Ayrah Mama tana kallon ta bata ce mata uffan ba tana zuwa ta ɗebe marwa da wani bahagon mari bata hakura ba dama gashi a tsaye Ayrah take kwashe ta tayi se gata rigijib a ƙasa ita kanta Marwa da ta kwashe ta seda taji zafin ƙafan ta dama kuma ƙashi ne tazo ta haɗa shi da tsoka ai dole ne ma taji zafi ga masifa na cinta juyawa tayi fuuu ta koma inda ta tashi ita kwata kwata a rayuwan ta bata tafiya a nitse komai ɗinta cikin sauri take yin sa ga faɗa masifa kam ai gidan ta aka zo seda ta zauna sanna ta ɗago ganin har lokacin Ayra na gurin ta ƙara tunzura masifa na cinta ta daka mata tsawa ''dan uban ki baza ki fita daga ɗakin nan bane wallahi karki yarda na ganki a waje yau jaka ƴar matsiya ciya!!!'' Miƙewa tayi da kyar dan fa taji jiki faɗuwa kan tiles ba wasa ba haka ta fice a ɗakin tana dana sanin shingan ta part ɗinsu ta wuce a ranta de tasan dole wani abun ne zasu yi shi yasa duk daga Anty har Mama suka ce ta koma ɗaki ko wani ne ze zo dan haka kawai dekam baza su ce taje ɗaki ba suda basu so sugan ta tana hutawa da wannan saƙe saƙen ta ɗale kan bed nata bata wani cika yin karatu sosai ba idan harde ta gane explanation toh duk sauran me sauƙi ne shi yasa ko yanzu ma kwanciyan ta kawai tayi kuma ba bacci ma take jiba tana nan a kwance kaman daga sama ta fara jin diran motoci da sauri ta miƙe karisawa tayi kusan window ta ɗan yaye labulen tana leƙa wa motoci ne masu numfashi guda biyu suka shigo buɗe marafan motan farkon aka yi wasu alhazawa suka fito su biyu suna da haske sunɗan tasa baza su wuce 40 years ba ko fiye da haka dan sun ɗan manyan ta Sannan kuma aka buɗe na bayan nan ma wasu mutanen ne su biyu fara re ne tass Amma ɗaya daga cikin su duk ya fisu haske baida ƙiba yana sanye da farar shadda ƴar uban su kyakyawa ne sosai Ayra dake laɓe jikin labule ganin wannan mutumi ai batasan lokacin da ta fito ta daka wani uban tsalle tana cewa '' Ashe dama Dad ne ze dawo shi yasa suke ta kora na tun ɗazu'' ita ɗayan ta se surutu take yi tana matu ƙar farin ciki sosai se cewa take ''oyoyo oyoyo oyoyo Dad ɗina'' kaman yana ganin ta taji daɗin dawo wan sa ji take ina ma ace yanzu tana kusa da shi rungume sa zatayi ƙara koma wa tayi dan ta ƙara leka su Amma tana dubawa seta ga har ma sun bar wajen bata ji daɗin Hakan ba haka ta koma ta kwanta tana matuƙar son mahaifin nata sosai tana kwanciya kuma se murnan nata ya koma ciki tunowa da tayi yanzu aikin ta ya karu ga kuma abubuwa da dama da take tunani ko ya dawo ɗin ma ba rage mata aiki zeyi ba sede ma ya kara mata hawaye ne ya cika idon ta Allah sarki baiwar Allah haka ta rungume pillow tana goge kwallan idon ta A bangaren su Mama kuwa suna jin diran motocin su suka miƙe cikin zumuɗi duk suka fita ita de Anty wani irin mugun bacci ne ya ɗauke ta wanda bata taɓa yin kalan sa ba za'a iya sace tama a tafi da ita bata farka ba,fita suka yi dukan su ita de Mama bawani daɗi take ji ba har cikin ranta bataso ya dawo ba tana sanye da dankareren les Eshall na sanye da duguwar riga ɗinkin ya matse ta pited gown aka mata wuyan ta har zuwa saman kirjin ta a buɗe ta ƙasa ma daga gwiwan ta har kasa a tsage yake Marwa kuma tana sanye da riga da wando sun matse ta sosai wuyan ta itama duk a buɗe haka suka ranƙa ya zuwa part ɗin Dad ɗin nasu daya sha gyara, masu gyara na musamman ne suka gyara shi ko ina se tashin kamshi yake yi haka suka faɗa ɗakin bako sallama su dad kuwa shida abokan sa suna zaune dad ya cire garen jikin sa yabar iya haf jamfa suna zuwa suka wuce wurin Dad ɗin nasu suka faɗa jikin sa a tare Mama kuma tana tsaye daga gefen sa shafa bayan su yayi kana ya ɗago su Peck suka manna masa ta gefe da gefen kuncin sa shima ya ma yayi musu '' i miss you my daughter's'' ya faɗa yana shafa kansu '' miss you too Dad'' suka faɗa tare se wani lanƙwa shewa suke yi juya wa suka gurin abokan dad ɗin nasu duk suka rungume su tare da Peck a kumatu juya wa suka yi ɗare ɗare aka kujera gaisa wa sukayi da Mama itama ta kara sa ta rungume dad ''i miss you dear'' ta faɗa Amma bekai har zuci ba kara rungume ta yayi shima yace ''miss you too dear'' duk a gaban yaran nasu da abokan dad ɗin suka yi wannan abun ko a jikin su zama duk suka yi mama tana zaune a kujera me zaman mutum biyu ita da dad sukuma Eshall da Marwa suna zaune kusa da abokan Daddyn nasu Se a lokacin naga yanda ɗakin yake yanada matuƙar girma bana wasa ba ya tsaru iya tsaruwa dan yafi ko ina a gidan tsaruwa suna zama wa'inda suka yi order abinci a gurin su suka fara shigowa da abinci haka suka jera shi akan dining ɗin kana suka fice ya rage mutum ɗaya wanda zeyi saving nasu duk rankaya wa suka yi zuwa dining ɗin be tambayi Anty ba haka ma Ayrah Amma har cikin ransa yana son tambayan Anty yaji ko ina ta shiga zama suka yi Mama da dad suna kusa da juna se Marwa da alhj muktar da alhj mustafa sun sata a tsakiya haka ma Eshall tana kusa da alhj hadi inda ita ma take a tsakanin shi da alhj muktar sune manya manyan abokan dad kasuwanci ma tare suke yi saving nasu wanda ya rage ɗin ya fara yi Paper Chicken ne tare da fried rice da yaji kayan haɗi se tashin kamshi yake yi se shawarma ga kuma miyan hanta haka suka baje suka kwashi girka kana suka koma falo aka tasa hira duk suna zaune se kallon ƙasan ido Eshall da Marwa suke yi tsakanin su da abokan dad ɗin nasu Ayra kuwa baiwar Allah tana nan kwance ta rasa abun da zatayi ma tana ta tunani ita ma har bacci ya ɗauke ta Anty ma har lokacin bata tashi ba duk baccin su suke sha har kusan magrib Ayra ta tashi Sallah tayi ta zauna ta rafka uban tagumi tayi shiru Anty de harwa lokacin bata tashi ba su Eshall ma suna ɗakin dad ɗin nasu seda har aka yi isha'i wajen karfe takwas na dare miƙe wa dad yayi ya shiga wanka duk hankalin sa baya jikin sa yana gurin Anty ya matsu ya ganta wanka yayi ya sake sabon shiri ya fito nan abokan nasa suke ce masa zasu tafi cikin sauri Mama tace su Marwa su raka shi ita kuma taja hannun Dad suka haura sama dan ta fahimci yana son zuwa gurin Anty ne miƙewa suka yi suka fice daga part Eshall de juya wa tayi daga nan ta wuce part ɗinsu bata ko karasa dasu wajen motan ba ita dama bawani shiga harkan su take son yiba ita kam Marwa har mota suka je alhj muktar da alhj Mustapha suka shiga seat ɗin baya yayin da alhj hadi ya shiga na gaba wajen driver shi ze ja su Marwa ma shige wa tayi ta zauna a tsakiyan su kallon su tayi sannan tace'' Sweet nayi missing ɗinku kunsan yanda kuka sabar min da abinnan Amma shine kuka tafi kuka barni ko sallama ba kumin ba balle muyi na bankwana'' ta karasa maganan cikin wani irin yanayi tana shafo fiskan su ai cikin sauri alhj Mustapha ya rarumo bakin ta nan ya shiga kissing ɗinta shi kuma alhj muktar sauƙar da rigan ta ƙasa yayi ya fara shafa ƴan ƙana nan na shanunta nan suka kacame alhj hadi kuwa yana gaba abunshi ko kallon su beyi ba jan wandon ta ƙasa suka yi suka fara fingering ɗinta ɗaya kuma yana wasa d albarka Tun kirjin ta wani irin daɗi take ji idon ta a rufe ruff se kara wage musu ƙafa take yi haka suka gama baɗalan su da yarinya ƴar shekara 15 Amma wai tasan wannan abun innalillahi Allah ka shiryar mana da yaran mu, alhj hadi ma seda yabi sahun su suk gama wasa da ita Amma ba wanda ya taba shigan ta sede su ringa sa hanu a gurin a wangale take sosai seda suka gama wasan kana ta gyara kayan jikin ta ta fita a motan kamar karta tafi haka taji wuce wa tayi part ɗinsu sukuma suka tada mota su suka bar gidan kowa da irin nashi ƙudirin a ransa (Allah ya kauta).. SE MUN HAƊU GOBE IDAN ME DUKA YA KAIMU COMMENTS LIKE AND SHARE FISABILILLAH MASU BUƘATAN KARANTA BOOK NAN DAGA FARKO HAR KARSHE ZASU IYA SAMU NA TA WANNAN NUMBER 09060413321 🔥THE BEGINNING 🔥 MHIZZ TEEMAH CE ✍️ 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani 𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁𝘀 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘇𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗯𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗮 𝘀𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵 *GARGAƊI!!!* *BAN YARDA BA BAN AMINCE BA WANI KO WATA SUYI AMFANI DA WANI SASHE NA LITTAFI NA BA KO A HAƊA MIN DOCUMENT KO A KARANTA MIN SHI A YOUTUBE DUK WANDA YAYI HAKAN KODA ALLAH NA BARSHI ZE BIMIN HAKKI NA* TSOKACI!! WANNAN LITTAFI KIRKIRE REN LABARI NE BAYIN SHI DAN CIN ZARAFIN WANI KO WATA BA DUK WANDA/WACCE TAGA YAYI KAMA DA RAYUWAR TA A RASHI NE Free page 18_19 A ɓangaren mama kuwa taƙi barin bawan Allah nan duk hankalin sa ya karkata ne gaba ɗaya zuwa gun Anty Amma Mama taƙi barinsa yaje gurin Anty haka ta riƙe mai wuta wai tayi missing nasa sosai seda ya biya mata buƙa tunta sannan ta kyale shi aikuwa cikin sauri kaman wani zautacce haka ya miƙe zashi part ɗin Anty cikin sauri Mama ta riƙe hanun sa cikin ƙasa da murya me haɗe da kissa tace ''haba dear yanzu ba zaka bari se gobe ba idan yaso seka dubo ta'' shiru yayi bece komai ba kaman me tsoron magana haka ya koma be tambayi Ayra ba ko halamun yasan wata mai suna Ayrah beyi ba a gidan haka suka kwanta washe gari ya kama ranan Alhamis kamar de kullum tun da asuba Ayrah ta tashi tayi duk wani ayyukan da yake kanta ta koma ɗaki ta fara shirin makaranta seda ta shirya tsaf ta wuce part ɗin Anty tada munib tayi dan shima ya shirya muhibba kam bata da rigima kullum tana bacci ko tana gurin Mama batada wani matsala Maman ne da kanta take aiko wa a karɓa mata muhibban Anty bata hanawa a kai mata ita, shiga ɗakin Indo Ayrah tayi nan ta zauna ta ci abinci wanda Indo ta ɗiba mata sannan ta fito Bus ɗin su yana zuwa suka wuce ita da Munib still Marwa da Eshall basu je ba saboda dad nasu ya dawo ita kam Ayrah baiwar Allah ko gaisa wa basu yi da dad ɗin nata ba munib ma besan ya dawo ba Anty kuwa se kusan ƙarfe 10 na safe ta farka tun baccin da tayi jiya wurin ƙarfe 2 na rana duk jiki a mace haka ta tashi ranta kuma a matuƙar bace ga wani irin tsanan Ayrah da yake daɗa ninkuwa mata acikin rai ba abunda ta fara nema se abinci seda taci tayi haniƙan sannan ta miƙe ta koma ɗaki bayan ƴan mintuna ta fito ta zauna a falo kaman yanda take yi zaman ta bada jima wa ba sega dad ya shigo wani irin miƙewa tayi kaman wata guguwa ta faɗa jikin sa shima kaman wanda ake tsikaran sa haka ya rungume ta ƙaƙam kaman za'a kwace masa ita sun ɗan ɗauki lokaci a haka kafin ta sake shi kallon sa tayi daga sama har ƙasa kawai seta ji ranta ya ɓaci dan ta gane ba yau ya dawo ba shi yasa taji wani irin baƙin ciki ya mamaye ta hanun ta ya kama ze fara magana tayi saurin kwace hanun ta tana ɓalla masa harara zama ta koma tayi kan kujeran ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya tana girgiza wa ranta a matuƙar bace cikin sauri ya bita kaman wani dolo haka yaje ya zauna a ƙusa da ita ko kallon arziki be samu ba hakuri ya fara bata shima ba ason ransa ya dawo bezo gurin ta da wuri ba da kyar ta haƙura bata nuna jin daɗin dawo wan nasa bama shi kuwa duk se shishige mata yake yi tambayan ta ya keyi ina muhhiba da munib Amma tayi kaman bata jisa ba seda ta gama ciccin maggani ta buɗi baki tace '' ai baka damu dasu bane tun jiya ka dawo Amma ko neman su baka yiba nasan de ka nemi wa'inda kafi so kam'' ta karashe magana da gatsali tana jan tsaki lallashin ta kawai yake yi yana ci-gaba da bata haƙuri miƙewa tayi ta shige ɗaki haka shima ya bita kaman raƙumi da akala, kwana biyu muhibba tana gurin Mama Anty duk tayi kewan ta sosai tana son yaran ta itakam gasu kyawawa basa kama da ita ko kaɗan,a ɓangaren Marwa kuwa bayan ta koma ɗaki ɗale wa bed nata tayi lokacin Eshall tayi bacci haka ma Ayra wayan ta tafara danna wa abunta tana jin wani daɗi sabida abokan Dad ɗin ta sun dawo ita bata wani damu ko taji daɗi dan dad ɗin nata ya dawo ba seda ta jima kafin bacci ya ɗauke ta da safe ma har Ayrah ta tafi basu tashi ba se gurin 11 suka tashi already dama su kawo musu abincin su akeyi har cikin ɗaki toilet Eshall ta wuce tayi brush kana ta fito haka Marwa ma tayi kowa abincin sa yaci Marwa tana gama wa ta kuma ɗalewa bed nata ita kuma Eshall fita tayi ta wuce part ɗin Mama, A ɓangaren Ruma yau bayan ta gama shirin ta na makaranta ta fito tayi sa'a lokacin Abban ta be fita ba ta same shi wurin dining shida Mom tana zuba masa break fast tayi mamaki sosai a ranta tace kenan Abba Anan ya kwana Amma seta share kawai tana zuwa ta faɗa jikin sa tace ''good morning Abba'' shafa bayan ta yayi yana murmushi yace ''morning my baby'' turo baki tayi ta na cewa ''dad shine ka dawo baka nemeni ba ko'' kallon ta yake yi yanda ta turo bakin kana yace ''lokacin da na dawo kinyi bacci kuma naje na duba ki ai'' miƙewa tayi tace ''okay dad sannu da dawowa'' sannan ta ƙarasa wurin Mom ɗin ita ma site hug ta bata ''good morning Mom'' amsawa tayi tace ta zauna toh tunda ta tashi se suci abincin haka suka zauna gaba ɗayan su suka fara breakfast haƙiƙa Wannan iyaye suna matuƙar son yaran su ba ƙaɗan ba, miƙewa Ruma tayi ta ɗauki lunchbox ɗin ta Peck ta manna musu dukan su kana tace musu zata tafi kartayi latti suda kansu suka rakata dad yaso ya kaita Amma ganin lokaci ya kusa ƙure masa gashi kuma shima jiran sa ake yi yasa shi bari se gobe kawai, dad yana da tsayi Amma ba sosai ba fari ne irin na buzaye yanada ƙiba ɗan dai-dai ga saje kwance a fiskan sa, suna komawa shima fita yayi ya rage daga ladi me aiki se Mom wuce wa tayi ta shige ɗakin ta ladi kuma ta fara kwashe kayan abincin wanke su tayi tas ta jera su kana itama ta koma ɗaki, 🌹🌹LONDON🌹🌹 Ajeeb da Ammar se shirye shiryen komawa Nigeria suke yi yayin da shi kuma Deen ko ajikin sa basuga wani alama ta zeyi kewan su ko zeshiga da muwa ba aikin sa kawai yake yi zaune yake a garding ɗin gidan ya wadatu da ganyayyaki da flowers masu daɗin kamshi suna kaɗawa laptop ne akan cinyan sa yana dannawa sanye yake da short zuwa gwiwa launin baƙi da ƴar T-shirt launin fari ya duƙufa akan abunda yake yi can kuma se ya miƙe cikin takun shi dake tattare da nutsuwa ba kuma da sanyi ba tafiya yake irin na zaratan maza masu jini a jika kuma cikin nutsuwa ya bar garding ɗin ya wuce tamfatsetsen falon gidan yana shiga ya taras da Ajeeb da Ammar zaune suna hiran su cikin nishaɗi yanda suka saba har ze wuce ya haura sama se kuma ya fasa ya dawo cikin falon ya zauna kan ɗaya daga cikin luntsuma luntsuman kujerun falon be ko kalle suba yade ajiye laptop ɗin ya kwantar da kanshi a head board na kujeran ya lumshe ido yana shaƙan kamshin ɗakin haɗe da tunanin abubuwan da suke gaban shi ga aikin kuma da yasa a gaba wanda har yanzu be samu kwakwaran information akan wanda yake neman ba yanade kan nema ne shiyasa ma bayason barin ƙarsar seya gama da wannan case ɗin yanzu saura 1week su Ammar su tafi ba aikin da suke yi se su fita shopping barin ma Ajeeb jidowa ƴar ƙanwar shi abubuwa kawai yake yi ace wansa zeyi mata surprise ne gashi bata san zasu dawo ba, kallon shi suka yi yanda ya lumshe ido duk se sukaji anya zasu iya tafiya su barshi shi kaɗai kuwa Ajeeb ne yaje kusa dashi ya kwanta tare da ɗaura kansa saman laps ɗin Sheed ɗin jin hakan yasa shi buɗe lumsasun idon sa bece komai ba ya ɗaura hannun sa a kan Ajeeb ɗin yana shafa suman kanshi me ɗan karan laushi Ammar kuma ta ɗayan gefen sa ya koma ya zauna kaman abun haɗin baki a tare suka buɗe baki cikin sanyi suka fara magana kamar haka '' yanzu ya Deen baza mu koma tare ba wallahi zamuyi missing ɗin ka kuma kasan Mom baza taji daɗi ba idan tagan mu bata ganka ba yanzu ma kasan ta damu da jima wan da muka yi bamu koma ba'' a matuƙar sanyaye suka karasa magana ko ci kanku be ce musu ba har suka gama maganan sema miƙewa da yake shirin yi suka yi saurin dakatar dashi suka ta lalla ɓashi kuze yarda su tafi tare Amma ina yaƙi da suka dame shima miƙewa jima ba duk suka wuce nasu ɗakin 𝗯𝗮𝗿𝗶 𝗺𝘂 𝗹𝗲𝗸𝗮 𝗱𝘂𝗸𝗸𝘂 𝗺𝗮𝘆 𝗯𝗲 𝗸𝗮𝗳𝘂𝗻 𝗺𝘂 𝗱𝗮𝘄𝗼 yayi yabar musu gurin ya wuce ɗakin sa su ma haka suka ci-gaba da hiran su basu 𝘀𝘂𝗻 𝘀𝗵𝗮𝘄𝗼 𝗸𝗮𝗻𝘀𝗮 𝘆𝗮 𝘆𝗮𝗿𝗱𝗮 𝘇𝗲 𝗸𝗼𝗺𝗮 𝗡𝗶𝗴𝗲𝗿𝗶𝗮 🌊DUKKU🌊 Rayuwar baiwar Allah nan har yau shiru take kaman matacciya baba malam ya kamu da wani irin ciwo ba'a san kansa ba a kasa shawo kan ciwo ya samu matsalan shanye wan gefe ɗaya ga wani irin ciwo da yake fama da shi ba wanda yasan musabbabin abunda ya kawo ciwon baba sadeeq wato ƙanin Inna baya nan yayi tafiya can inda suke noman su da yake akwai nisa tsakanin gurin da gida se ya ɗauki kayan sa zeyi sati yana Noma kafin ya dawo tun ranan daya tafi baba malam kuma ya kwanta rashin lafiya da baba sadeeq ɗin yana nan ne ma ze iya ya duba shi tunda shima duk ya iya abubuwan bada magani har yama fi baba Malam ɗin shi baba Malam koya yayi shi kuma baba sadeeq gada yayi daga baba Malam ɗin kuma kunsan ance ɗan na gada yafi ɗan na koya toh haka tak a gurin sun ma Inna ba ƙaramin tashin hankali ta shiga ba ga kuma tunda baba sadeeq ya tafi ba wanda yake yiwa mara lafiyar baiwar Allah nan karatu itama jikin ya ƙara tsanan ta har wani irin wari take yi hakan kuma ba ƙaramin kara ɗagawa inna hankali yayi ba tunda da bata yin wannan wari kaman gawan Amma yanzu kace gawa aka aje a gidan kuma har wa yau tana numfashi ta ƙara ramewa tayi baƙi sosai shima baba Malam ko tashi baya iyayi me gari kullum yana gurin aminin nasa hankalin sa ba ƙaramin tashi yayi ba ganin yanda aminin nashi yake wahala tun yana iya magana yanzu har maganan ta fara gagaran sa sede kuma duk wannan hali dayake ciki shi yasan meya haifar masa da ciwon yana son gaya wa me gari Amma da zaran yayi yunƙurin hakan se yaji kaman an shaƙe masa maƙoƙoro idan ya taƙura kuma se ya azabtu gashi dama jikin tsufa ne dauriya kawai yake yi da kuma riƙo da Allah tun yana iya ambaton Allah da yanzu har ya gagare shi idan me gari yazo seya ringa masa addu'o'i da karatu baba Malam yana girgiza masa kai Amma baya gane me hakan yake nufi se yayi ta masa karatu. *Anan nace semun haɗu gobe idan me duka ya kaimu comments like and shere fisabilillah* Me buƙatan karanta littafin nan daga farko har ƙarshe ze tun tuɓeni ta wannan number 09060413321 🔥🔥 THE BEGINNING 🔥🔥 🌹MHIZZ TEEMAH 🌹 CE 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 Wannan littafi na ƙuɗi ne akan nera 300 kacal game buƙatan karanta shi daga farko har ƙarshe ze tura ƙuɗin ta wannan account number Hajara Abdullahi Dala 2759142010 FCMB sannan ya turo da shaidar biya ta wannan number 09060413321 Kada ku bari abaku labari wannan tafiya tazo da kafce ma banbanta masu rikita ƙwaƙwalwa labari ne me cike da abubuwan mamaki da ban al'ajabi zallan soyayya me ɗauke da ƙalubale kala kala makirci uwa Uba faɗakarwa ☺️ 🤫gwara nayi shiru dan se wanda ya karanta ne kawai ze gane muje zuwa ✌️✍️ Page 20_21 ❤️ABUJA❤️ ❤️AYRAH❤️ Isan ta makaranta keda wuya sega Ruma maa ta iso kusan a tare suka isa munib ya wuce class ɗin su haka suka jera ita da ruma suka wuce ajin su ba wanda yayi magana a cikin su bayan gaisa wa da suka yi a haka suka isa har class ɗin nasu ba malami a class ɗin dan time ɗin shiga class beyi ba Ashfat ma tazo tana zaune ita ɗaya shiga class ɗin sukayi bakin su ɗauke da sallama ƙasa ƙasa seat nasu suka wuce kowacce ta zauna Ashfat na ganin su daɗi ya rufe ta nan suka gaisa dama jiya da Ayrah bata zoba basu ji daɗi ba Amma yau ganin ta yasa su jin daɗi karatu suka yi sosai abubuwan da akayi jiya bata nan ma duk suka koya mata already kunsan tana da ƙwaƙwalwa nan danan ta ɗauka suka mata Note bata hana suba Ashfat na mata note Ruma kuma tana koya mata karatun Qur'an sanin cewa bata zuwa islamiyya shi yasa idan taje boko se suna koya mata nan danan kuma take riƙewa batada Alqur'ani se idan tazo suke bata nasu tayi ta karatu duk da sun fita Amma basa nuna mata komai hasali ma su suke jawo ta ajiki suna so ta sake dasu sosai shi yasa suke kautata mata kunsan zuciya tana son me kautata mata komin ƙanƙantan shi toh ita ma de wannan nuna mata ƙauna da suke yi wanda ta kasa samun shi wurin ƴan uwan ta yasa take ɗan sake wa dasu sosai ba inda zata je taji daɗi inba makaran ta ba a gida bata da wani jin daɗi seda teacher ya shigo musu suka bar abunda suke yi yanzu ba wani karatu suke yi sosai ba har sun fara revision so maimaici ne kawai suke yi yau zasu yi rehearserl na debate da zasu yi da talkshow so bawani karatu zasu yi ba,sun ɗan taba karatu kana sir Richard wato malamin English nasu ya ƙira su dan farawa shine ze jagoranci nasu a cikin class nasu su wasu zasu yi dabate wasu zasu yi talkshow wasu kuma spelling B Yanayin ilimin ka haka zasu yi abun Ayrah kam duka zata yi bata so haka ba Amma ba yanda ta iya saboda sir Richard ne me raba wa kuma shi inde har yabawa mutum abu toh kar ya kuskura yace baze iya ba dan baida daɗi ko kaɗan Ashfat kuma zata yi debate Ruma kuma talkshow haka nan de ya raba musu kaf ƴan class ɗin kowa da abunda zeyi bazaka taɓa gane a'a Ayrah bata son abunda ya bata ba sabida bata nuna a fiska ba haka suka fara rehearsal har time na break nan suka koma class masu fita suka fita kamar de kullum yauma haka suka gama cin abincin su Ayrah bata ciba har aka koma class suka ci-gaba da rehearsal da yake makarantar manya ne su suke basu abunda zasu yi sukuma basu point aikin su kawai shine suje su koya haka suka tashi spelling kam already Ayrah ta iya debate ne kawai da talkshow zata je ta koya ko wani irin Word aka bata zata yi spelling nasa correctly lokacin tashi yayi kowa ya wuce inda Ayrah ta kama hanun munib suka shiga Bus suma su Ruma duk aka zo aka ɗauke su bayan ta koma gida tayi Sallah ta gyara musu ɗaki kana ta wuce part ɗin Anty tana shiga ta taras da dad zaune kan kujera ga munib ɗale akan cinyar sa se dariya suke Anty na gefe ko kallon su batayi ba tsuguno wa tayi har ƙasa tace ''dad ina wuni sannu da dawowa'' kallon ta yayi sau ɗaya ya kauda kai be amsa gaisun nata ba Anty ne ta juyo ganin ta harwa lokacin a tsugunne ta daka mata tsawa ''zaki miƙe kifara min aiki ko se kinji a jikin ki!!'' ba shiri ta miƙe ita fa idan da sabo ya kamata ace ta saba da tsawan na da duka Amma ina har yau idan aka mata tsawa seta ruɗe ta daburce takusa fita hayyacin ta cikin sauri tayi hanyar kitchen ta ruɗe ne sosai tama manta wani wurin zata yi wani tsawan Anty ta ƙara daka mata ''ke mahaukaciyar ina ne!!'' nan danan kuma ta dawo hankalin ta cikin sauri ta fara tattare ɗakin seda ta gyara shi tass duk suna zaune munib yayi ɗaki dan ya tuɓe uniform haka tayi aikin tass yau indo tunda ta gama abinci bata kara fitowa ba sabida dad da yake nan tin safe har munib yaci abinci duk tana aiki tana gama wa kuma ko hutawa batayi ba Anty ta tasa ta a gaba suka wuce part ɗin Dad dan ita Anty duk wanda zeyi gyara baya mata inde har ba Ayrah ce tayi ba duk girman part ɗin daddy haka Anty ta zauna tana kallon ta seda ta gyara shi tass kana ta haura sama nan ma seda yasha gyara ba ƙaramin wahala tasha ba gashi ba halin hutawa dan Anty ta kafe tana kallon ta dad kuna yana zaune bisa kujera yayi shiru kaman me jiran umarni yaude Ayrah ba ƙaramin gajiya tayi ba tayi aiki kaman agogo gashi bata je part ɗin mama ba bata ci abinci bama seda ta gama tsaf miƙewa wa ma seda ya gagare ta sabida sunkuya wa da tayi ta jima da ta miƙe se taji bayan ta wajen maran ta ya ƙame dakyar ta iya miƙe tsayin ta gaba ɗaya ɗaki yayi fresh se kamshin air freshener da sanyi AC ne ke tashi seda Anty ta bata umarnin fita tukkuna ta fita ɗakin Anty ta koma cikin sauri ta wuce ɗakin indo nan ta zauna indo ta bata abinci sauri sauri ta fara ci kar Anty ta dawo ta same ta haka ta tura tana shaƙewa Amma taƙi bari ta huta kamar wacce bata taɓa cin abinci ba seda indo ta bata ruwa tana haɗa wa dashi dan ya temaka mata wajen wuce wan abincin seda taji cikin ta ya kusa fashe wa tsabar ɗuri tsafara sauƙe numfashi kamar wacce tayi tsere miƙewa tayi se kawai taji cikin ta ya bada sautin kulllll ya tamke sosai ai a sunkuye ta fita a ɗakin tayi ɗurin ne yayi mata yawa shi yasa cikin ta ya ɗaure daɗi da kari kuma bata ci a nitse ba, a haka ta wuce part ɗin Mama bata ga kowa a falo ba haka ra fara aikin cikin sanyi kunsan idan mutum yaci ya ƙoshi jikin sa duk mutuwa yake yi toh haka yake a gurin tama se taji wani irin bacci Amma ba halin yi tsaf ta gyara wa mama ɗakin har tagama bata ga mama ba nan ta fara tunanin ko ta fita ne,haka de ta wuce part ɗin su,tun safe Mama tafita kaman yadda ta saba fita bata dawo ba har wurin ƙarfe 5 na yamma,a ɓangaren su Marwa da Eshal Basu je makaranta ba suna kwance riƙe da waya a hannu suna aikin da suka saba Marwa BF take kallo se juyi take yi tana mutsutsu Eshall ko social media take yi tana posting ɗin waƙoƙi irin wanda ake editing nasu da fiskan ta Amma banda jikin ta iya fiska ne kawai tana da followers sosai haka duk suna kwance Ayrah ta shigo ta same su bata kula kowa a cikin suba ta wuce toilet wanka tayi tare da ɗauro alwala sallah tayi kana ta kimtsa jikin ta cikin kayan baccin ta ta haye bed nata nan ta ɗauki papers ɗin abun da zatayi a makaranta ta fara karan tawa tanayi tana fahimta abunda ake nufi, tun Ayra ta gama gyara part ɗin Dad Anty bata kara fita ba anan ta zauna dad da kanshi ya zuba musu abinci tana zaune ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya komai shi yayi mata ya kawo ya ajiye seda taci ta ƙoshi ta jashi suka shiga bedroom suka bar komai a gurin ba Sallah bare salati gaba ɗayan su wanka ya mata kaman ɗan aikin ta komai shi yake mata seda ya gama mata wanka yayi wa kansa tana kallon sa suka koma bedroom anan kuma ya ta saka shi ya fara mata aikin Sunnah seda taji ta gamsu sosai tace ya bari kana ya bari se abunda tace yake yi binta yake kaman raƙumi da akala haka suka yi bacci, Ayra seda tayi karatu sosai tayi Sallah isha'i nan ma ta ci-gaba da karatun seda taji ta gaji ta ajiye papers ɗin ta kwanta addu'an bacci tayi ta shafa se bacci kuma Eshall ma tayi bacci ya rage Marwa kaɗai da ta riƙe waya se juyi take yi tana kallon videos na batsa tayi waya da abokan dad dinta ma kan gobe zasu haɗu taji daɗi sosai da haka bacci ya ɗauke ta, Ban garen dukku ma ba karamin fama suke yi da ciwon baba Malam ba ciwo yaki ci yaƙi ƙare wa haka baiwar Allah nan ma saura kwana 5 baba sadeeq ya dawo ciwo kuma ƙara tsanan ta yake yi kullum me gari ze zo yana masa karatu yayi ta jujjuya masa kai Amma baya fahimtar abinda yake nufi gashi yanzu magana ma dayake ɗan iya yi da ya dena gashi de yana son yin maganan Amma ya kasa ciwo se daɗa cinsa yake yi baya iya tashi baya iya magana baya cin abinci ba abunda yake iya wa se ido kawai da yake a buɗe yana ganin kowa yana kuma jin abunda suke faɗa amsa ne kawai baze iya bayar wa ba,baiwar Allah nan ma jiki se ƙara tsanan ta yake yi yanda take kwance kullum bako motsi fatan jikin ta yana ƙara baƙi ga kuma wani bushewa da jikin nata yake ƙara yi Inna damuwa ya mata yawa Allah na gani tana matuƙar son wannan baiwar Allah daga ita har malam tun kallon farko Allah ya ɗaura musu wani irin sonta suna ganin ta kamar ƴar su A'isha da suka nema suka rasa sede ita wannan zata fi A'isha sosai dan ba ƙaramar yarinya bace, Washe gari ya kama Thursday kamar de yanda takeyi kullum haka tayi suka tafi makaranta sunyi karatu sosai ba ƙaramin mamaki sir Richard yayi da irin kaifin basira na Ayrah ganin daga jiya zuwa yau ta iya komai mistake nata kaɗan ne ya sha ruwan mamaki kuma ya kara jinjina wa brain nata nan da nan wani irin sonta ya kama shi kunsan Malaman makaranta suna son ɗalibi me kwazo da ilimi toh haka take a gurin sir Richard sede kuma shi sonta yaji yanayi ba iya sabida ilimin ta ba haka kawai tun da yana jin wani abu a kanta ga hankalin ta da nitsuwa daɗi da ƙari kuma ga ilimi dukda shi Arne ne Sosai suka yi rehearsal aka tashe su suka koma gida duk wasu abubuwa da take yi seda tayi shi a ɓangaren Anty tunda ta farka tana maƙale da Daddy ta hana shi sakat se abunda tace yake yi jikin sa har ɓari yake yi haka zeyi break fast Indo ne ta kai musu ta jera mus komai kan dinning se fitowa suka yi suka tarar dashi, a ɓangaren Mama tunda Daddy ya dawo kullum seta fita inta fita tun safe se magrib take dawo wa Eshall tana gida yau bata fita ba tana maƙale da waya kamar kullum Marwa kuma da yake sunyi zasu haɗu da Sweeties ɗinta (abokan Dad) bata gida tana cen sun haɗu a guess house ɗin alhj muktar se sheƙe ayan su suke yi sede kuma duk yanda zasu kai ga abubuwan su ba wanda ya taɓa gigin shigan ta iya kaci su kwakule ta da hannu yawan sa hanu da suke yi a gaban nata ma yasa daga sunsa yake shige wa ƴan ƙana nun nonuwan ta kuwa suna ɗan ƙara girma sabida taba su da ake yi ba su suka kyale taba se wurin karfe 4 wuni tayi sanna suka dawo da ita da kansu a bakin get suka sauƙe ta basu shiga ba cigaba da abubuwa gaban ta tayi har dare yanzu yauma ayra batayi bacci ba seda ta ƙara maimaita kara tun ta exams ɗin su zasu fara ranan Monday sunyi last rehearsal ɗin su daga haka kuma sede su ringa maimai tashi a gida sabida exams da zasu yi, washe gari ya kama Ranar asabar...... COMMENTS LIKE SHARE 🌹Mhizz teemah🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 Littafi ne me cike da faɗakarwa ilmantarwa harma da nishaɗan tarwa,ƙirƙirarren labarine banyi shi dan cin zarafin wani ko wata ba Wannan littafi na ƙuɗi ne akan nera 300 kacal game buƙatan karanta shi daga farko har ƙarshe ze tura ƙuɗin ta wannan account number Hajara Abdullahi Dala 2759142010 FCMB sannan ya turo da shaidar biya ta wannan number 09060413321 Kada ku bari abaku labari wannan tafiya tazo da kafce ma banbanta masu rikita ƙwaƙwalwa labari ne me cike da abubuwan mamaki da ban al'ajabi zallan soyayya me ɗauke da ƙalubale kala kala makirci uwa Uba faɗakarwa ☺️ 🤫gwara nayi shiru dan se wanda ya karanta ne kawai ze gane muje zuwa ✌️✍️ Page 22_23 Washe gari ya kama ran asabar saura kwana biyu ya Abdull da ya Muhsin su dawo on Monday zasu dawo tun da Ayra ta tashi tayi Sallah ta wuce part ɗin Anty bata nan tana part ɗin Dad in taƙaice muku tun ranan da Mama ta kwana dashi bata ƙara kwana dashi ba kullum Anty tana maƙale dashi hakan kuma be damu Mama ba dan itama yawace yawacen ta take zuwa bata nuna alaman ta damu Indo ne idan ta gama girki zata jera musu a dining ɗin part ɗin Dad ɗin sede kawai su fito su same shi na rana ma haka har na dare duka haka take zuwa takai musu koda Ayra ta shiga part ɗin ta taras Indo na haɗa kyawawan kulolin Abinci zata kai part ɗin Dad taya haɗa wa tayi nan ta fara ɗaukan su tana kaiwa part ɗin yana da nisa dana Anty na dad yana farkon gidan na Anty kuma yana ƙarshe ɗaukan wasu kulolin Ayra tayi acewan ta wai zata taya Indo kai musu bin bayan ta tayi dasu har cikin part ɗin anyi rashin sa'a yau kuma su dad suna zaune a falo kwata kwata Indo bata san Ayra na binta ba haka koda ta shiga batasan su dad suna falo ba dan inde har taje abunda yake gaban ta shi take yi kawai ta fito,har ta ajiye abinci ta juya nan ne ta kalli Ayrah da ta shigo yanzu zare idon ta tayi zata yi magana kenan kawai taji muryan Anty seda ta tsorata dan bata yi tunanin akwai mutane a falon ba Ayrah ma kuma sanin basa tashi da wuri ne yasa ta cewa zata taya ta ''keeeee uban wa ya aiko ki part ɗinan!!'' Anty ta faɗa yayin da take miƙewa,Ayrah batasan sanda ta sake kulolin hanun taba ji kake tararasss sun faɗi ƙasa ƙara kwalalo ido Indo tayi tana rufe baki tasan yau kam kwanan Ayrah ya ƙare idan ma ba'a haɗa da ita ba,hatta Dad seda ya miƙe Ayrah kuwa rasa ma yanda zata yi first ma tayi ta ruɗe ne akwai ta da saurin shiga firgici da ruɗewa kafun ta ankare se jin wani irin zafi me mantar da ƙwaƙwalwa tayi a fiskan ta sauƙan mari kake ji tasss tatasss tasss har guda Uku nan take yanayin halitta Ayrah ya canza fiskan ta yayi jaaaa gata fara harda shatin yatsu duka ƙuncin ta Anty ta mara yau tayi mata laifin da bata taɓa yiba na farko ta fasa mata kula gasu dama glass ne ƴan uban su na biyu kuma ta shigo bada izinin ta ba kuma ta mata magana ta bata bata amsa ba ta ƙulu iya ƙuluwa zuwa wannan lokacin fiskan Anty yayi jaaaa sosai sabida ɓacin rai jijiyoyin kanta duk sun tashi masifa be kawai yake cinta dad ne ya ƙarasa wurin ya ja hanun Anty kan kujera ya ajiye ta ko magana ta kasa yi sabida masifan da yake cinta yafi ƙarfin kanta ita da kanta ma,Indo ne ta durƙusa ta fara tattare kulolin ga yam and egg da potato balls da tayi duk sun zube sum bata gurin irish ɗin daya kula ma duk ya zube Ayrah da ta lula wata duniya daban bana mutane ba se sa'anna ta dawo hankalin ta nan ta tsuguna suka kwashe komai fita Indo tayi ta bar Ayrah tsaye can se gata ta dawo da towel a hannun ta da ruwa dad kuma yana zaune kusa da Anty da tayi shiru dan se abunda tace yayi yanzu kam ta ɗauki tsawon minti 5 zaune kafin ta tashi tana zuwa gurin kuma ta kece Indo da mari takuma yi mata warning sosai sannan tace ta fice daga part ɗin se sun haɗu a part ɗin nata dan ita ma bawai ta barta bane hakuri tayi ta bata sannan ta fita Ayrah kuwa da Indo ta kawo towel ɗin tsuguna wa tayi ta fara goge gurin tass ta goge shi ta miƙe kenan Anty kaman jira take nan ta fara jibgan ta da hannu dundun ta take yi tana marin ta duk inda taci karo dashi a jikin ta duka kawai take kai mai kaman an aiko ta seda tayi mata lilis taji ta gaji ita kanta maida numfashi take yi sama sama ba kalan ihun da Ayrah batayi ba tana kwance ta kasa ma tashi koma wa tayi kan kujera tana maida numfashi Ayrah kuma na zube hawaye ne kawai yake zuba kukan ma ya dena fito wa duk abinda suke dad na kallon su,BARI MU LEƘA GIDAN ABBA MAY BE KAFUN MU DAWO ANTY TA GAMA HUTAWA 🌹GIDAN ABBA🌹 yau ya kasan ce asabar basu tashi da wuri se kusan 10 na safe duk haɗuwa suka yi a dining area suna breakfast sun sa Ruma a tsakiyan su aduk lokacin da suka zo cin abinci se sun tuna da su Ammar Mom ne kawai tasan da dawo wan su ko dad be sani ba haka Ruma suna so su musu bazata ne barin ma Ruma da tabi ta dame su yaushe zasu dawo,abincin suke ci cikin nutsuwa suna hira cikin nishaɗi inda Ruma ke gaya musu zasu fara Exam on Monday sosai suka mata addu'a Allah ya bada sa'a ta kuma dage da karatu idan sun fara monday zasu gama Friday next kuma za'a raba musu result a ranan kuma zasu yi duk wasu abubuwa su speech da talkshow duka da yake kuma exam ne na tafiya jss1 ga kuma wa'inda za'a yaye su shiyasa za'ayi gagarumin taro daya ke kuma makaranta ne na ƴaƴan manya, Abba ne ya fara tashi mom ta rataya jakan sa ta raka shi har wajen motan sa seda ya tada motan sannan ta dawo already ita ma ta ƙoshi Ruma ce tayi last ɗin tashi ladi ta fara aikin ta ita kuma direct part ɗin Ammii ta wuce tun ranan da ta shiga tace mata tana dawowa bata kara dawowa ba tasan Ammiii ta jira ta har ta gaji,bakin ta ɗauke da sallama ta shiga part ɗin a falo ta taras da Ammiii tana kwance kan 3 siters tana kallo a flasma TV ta tashar waƙoƙi jin sallama yasa ta kallon direction ɗin ganin Ruma yasa ta miƙe tana cewa ''a'a daughter come here'' tana murmushi,murmushi ita ma Ruma tayi ta ƙarasa cikin ɗakin side hug ta bawa Ammiii kana tace '' good morning Ammiii'' shafa kanta tayi ta zaunar da ita a gefen ta tace '' morning daughter how was ur school'' ''fine''tace kana ta ɗaura da cewa ''Ammiii we are starting our Exam on Monday'' a tsananin shagwaɓe ta faɗi haka tana turɓune fiska,murmushi Ammiii tayi '' kai Ruma na masha Allah Allah ya bada sa'a fatan dai kina karatu'' gyaɗa mata kai tayi kan tace ''Ameen Ammiii ina yi'' toh ''haka nake so ki dage ki ɗauko mana first position'' cikin raha ta faɗi hakan ''toh Ammiii na zan dage Amma chabb'' kallon ta Ammiiii tayi tace ''chabb meye ai nasan Ruma na tana da ƙoƙari nasan zaki iya'' taji daɗin yanda Ammiii take sonta kuma take ƙara mata karfin gwiwa se tayi murmushi kawai tace ''Ammiii idan Ayrah bata ci na ɗaya ba kenan ni ina mamakin yanda ma take ƙoƙari gashi kuma ba kullum take zuwa makarantar ba Amma kuma ita take ɗaukan na ɗaya ni kuma na biyu kinga tunda muka shiga makarantar nan Ayrah ce me ɗaukan na ɗaya nikuma na biyu se Ashfat na uku abun kaman haɗin baki'' ta ƙarasa maganan tana dariya dan hakan yana mata daɗi ganin yanda kansu yake ɗaya haka suke cin Exams nasu ita de bada wani manufa tafaɗi hakan ba,kallon ta Ammiii tayi kana tace ''meye sa kike bari tana wuce ki baki da wayoo ai ba haka zaki yi chabb kina gani wata tazo ta wuce ki lallai Ruma kamata yayi ki dena kula ta ki dena shiga harkan ta kuma ai kince bata zuwa sosai karki na bari tana wuce ki karki yadda kinji na faɗa miki ko Ruma na'' kallon ta Ruma tayi ta ƙaɗa mata kai halamun a taji Amma cikin ranta kam harta watsar da wannan shawara da Ammiii ta bata kawai de ta amsa mata ne haka suka ci-gaba da hira daga ƙarshe ma Ammiii ta miƙe takama hanun Ruma wai suje part ɗin Mom ɗin dan ta jima bata jeba, haka suka wuce se part ɗin Mom tana zaune a falo fitowan ta kenan shine ta zauna ga Alqur'ani a hannun ta da alama karatu zata yi ganin Ammiii yasa ta fasa ta ajiye Qur'an ɗin kan cernter table gaishe da Mom Ammiii tayi cikin sakin fuska ta amsa suka ɗan gaggaisa de daga nan kuma duk suka yi shiru Ruma ne ta miƙe ta wuce ɗakin ta can sega ta hanun ta riƙe da Alqur'ani ita ma zama tayi kusa da maman ta ta buɗe Suratul Ah-qahf shafi na biyu nan ta karan tawa mom ɗin duk inda tayi bata seta gyara mata har ta mata rabin shafi kana ta tsaya anjima da yamma malamin lesson ɗin ta yana zuwa seda tayi ta maimaitawa sosai ya zauna mata sannan ta rufe Qur'an ɗin ta maida shi inda yake dade Ammiii ta gama zaman ta basu yi wani hira sosai ba dan Mom ɗin ma karatun ta take yi miƙewa tayi ta koma part ɗinta bayan sunyi sallama ko kaɗan mom bata nuna mata wani abu ba dan ita haka take ba ruwan ta ita ma ruma daƙin ta ta shige kafin malamin ta yazo ta fara karatun sauran littattafan da yake mata su hadisi,fiqhu,Tauhidi, tajwid dade sauran litattafan harda Azkar duka, Mom kuwa ci-gaba da karatun ta tayi,can ta miƙe ta rufe Qur'an ɗin ta wuce ɗaki haka de har malamin yazo suka yi karatu wurin ƙarfe 5 ya tafi yaude dad yana gurin Ammiii kwana biyu biyu suke yi se yayi 2 days kafin ya dawo washe gari ya kasance Lahadi karatu Ruma take ba kama hannun yaro tayi busy se karatu take ba kakkautawa malamin ta yazo sukayi karatu sosai na islamiya dayake duk ranan asabar da lahadi kawai suke karatun har dare yayi dad yana dawo ya ya shigo ya duba su ga ƴar babyn sa ta riƙe littafi karatu kawai take yi Allah na gani bataso ta faɗi ko kaɗan seda yaɗan tsokane ta suka yi raha kafin ya wuce Part ɗin Ammii har kusan 10pm takai tana karatu zasu shiga Exams by 8:30 paper biyu zasuyi sannan ta kwanta asuba ta gari Ruma. 🌹AYRAH🌹 Kallon Dad Anty tayi tafara magana cikin isa kaman Uwar shi ''kana ganin abunda yarinyar nan tamin Amma kabar ni inata shan wahalan dukan ta kaduba fa kagani wallahi kamata punishment ɗin da seta ji ajikin ta har ni zan mata magana taƙi bani amsa kuma tafasa min kuloli harma da zubar da abincin'' ta kare magana tanayin kwafa haɗe da nuna Ayrah dake kwance tana gurzan kuka da yatsa, sharɓebiyar bulalan sa dad ya ɗauko daga ƙarƙashin kujera nan ya fara zuba mata dukan ta yake kaman an aiko shi ƙasan zuciyar sa kuma yana jin zafin dukan daure wa kawai yake yi seda yamata duka har seda ta suma ba irin haƙurin da bata bashi ba ta ƙira Mama su Marwa da Eshall harda munib da muhhiba ba wanda bata ƙira ba na cikin gidan har indo ba kalan haƙurin da bata bawa Anty ba Amma tayi banza da ita kaman bata jita ba seda Anty taga ta suma kana ta dakatar dashi daga dukan baiwar Allah nan,zama dad yayi yana maida numfashi suna hak sega Indo idanun ta sun ƙumbura ba ƙaramin kuka tasha ba tazo zata shigo seta ga dad yana dukan Ayrah hakan yasa ta koma daga baya ta zauna bata shiga ɗakin ba tayita kuka dan tasan idan ta shiga Anty zata iya cewa a haɗa da ita shiya sa ta rufa wa kanta asiri tayi zaman ta a wajen,wasu kulolin abinci ne a hannun ta wanda ta ƙara dafawa tundaa shi wance ya zube ajiye su tayi kan dining kanta a ƙaa tazo zata fita Anty ta kira ta tace ''ki ɗauke min wannan ƙazamar yarinyar daga nan idan ta farfaɗo tayi pim pim (up an down) harse na shigo'' duƙawa tayi ta ciccibi Ayrah da bama tasan inda kanta yake ba suka bar ɗakin direct ta wuce da ita part ɗin Anty ɗakin ta ta kwantar da ita kan ɗan gadon ta ruwa ta tarfo a hannun ta yayyafa mata a fuska wani dogon numfashi taja tare da fashe wa da kuka idon ta a rufe ta cigaba da cewa ''dad dan Allah kayi haƙuri bazan ƙara ba na tuba dan girman Allah kayi haƙurin Antyyyyyyyy wallahi bazan ƙara ba kiyi haƙuri'' haka tayi ta faɗa da alama har lokacin bata dawo hayyacin taba dafa ta Indo tayi ta ƙira sunan ta a hankali cikin tausasa lafazi da iya magana irin ta manya Indo ta shiga bata haƙuri tana gaya mata magan ganu masu daɗi jin muryan Indo batasan lokacin da ta buɗe idon taba kawai se tafaɗa jikin ta ta ƙara rushewa da kuka haka ta cigaba da kwantar mata da hankali har tayi shiru haɗa mata ruwan ɗumi indo tayi tace taje tayi wanka zataji daɗin jikin ta haka kuwa akayi wanka taje tayi da ruwan ɗumin duk jikin ta shatin bulala har fiskan ta,taɗan ji daɗin jikin ta sosai ta dawo ɗakin tasamu Indo zaune ga plate na abinci da tasaka mata zama itama tayi abincin Indo ta tura mata tace maza taci ba musu ta fara ci bawai dan tana jin dadin shiba se dan yunwan da take ji Amma samm bakinta ba taste bata wani ci sosai ba ta ture shi wanke hanun taje tayi kana tasha ruwa duk indo na kallon ta kama hanun ta tayi suka fita falo bata ce mata komai ba ta zaunar da ita inda take zama ita kuma ta tashi ta wuce bakin kofa dan tana gani idan Anty tazo zuwa seta ce mata ta tashi ta fara abinda ta sata,seda tayi kusan minti talatin tana tsaye a wajen kafin ta hango Anty na tahowa da sauri ta dawo cikin falon ta cema Ayrah da ta tashi ta kama kunnen ta ta fara yin sama da ƙasa da sauri haka ta tashi indon kuma ta tsaya tana kallon ta har Anty ta shigo balla mata harara tayi zama Anty tayi ta ɗaura ƙafa ɗaya kan ɗaya Ayrah kuma se yi take har ta fara gajiya tayi kusan ɗari indo na ƙirgawa duk suna gurin kaman an tsikari Anty se ta tuno gobe su Abdull suna dawo wa juyawa tayi ta kalle ta kana tace tasa gwiwowinta a ƙasa thats tayi neel down haka ta tayi duk ta gaji ga wani gumi da yake tsatsaffo mata daga nan Anty ta miƙe tabar ɗakin seda taje har bakin ƙofan kana ta juyo tace ''a haka zaki wuni yau se dare zaki tashi daga nan'' ta juy ta fita abunta Ayrah kuma wani irin kukan da take ta riƙewa tun ɗazun ne ya kubce mata kawai seta fara rera shi cikin dishashiyar muryan ta da baya fita sosai da sauri Indo ta juya ta wuce ɗakin ta dan batason ganin Ayrah na kuka haka gashi ba yanda zatayi,Indo ne yau tayi gyaran ɗakin tass sannan ta ɗaura girki haka Ayrah tayi wuni churr a wajen sede kuma idan har aka kira Sallah toh tana tashi duk da tana tsoron kar ta tashi Anty tazo Amma haka take daure wa ta tashi toilet ɗin Indo take shiga tayi alwala ta zumbuɗa hijab ɗin indo tayi Sallah sannan ta koma har indo ta gama girki har bayan la'asar tana gurin Sallah kawai ke tada ita seda akayi magrib bayan ta dawo daga Sallah kaman dama jira Anty take ta dawo kawai sega tanan ta shigo kallon arziki bata samu daga gurin taba tace ta wuce tabar ɗakin zasu haɗu gobe ne da sauri ta miƙe ganin Anty na nufi ta tayi waje da gudu tabar ɗakin part ɗin su ta wuce duk agajiye take koda ta shiga babu kowa a ɗakin duk a wargaje dan yau besamu gyara ba hakan yasa ta fara gyara ɗakin kafin ta ɗauro alwala dan gabatar da Sallah isha'i tana cikin yi sega Eshall ta shigo toilet ɗin ta wuce darect alwala tayi ta fito ta fara sallah la'asar da magrib da isha'i ta haɗa tayi su duk lokaci ɗaya Ayrah kuwa har ta Idar ta ninke sallayan ta maida shi inda yake kwata kwata batayi mamakin ganin Eshall na Sallah ba dan haka take yi wani lokacin seta haɗa duka salloli biyar ɗin nan lokaci ɗaya tayi shi wataran cikin dare take tashi tayi su, ɗale wa bed nata tayi tasan gobe bata da Time ɗin yin karatu hakan yasa batayi ƙasa a gwiwa ba wajen ɗaukan books nata ta fara karan tawa abun mamaki Eshall na idar da Sallah ita ma ta ɗale bed nata school back ɗin ta ta ɗauko ta fito da wasu takardu ta fara dubawa ga wayanta tana dubawa tana kallon wayan ba komai bane a cikin wayan face answers na questions ɗin da za'a tambaye su gashi nan wani malamin ta ya tura mata daga amsan objective har na Essay haka ta gama duba littafin ta kalli questions ɗin kana ta mayar da littatafan ta ajiye jakan a gefen bed nata Ayrah kam karatun ta tayi sosai sannan ta rufe book ɗin ta ɗauki wasu ta karanta har seda ta fara jin baccin ya fara cin ƙarfin ta sannan ta rufe book ɗin ta tasi taje tayi alwala tazo tayi addu'an bacci se kawai ta kwanta se bacci kuma dan dama a gajiye take sosai, Eshalla kuwa se dudduba answers ɗin da sir Emanueler ya turo mata take yi rants fess ko yanzu a shiga Exams bata damu ba, sir Emanuel shine best teacher ta suna shiri sosai sabida tana cika mai aljihu da ƙuɗi ba kaɗan ba kuma sonta yake yi shi yasa can wurin past 10 Marwa ta shigo ko sallama babu ko wanka bata yiba tana zuwa ta baje kan bed wani irin kallon banza Eshall ta watsa mata taja tsaki dan basa shiri ko ƙaɗan duk da suke uwa ɗaya uba ɗaya abun yana ɓatawa Mama rai sede kawai tana danne wa ne kuma tafi son Marwa sosai duk inda zasu tare suke zuwa tafiyin abubuwan ta da Marwa yanzu ma tare suka dawo sun fita tun safe, itama Marwa tsaki taja kana ta fara shirin kwanciya duk hatta kayan da ta tuɓe anan ta barshi ga takalmin da ta shigo dashi har cikin ɗakin yana gurin shima wayanta ta ɗauka yau tayi matuƙar gajiya tana buɗe data itama taga an turo mata answers questions nasu duka subject ɗin shiga tayi ta gani sanna ta fita dan ita bama shi band a gaban ta tasan sir Samuel ne ya turo mata malamin ya matsa mata sosai kawai tana biye masa ne Amma ita baya gaban ta shine de dayake son shishige mata nan tafara danne danne da wayan duk kowa yayi bacci ya barta se kusan 2 na dare ta kwanta wani bacci ya ɗauke tana sawa a ranta gob dole Ayrah ta mata wanki dan ta tara sosai kuma tana buƙatar su, washe gari... *DAN GIRMAN ALLAH KU DIN GA TAYANI SHARING FISABILILLAHI 🙏🏼☺️ ☺️☺️ ☺️* COMMENT LIKE SHARE FISABILILLAH 🌹Mhizz teemah🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 Littafi ne me cike da faɗakarwa ilmantarwa harma da nishaɗan tarwa,ƙirƙirarren labarine banyi shi dan cin zarafin wani ko wata ba Wannan littafi na ƙuɗi ne akan nera 300 kacal game buƙatan karanta shi daga farko har ƙarshe ze tura ƙuɗin ta wannan account number Hajara Abdullahi Dala 2759142010 FCMB sannan ya turo da shaidar biya ta wannan number 09060413321 Kada ku bari abaku labari wannan tafiya tazo da kafce ma banbanta masu rikita ƙwaƙwalwa labari ne me cike da abubuwan mamaki da ban al'ajabi zallan soyayya me ɗauke da ƙalubale kala kala makirci uwa Uba faɗakarwa ☺️ 🤫gwara nayi shiru dan se wanda ya karanta ne kawai ze gane muje zuwa ✌️✍️ Page 24_25 Washe gari bayan ta tashi tayi Sallah wanka ta shiga tass tayi ta fito kullum kanta da hula bata buɗe shi se idan zata yi wanka itade batasan yanda zata yi da gashin ba dan bazata iya wanke kan nata ba gashin ya mata yawa shiyasa kullum kan yake a kulle kitson kanta ba ƙaramin jimawa yayi ba har kitson ya saje da gashin kaman ba kitso ne akan ba se wanda ya lura ne ze gane toh bama barin kan takeyi a buɗe ba kullum kai yana cikin hijabi ɗan ƙarami zuwa cikin ta, tsaf ta shirya cikin doguwar rigar material me ratsin fari da baƙi tayi kyau ga shatin bulala raɗas a fiskanta da shatin tafin hannun Anty data mare ta idonta ya faɗa sosai duk wannan uban ayyukan da take sha bata rame sosai ba se wanda ya lura ne zega yanda taɗan rame a fiska ba sosai ba nan ma, fita tayi daga part ɗin nasu ta wuce na mama jiya bata shiga ta gyara mata ba hakan yasa yau ta fara shiga nan tsaf ta gyara ɗakin ko ina yayi tsaff Mama tana bacci har ta gama ta wuce part ɗin Anty bakin ta ɗauke da sallama kaman de yanda ta saba ƙasa ƙasa a falo ta taras da Anty tana daddana waya kaman yanda ta saba har ƙasa Ayrah ta tsuguna ta gaishe ta Amma bata amsa ba kuma bata kalle taba tashi tayi simi simi ta fara gyara ɗakin tsaf har kitchen bata samu Indo a kitchen ɗin ba ta leƙa ɗakin ta bata ganta ba sede taji ƙaran ruwa a banɗaki wanka take yi fita tayi ta cigaba da gyaran ɗakin ta tsaf tayi shara da mopping da goge goge ɗakin munib ta shiga yana bacci nan ta gyara har da banɗakin sa ta wanke tana fitowa Anty ta miƙe ta shige ɗakin ta bin bayan ta tayi dan tasan abinda take nufi kenan yau kusan kwanan ta huɗu ko fiye da haka ma bata gyara ɗakin ba tun kafin dad ya dawo,ya ilahi ɗakin yayi datti ba kaɗan ba ga kayayyaki nan a baje a kan bed ɗin ita Ayrah har yau tsoron ɗakin take yi tun ranan da tayi mummunan gamo har yau abun be fita daga ƙwaƙwalwan taba,wajen mirror nan duk yayi datti ko ina ba kyan gani ga wani ɗan banzan warin da ɗakin yake yi me hargitsa hanjin ciki kunsan idan wari yayi yawa a guri yana saka murɗan ciki mutum ya rasa gane kansa toh haka yake a gurin Ayrah ma warin yanzu ya fara fin ƙarfin tunanin ta yayi yawa over tun tana danne wa bata toshe hancin ta har ta fara toshe wa, gyaran ɗakin ta fara tana tottoshe hanci duk abinda take Anty na kallon ta hakan kuma ba karamin ɓata mata rai yake yiba ganin yanda Ayrah take toshe hanci ita de Anty bajin warin ɗakin take yiba shi yasa take ganin kaman toshe hancin da Ayrah take yi ta raina tane ko kuma ita ɗince me wari, haka Ayrah ta naɗe kayan kan bed ɗin nan tass ta buɗe drawer ta saka su sannan ta fara shara tsaf ta share ɗaki ta dauko mopper ta haɗa ruwan mopping nan ma tayi ta goggoge jikin drawers ɗin da suke ɗakin na jikin mirror dana gado duka tsaf ta gama gyaran bata leƙa toilet bama balle taga abubuwan da suka fi ƙarfin idon ta har tasaka su air freshener na ɗakin tazo zata fita har ta riƙe handle ɗin kofan Anty da tun dazu haushi take bata jira kawai take tayi laifi dama ga kuma yanda ta ƙular da ita ganin tana toshe hanci,ta daka mata tsawa tana miƙewa daga kwanciya da tayi kan bed ɗin ta ƙara sa gurin kofan batai aune ba kawai taji wani masifaffen zafi a bayan ta na dundun da Anty ta ɗirma mata sannan ta fara magana ''dan uwarki ni kika barwa toilet ɗin na wanke miki da bed ɗin da zaki kama hanyar fita? wato raini ya fara shiga tsakanin mu kenan ki kiyaye ni ki fita a idona inba so kike na nakasa kiba tamm!!!!'' da sauri Ayrah da ta sunkuya tana sosa bayan ta tsabar yanda dundun ya shige ta ta miƙe bed ɗin ta fara shumfuɗa wa tsaf sannan ta wuce banɗakin ta riƙe handle na ƙofan toilet ɗin ta tsaya tayi addu'a sannan ta buɗe wani irin wari ne ya daki hancin ta seda ta ja baya se kuma ta daure ta shiga, banɗakin ba kyan gani,ya ilahi wannan banɗakin se me ƙarfin imani ne ze iya shiga wani irin wari yake yi me ɗaga hankali as usual datti ya manne a jikin farin tiles ɗin yayi brown sosai cikin toilet (wajen yin kashi) wani kalan Maroon da Brown ya haɗu ya bada wani kalan ruwan cikin,ruwa ta fara tara a bocket sannan tayi flushing na wannan ruwan cikin toilet ɗin duk da haka jikin shi ya canza color seda ta tari ruwa me ɗan yawa ta kwara a kasan banɗakin ta ƙara taran wani nan ta saka su hypo, detol, morning fresh, duk wasu detergent na wanke banɗaki seda ta saka ta fara wanke cikin toilet ɗin bayan tayi flushing sannan ta wanke mirror da sink na cikin banɗakin seda ta gama tsaf sannan ta dawo kasan tiles na banɗakin nan ma tafara wanke wa,ba ƙaramin wahala tasha ba wajen wanke banɗakin tsaff ta wanke sa ya fita har wani shining yake yi warin yaɗan ragu sosai Amma be fita duka ba baiwar Allah nan harda hawaye tayi wajen wanke toilet ɗin tana haƙi kaman wacce tayi tsere da doki haka ta fito duk ta jiƙe da uban zufa, miƙewa Anty tayi tace ta biyo ta haka ta bita simi simi fita suka yi daga part ɗin wasu ɗakuna guda biyu wanda suke manne da juna ta ɓangaren Mama suka je ganin haka seda cikin ta ya ƙulle ta fara tunanin karde a ce su ya Abdull ne zasu dawo,bata gama tunani ba taga Anty ta ciro key ɗakin farko buɗe ɗakin tayi duk yayi ƙura sabida ya jima ba'a shiga ba falo ne ɗan daidai se ɗaki haɗe da banɗakin sa kujerun an rufe su da fararen abubuwan da ake rufe kujeru,nuna mata ɗakin Anty da ta tsaya a bakin ƙofa bata shiga ɗakin ba tayi sannan ta fara magana cike da izza da halin ko inkula ''gobe yayun ki zasu dawo sun ce ki gyara musu dakin su dan haka ki musu gyara me kyau idan be fita da kema kinsan sauran ki gama wannan sannan ki shiga wancen duk ki gyara su'' tana gama faɗan haka ta wuce ta koma part ɗin ta tabar Ayrah da tayi suman wucin gadi tana tunani watan cin ubanta yayi kenan dan wallahi tana mugun mugun tsoron yayyen nata, taɗau kusan minti biyar tana tsaye a gurin kafin kuma kaman wanda aka tsikara tayi saurin dawowa tunanin ta shiga ɗakin tayi ganin yanda duk yayi ƙura haka ta shige cikin ɗakin ko ina yayi ƙura ga datti ga kuma wasu daga cikin kayayyakin su a zube a ƙasa wanda suka tafi suka barshi a gurin banɗakin ma duk yayi kura ga datti tana nan de maƙale da hijabin nan nata kaman na gado dashi take kwana dashi take tashi kullum ga zufa tana haɗa wa ba halin ta kunna fanka ko AC tunda gyara zata yi ga ƙura zena dawo mata da aki baya ne tattare ɗakin ta fara yi kayayyakin da suke zube a ɗakin duk tasa su cikin wash machine anan taga wani hanky cikin drawer ɗauka tayi ta ƙulle hancin ta sabida protection ga kuma ƙura aiki ta fara ba kama hannun yaro ta ɗauki kusan past 2hr tana gyara ɗakin ɗaya kawai yayi ƙura ne na wuce misali sunyi kusan 2yrs basa nan shiyasa tsaf ta gyara nan da nan sega ɗakin yayi kyau ta gyara ko ina harda canza bed sheets ta wanke banɗakin nan tass har jikin bango komai yayi clean seda ta gama sannan ta kunna washing machine ɗin tana tsaye a gurin tsaf seda ya gama ta fito da kayan taje ta shanya su ta kunna AC falo dana ɗakin duka ta saka Air freshener ɗakin ya ɗauki kamshi ba ƙaramin kyau ɗakin yake dashi ba yayi tsaf tsaf kaman ba'a taɓa shiga ba ita kanta seda taji ina ma ta kwanta ta huta Amma ba hali tunda bata gama ba saura ɗayan ɗakin lokacin azahar ma tayi ta kashe wutan ɗakin AC kawai ta bari sabida ɗakin yayi sanyi Amma ta rage power sa sannan ta fito daga ɗakin ta rufe harda key ta zare key ɗin ɗayan ɗakin ta buɗe da ɗayan key ɗin dayake duk ajiki suke,shiga ɗakin tayi ta buɗe ko ina already ta cire hanky data ɗaura tun a ɗakin chan ɗin ta wanke sa,bata taɓa komai a cikin ɗakin ba kawai ta buɗe ne se tace bari taje tayi Sallah ta dawo seta ƙarasa gyaran, part ɗin su ta wuce her heart is racing tana addu'a Allah yasa kar Anty ta leƙa bata ganta ba dan tasan shima wani laifi ne da wannan tunanin ta shiga ɗakin su direct ta wuce toilet alwala ta ɗauro ta shumfuɗa abun Sallah ta zumbuɗa katuwar Hijab ɗin ta har ƙasa ta cire ƙaramin ta fara Sallah, Marwa da Eshall har lokacin bacci suke yi tana idar wa ta miƙe ta cire hijab ɗin tasa ƙaramin naɗe darduman tayi ta ajiye sa tare da hijab ɗin nata bata ko kalla inda su Eshall suke ba ta fita a ɗakin tana sauri kar tayi wani laifin kuma, seda taji sanyi a ranta ganin Anty bata zoba ƙarasa shiga cikin dakin tayi nan ta fara aiki tattare kayan ta fara yi ta share ta kaɗe ƙuran tahau share share ta kaɗe kujerun ba wani datti bane ajikin su kawai ta kaɗe ne dan a rufe suke gyara dakin tayi tass ta shiga banɗaki ma ta wanke shi seda ta gama gyara ko ina ta saka kayan datti a washing machine ya gama ta shanya ɗakin yayi fresh kaman ba'a taɓa shiga ba air freshener ta sakawa ɗakin ta kunna AC nan da nan ɗakin ya ɗau sanyi ga ƙamshi zama tayi tana hutawa har ta fara gyangyaɗi taji sanyi AC miƙewa tayi ta kulle ɗakin da key bayan ta kashe wutan dakin tabar AC kaɗai ta rage power sa bata wuce part ɗin Anty ba se ta wuce nasu lokacin su Marwa sun tashi basa ma dakin ajiye keys ɗin tayi kan bed nata ta ɗauki wasu kayan duguwar riga shima ta wuce banɗaki wanka tayi tana son wanke kanta Amma ba zata iya ba kayan da ta ɗauka ta saka ta fito hijab ɗin ɗazu ta maida kana tayi Sallah la'asar dan ta ɗauro alwala tun a bandakin tana idar wa ta ɗauki keys ɗin ta fita direct se part ɗin Anty bata same ta ba dan haka se ta wuce ɗakin Indo yunwa take ji kuma tasan Indo ta ajiye mata abincin tana shiga ta zauna gefen Indo abincin da ta ajiye mata ta bata karɓa tayi ta fara ci indo kuma na mata sannu dan tasan aiki tayi, kullum tana son tambayan Indo wai bata da waya ne Amma se ta manta yau ko tana cikin cin abinci ta tuna ɗagowa tayi ta kalli indo da dara daran idanun ta se kuma ta sauƙe kanta ƙasa ta buɗe baki cikin sanyi hali irin nata da zazzaƙar muryan ta a kuma hankali cike da nutsuwa tace ''Anty Indo ina wayan ki ne ni ban taba ganin ki da waya ba naga bakya ƙiran ƴan uwan ki da maman ki'' kallon ta Indo tayi cikin basar da magana tace ''bani da waya'' se tayi shiru bata ƙara cewa komai ba kallon ta Ayrah tayi ganin kaman bata son maganan se kawai tayi shiru dama ita ba gwanar magana bace,har ta kare abincin tass ta wanke hannun ta miƙewa tayi ta fita a ɗakin falo ta wuce ta zauna inda take zama tana jiran Anty ta shigo tayi kusan 30min sannan Anty ta shigo tana ganin ta tayi ƙasa da kanta tace ''Anty na gama'' miƙa mata hanu Anty tayi ganin hakan yasa ta gane key zata bata samata key tayi a hanun seda ta juya ta fara tafiya sannan tace ''biyo ni'' binta tayi kaman yanda ta faɗa ɗin hanya ɗakunan suka yi ta buɗe duk taga yanda tayi gyaran seda ta duba duka ɗakunan duk Ayrah na biye da ita gyaɗa kai kawai tayi ta fito ta rufe ɗakunan bata ce komai ba tayi hanyar part ɗin baba ganin hakan se Ayrah ta juya zata yi part ɗin Anty, har tayi gaba se taji kaman ba'a biyo ta juya wa tayi se taga Ayrah kam har ta kusa shiga ɗakin ta,wani mahaukacin tsawa ta daka mata ''ke ina zaki ba cewa nayi ki biyo niba'' da sauri Ayrah da har ta taka step zata taka na biyu ta juyo ta biyo ta harda gudun ta part ɗin Dad suka ƙarasa nan ma wani sabon aiki ne dan seda ta gyara ɗakin nan tas gaba dayan shi yayi part ɗin Mama da na Anty tsabar girman sa Amma haka ta gyara shi ba ƙaramin gajiya tayi ba, ta aikatu iya aikatuwa yau ɗinnan ko iya gyaran part ɗin Dad aka barta dashi ma aiki ne ballan tana tun safe bata huta ba ta gyara part ɗin Anty tayi na, Mama, tazo tayi na yayyun ta wanda yaji ma a rufe duk yayi ƙura,after that tazo tayi na dad ɗin ta, haba dole ma duk wanda yaji irin aikin da tayi ya tausaya mata ta aikatu ta kuma gaji duk me zuciyar imani seya ji tausayin ta a ƴan kananun shekarunta nan, magrib aka ƙira hakan yasa ta baro part ɗin Anty wanda bayan ta gama gyaran part ɗin Dad nan ta wuce munib kullum bacci yake sha abunsa kaman kasa baya wani wasa toh ma dawa zeyi wasan bayan shikaɗai ne daga yaci abinci se bacci se kuma idan yanada karatu yayi ko yaje gurin Ayrah suyi tare shi yasa bayan ta gama gyara part ɗin Dad ta koma na Anty suka yi karatu da munib dan tasan idan ba ita ba bawanda ze koya masa kuma gobe suna da Exams, tana shiga part nasu bata taras da kowa ba alwala tayi tayi sallah as usual ta zauna har seda tayi isha sannan ta tashi books nata ta ajiye kan bed sannan ta ɗauki uniform nata da kayan ta da sukayi datti ta wuce toilet ta fara wanke su tana cikin yi su Marwa suka shigo se a lokacin Marwa ta tuna zata bawa Ayrah wanki jin ƙaran ruwa a banɗaki yasa ta nufi toilet ɗin ba ruwan ta da ko wanka take ko wani abu haka ta banka ƙofan toilet ɗin seda Ayrah ta tsorita ta juyo da sauri ganin Marwa seta cigaba da wankin ta ''ke'' Marwa ta faɗa da masifa miƙewa Ayrah da har ta kusa gama wankin ta tayi tana kallon Marwa ''biyo ni''shine abinda tace haka ko akayi ta bita kamn yanda ta faɗa ɗalewa bed nata Marwa tayi ta hakimce sannan tace ''ki haɗa kaya na ki wanke min su yanzu kuma sufita'' gyaɗa mata kai Ayrah tayi kana ta wuce wajen drawer Marwa buɗe wa tayi a loka na ƙasa kayan suke haka ta ɗibe su ta wuce toilet dasu seda ta gama wanke nata tass ta shanya su a banɗakin kana tahau wanke ƙananan kayan Marwa duka su pant ne da bra se vest da underwear duka haka ta wanke seda ta gama tass wajen past 9 sannan ta fito ta ɗale nata gadon ta ɗauki books nata ta fara karanta wanda suke dashi gobe, tasha karatu ba kaɗan ba kafin wani waha lallen bacci ya ɗauke ta already tayi addu'an ta tin kafin ta fara karatun, su Marwa da Eshall ma duk sunyi bacci da wuri sabida Exams da zasuyi gobe akwai zuwa school da wuri, washe gari 🌹🌹London 🌹🌹 Zaune suke gaba ɗayan su kan dining suna break fast Ajeeb yace ''wallahi na matsu na koma nayi missing Mom da baby Ruma'' Ammar yayi sauri caɓe zance da cewa ''nima na gaji da ƙasar nan like serious i wanna see me at home'' duk wannan magana da suke yi gogan na jinsu Amma be sa musu baki ba ya cigaba da cin abincin sa kaman be jisu ba Ammar ne yayi ƙasa da murya yanda daga shi se Ajeeb ne zasu ji magana da yayi yace ''jibi sheed muna magana yayi kaman be jimu ba Amma yanzu da a gaban Mom yake haka zasu ta taɗi harda dariya ma sabida mu ya rena wa wayo shi yasa yake share mu wallahi'' ƙasa da murya sosai Ajeeb yayi yace kyale sa ai kafin mu tafi se mun tsokano sa wallahi se mun sashi magana ne kaide barshi'' kaf wannan magana da sukayi rass a cikin kunnen sa duk da haka be nuna musu yaji suba ya cigaba da cin abincin sa kaman besan dashi suke ba su kuwa duk a zaton su beji suba gya ɗa kai Ammar yayi yana murmushin da shi kaɗai yasan dalilin yin shi,tissue ya ɗauka ya goge bakin sa ya haura staircase ya wuce ɗakin sa haka suma suka gama suka koma cikin falo can bayan mintuna se gashi ya sauƙo sanye da uniform na sojoji yayi ɗan banzan kyau yana taku cike da izza yayi bala'in kyau kamshin sa ya karaɗe ko ina na cikin falon kafan sa na sanye black cover shoe gashin kansa ya kwanta luff har bayan wuyan sa in a stylish way dayayi mugun mugun masa kyau kwayar idon san nan se ɗaukan ido yake koya mutum yakai ga son haɗa ido dashi baya iya wa sabida kwarjinin sa ga haiba tattare dashi yana da wani irin shiga rai yanda ko sunan sa mutum yaji se yaji ya kamu da son me sunan koda kuwa be kalle saba hanun sa na ɗaure da danƙare riyar agogon Rolex me ɗan uban tsada taka stairs ɗin yake cikin nutsuwa daka ganshi kaga ƙaƙƙarfar meji da jini a jika har ya ƙarasa sauko wa su Ammar da suka zuba masa ido suna ganin tsantsar kyau da Allah ya masa ga wani irin baiwa da Allah ya bashi basu san ya sauka ba su kansu ya tafi da imanin su inaga duk wata mace da tayi arba dashi kuwa su kansu da suke ƙannen sa yana musu kwarjini ga cika ido,tsaya wa yayi a tsakiyar falon yana kallon agogon hanun sa ganin kusan 11 hanya fita ya nufa seda yaje dab ze fita ya juyo ya kalle su yanda suka ƙure sa da ido tun fitowar sa yasan kallon sa suke yi be kula su bane kawai wani mugun kallo ya wurga musu kana yace ''take care'' ya ƙarasa ficewa daga falon already an shirya masa motoci yana zuwa Mash ya buɗe masa back seat na dan kareriyar baƙar mota ƙirar Lamborghini se Shining yake kaman yanzu aka bare sa daga leda,sauran sojoji se sara masa suke yi be kula suba ya shige inda Mash ya buɗe masa duk suka shige sauran nasu motocin suka tada direct suka nufi gate inda gard ya buɗe musu suka cilla hancin motan su waje, seda suka ji fitan sa kana duk suka sauƙe numfashi Allah na gani suna mstuƙar son yayan nasu ga wani irin kwarjini da yake musu su karan kansu tunanin yanda zasu tafi su barshi anan kawai suke yi kusan 3yrs suna tare duk da suna koma wa Amma shi tunda yazo ƙasar nan be wuce sau uku ya shiga 9j ba yayi kusan 8yrs anan har ya saba da muatanen wurin ya shiga cikin su ya saje dasu in kagansa zaka rantse ba ɗan Nigeria bane tsabar yanda ya saje dasu, gudu suke shararawa kaman titin uban su har suka isa wajen aikin nasu parking sukayi da sauri Mash ya fito ya zagaya ya buɗe masa yana sara masa yaɗan dauki mintina kafin ya zuro kafan sa ya fito nan danan aka hau sara maa shi kuma tunda ys fito direct ya wuce office nasa direct ya shiga duk masu manyan muƙamai kaf suna da office da ya kasance nasu, duk wasu information daya haɗa kan aikin da zeyi ya tattara ya fito ya wuce Office ɗin ogan su gaba ɗaya dan yana da tabbacin yau yazo nocking ya fara yi daga ta ciki yaji ance ''yes'' shiga yayi can kasan makoshi yayi excuse yana zaune kam hakimin kujeran sa se juyi yake yi tsaya wa yayi ya sara masa yana nan a ƙame seda ya bashi izinin zama kana ya zauna gently ya buɗe ɗan ƙaramin bakin sa cikin harshen turanci wanda a yanzu yafi zauna wa a bakin sa fiye da hausa da za'a iya faɗa masa abu ma ya kasa gane wa da hausa da zazaƙar muryar sa ya fara magana cikin sanyi normal yace''sir this is the information i get about that criminal on what i see he is very dangerous yana da yara sosai a ko'ina yanzu haka ina tunanin akwai abunda suke shirya wa'' seda ya sauƙe numfashi sabida yanda yayi maganan yayi tsawo da yawa be kuma tsaya ya huta ba,jinjina kai Solomon (the general of the army) wato ogan su, gently yace ''good my son i like this aikin ka yana kyau what i want you t do now is ka zauna cikin shiri and ka sanar wa yaranka tun kafin su kai ga abinda suke so ku gano location nasu ku farma kesu kawai i think zefi'' gyaɗa kai yayi sannan ya miƙe ya ƙara sara masa yace ''okay sir''dama shima that was what he is thinking about so yanzu he have full confidence on it juyawa yayi ya fita cikin takun sa na zaratan maza Sir Solomon ya bishi da ido he really like this soul haka kawai yaji yaron ya kwanta masa a ransa sosai ga kuma wani ɗan banzan kwarjini da yake masa yanayin yanda yake komai nasa cikin tunani da lissafi yana ƙara burge sa a ranshi yana ji ina ma ace Alex ne da seya fi kowa jin daɗi yana mutuwar son yaron nasa Amma baya jin magana ko kaɗan se ya kwana a waje besan inda yake ba kullum daga yau kaji sa a wannan ƙasar se gobe kaji sa a wancen ƙasan wai ya tafi aiki aikin da shi kansa uban sa besan wani irin aiki ɗan nasa yake yiba, kawar da tunanin yayi kawai yaci gaba da harkan gaban sa a ɓangaren Sheed kuwa bayan ya fita waje yayi direct duk yaran sa da suke ƙarkashin sa yasa suka taru sabida magana da zeyi dasu keɓewa suka yi a wani waje nan ya faɗa musu akwai aikin da zasuyi nan bada jima waba su zauna cikin shiri dan a ko wani lokaci zasu iya jinsa a cikin yaran nasa harda Mash da Byron, bayan ya gama sanar dasu se suka bar wurin, ayau yake so ya gama binciken nasa dan ya haɗa target na yanda zasu tinkare su har suka isa ya lumshe idon sa ya jingina kansa jikin seat yana tunani shi kaɗai yasan abunda yake shirya wa yanzu parking sukayi Mash ya fito da sauri ya buɗe masa marfin motan yaɗan ɗauki lokaci kafin ya zuro kanfansa ya fito gaba ɗaya beyi hanyar shiga cikin gidan ba se ya nufi wata hanya ta gefe kaman lungu inda yayi wa Byron da Mash alamun su biyo shi da sauri suka rufa masa baya hanya suka bi sunyi tafiya me ɗan tsayi sannan suka isko wani ƙofa ɗan ƙarami hanu ya miƙa wa Mash cikin sauri ya miƙa mishi key buɗe kofan yayi seda ya sunkuya sosai kafin ya iya shiga su Byron suka rufa mai baya wasu computers ne a gefe guda a jere duk a kunne ɗakin yana da fili sosai daga gefe guda kuma bindigogi ne kala kala na yaƙi a jere gurin computers ɗin kujeru ne ajere daga ta ɗayan gefen kuma wani labule ne me ɗan karan tsada an rufe wani fanni dashi nan ne gurin ajiye masu laifi idan an kama su ana bincike akan su ko ana buƙatan bayanai daga gare su, wurin computers ɗin ya nufa kaf gidan akwai Camera ta ko ina toilet ne kawai babu dama kuma yawancin manya manyan soldiers zeyi wuya kaga gidan su ba Camera sabida tsaro kuma yawancin su basa rasa abokan gaba masu son ganin bayan su balle kuma shi da yake ganin makiyan nasa ƙarara ai dole nema yasa wa gidan da yake kwana tsaro badan tsoro ba sedan tsaro tunani ma yake yi dole idan ya koma Nigeria yasa wa gidan su Camera sabida yasan baza a taba dena bibiyan sa ba dashi da ƴan uwan sa so dole ya tsare su dole su kasance ƙarƙashi tsaron sa, zama yayi kan ɗaya daga cikin kujerun ya buɗe wasu Files nan ya fara binciken sa sannan ya aika Mash ya ƙira masa Ajeeb dan ya datse masa wasu layuka tunda shima harkan abubuwan da ya karanta kenan ya karanci computer sosai shima Sheed ɗin ya iya harkan computer sosai dan yana wahala ka samu soja da be iya aiki da computer ba sabida duka is under there work inde har soja ya kai soja toh ya iya wa'inna abubuwa na farko shine computer se kuma aikin likitan ci yana wahala a samu babban soja be iya ba, idan sun fita wani aiki wani acikin su ya samu rauni barin ma idan a cikin daji ne toh su da kansu zasu yi treating nasa suna tafiya be da duk wasu abubuwa da zasu buƙata sabida ko inta kwana,so yanzu ma abunda yasa yace a ƙira masa Ajeeb kawai yana so suyi saurin gama abun ne idan ya zama na Ajeeb yana yi shima yana yi zasu gama da wuri, befi minti uku da fita ba se gashi ya dawo yana gaba Ajeeb na biye dashi a baya yana mamakin wai wannan gurin a cikin gidan yake dan shide tunda yake be taɓa sanin da wanna gurin ba, Sheed yana aikin sa duk da yaji shigo wan nasu be ɗago ya kalle suba seda ya ƙarasa abunda ya fara kana ya ɗago ya kalli Ajeeb da wa'inna rikitattun idanun nasa cikin sauri Ajeeb yayi ƙasa da nasa dan baze iya haɗa ido da yayan nasa ido cikin ido ba dan kwayar idon sa yana masa kaifi wajen haɗuwa kujeran gefen sa ya nuna masa hakan yasa ya zauna wani paper ya miƙa masa na numbers ɗin waya guda biyu yace ya duba masa location ɗin wurin karɓa yayi ya gyaɗa masa kai sannan ya buɗe wani computer da yake ta gefe nan ya shiga binciken number inda shi kuma Deen yana kallon yanda yake aikin yayi shiru kaman ance ya kalli computer gefen hagun sa inda anan ya samu number su yaga kuma suna waya sosai dan basa minti talatin basuyi waya ba, yana kallon computer yaga yazu ma haka waya suke yi cikin sauri ya karɓi computer hanun Ajeeb wanda yake duba daga ina number take kuma yanzu me take yi,dan shi gani yake kaman ba aiki Ajeeb yake yiba yana karba ya fara datsan layin nasu Amma se yaga duka layi kansu baza a iya datsan saba sun rufe yanda ba wanda ze iya datsan layin koma wa baya yayi yana jinjina kansa hakan ya ƙara tabbatar masa ba ƙananan terrorist bane jinjina kai kawai ya ƙara yi ya miƙe yayi hanyar fita daga gurin suna rufa masa baya shide Ajeeb har yanzu be dena mamakin wannan abun ba yana kuma jinjina wa Deen ɗin dan ba karamin ƙwaƙwalwa yake dashi ba. 🌹ABUJA🌹 Yau ya kama Monday a yau ne su Abdull zasu dawo wato yayyin su Marwa a kuma yau ne zasu fara Exams ɗin su COMMENTS LIke SHARE 🌹Mhizz teemah🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 Littafi ne me cike da faɗakarwa ilmantarwa harma da nishaɗan tarwa,ƙirƙirarren labarine banyi shi dan cin zarafin wani ko wata ba Wannan littafi na ƙuɗi ne akan nera 300 kacal game buƙatan karanta shi daga farko har ƙarshe ze tura ƙuɗin ta wannan account number Hajara Abdullahi Dala 2759142010 FCMB sannan ya turo da shaidar biya ta wannan number 09060413321 Kada ku bari abaku labari wannan tafiya tazo da kafce ma banbanta masu rikita ƙwaƙwalwa labari ne me cike da abubuwan mamaki da ban al'ajabi zallan soyayya me ɗauke da ƙalubale kala kala makirci uwa Uba faɗakarwa ☺️ 🤫gwara nayi shiru dan se wanda ya karanta ne kawai ze gane muje zuwa ✌️✍️ Page 26_27 Yau ya kama Monday a yau ne su Abdull zasu dawo wato yayyin Marwa a kuma yau ne zasu fara Exams ɗin su, tun da asuba da Ayrah ta tashi tayi Sallah ta wuce part ɗin Anty gyra tayi sosai kaman yanda ta saba tas sede gyaran yau na daban yake komai tass ta gyara shi tabi Anty ɗakin ta nan ma ta gyara shi da yake jiya ta gyara so ba wani datti yayi ba Indo ma tun da ta tashi aiki take yi kaman sarki aka ce yana zuwa kitchen ɗin nan tas ta gyara shi Sannan ta fara aikin girkin da zata yi tana rage wasu abubuwan, Ayrah bayan ta gama da part ɗin Anty ta wuce na Mama tana bacci harwa lokacin bata tashi ba haka Ayrah ta gyara ko ina tana mamakin yanda bata ga ana wani shirye shirye a part ɗin Mama ba kaman ba yaranta ne zasu dawo ba kuma ga Mama baccin tama take yi me aikin ta ma bata fito ba hakan ya bata mamaki sosai sede bata nuna a fili ba tsaf ta gama ta wuce ɗakunan biyun da ta gyara jiya nan ta buɗe su ta ƙara musu gyara ko ina kamshi yake tashi kaf seda ta gyara ɗakunan ta ƙara rufe su sannan ta wuce da key ɗin fannin Anty nan Anty ta ce suje part ɗin Dad haka nan ma suka je bata ga dad a falon ba haka tayi gyaran tas in taƙaice muku Ayrah yau ma ba ƙaramin aikatuwa tayi ba dan seda ta gyrah kaf part part na gidan gaba ɗaya banda na ukun wanda yake a tsakiya shine kawai bata gyrah ba, seda ta gama gyara part ɗin Dad se gashi ya fito ta tsugunna har ƙasa ta gaishe sa Amma ko kallon ta beyi ba haka ta ƙaraci tsugunon ta ta miƙe tana kallon agogon bango 7:45 ta gani da sauri ta wuce part ɗin su ganin ta kusa latti kuma bata ci abinci ba gashi wani irin bala'e'en yunwa take ji kuma Exams zata rubuta ai baza ta iya rubuta wa bama inde har bata ci abinci ba,tana shiga ta fito da uniform nata wasu daban ba wanda ta wanke ba ta ajiye su kan bed nata kana ta wuce toilet ɗin ta kwaso kayan da ta wanke gaba ɗaya ta ninke su na Marwa tasa mata a drawer ta nata ma tasa a nata drawer babu kowa a ɗakin su Marwa da Eshall basu nan wanka ta shiga ƴar shap shap ta saka kayan ta tin a cikin toilet ɗin ta fito kaman yanda ta saba ta mayar da kayan da ta tuɓe lokacin kusan 7:52 sauri sauri de ta saka Socks nata ta rataya jakan ta yau bata ma san ko munib ya tashi ba dan bata tashe shiba tsabar yanda abubuwa suka mata yawa yasa ta manta har ta fita a ɗakin su Eshall basu dawo ba part ɗin Anty ta shiga se ganin munib tayi cikin shiri yana cin abinci da sauri ta ƙarasa cikin ɗakin ita ma ta zauna kusa da munib ganin Anty bata nan tare suka ci abinci tas suka cinye sa munib yana ce mata meyesa yau bata tashe saba,bata ma basa amsa ba se ji suka yi Bus nasu yazo haka tamiƙ tana riƙe da hanun sa ɗayan hanun kuma lunch box nasa suka fita ba ƙaramin kyau suka yiba yanda suke tafiya a taren kaman adda da ƙani hakan ba ƙaramin matching yayi ba har Bus ɗin nasu suka shiga suka zauna nan ma guri ɗaya zaman ta bada jima wa ba sega su Marwa da Eshall ma sun shigo tayi mamakin ganin su a ranta tana cewa kenan dama zasu je toh a ina suka shirya? Kode seda na fita ne suka shiga suka shirya?, kawar da zancen tayi dan ganin bame bata amsan tambayoyin nata har suka isa ba wanda ya ƙara magana duk fita suka yi lokacin wajen 8:10 zasu shiga Exams ɗin by 8:30 so suna da sauran 20mns da zasu ƙara maimaita karatun su kowanen su class nasu ya wuce yayin da itama ta wuce nasu class ɗin A bangaren Ruma washe gari Monday cikin shirin ta ta fito falo direct gurin dining ta nufa inda taga Mom na zaune da alama ita ma fitowan ta kenan kujeran kusa da ita taja ta zauna tace ''good morning Mom'' shafa kanta Mom tayi kana tace ''kin tashi lfy auta na'' gyaɗa mata kai tayi haɗe da turo baki jin Mom tace mata auta se ta ƙara shagwaɓewa mutmushi kawai Mom tayi ta girgiza kanta kana ta fara saving nasu suna ci suna hira seda ta gama kana tace ''Mom ina Abba zan tafi kinga yau zamu fara Exams'' ''masha Allah, Allah ya bada sa'a auta na yasa ku fara a sa'a'' Mom ta faɗa ita ma tana miƙewa kana ta cigaba da cewa ''Abban ki be shigo ba'' lunch box ɗin ta ta ɗauka kana tace ''toh shikenan Mom idan ya shigo kice masa na tafi kuma kice yamin addu'a in cinye Exams ɗin kinji'' ta faɗa tana langwaɓar da kai, gyaɗa mata kai Mom tayi tazo har bakin ƙofan falon kana ta shafa kan autar nata sannan tace ''Allah ya tsare min gaba da bayan ki ya bada sa'an jarabawa Allah ya bada sa'a'' Ameen ta amsa kana ta fita tana mata bye ita kuwa Mom juyawa tayi ta koma falo a ranta tana lissafa saura kwana nawa su Ammar su dawo, ita kuwa Ruma ta samu driver na jiranta shiga motan kawai tayi suka cilla hanci motan waje suka nufi makaranta lokacin 8:00 tana ta Allah yasa su Ayrah da Ashfat sunje,koda ta shiga class nasu Ashfat kawai ta kalla haka suka gaggaisa Ruma na tambayan ta ya mami wato mamar Ashfat ɗin kenan nan de suka fara karatun papers da zasu yi yau suna cikin haka se ga Ayrah ma sunyi farin ciki sosai da zuwan ta dama suna ta tunani kar tazo late se gashi ta zo nan suka ɗaura karatun su tare gwanin ban sha'awa sunyi group nasu su uku suna karatun su basu shiga harkan kowa a cikin class ɗin har time na shiga Exams nasu yayi haka aka zo seda aka canza wa kowa wajen zaman sa inda aka kai Ruma can baya ita kuma Ashfat tana tsakiya Ayrah kuma gaba haka de aka gwamutsa sauran ƴan class ɗin ma sannan aka raba musu paper tunda aka bawa Ayrah nata paper bata ƙara ɗagowa ba ta duka abunta ta fara rubutu bata ko kalli kowa ba har ta aka fara summiting yayin da ita ma ta ƙara duba nata sannan ta tashi tayi summit nasa ta fita a class ɗin bakin dakalin ajin nasu ta zauna ta ciro ɗayan littafin ta ta fara dubawa tana zaune a gurin har su Ashfat suka fito suka zauna abunsu suka ta karatu,kowani paper suna yin 1hr 30mins ne zasu yi break na 1hr by 12:30 zasu koma gida kullum paper biyu zasu nayi haka suka yi karatun su sosai suka yi duk wani abun da zasu yi sanna suka shiga last paper su, A gida kuwa se gyare gyare da shirye-shirye dawowan manyan yayu ake Mama de tana ɗakin ta ba abunda tayi sede kuma yau bata fita ba tana de kwance ne bata damu da wai yau ƴaƴan ta zasu dawo ba kwata kwata ma kaman bata san da dawowan nasu ba Anty ne de take ta rawan ƙafa tun safe Indo take fama da aiki girki kala kala ake yi sabida su ɗakin Anty fess ba dirty Dad ma yana gida be fita ba, wajen ƙarfe 11 dad ya tura driver Airport na Abuja yaje ya ɗauko su yaso zuwa ɗauko su da kansa Amma Anty ta hana sa hakan yasa ya aika driver, wajen minti talatin get man ya buɗe musu get sakamakon hon da driver yayi suka shigo cikin gidan har second get suka wuce a dede part ɗin Anty ya tsaya duk su Anty da dad suna tsaye a gurin,fitowa driver yayi ya buɗe marfin gefen hagu fitowa wanda aka buɗe wa yayi kyakkyawan saurayi ne,fari baida wani tsayi sosai kuma ba guntu bane sanye yake da three-quarter da T- shirt ruwan toka yakai ƙasa da gwiwa sa da ka ganshi kaga tantirin ɗan Air fiskan shi ba halamun rahama tana nan a daƙile ya haɗu askin kanshi irin na gayu wanda ake aske gefe da gefe abar iya tsakiyan kai da gashi bakin sa baƙi da alama yana shan wani abun a shekaru baze wuce 29 ba kafan sa na sanye da Gucci hanun sa kuma na sanye da wata siririyar chain irin na maza ƴan Air dayan gefen aka buɗe the same wani saurayi ne kyakyawa dede gorgodo ya fito fari baida tsayi sosai yana sanye da T-shirt baƙi da jeans fari daga ka gansu kaga ƴan uwa kuma jini ɗaya,da sauri su dad suka ƙarasa kusa dasu sukayi musayar runguma gabaɗayan su kana suka wuce ɗakin Anty driver ya kai musu da kayan su bakin part ɗin Anty ya wuce ya juya da motan packing space ya faka ta, zama suka yi sunɗan taba hira kaɗan inda duk Abdull yafi maida hankali kan hiran da suke shi kuwa Fa'iz wayan sa kawai yake danna wa tun ɗan gagaisawa da suka yi be ƙara cewa komai ba suna cikin hiran yaushe gamo inda Anty take tambayan su ya American Abdull ya amsa da lafiya yanzu sun gama karatun su dake karatu ne ya kaisu shi Abdull kasuwan ci ya karanta dan shi yake ra'ayi kuma mahaifinsa ɗan kasuwan ne, miƙewa duk suka yi bayan taɓa hiran da suka yi duk suka wuce part ɗinsu domin su yi wanka su huta suka yi musu sallama sannan suka fita miƙewa Anty tayi tace da dad ya tashi su kai musu kayan su haka kuwa suka rufa musu baya da kayan nasu kowannen su aka kaimasa ɗakin sa sannan suka juya suka barsu dan su samu su huta Anty da dad suka wuce part ɗin sa su kuma duk wanka suka yi kwanciya Abdull yayi dan ya matuƙar gaji Fa'iz kuwa jakan kayan sa ya buɗe inda ya fara ciccire komai yana wurgarwa neman abu kawai yake seda ya cire komai na jakan ya ɗauki computer sa da wani hard coverd book zama yayi ya buɗe computer ya fara aikin sa yana yi yana rubutu a cikin hard book nasa acikin su ba wanda ya nemi Mama, a ɓangaren Ayrah kuwa bayan sun fito daga last paper su na yau wurin 12:30 aka tashe su Ayrah tabi Bus dan komawa gida yayin da Ashfat da Ruma dake ɗaukan su ake zuwa yi suka tsaya bayan sunyi sallama da Ayrah kusan a tare aka zo ɗaukan su kawai se Ruma ta shige motan gidan su Ashfat ɗin tace wa driver ta idan ya koma yace tawuce gidan su Ashfat nan ya gyaɗa mata kai suka wuce Ashfat se daɗi take ji dama sun jima basu je gidan juna ba kuma ƴan uwa ne,bakin wani get driver yayi hon me gadi ya buɗe masa babban gida ne ya haɗu ba laifi bangare biyu ne a gidan, yana parking suka fito da gudu Ashfat tayi part nasu ta shiga ko daman yin sallama bata samu ba ta fara kwala wa Mami ƙira se dariya take yi baki yaƙi rufuwa wai tana son faɗa mata Ruma tazo, ''Mamiiiii Mamiiii wai kina inane'' ta ƙara faɗa da ƙarfi lokacin har Ruma ta shigo Mami dake kitchen tana girki jin yanda tilon ƴar tata take ta kwala mata ƙira yasa ta fitowa da sauri ita duk a tunanin tama wani abune, ganin Ashfat se murmushi take ga kuma Ruma a bayan ta yasa ta yin murmushi tare da kama haɓa ta fara magana ''ikkon Allah yau wa nake gani a gidan nan kaman baby wata sabon gani'' ta ƙarashe da alamun mamaki da kuma barkwanci irin nata akan fuskan ta, dariya Ruma tayi kana taje ta rungume Mami tace ''a wallahi Mami nice yau anan zan wuni inaso kimin special girkin nan naki me daɗi'' kumatun ta Mami taja sanna tace ''kai ƴar rigima ai nama gama abincin idan zaki ci se nasa miki'' girgiza kai tayi tace ''a'a bayan zuba ciki na a koshe yake ina baffa Habib'' raba jikin su Mami tayi sanna tace ''ai ya fita tun ɗazu se anjima idan ya dawo'' ''toh seya dawo ai ina nan har dare'' wuce wa sukayi ita da Ashfat sukayi ɗakin Ashfat ɗin gyara jikin su sukayi inda Ruma ta saka kayan Ashfat ɗin kuma sun zauna mata sunyi ciff kaman nata, sun baza littatafan su akan bed ɗin Ashfat ɗin su a dole karatu zasu yi, tare sukayi karatun nasu sosai sede suka gama suka shiga hira sunɗan taɓa kaɗan sanna suka fito falo ana suka taras da Mami zama duk suka yi kusa da ita dayake tana zaune kujera me zaman mutum Uku hakan yasa suka saka ta a tsakiya, Mami ne ta fara magana tace ''Ruma ya gidan naku da Adda Nana na ina fatan kuna lafiya tunda kika zo bamu zauna ba'' ta kai ƙarshen maganan ta tana miƙewa tace dasu suzo suci abinci, tsaf seda suka zauna a dining tayi saving nasu Sannan Ruma ta bata amsa da cewa ''lafiyan mu kalau'' ta faɗa tana shagwaɓe fuska kana ta ɗaura da cewa ''ni wallahi Mami ki dena kiran Mom Adda Nana wallahi ba daɗi kawai gwara kema kin ƙiran ta Mom ɗin'' ta ƙarasa a tsananin shagwaɓe dariya Mami tayi sannan tace ''toh ƴar lelen Mommy ta zan dena kinsan in abu ya zauna a bakin mutum se a hankali'' cigaba da cin abincin su suka yi Ruma ƙaɗa mata kai kawai tayi can bayan sunyi nisa da cin abincin ne Mami tace ''ina yayun ki ne wai yaushe zasu dawo wallahi sun jima SHEED fa yanzu ya kai kusan 8yrs kuma tunda ya tafi be dawo ba ko sau ɗaya har gwara Ajeeb da Ammar suna zuwa Amma shi hamshaqin tunda ya tafi sede mujisa ta waya'' Mami tayi magana cikin alhini wannan abun a ranta kuwa tana ganin ƙoƙarin yayar tata ganin tayi 8yrs ba tare da ganin ɗan nata ba ita kam gsky inde itane bazata iya ba,dariya Ruma tayi kana tace ''wallahi mami bakisan yanda tayi kewan suba kullum cikin sawa kanta damuwa takeyi se ta zauna tayi ta tunani kuma nima bani da masaniyar yaushe zasu dawo'' haka de duka ta hira bayan sun gama cin abinci ma suka koma cikin falo inda anan ma suka ɗaura daga inda suka tsaya suna cikin haka se ga ABBU ya shigo da sauri Ruma taje ta rungume sa tana murna shima murmushi yayi kyakyawa ne ba laifi fari daka gansa kaga Abba wato mahaifin Ruma suna tsananin kama sosai, ''yau kuma lelen baban ta nake gani a gidan nawa'' ya faɗa yana murmushi da halamun mamaki akan fuskan sa,Mami ne tayi saurin cafe zancen da cewa ''wallahi fa Abbu nima nayi mamaki dan ta jima bata zoba yan zuma Ashfat ta biyu daga makaranta'' gyaɗa kai yayi halamun gamsuwa Ashfat da ita ma ta tashi ta rungume Abbu nata ne ta fara magana a shagwaɓe tace ''Mami Abbu shine ina dan kunga Ruma kuka share ni kaman bana gurin haba Mami haka ake yi ne nima nasan idan naje gidan Abbi zasu ringa ɗoki kome nake so shi zasu min'' ta ƙarashe tana yamutsa fuska halamu bata ji daɗi ba, duk dariya suka saka harda Ruma haushi ya ƙara turniƙe ta ganin yanda suke ta mata dariya harta miƙe zata wuce ɗaki Abbu ya jawo ta ya tsagaita da dariyan nasa sannan yace ''haba de tilo na ba wani share kin da mukayi de yanzu de kice kinason zuwa gidan yaya'' gyaɗa kai tayi,sake ta Abbu yayi kana yace ''toh yanzu ina Exams kuke yi karki damu da kun gama zaki je kiyi hutu acen'' tsalle ta buga na murna nan da nan ta fara dariya tana jin daɗi zata je tayi hutu acan da sauri Ruma tace ''a'a wallahi Abbu nine fa nace zanzo nayi hutu anan kaman ya zaka ce zata je idan nazo dawa zan zauna kenan'' Kallon su Abbu yayi kana yace ''toh nikam yanzu duk yanda kuka yi de daga dawowa na baku ko bari na zauna ba balle na huta kun zo kun fara damu na da hayaniya ko jakan hanun nawan ma baku ƙarɓa ba'' da sauri Ruma tasa hanu ta ƙarɓi jakan Mami kuma dariya tayi tace ''yoo inbanda abun ka ba dole ma su manta ba kana ganin yanda suka cika ka da surutu kaman ƴaƴan akuu'' dariya shima yayi yana zama kan kujera me zaman mutum biyu,Ruma ta miƙe ta fita direct wancan ɗayan part ɗin taje ta ajiye masa jakan nasa kan kujera,dawowan ta tasamu yana kan dining Mami na saving nasa abinci zama tayi haka suka ta hira cikin farin ciki da ƙaunan juna har Ruma ta tashi tafiya wajen 5pm driver suka sa ya maida ta sukayi bankwana sa Asfat kan se sun haɗu gobe a school, 🎀AYRAH🎀 Bayan ta koma gida part nasu ta wuce ta cire uniform nata tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga ta shimfiɗa darduma tayi Sallah bayan ta idar ta naɗe komai ta maidashi inda yake sannan ta saka ƙaramin Hijab ɗin ta direct ta nufi part ɗin Anty,bakin ta ɗauke da sallama ƙasa ƙasa kaman yanda ta saba haka ta shiga bata samu kowa a falon ba hakan yasa ta shige wa ɗakin Indo,tana zaune tayi tagumi ita kaɗai tasan abun da yake damun ta tayi nisa cikin tunanin nata bata san ma da shigowan Ayrah ba, Ayrah kuwa tsaya wa tayi tana kallon ta na wasu sakkani kafin kuma ta taɓa ta tare da ƙiran sunan ta, fisgitgit tayi da alama ta firgita dan kwata kwata bata ji motsin mutum ba,ganin Ayrah ne yasa ta sauƙe wani gwaron numfashi kana ta miƙe ta fita Ayrah bata ce mata komai ba sema guri da ta samu ta zauna gefen gadon fitan Indo ba jima wa ta dawo hanun ta ɗauke da plate na abinci zama tayi ta miƙa mata abincin karɓa ta fara ci ita kuma Indo ta zauna a gefen ta tana kallon ta haka kawai rayuwar yarinyar yake bata tausayi sosai seda taga ma ta miƙe ne Indo ke faɗa mata ai su Fa'iz sun dawo jin haka seda hanjin cikin ta ya juya ta ruɗe, nan de Indo ta kwantar mata da hankali sosai kana ta fita ta zauna a falo,zaman ta keda wuya sega Anty ma ta shigo ko kallon Ayrah bata yiba ta wuce wurin dining ganin komai a jere seta saka Ayrah ɗaukan kulolin ta wuce dasu ɗakin yayun nata kowa abin da yafi so aka masa ɗakin ya Abdull ta fara shiga bakin ta ɗauke da sallama a falo ta tsaya ganin ba kowa yasa ta ajiye kulolin a tsakiyan falon ta wuce ɗakin, zaune yake yana riƙe da wayan sa yana danna wa yanzun dawowan sa daga part ɗin Mama dan tun daya tashi daga bacci yawuce can ya same ta a falo suka gaisa sama sama Mama take amsa masa shima kuma be wani damu da yanayin da take amsawan ba dan yasan dama ita haka take bata fiye son magana ba kai ita idan da zata samu ma zata iya jima wa bata kula kowa ba tana harkan gaban ta kawai kuma tafi sake wa da Fa'iz ma dan ko acikin ƴaƴan ta tafi son sa shida Marwa, Durƙusawa Ayrah tayi har ƙasa kanta a ƙasa ta gaida shi ba yabo ba fallasa ya amsa yana kallon ta ganin yanda ta ƙara girma a idon shi, sannan tace masa ga abincin sa a falo umarni ya bata kan ta ɗauko ta kawo masa ɗakin miƙewa tayi ta fita ta ɗauko abincin har gaban sa ta kai ta ajiye sannan ta fara serving nasa ta miƙe ta fita a ɗakin dan ta kaiwa ya Fai'iz nasa haka kuwa ta shiga ɗakin sa baya falo kawai seta wuce ɗakin nan ma baya nan ga computer da ƙaramin book dayake rubutu a ciki ajiye wa tayi ta koma falo dan tasan ƙa'idan sa, haka har ya fito tayi serving nasa nan yasa ta shirya masa kayan sa gaba ɗaya seda ta naɗe su ta shirya masa cikin drawer ta gyara ko ina ta fita da kwanukan daya gama cin abinci bayan takai ta ƙara dawowa ta shiga ɗakin ya Abdull nan ma ta kwashe kulolin abincin ta jera masa kayan sa cikin drawer daga nan ta fita haka rayuwa ta cigaba da tafiya Kullum abubuwa suna ƙara caɓe wa Exams nasu se tafiya yake yi yayin da idan har dare yayi Fa'iz baya kwana a gida idan yau kaji shi a club se gobe kajishi a hotel ba inda baya zuwa shi kuma Abdull ya maida hankali kan ayyukan sa na Business a zahirin gsky Abdull baida matsala gashi yana da sakin fuska dede gwargwado inda Ayrah kuwa kullum cikin aiki take yi itace wankin inners ɗin Anty tayi na Mama tayi na Eshall da Marwa tayi na yayyin nata Abdull da Fa'iz in be fita ba ko kuma aka samu wani akasi tasha duka kullum cikin jibgarta suke yi barin ma Fa'iz ko magana ya mata bata jiba nan da nan ranshi ze ɓaci ya cire belt ya mata ɗan banzan duka ta inda Allah ya temake ta ma yanzu Exams suke yi zasu samu hutu toh abun zezo mata da sauƙi dan ba zuwa makaranta Amma kuma ta wani gurin ba taso su sami hutun dan tasan ba ƙaramin wahala zata shaba, yanzu Anty ta rage shishige wa dad tunda su Abdull suka dawo tama fita a harkan sa gaba ɗaya Mama ne take ƙiɗan ta kuma ta taka rawa dan kullum seta karɓi kuɗa ɗe masu mahaukacin yawa a gurin Dad kuma ya bata inta fita tun safe kuma se dare take dawowa ba wanda yasan inda take zuwa dad baya taɓa tam bayan ta ina ta je abunda taga dama shi take yi Anty ma sabgar gaban ta take yi kullum tana ɗaki idan ta fito falo toh suna hira da Abdull da Fa'iz wanda suka fi shige mata akan mahaifiyar su sun shaƙu da Anty sosai kome suke so jikin ta har ɓari yake ta basu Eshall da Marwa tunda suka ga yayun su sun dawo suka nitsu Marwa ta dena fitan da take yi dan tasan idan Abdull ya sani zata ji ajikin ta Amma duk da haka seta nemi yanda zata yi su haɗu da abokan dad ko kuma idan sunzo zasu tafi ta shige motan su gama masha ansu sannan ta fito Eshall de bata da wani magana wayan ta kullum shine abokin hiran ta Marwa nema idan ta gaji da zama wataran take bin Mama inda take zuwa, munib ma kullum se sunyi karatu da Ayrah da dare sannan suke bacci, Bangaren Ruma da Ashfat ma karatu suke ba kama hanun yaro tunda Ruma ta baro gidan su Ashfat ta dawo Mom bata mata maganan meye sa taje ba haka de suka cigaba da rayuwar su cikin farin ciki da jin daɗi soyayya tsakanin iyaye da ƴar tasu kullum karuwa yake yi, inda a makaranta ma mu'amalan su da Ayrah yake ƙara ƙaruwa suna ƙara samun relation da juna har ranan da suka gama Exams nasu aka basu hutu na ƴan kwanaki kafun suje ƙaraban result da kuma abubuwan da zasu yi wa'inda zasu yi abubuwa ne kawai suke zuwa a hutun kwana biyar ɗin da aka bayar suna yin reahersal na speech nasu ciki kuwa harda Ayrah da Ashfat da kuma Ruma gaba ɗayan su, 🌹LONDON🌹 Shirye shiryen koma wansu 9j ya kan kama inda a yanzu suke lissafin saura 5days sunyi booking Flight izuwa yanzu sun gama komai kawai jiran rana suke yi yayin da a ɓangaren SHEED shima ya samu nasarar gane location da wa'inda yake hari suke tare da taimakon ƴan leƙen asiri da ya saka a gurare daban daban inda suka yi normal dressing na gida ba zaka taba gane suba sabida sunyi basaja anan ɗaya daga cikin su yake sanar dashi inda suke hakan yasa suke zaune cikin shiri dan yana gama wannan aikin ze koma ƙasar sa domin kuwa suma suna da buƙatan sa duk da kuwa ba ogan nasu bane a gurin yaran shine da ya saka aiki, yanzu haka suna shirin zuwa gurin nan da kwana biyar dan har yanzu ana bi biyan sune da take taken su ne dirar bazata suke so suyi musu, ba wanda yakai Ajeeb son ko mawa sabida shifa harga Allah ya matsu yagan shi a ƙasar sa yana missing Mom nasa sosai da kuma Ruma kaf cikin yayun ta tafi shaquwa dashi haka shima yafi shaƙuwa da ita a haka suka cigaba da abubuwa inda Ajeeb ba ƙara min sayyaya ya musu ba ita da Mom da Ashfat ƴar baffan su dukkan su sunyi musu tsaraba sosai shide gogan kallon su kawai yake suna ɗan zama suyi hira yanzu sosai harda dariya ma shide kawai raini ne baya so ga kuma izza da yake dashi ko magana yake cike da izza yake yinta tafiya shima haka shifa komai nasa ma haka yake yinsa cike da izza Amma kuma cikin nutsuwa, haka suka ci-gaba da shirya wa daga ɓangarori daban daban.. *SE MUN HAƊU GOBE IDAN ME DUKA YA KAI MU* *KADA FA KU MANTA WANNAN LITTAFI NA KUƊI NE AKAN NERA 300 KACAL SANNAN KAR KU BARI A BAKU LABARI DAN BA'AYI KOMAI BA MA TUKKUNA YANZU NE ZA'A FARA AKWAI SAURAN ƘURA A GABA, INA ME FARIN CIKIN SANAR DAKU KUMA FREE PAGE YA KUSA ƘAREWA DAN HAKA KU HANZARTA BIYA DOMIN SAMUN CIGABAN LABARI*😊 🌹Mhizz teemah🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 Littafi ne me cike da faɗakarwa ilmantarwa harma da nishaɗan tarwa,ƙirƙirarren labarine banyi shi dan cin zarafin wani ko wata ba Wannan littafi na ƙuɗi ne akan nera 300 kacal game buƙatan karanta shi daga farko har ƙarshe ze tura ƙuɗin ta wannan account number Hajara Abdullahi Dala 2759142010 FCMB sannan ya turo da shaidar biya ta wannan number 09060413321 Kada ku bari abaku labari wannan tafiya tazo da kafce ma banbanta masu rikita ƙwaƙwalwa labari ne me cike da abubuwan mamaki da ban al'ajabi zallan soyayya me ɗauke da ƙalubale kala kala makirci uwa Uba faɗakarwa ☺️ 🤫gwara nayi shiru dan se wanda ya karanta ne kawai ze gane muje zuwa ✌️✍️ Page 28_29 A yau ne su Ayrah zasu je karɓan result a kuma yaune jirgin su Ammar ya ɗaga zuwa ƙasar su ta gado 9j, tun safe da Ayrah ta tashi aiki take yi kaman yanda ta saba bayan ta idar da Sallah asuba ta fara gyare-gyaren ɗakunan gaba ɗaya kaman de yanda take yi seda ta gyara part ɗin Anty tayi na Mama tayi na yayun ta maza part ɗin Dad ne kawai bata gyara ba shi ma Mama tana can shi yasa gurin 7:50 ta gama komai nan taje ta fara shiri zuwa school inda ta shirya cikin wata doguwar rigar les me ɗan banzan kyau da tsada saboda abubuwa da za suyi da kuma Exams ne da suka yi na gama primary zuwa secondary, ba tayi kwaliya ba kaman yanda ta saba sede ta saka kwali da lipstick ƙaramin Hijab ta ɗauka launin ja kalan les nata ta saka kaman baby hijab yake sede yafi shi girma, tayi masifan kyau pink lips nata se Shining yake yi idon ta da ya kasan ce fari tas me ɗauke da kwayar ido baki wuluk ya yi mugun ƙara haska mata fuska inka ganta baza ka taba cewa ita ce me shan wahala nan ba sede kuma wani abu ɗaya har yanzu fuskan ta akwai tabon duka ga kuma shatin yatsu, tayi kyau kaman ka sace ta ka gudu, su Eshall da Marwa sunyi wanka cire raini ba ƙaramin kyau suka yi ba sede duk kyan su ko kwatan na Ayrah basu yi ba, sunci uban kwaliya sun mammatse kaman sabbin arna, Bus nasu yana zuwa Ayrah tafita cikin takun ta normal yanda take yi ta shiga a ciki ta isko munib su kuwa su Marwa driver ze kaisu dan acewan su duk wannan wanka da suka yi baza su shiga bus ba dan haka kaisu za'ayi, hakan kuwa aka yi domin driver ya kaisu Time da Ayrah ta isa Ruma da Ashfat ma sun iso duk sunyi shigan su masu kyau ba ƙaramin kyau suka yi ba haka suka jera a tare hakan kuma ya ƙara bada kala kuma kaman abun haɗin baki dukkan su kayan su akwai ja aciki sede nata jan yafi yawa kansu ma kusan ɗaya sede duk sun fita tsayi ita de daga yana yin halittar ta ma baza a kira ta guntuwa ba haka baza ace mata doguwa ba, haka suka wuce har cikin class nasu duk inda suka gifta se'an bisu da ido sabida yanda suka yi kyau over, A cikin class ɗin suka tarar da Mr Richard su kawai ake jira duk wa'inda zasu yi abun suna class ɗin, zuba musu ido yayi yana ganin baiwar kyau da suke dashi yanda ya ƙure Ayrah da ido duk se taji wani iri seda suka fara gyashe sa sannan ya an kare fita yayi daga class ɗin su kuma suka rufa masa baya duk cikin su ba wanda yazo da jaka iya karami suka riƙe kowa kalan kayan sa, filin makarantar suka nufa inda izuwa yanzu har an fara cika anyi decorating gurin yayi masifan kyau kujeru sunfi ɗari a gurin, gurin da aka tana da dan masu presentations ya kaisu duk suka zauna ga sauran ɗaliban ajin su a gefe guda wa'inda ba abunda zasu yi gurin 9 aka fara taron time ɗin su Marwa sun zo tare da Anty da Mama harda Dad da Abdull Fa'iz de bezo ba duk da kasancewar Ayrah ta gansu Amma bata nuna ba dan tasan cewa ba zuwan ta suka yi ba shiya sa ko kaɗan bata damu ba ko su Ruma bata faɗa wa ba, Ruma kuwa se zuba ido take tana son taga ta ina Abba da Mom zasu bayyana Amma shiru har Yana yin ta ya fara sauya wa duk da ba'a iso kansu ba,toh a gurin Ashfat ma haka yake ta zuba ido Amma shiru har wannan lokacin ita de Ayrah ko ajikin ta, Can kaman ance Ashfat ta ɗaga kai kawai seta hango Abbu yana shigo wa aikuwa murna kaman taje ta rungume shi haka taji, gurin da aka tana dar dan iyayen student ya zauna yana ɗaga kai suka haɗa ido ya sakar mata murmushi ita ma ta mayar masa da martanin hakan a ƙasan zuciyan ta kuwa tana mawa kanta tambaya ina Mami kode baza tazo bane, se kawai ta share maganan, Ruma de se raba ido take Amma bata ga kowa ba har aka kira sunan Ashfat, ASHFAT HABIB DAULA aiko dajin haka Ashfat tayi saurin tashi da yake ita spelling zata yi haka ta fito ta tsaya a gurin da ake tsayuwa tayi gaisuwa kaman yanda ake yi ta kuma ƙara faɗin sunan ta sannan ta faɗi abunda zata yi (duk da Turanci tayi hakan) sannan ta fara spelling duk wani word da aka tambaye ta ba ƙananun word bane kuma manya ne jiga jigan ne haka ta ringa amsa su tsaf Amma me tana zuwa na ƙarshe seta carke inda aka tambaye ta VETERINARIAN (Likitan dabbobi) a gurin Rian ɗin ta carke tayi tayi ta ɗago shi Amma yaƙi daga ƙarshe de seda ta koma daga farko aka ƙara maimaita mata nan ne tayi ƙarshen take aka hau mata tafi ita kuma ta koma ta zauna kuma an mata liƙi sosai saboda tayi ƙoƙari sosai, tana zama ta sauƙe wani nan nauyan ajiyan zuciya tana hamdala a cikin ranta Abbu ba ƙaramin daɗi yaji ba ganin yanda tilon ƴar tasa tayi ƙoƙari sosai dan yana ɗaya daga cikin wanda suka mata liƙi murna sosai take yi kuma yaji haushin rashin zuwan Mami duk da kuwa cewa aki take yi shi yasa ya wakilce su duka, RUMAISA'U SULTHAN DAULA suka ji an faɗa hakan yasa Ruma saurin tashi ta miƙawa Ayrah hand bag ɗin ta kana ta shiga filin jikin ta a sanyaye dan gani da tayi ba wanda yazo mata, gabatar da kanta tayi ta kuma faɗi abunda zata yi Sannan tayi shiru tana jiran a tambaye ta ta bada amsa ɗaga kan ta tayi da nufin ta kalli Abbu ko zata ji kwarin gwiwa kawai se tayi turus ganin ya Ammar da ya Ajeeb, murmushi suka sakar mata gaba ɗayan su Ajeeb ya ɗaga mata gira ɗaya irin yane, da sauri ta kawar da kanta tana jin wani irin ƙwarin gwiwa yana zuwa mata nan da nan aka fara tambayan ta tana bada amsa har ta gama ta shiga speech tayi ƙoƙari sosai bata carke ko sau ɗaya ba hakan kuma ba ƙaramin daɗi yayi wa yayin nata ba dama su Ayrah sun mata liƙi kam sosai kuma sun ji daɗi har ta gama ta koma ta zauna inda take aka bita da tafi rungume juna suka yi se murmushi take yi dan tunda ta gama seta ji wani daɗi gashi bata yi mistake ko ɗaya ba, AYRAH BEDARUDEEN KAISAM jin an ƙira sunan ta yasa ta miƙe cikin sanyi da nitsuwan ta ta isa inde aka tana da domin su toh ita de abu uku zata yi dan kaff abubuwan da class nasu zasu yi perticipating zata yi, cikin nutsuwa ta gabatar da kanta da abubuwan da zata yi nan aka fara tambaya tana ansa wa taron dubbani mutanen duk anyi shiru ana sauraran dadda ɗan muryan ta inda take spelling duk wani word da aka faɗa mata dalla dalla bako tsoro ballan tana fargaba, haka ta gama sanna ta ƙara gaba tar da kanta a talk show nan ma ta fara tun ba'aje ko ina ba manyan mutane suka fara mata kyauta ganin yanda yarinya ƙarama take zubo karatu kuma me amfani sabida magana take yi akan gomnati da abubuwan da ake fama dasu yanzu idan take cewa inda ita ce a wannan muƙamin ga abubuwan da zata yi da kuma matakin da zata ɗauka, nan da nan jikin manyan ƙasan wa'inda yaran su suke makarantar yayi sanyi wannan abubuwa da take faɗa wanda ita ma sir Richard ne ya bata a rubuce ita kawai karanta wa take yi already yana kanta ta samu kyau tuttuka da dama kafin ta gama yarinyar ba ƙaramin burge muta ne tayi ba ciki kuwa harda Ajeeb da Ammar sunji matuƙar daɗi ta kuma burge su ganin yanda take zuba turanci me ma'ana, Abdull ne kawai ya tashi ya mata liƙi dama shi ɗan ba ruwan kane ba ruwan sa da abubuwan mutane sede kuma kowa na ciki na ciki a ƙasan zuciyan sa ji yake dama ace Marwa ne ko Eshall tayi wannan abun, Toh a ɓangaren dad da Anty kuwa dad de a ƙasan zuciyan sa ji yake yi kaman ya tashi ya rungume ƴar tasa Amma kuma baze iya ba yaji daɗin yanda yaga tana ƙoƙari Amma baze iya nuna hakan ba ( toh ko meye sa dad baze iya nuna hakan ba? Mhizz teemah ce kawai zata iya warware muku komai) toh Anty ma de haka ne taɗan ji daɗi yanda taga yarinyar tayi ƙoƙari toh kuma de kunsan dama ita Anty tana son karatu sosai barin ma daya kasan ce ita bata yi karatun boko ba, shiya sa da taga yanda yaran suke yi taji ya burge ta har tana jin ina ma ace Munib ne yake wannan karatun toh Amma fa wani mugun haushin Ayrah ne taji ya ƙara nin kuwa mata a ƙasan zuciya tsanan tane ya ƙara mamaye zuciyan ta, Mama kuwa ko ajikin ta dan harkan gaban ta ma kawai take yi kaman bata san me ake yiba, Marwa kuwa da Eshall baƙin ciki kaman su shaƙe ta suke ji barin ma da suke ga Abdull ya mata liƙi haushi kaman su mutu more expecially Marwa da ta cika ta batse da baƙin ciki gashi kuma su ba wani abun da zasu yi nan da nan haushi ya ƙara turnuƙe su take kuma Marwa ta fara dana sanin ta kura wa su dad akan se sun zo se yanzu nema take ganin shirmen da tayi suda ba wani abu zasu yi ba toh meye na zuwan su Mama iya result nefa za'a basu tana cikin tunanin se kuma wani tunani ya faɗi mata toh ai ita ce zata zo na ɗaya a ajinsu tuna hakan yasa ta yin murmushi Amma duk da haka taji haushi yanda Ayrah take zuba karatu, Seda ta gama koma daga ƙarshe tayi musu godiya ta koma inda ta tashi (karku manta duk abinda tayi da turanci tayi shi) tun kafin ta ƙara sa su Ruma da Ashfat suka taso da ɗan gudun su suka rungume ta dan su kansu ba ƙaramin burge su tayi ba Abbu kanshi yarinyar ta matuƙar burge sa, ƙara sawa suka yi suka zauna Ayrah ta faki idon su ta share ɗan gutun ƙwallan da ya tarun mata a ido tana ji ina ma ace Maman ta tana raye, Da sauri ta kawar da tunanin dan yanzu zata iya fara kuka shiru aka yi ana jiran fito wan sakamako da kuma result da za'a raba dan dama Ayrah ce last daga ita an gama se raba kyauta wa'inda suka yi ƙoƙari.... Manage This 💥THE BEGINNING 💥 🌹Mhizz teemah🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 Littafi ne me cike da faɗakarwa ilmantarwa harma da nishaɗan tarwa,ƙirƙirarren labarine banyi shi dan cin zarafin wani ko wata ba Wannan littafi na ƙuɗi ne akan nera 300 kacal game buƙatan karanta shi daga farko har ƙarshe ze tura ƙuɗin ta wannan account number Hajara Abdullahi Dala 2759142010 FCMB sannan ya turo da shaidar biya ta wannan number 09060413321 Kada ku bari abaku labari wannan tafiya tazo da kafce ma banbanta masu rikita ƙwaƙwalwa labari ne me cike da abubuwan mamaki da ban al'ajabi zallan soyayya me ɗauke da ƙalubale kala kala makirci uwa Uba faɗakarwa ☺️ 🤫gwara nayi shiru dan se wanda ya karanta ne kawai ze gane muje zuwa ✌️✍️ 33️⃣ 00️⃣ Page 3 0 Free Kyau tuttukan presentations da suka yi aka fara raba wa tun daga wanda yazo na biyar ha aka zo wanda ya kasance na uku ba kowa bane kuma face Ashfat taje ta karɓa sannan aka ƙara kiran na biyu Ruma ita ma taje ta karɓa sannan na ɗaya Ayrah taje ta ƙarɓa haka aka ta ƙira abubuwa ukun da aka yi duk Ayrah ne tazo na ɗaya hakan kuma ba ƙaramin shiga ran muta ne tayi ba sosai aka jinjina wa ƙoƙarin ta, Sannan aka zo na jss3 aka basu kyauta su banda ƴan ss3 sabida su weac suke rubuta wa da neco yanzu haka basu gama ba, bayan an gama raba kyautan wa'inda suka yi ƙoƙari da kuma faɗan wanda yazo na ɗaya se aka fara na Exams shi kuma daga na Uku ne zuwa na ɗaya haka aka tayi tun daga ajin ƙasa da aka iso primary 3 Munib ne yaci na ɗaya (ni kuma nace da taimakon Ayrah dan da nadan ita ba baze yi karatun ba so da taimakon ta) zo kuga murna gun Anty kaman ta zuba ruwa a ƙasa ta sha haka taji Dad ma yaji daɗin hakan sosai, haka aka ciga ba har aka zo primary Six anan kuma as usual Ashfat ta fito a na uku Ruma ta fito na biyu Ayrah ta fito na ɗaya sunyi murna sosai duk da ba sabon abu bane a gurin su haka be hana su farin ciki ba ita de Ayrah ko a fuskan ta baza kace taji daɗi ba sede a ƙasan zuciyan ta taji daɗi sosai kawai ta share ne tabar abun ta iya zuciya, Koda aka zo ajin su Marwa ita ta zo na ɗaya bawai dan ilimin taba malamin ne yasa ta haye wasu a cikin ajin nasu sunji haushi sosai sun yi mamaki kuma dan su kansu sun san ba kullum Marwa take zuwa ba Amma ya aka yi kuma tazo na ɗaya, haka de tayi ta murna ƴan uwan ta na taya ta har aka gama gaba ɗaya kowa yana zuwa wajen iyayen sa Amma Ayrah kam zaman ta tayi ga kyaututtukan da aka bata a hanun ta, tawagar dad de gaba ɗaya suka tashi zasu tafi tunda an gama taron toh daya ke shima babban ɗan kasuwa ne nan suka fara gaisa wa da mutane wa'inda suka sansa dama wanda ya sani suna kuma taya shi murna ƴar sa tayi ƙoƙari shi kuwa yake kawai yake musu su Mama da Anty duk sunyi gaba harda du Marwa da Abdull shi kuma dad bayan sun gama gaggai sawa da mutane ya juya ze tafi kawai suka yi ido huɗu da Abbu nan da nan kansa ya wani sara masa da ƙarfi seda ya dafe kan toh shima de Abbu ganin dad da yayi seda kansa ya juya da sauri dad ya ƙara sa barin wajen kaman zeyi tuntuɓe haka ya fita suka wuce gida shida tawa gansa, Ashfat da Ruma ne suka miƙe duk suka haɗa kyaututtukan su kana Ashfat tace ''Ayrah kizo muje ki gaisa da Abbu na gashi can'' girgiza mata kai Ayrah tayi tare da cewa ''a'a kije kawai nikam base na jeba'' jin haka yasa nan take yana yin ta ya sauya har zata ƙara magana se Ruma ta riga ta da cewa ''Ayrah ki taso muje mana ga yayu na ma duk ba se ku gaisa ba'' haka de badan taso ba ta miƙe suka nufi gurin da Abbu yake tare da su Ammar yana tambayan su yaushe a gari tun kafin ma su basa amsa suka ga isowan su Ruma Ashfat ne ta faɗa jikin Abbu yayin da Ruma kuma ta fara rungume ya Ajeeb sannan ya Ammar ita kuwa Ayrah tana tsaye kanta a ƙasa sede suka raba juna sannan Ayrah tsuguna har ƙasa ta gaishe da Abbu sannan ta gaida su Ammar ma kallon ta Abbu yayi kana ya amsa mata cikin sakin fuska Ashfat tace masa kawar suce tare da faɗa musu sunan ta gyaɗa kai Abbu yayi yace ''Allah ya miki Albarka Ayrah ya ƙara buɗa miki ƙwaƙwalwa'' kanta a ƙasa ta amsa da ''Ameen ngd'' haka suka shiga hira kaɗan ita de Ayrah tana shiru Abbu ne yace ze tafi badan Ashfat ta gaji ba haka suka wuce ita da Abbu Amma kafin ya tafi seda ya bawa Ayrah kyautan kuɗi shi kansa besan nawa bane kawai ya miƙa mata ne Amma taƙi karɓa firr yayi da ita ta karɓa Amma firr taki karɓa haka ya haƙura ya ringa sa mata Albarka, Bayan tafiyan su Ruma tace ''yaya dan Allah yaushe kuka dawo baku faɗa mana ba ina yaya Deen meya hana Mom da Abba zuwa'' duka wannan tambayoyin ta ringa jero musu tana ya mutsa fuska kaman zata yi kuka Auren ne yace ''to rigima yanzu duka wannan tambayoyin da kika jero ɗin wanne kike so a fara amsa miki yanzu de koma meye ne ki bari semun je gida''ya ƙara sa faɗan hakan shide Ammar shiru yayi ya ƙure Ayrah da ido gani yake kaman yasan me kama da fiskan nata Amma se yayi saurin kawar da tunanin, Ammar ne yace ''to Parrot kina ta zuba kin manta da kawar taki'' juya wa tayi da sauri ta kama hanun Ayrah tace ''yanzu Ayrah baza mu sake haɗuwa ba se an dawo hutu'' tun kafin Ayrah ta bata amsa Ajeeb yace ''Ayrah ke in iyayen ki naga banga kowa ba ko basu zo bane'' ya faɗa fiskan shi ɗauke da tsan tsan mamaki, dajin haka idon Ayrah ya cika da hawaye kawai seta ƙara yin ƙasa da kanta bata ce komai ba toh shima ganin bata amsa masa ba yasa shi basar wa Amma a ƙasan zuciyan sa yana son sanin amsan da zata bashi gashi kuma wani irin shiga ranshi yaji yarinyar tayi nan da nan to haka yake a gurin Ammar ma nan da nan tun tana karatu yaji ta wani irin shiga ransa matuƙa kuma yana son jin amsan ta, cikin son share maganan Ayrah tace ''Ruma barin tafi kar Bus ya tafi ya barni se mun dawo hutu bye'' ta faɗa tana juya wa da sauri Ruma ta riƙo hanun ta juyo wa tayi gani tayi idon Ruma ya cika da hawaye wai zata yi kewan ta dan har ga Allah tana son Ayrah sosai Allah ma ya sani, rungume ta tayi sun ɗan jima kana ta sake ta su Ammar ma suka yi suka yi ta karɓi kuɗin da suke bata Amma taƙi karɓa dan acewan ta ko ta karɓa ma me zata yi dashi gwara kawai ta bar musu kayan su may be ze musu amfani da haka ta juya ta wuce Bus da ze maida ta ta shige kusa da window ta zauna Ruma na ɗaga mata hanun ita ma seta ɗaga mata hanun tare da mata murmushin daya mugun tafiya da imanin su gaba ɗaya dan Ruma zata iya ƙirga sau nawa ta taɓa ganin murmushin Ayrah ita de baza kaga fuskan ta a murtuƙe ba Amma kuma baza ka taɓa cewa tana murmushi ba, Ita kanta Ayrah a ƙasan zuciyan ta zata yi kewan su gaba ɗaya kuma ita harga Allah bata so bada hutun nan da aka yiba gashi zasu jima kan su dawo seda ta share ɗan gutun hawayen ta abubuwa da yawa suna mata yawo a kanta, Ruma kuwa bayan tafiyan Ayrah suma suka kama hanyan tafiya driver da ya kawo su Ajeeb ya maida su dukkan su baya suka shiga suka saka Ruma a tsakiya tana tambayan su yaushe suka zo, abunda ya faru bayan tafiyan Ruma Mom ta ƙira Dad ta faɗa masa su Ammar jirgin su ya kusa landing toh da yake tun safe da ta tashi aiki take hakan be bata daman zuwa taro suba Dad ne yaje shida driver bayan jirgin su ya sauka suka gaggaisa da dad a nan ne yake gaya musu zashi school na Ruma yau suke abubuwan su toh shi yasa suka ce gwara su wuce kawai,har zasu wuce makarantar su Ruma se aka ƙira dad suna da meeting shiya sa yace driver ya kaisu shi kuma ya wuce gurin meeting ɗin su kuwa ko gida basu yiba direct school na su Ruma suka wuce, taji daɗi sosai da ganin su haka suka isa bakin tamfatse tsen get ɗin driver yayi hon aka buɗe masa ya kutsa kai cikin gidan parking yayi duk suka fita Ruma ta ɗauka musu Trolley nasu sauran kuma driver ya bisu dashi a baya, Ruma ce ta fara shiga falon nasu suna biye da ita a baya ba ƙaramin kyau suka yiba duba da yana yin dressing na jikin su tun kafin su ƙarasa shiga cikin falon Mom ta tare su side Hug ta basu haka duk murna fal ransu gaba ɗayan su don sun jima basu ga juna ba sosai suka yi farin cikin ganin ta har suka shige cikin falon suka zauna suka sata a tsakiya se kallon su take yi, se a sannan suka gaisa sosai gaisuwa irin na uwa da ƴaƴan ta da kuma na anjima ba'a haɗu ba take Mom ta ƙwala wa Ladi ƙira ta fara kawo musu abun sha ita kuma Ruma ta wuce ɗakin ta don ta watsa ruwa ta kuma canza kaya, haka Ladi ta cika musu gaba da abubuwa Mom da ta kalli bayan su bata ga gogan nasu ba tasan be dawo bane kuma bata ji daɗin hakan ba ko kaɗan sosai suke shan hira abunsu se tambayan su abubuwa take yi har da cewa ko zasu je suyi wanka su huta Ajeeb baki yaki rufuwa yayi matuƙar farin cikin ganin mahaifiyar tasa sosai, miƙewa suka yi don su ɗan watsa ruwa ga gajiyan hanya duka fita suka yi a part ɗin suka wuce nasu daya kasance a tsakiya Mom da kanta ta fara jide musu trolleys nasu tana kai musu har part nasu, su kuwa bayan sun shiga kowa ɗakin sa ya wuce suka watsa ruwa Ajeeb de yana fitowa bed nasa ya ɗale ya gaji sosai shi yasa ze ɗan huta shi kuwa Ammar falo ya fito se a Sannan ne ya samu ya ƙira SHEED dan ya sanar dashi sun iso, 🌹 LONDON 🌹 Kafin su Ajeeb su tafi sosai suka yi ban kwana da da su Mash da Byron harma da sauran Sojojin gidan shi kuwa Deen yana ɗaki yana kwance suka shiga suka same sa bacci ma yake yi lokacin haka suka ɗale bed nasan seda suka tada shi ya miƙe zauna kallo ɗaya ya musu ya ja wani siririn tsaki ƙasa ƙasa Amma duk da haka seda suka ji ''whats your problem'' ya faɗa can ƙasan maƙoshi miƙe wa suka yi kana kaman haɗin baki suka faɗa a tare ''zamu tafi Flight ɗin mu ya kusa tashi'' Okay kawai yace dasu be ƙara cewa komai ba kallon juna Ajeeb da Ammar suka yi Ajeeb ne yayi ƙarfin gwiwan cewa ''SHEED kazo mana ka raka mu airport ko haka zamu tafi ba muyi bankwana ba ne'' ganin suna ɓata lokacin sune kawai yasa su juyawa suka nufi hanyar barin ɗakin seda suka kusa fita kana ya miƙe sanye yake da pajamas launin Ash gashin kansa a wargaje ya zubo har ta gefen fuskan sa, bed Room slipas nashi ya saka me ɗan banzan laushi ya rufa musu baya basu ankara da yana bin su ba seda suka kusa sauka daga stairs, cikin falon suka tsaya hugging na Ajeeb yayi haka shima Ajeeb yayi hugging nashi back so tight shafa bayan sa yayi sunyi 1min kana ya raba jikin su yayi hugging na Ammar same way da yayi na Ajeeb, akwai uzurin da yake dashi yanzu shi yasa baze raka su ba fita suka yi suka wuce shi kuma ya tsaya a wajen yana ganin fitan su ya saka hannu ɗaya a aljihu ɗayan kuma yana riƙe da wayan sa yana dan nawa... Manage This 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 Littafi ne me cike da faɗakarwa, ilmantarwa, harma da nishaɗan tarwa,ƙirƙirarren labari ne banyi shi dan cin zarafin wani ko wata ba Wannan littafi na ƙuɗi ne akan nera 300 kacal game buƙatan karanta shi daga farko har ƙarshe ze tura ƙuɗin ta wannan account number Hajara Abdullahi Dala 2759142010 FCMB sannan ya turo da shaidar biya ta wannan number 09060413321 Kada ku bari abaku labari wannan tafiya tazo da kafce ma banbanta masu rikita ƙwaƙwalwa labari ne me cike da abubuwan mamaki da ban al'ajabi zallan soyayya me ɗauke da ƙalubale kala kala makirci uwa Uba faɗakarwa ☺️ 🤫gwara nayi shiru dan se wanda ya karanta ne kawai ze gane muje zuwa ✌️✍️ 3️⃣ 1️⃣ 3️⃣1️⃣ Page 🌹ABUJA🌹 zaune suke a falon Mom dukkan su suna duba kyaututtukan da aka bawa Ruma ga kuma kuɗaɗen da ta samu lokacin har sunyi wanka sun huta tare suka ci abinci da Mom gaba ɗayan su dama anjima ba'a haɗu ba yau de zuka tan kowannen su yana cikin farin ciki Amma Mom a ƙasan zuciyan ta bata ji daɗin rashin dawowan RASHEED ba kawai de ba yanda zata yi ne shi yasa taɗi suke yi Mom na tambayan su karatun su haka de wunin ranan ya kasan ce musu duk suna cikin farin ciki suna hira irin na uwa da ƴaƴan ta haka kuma Mom ce ta musu girki abinci kala kala na dare farin ciki kaman ransu ze fita idan suna cin abincin suna santi yaushe rabon su da suci girkin mahaifiyar su toh ita ma de ta jima bata yi girki ba dalilin rashin lafiyan ta se Abba ya nema mata ƴar aiki Amma before ita take musu girki tunda ta kamu da rashin lafiya se ta dena sun sha fama a wannan lokacin (koma de meye ne wannan rashin lafiyan zamu ji daga baya) har Abba ya dawo Sallah ne kawai yake tada su yau ranan na iyayen sune sallah isha'i suka tashi dukan su harda Abba suka wuce masallaci gwanin burge wa sun saka shi a tsakiya duk kusan tsayin su ɗaya sede Abba ya ɗan fisu da kaɗan, suma su Mom tashi duk suka yi domin su gabatar da nasu Sallah, wata mata ce ta shigo cikin falon tana leke leke kamar mara gaskiya tana tafiya saɗaf saɗaf har ta karisa wajen dining kulolin ta bu bbuɗe seda taci karo da na miya sanna ta kunce gefen zanin ta seda ta ƙara lelleka wa ganin bata ga kowa ba yasa tayi saurin barbaɗa garin data ciro a gefen zanin ta da sauri ta gauraya miyan da yatsan ta ta gyara kullin ledan ta mayar gefen zanin ta kana ta juya ta fara tafiya saɗaf jin kaman ƙaran tafiyan mutum yasa ta ɗeba a guje gashi ta kulle fiskan ta ba'a gane waye ne ai aguje tayi waje Ruma kuwa da ta fito tade ga kaman wulga wan mutum Amma bata gane waye bane nan ta tsaya a tsakiyan falon tare da rike ƙugu tana tunanin toh waye ze shigo musu falo dan tabbas taga wulga wan mutum, kuma bata yi tunanin tabi koma waye ne waje dan taga daga ina yake ba kawai seta share zancen a cewan ta ai ba wanda yake shigo musu part kawai de idon tane ya nuna mata kaman mutum zama tayi tana kawar da zancen daga ranta zaman ta bada jima wa ba sega su Abba da Ammar dukan su suna shigo wa a lokacin ne kuma Mom ma ta fito duk wuce wa suka yi dining Area dan suci abinci dare zama duk suka yi, Ruma tana kujeran kusa da Ajeeb Ammar yana kusa da Mom ita kuma Mom tana kusa da Abba haka suka yi zaman nasu Mom ne ta tashi ta fara serving nasu duk ta saka musu ita ma ta saka zama tayi Ruma de kwata kwata bata jin daɗi haka kawai taji abincin be kwanta mata ba se taji ma duk ta koshi hakan yasa ko spoon bata ɗauka ba dad ne ya fara cin abinci se yaga duk sunyi shiru basu fara ci ba ɗago kai yayi yana kallon su fuskan sa da halamun mamaki yake cewa ''meya faru kuma baku fara cin abincin ba'' Ajeeb ne ya tashi saka makon ringing na wayan sa da yaji ya nemi excuse daga gurin su ya fita a falon ma gaba ɗaya shi kuma Ammar cewa yayi ''wallahi dad haka kawai naji na koshi kasan yau nayi ɗuri da yawa bana jin zan iya saka wani abu a ciki na idan nasa toh cikin ze iya fashe wa'' ya ƙara sa faɗa yana dariya suma dukan su dariya suka yi Ruma tace ''nima wallahi a ƙoshe nake'' ta faɗa tana ya mutsa fiska miƙewa Ammar yayi sannan yayi wa iyayen nasa seda safe kana ya fice daga falon ya wuce sashen su, kallon Mom Abba yayi yace ''toh kefa lafiya dai ko kode kema kin ƙoshi ne'' ya mutsa fuska tayi tace ''wallahi ji nayi kwata kwata abincin ya fita a raina har wani Amai ma nake ji kam....'' ai bata ƙarasa maganan bama taji aman ya taho da sauri ta tashi ta isa wajen sink ɗin dayake wajen dining ɗin na wanke hanun nan ta fara kwara amai da sauri duk suka tashi Abba yana mata sannu seda ya tsagaita sannan ta zauna tana maida numfashi miƙewa tayi ta wuce dakin ta tace bari ta huta, gurin ya rage daga Ruma sai Abba sun ɗan taɓa hira kaɗan Ruma ta tashi tamai seda safe shima bayan yaɗan ci abinci Amma ba daya wa ba ya miƙe ya wuce sama inda Mom tayi,(sede nace musu good night). 🌹AYRAH🌹 Tunda ta sauƙa daga Bus nasu ta nufi get na biyu wanda ze sada ka da cikin gidan hankalin ta yabar jikin ta dan confirm tasan duk wani abun da aka bata Mama ne zata kwace ko Anty duk wanda ya riga ganin ta idan basu karɓa ba kuma toh ko Marwa ko Eshall ɗayan su ne ze karɓe dan tasan halin su da ɗan banzan kishi yanzu zasu ce ita ta samu kyauta su basu samu ba barin ma Marwa da haka kawai ma mugun ta ke cinta haka de ta danne ta shiga part nasu ta wuce direct tun a falo taci karo da marwa zaune ta ɗaura kafa ɗaya kan ɗaya yi tayi kaman bata ganta ba tayi wuce wanta har ta ɗaura hanun ta kan handle na kofan ɗakin Marwa ta ƙira ta a tsiya ce tana cigaba da taunar cin gum dake bakin ta tana yatsina fuska,dawo wa baya Ayrah tayi nan ma bata yi magana ba tsaya wa kawai tayi,kallon ta Marwa tayi daga sama har ƙasa a yatsine taja wani mugin tsaki ji kake Mmmwwwtttttss tsabar sautin shi ''dalla banza ki ban kuɗin da kika samu zonan ban abun nan'' ta wacce ledan kautan da ta samu ɗin ta fara ɓalle sa tana mata masifa kaman uwar ta tana cewa ina kuɗin kuma, haka Ayrah tana ji tana gani Marwa ta kwace kuɗaɗen duka haɗe da gift ɗin nata ta ɓalla mata harara kana tace ''banza jaka dalla kibar kallo na ida nuwa kaman wata mayya zaki bar nan gurin ne ko sena yi ball dake'' da sauri Ayrah da kuka yake shirin subuce mata tayi cikin ɗakin su da mugun gudu ita kuma Marwa ta ja wani dogon tsaki again tabi bayan hanyar da Ayrah tabi da harara kaman idon zasu faɗo ƙasa sannan ta cigaba da abinda take yi, Ayrah kuwa tana shige wa cikin ɗakin ajiye hand bag ɗin ta tayi wardrobe nata ta buɗe ta ɗauki wata plain doguwar Riga marar nauyi na material ta wuce bathroom wanka tayi ta saka doguwar rigar sannan ta fito hanun ta riƙe da rigar da ta cire naɗe shi tayi ta saka a fannin kayan datti ta tattare ɗakin sannan ta fita as usual tana sanye da ƙaramin hijab nata part ɗin Mama,tana zaune kan kujera me zaman mutum biyu se Abdull dake zaune a kujera me zaman mutum ɗaya suna ɗan magana sama sama yana riƙe da wayan sa ba wani abun yake ba kawai de yana riƙe da shi ne shigowar Ayrah ne yaja hankalin su gaba ɗaya ita kuwa tana shiga tayi ƙasa da kanta ta gaida su cikin ladabi Abdull ne kawai ya amsa mata gaisuwan nata daga haka be ƙara cewa komai ba Amma harga Allah cikin ransa baya jin daɗin halin da ƙanwar tasa take ciki shi ze iya cewa ma duk cikin ƙannen sa yafi sonta Amma ya rasa dalilin da yasa baya iya nuna mata kula wa gashi yana ganin yanda take shan wahala daga dawowan sa zuwa yanzu ga kuma yanda FA'IZ yake wahalar da ita shima shide ba abunda yake mata Amma kuma baya shiga safgar ta kuma yana gani ana mata abu baya iya magana akan hakan, saurin share tunanin da yake yi yayi sakamakon yanda yaji kansa na sara masa sosai ita kuwa Ayrah gefe ta samu ta zauna kanta a ƙasa ta fara magana ''Mm..Maaaa...ma da..dama na..nace ko akwai a...aikin da....da zan...yi mi....ki'' ta ƙarasa maga nan tana in'ina tana harhaɗa word ɗin bakin ta sabida tsannin tsoron da take ji ita fa bata tsoron Anty da shakkan ta kaman yanda take tsoron Mama in tace takk toh haka za'ayi ba canji hakan yasan ko magana zata mata take tsoro kai ko haɗa ido bata iyayi da ita, Mama da ko kallon inda take bata yi ba tana ci-gaba da kallon ta se sannan ta juyo ta kalle ta daga sama har ƙasa kana tace ''ki debo ruwa a bowl da towel kizo ki matsa min ƙafa'' a yatsine tayi maganan tana juya kallon ta kan TV dan harga Allah yau ta gaji sosai sabida zuwa makarantar su da tayi daɗin daɗawa ga ranta mugun ɓace yake dan ita a cewan ta bata taɓa fita haka ba ga zaman kujera ga kuma tunda ta zauna bata tashi ba haka bata yi magana ba (toh abun mamaki meye Mama take nufi da hakan kenan? Bayan duk fitan da take yi kullum shine kuma zata ce bata taɓa fita haka ba gsky abun de akwai ruɗa kai toh wai ma ina take zuwa ne?) Miƙewa Ayrah tayi ruwan zafi ta ɗiba tayi mix da normal ruwa mara zafi ta ɗauko towel daga bathroom na Maman sannan ta dawo a ranta kuwa mamaki take yi dan Mama bata taɓa sata maka mancin wannan aikin ba se yau shi yasa take ta mamaki kuma hakan ya mata wani iri a ganin ta mutum babba dashi yace a masa messaging na kafafun sa ai dole ma tayi mamaki Amma tuno lokacin da Anty ta dake ta har ƙafan ta ya ƙumbura Indo ta matsa mata shi da ruwa da towel yasa ta tunanin toh kode ita ma Mama taji ciwo ne,duk wannan tunanin a seconds da baza su wuce goma ba tayi su,zama tayi a ƙasan carpet ɗin kusa da ƙafafuwan Mama ta ɗauki towel ɗin ta matse shi ba sosai ba ga ruwan da ɗan zafi Amma ba sosai ba,ɗaura towel ɗin tayi kan ƙafan Mama haba wa Mama kuwa da ta miƙe ƙafa har gurin gwiwan ta a waje singalalen kafanta kaɗai yayi cinyan Marwa idan ma befi ba sabida tsabar yanda take buzuma da ita,jin wani zafi ya ziyar ci ƙafan nata yasa ta bangaje Ayrah da tayi muguwar tsorata jikin ta har ya fara rawa bowl na ruwan ma ya zube kan carpet ɗin ga towel ɗin ma yayi nashi ɓangaren sabida yanda ta wuntsila ƙafan nata kaman wanda aka sara mata wuka wai ita a dole taji zafi da sauri Abdull ya miƙe Amma ko me ya tuna kawai se yayi sauri komawa Ayrah kuwa cikin ranta se addu'a take yi dan tasan yau kam nata ya ƙare towel ɗin ta ɗauka da bowl ta fara goge carpet ɗin koma cikin sauri take yi ta ruɗe sosai hakan yasa ta rasa abunda zata fara yi First ta matse towel ɗin cikin dan roban sannan ta cigaba da goge carpet ɗin, wani irin tsawa Mama ta daka mata har Abdull seda yaji shi har kansa da wani irin voice nata that resemble na maza tsaf da tayi tsawan nan zaka ɗauka namiji ne yayi sosai Ayrah ta tsorata ta miƙe tsaye jikin ta na trembling ta sake towel ɗin hanun ta ya faɗa cikin bowl ɗin ɗan sauran ruwan ya ƙara zubewa a gurin ita bata ma lura da hakan ba dan sosai jikin ta ke rawa,kallon Abdull Mama tayi sannan tace ''kai tashi ka ƙira min yayan ka'' miƙewa yayi ya fita a ranshi yana ayyana yarinyar nan yau ta gama inde har ya samu FA'IZ yana nan AYRAH jin Mama ta ambaci a ƙira mata Fa'iz seda cikin ta ya bada wani sauti na matuƙar tsoron da ya ƙara cika fal ranta ba'a jima ba sega Abdull ya shigo yana cewa ''Mama yana bacci'' wani mugun kallo Mama ta wurga mai tace ''jeka tada shi maza maza yanzu yazo nan'' juya wa yayi ya ƙara fita ba'a jima ba se gasu nan sun shigo tare sanye Fa'iz yake da boxes brown se vest hanun shi na ɗaure da sarka wuyan shi wani chen ne guda biyu na zallan diamond haka hanun ma na diamond ne se wani bracelet dake ɗaure a ɗayan hanun wanda daka ganshi kasan ba ƙaramin kuɗi bane yayi aiki a gurin yana tafiya yana bubbuɗawa irin tacaccun ƴan iskan nan gashi da halamun maye a tattare dashi dan be gama sakin sa ba haka ya ƙaraso zama yayi kan kujera yayi balancing sosai sannan ya kalli Mama da jajayen idanun sa beyi magana ba, Mama ne ta gaya mai abunda Ayrah ta mata harda ƙara manda akai tace wai ta ƙone sosai after that she pour water on her expensive carpet, Abdull de shiru kawai yayi haka ma Ayrah Fa'iz da Mama ta gama gaya masa abunda Ayrah tayi kallon ta yayi a walaƙance sannan ya miƙe cikin husky Voice irin na ƴan iska yace ''ke biyo ni'' kana ya fita binshi tayi suka fita Mama ta ƙira me aikin ta dan ta gyara wajen shima Abdull fita yayi ya wuce masallaci.... *Se bayan Sallah idan me duka ya kaimu* *Kada fa ku manta littafin nan na kuɗin ne kuma a halin yanzu Free Page ya kusa ƙare wa dan haka duk me buƙatan biyan ƙuɗin Wannan littafin 300 ne kacal ze iya tuntuɓa na ta wannan number 09060413321don samu biyan nashi sabida a fara daku kar ku bari ayi wannan tafiyan baku* COMMENTS LIKES SHARE FISABILILLAH👏 ✍️ Mhizz teemah 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 Littafi ne me cike da faɗakarwa, ilmantarwa, harma da nishaɗan tarwa,ƙirƙirarren labari ne banyi shi dan cin zarafin wani ko wata ba Wannan littafi na ƙuɗi ne akan nera 300 kacal game buƙatan karanta shi daga farko har ƙarshe ze tura ƙuɗin ta wannan account number Hajara Abdullahi Dala 2759142010 FCMB sannan ya turo da shaidar biya ta wannan number 09060413321 Kada ku bari abaku labari wannan tafiya tazo da kafce ma banbanta masu rikita ƙwaƙwalwa labari ne me cike da abubuwan mamaki da ban al'ajabi zallan soyayya me ɗauke da ƙalubale kala kala makirci uwa Uba faɗakarwa ☺️ 🤫gwara nayi shiru dan se wanda ya karanta ne kawai ze gane muje zuwa ✌️✍️ 3️⃣ 2️⃣ page 3️⃣2️⃣ Free Bayan shigan su ɗakin sa a falo ya sata neel down ta ɗaga hanun ta sama shi kuma ya wuce cikin ɗaki dan har lokacin bawai ya gama huta wa bane haka yasa yana shiga ya faɗa bed nasa se bacci ka'idan sa ne baya shan abun maye se idan zeyi bacci ko kuma idan yaje club nan ma ba wani sha yake yi a cen ba a gida ne yake yawan sha sabida yafi yarda da tsaron gidan a nan ne kuma ze samu nitsuwa lokaci ɗaya har ya samu daman yin abubuwan sa, baccin sa ya sha yayin da Ayrah kuwa tun tana kuka har hawayen ya dena zuba ta matu ƙar gajiya dan wallahi shi wannan neell down ɗin yama fi wani funishment ɗin wahala ta ɗauki tsawon lokaci a haka shi Fa'iz kam yama manta da yasa ka wata yarinya wani abun be farka ba se gurin la'asar nan ma ringing ɗin wayan dane ya tada shi ganin me ƙiran nasa yasa shi saurin ɗauka yana seta kanshi banji abun da aka faɗa masa ba Amma daga yanayin yanda yake wayan da wani me girma yake yi dan kanshi a ƙasa kaman wanda yake waya dashi ɗin yana gaban sa can se yace ''Darrrr ne oga'' yana girgiza kai kana ya muƙe yace ''yanzu zan fito oga'' kana ya katse ƙiran bathroom ya faɗa nan yayi wanka shaf shaf ya fito ya fara shiri cikin wando jeans da yayi masa yawa gashi da faɗi Amma hakan ma kwaliyya ne jikin wando akwai aljihunai masu ɗan yawa wanda suka ƙara wa wandon kyau kalan suwan toka se ya saka riga T-shirt shima ruwan toƙa da ɗan kwalliyan ɓaki a kafaɗan rigan tsaf ya shirya ya fara haɗa kayan sa cikin trolley ya saka kaya kala biyu se wasu kwalabe da wani abu kaman hoda an killace sa cikin leda suma sunada waya fari tass wani abun da ya matuƙar bani mamaki ya kuma sani cikin mugun shock shine yanda naga ya fito fa bindiga gida biyu ɗaya ya saka cikin trolley ɗayan kuma yasoka si bayan rigan sa ta ciki se wata ƴar ƙaramar wuƙa wanda idan mutum ya gani baze taɓa cewa wuka bane dan bakin sa be fito ba se an ja wani guri daga jikin wuƙan sannan bakin gurin kaifin yake fito wa shi kuma cikin aljihun sa ya saka sa ya saka takalmin sa me igiya ya ɗaure igiyoyin jikin takalmin cikin minti talatin de ya gama shirin sa sannan ya fito falo turus ya tsaya ganin Ayrah shi yama manta da ita wallahi ita kuwa baiwar Allah wannan lokacin ba ƙaramin gajiya tayi ba ga yunwa tana ji ga kuma Sallah da bata yiba daga azahar har la'asar duka jikin ta har ɓari yake yi gwiwan ta ya sandare yana ta ɓari dan har layi take kaman zata faɗi sabida wahala batama san ya fito ba seda taji ya buga kujeran dake kusa dashi ya daka mata tsawa da sauri ta ankara shikuwa dake sauri yake kawai se ya daka mata tsawa ''keeee dallah tashi ki fita ko nayi Ball dake'' ai da sauri tayi yunkurin tashi Amma tana miƙewa se ta zube dan ƙafan ta rawa yake sosai more expecially gwiwan ta wani mugun tsaki yaja yana zuwa yayi ball da ita ya bude kofan har waje yayi ball da ita kana ya rufe kofan sa be ƙara bi ta kanta ba sabida saurin da yake yi ga kuma jiran sa da ogan sa yake yi ba wanda yayi wa sallama ya fita a gidan ya shiga motan sa yaja shi da mugun gudu, Ayrah kuwa tunda ya wurga ta waje bata ƙara motsi ba da alamu de suma tayi a kuma dede wannan lokacin ne Abdull ya shigo gidan dan dawowan sa daga masjid kenan shi yaga fitan Fa'iz ɗin Amma shi be gansa ba ganin ta kwance yasa shi saurin ƙarasawa inda take ya fara ƙiran sunan ta Amma shiru kaman ma bata numfashi fahimtar hakan da yayi ne yasa shi shiga ɗakin sa ya dauko ruwan gora a fright ya dawo inda take buɗe marfin yayi ya tarfa ruwan a hanun sa sannan ya yarfa mata nan da nan se gashi ta ja dogon numfashi Amma bata buɗe idon taba sabida bata ma son ganin wanda yake kanta shi kuwa Abdull ganin numfashin ta ya dawo yace ''ke tashi ki bar nan'' da sauri ta miƙe duk yanda take jin kaman baza ta iya tafiya ba haka de da kyar ta wuce fannin su shi ma ɗakin nasa ya shige yana mamakin meye ya sumar da ita haka,bayan zuwan ta ɗakin nasu banɗaki ta wuce wanin wankan ta sake yi sannan ta ɗumama jikin ta kaman yanda taga Indo ta mata kwana kin baya taji daɗin jikin ta sosai ta ɗauro alwala sannan ta fito ta shunfuɗa abun Sallah sannan ta kabbara seda tayi azahar da la'asar wanda bata yi ba sannan ta miƙe ta fita zuwa part ɗin Anty sosai Anty ta mata masifa kan bata shigo ba se lokacin haka de tayi shiru tana bata haƙuri dan bata da abun cewa harda zunguri ta samu haka ta cigaba da rayuwa kullum hantara ta ko ina kuma Anty bata yi mata magana kan kyautan da ta samu ba haka suka cigaba da rayuwa kullum cikin aiki take bata da wani hutu sauƙin ta ɗaya Fa'iz baya nan yanzu ta rage shan duka sosai Mama de dama ba shiga shirgin ta take yi ba ita iya kacin ta tazo ta mata aiki shikenan Amma koda su Marwa zasu mata masifa ko duka a gaban ta baza ta ce dasu cikanku bama itade kawai harkar gaban ta take yi fitan da take yi kuma bata fasa ba kullum seta fita Dad baya ce mata komai kullum de suna tare da Anty idan ya fita aiki hankalin sa nakan gida baya wani jimawa yake dawo wa ya rame sosai kaman me fama da ciwon ƙan jamau haka kullu yaumin idan Mama zata fita seta kwasa kuɗi a gurin sa kafin ta bar gidan baya ce mata komai, toh a ɓangaren Fa'iz kuwa tafiya yayi me tsayi har ya doshi wani ɗan jeji ya kutsa motan sa gudu kawai yake fallawa har yayi nisa cikin jejin sannan ya iso wani tan gamemen get me ɗan banzan girma beyi hon ba wayan sa kawai ya ciro ya ƙira wata number suka yi magana yace gashi nan ya iso sannan ya katse ƙiran.. COMMENT LIKE SHARE FISABILILLAHI 🌹Mhizz Teemah🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 Littafi ne me cike da faɗakarwa, ilmantarwa, harma da nishaɗan tarwa,ƙirƙirarren labari ne banyi shi dan cin zarafin wani ko wata ba Wannan littafi na ƙuɗi ne akan nera 300 kacal game buƙatan karanta shi daga farko har ƙarshe ze tura ƙuɗin ta wannan account number Hajara Abdullahi Dala 2759142010 FCMB sannan ya turo da shaidar biya ta wannan number 09060413321 Kada ku bari abaku labari wannan tafiya tazo da kafce ma banbanta masu rikita ƙwaƙwalwa labari ne me cike da abubuwan mamaki da ban al'ajabi zallan soyayya me ɗauke da ƙalubale kala kala makirci uwa Uba faɗakarwa ☺️ 🤫gwara nayi shiru dan se wanda ya karanta ne kawai ze gane muje zuwa ✌️✍️ 3️⃣ 3️⃣ Page 3️⃣3️⃣ Free Yana katse ƙiran be wuce da minti biyar ba aka buɗe get ɗin ya kutsa kan motan ciki fili ne sosai a gurin daga can nesa kuma gida ne a tsakiya gurin yana da matuƙar girma sosai ginin ya tsaru ga an kewaye gurin da matakan tsaro yanda gurin yake de kaman gidan gona,fitowa yayi daga motan wasu mutane sanye da baƙin kaya da glass shima baƙi suka ƙara sa gurin nasa ɗaya ya karɓi trolley sa ya fara tafiya suka rufa masa baya kuma gaba ɗayan su da bindiga a hanun su hanyar gidan suka nufa ba wanda yace da wani ƙala har suka isa Amma basu shiga ba a nan bakin ƙofan suka tsaya har da shi Fa'iz ɗin ma wani madani da yake gefen ƙofan ya danna sau ɗaya be ƙara danna wa ba can se aka buɗe kofan wani matashin Baturen saurayi ne da baza su wuce Sa'annan juna ba ya buɗe ƙofan fari tas da ka ganshi kaga Bature fiskan nan ba halamun Rahama a tattare da shi sanye da wasu arnayen kaya shiga cikin falon suka yi inda kafin su shiga Fa'iz ya karɓi trolley sa ba karamin haɗuwa falon yayi ba wasu mutane ne zaune su kusan biyar dukan su Turawa ne zama yayi ya gaishe su yana wani babbatse wa yana cin magani irin nasu na riƙakkun ƴan iska shugaban cikin su ne ya fara magana cikin harshen turanci yace ''yanzu de abun da yasa na ƙira ka shine akan aikin nan dan a yau zamu koma kuma ina saran wannan ban zan ya kusa dawowa so kawai nake daga an gama aikin nan se a gama dashi dan naga yana samu guri da yawa yana abun da ya ga dama ya kamata tun yanzu mu taka masa birki dan wancan tsohon ya ɗaure masa gindi'' ya karasa a harzuƙe abun mamaki kuma ba kowa bane yayi magana nan face L.G DANIEL wato LEAUTENANT GENERAL (abokin aikin SHEAD) shiru gurin ya ɗauka na wasu mintuna kafin saurayin da ya buɗe wa Fa'iz ƙofa ɗazu yace ''LG ni bansan me Dad yake nufi da wannan yaron ba wallahi ni tun farkon ganin sa naji na tsane sa wato yanzu kuma harda ƙara masa matsayi ma yayi nan gaba sede kuji shi a matsayin Dad nawan ma gaba ɗaya nide kawai dan banda ra'ayin aikin nan ne Amma da sena koya masa hankali shima tsohon nan ya riga da ya tsufa idan akwai wanda ya kamata ya ƙara wa matsayi toh kaine LG'' cikin ƙunan rai ya ƙarasa maganan se a sannan Fa'iz ya fara magana ''oga ni duk ba wannan ba ya maganan kayan da za'a shigo dasu ne na guri na fa duk sun ƙare kuma kace suna hanya Amma naji shiru kuma yanzu haka bullet ɗin hanun mu nida mutane na sunyi ƙasa'' a yatsine ya karasa magana sannan ya ɗaura da faɗin ''kuma gaskiya ya kamata naji alert ɗin nan dan yanzu ina buƙatan yin wasu abubuwan akwai wata ma da take so a ɓatar mata da wata yarinya Amma RAMBO na saka wannan aikin dan shi ya santa ni banma santa ba Amma a yanda ya faɗa min yarinyar ƙarama ce baza ta wuce 13yrs ba ko 14 na manta de'' ya ƙarasa ko ajikin sa irin ko ohon nan shide yanzu buƙatan sa shine yaji alert dan yana da abubuwa da yawa da yake son yi,da sauri LG yace ''no problem yaro na zaka ji alert yanzu yanzu ma kuwa zansa ALEX ya maka kaya kuma gobe zuwa jibi nake sa ran shigo wan su yanzu haka suna ready abu ɗaya kawai nake jira kuma kasan se da taka tsantsan inba hak ba za'a gane ta wannan hanyar za'a shigo dashi, maganar yarinya kuma toh idan an ɗauko ta ina za'a kaita kenan dan kaga bama harka da mata duk da naji ƙarancin shekarun ta Amma baza mu ƙarɓe taba sede kawai ya kaita wani guri can daji ya jefar'' gyaɗa kai Fa'iz yayi yace ''okay oga'' kallon ALEX LG yayi sannan yace ''ka tura masa wannan kuɗin'' gyaɗa kai kawai yayi beyi magana ba sauran maza biyu da suke wajen basu ce komai ba suma de dattijai ne sun hakimce kan kujera haka suka cigaba da shawarar su a tsakanin su daga ƙarshe suka tsayar da gobe ko jibi kaya zasu shigo sannan suka tura wa Fa'iz kuɗin a lokacin daga haka tattaunawan nasu ya tashi inda LG yace Fa'iz ya zauna a gidan gonan har kayan su shigo se su raba shi wa mutanen su harda su cocain da duk wani kayan maye suna da masu karɓa ba ƙaramin kaya suke samu ba ta wannan hanyar hatta club suna karɓan abu daga gurin su Guns kuma su suke amfani dashi sabida tsaro gasu dama ƴan iska daga an musu abu kaɗan zasu fito da bindiga ko kuma su nemi halaka mutum, haka de suka bi jirgi suka koma London yayin da shi kuma Fa'iz ya ƙira RAMBO sa yana tambayan sa yaushe ne matar tace masa ze ɓatar da yarinyar nan yake sanan masa jibi ne jinjina kai kawai yayi ya katse ƙiran sa yana tunanin ko yasa shi kawo masa yarinyar ne kawai dan gwara ta ringa musu aiki a gidan gonan nasu idan ta masa kuma yayi me afkuwa ya wurgar da ita 🫢 da wannan tunanin ya fita daga ɗakin ya fara duba gidan dan ya kwan biyu be zo ba lokacin da suke Amerca baya samun daman zuwa sabida yanda yayi busy ya buga tashan ci a can ba kaɗan ba dan shi ko karatun ma baya yi Abdull ne kawai yake karatu shi de sede kawai azo a basa mark kuma yana da ilimi ga ƙwaƙwalwa kawai baze yi bane sabida isa da jin kai, da haka ya koma ya kwanta yana ɗauka chargy da kayan maye har bacci ya ɗauke sa. LONDON GAR wato general of the Army be san ALEX baya ƙasar ba se dawowan sa kawai ya gani wajen 8 na dare dan bayan sauƙan su seda suka wuce gidan LG suka ƙara wasu shawarwarin game da fitar da kayan da za suyi jibi sannan ya wuce gida kuma dama Dad nasa be san baya nan ba wani tamfatsetsen gida ne na gani na faɗa dan ya haɗu iya haɗuwa yanda baki na baze iya misalta haɗuwar shi ba kawai kuyi imagination na gidan shugaban sojoji na ƙasar LONDON ya kuke tunanin ze kasance ai kuma kunsan baki baze misalta haɗuwar shi ba,yana shiga cikin gidan ya wuce falon su na kasa wata matashiyar mata na hakimce kan luntsuma luntsuman kujerun falon hamshaƙiyar baturiya fara fatt yanayin fuskan ta taɗan manyan ta Amma bawai ta tsofe ba se wata matashiyar baturiyar budurwa zaune kusa da ita ta tada kai da cinyar matar ga Dad (solomon) ɗin su yana zaune shima kujeran gefen su dama yanzu suke maganan ALEX ɗin be dawo ba se gashi ya shigo ba wanda ya kalla a cikin su se cewa da yayi ''Hi Dad Hi Mom'' yayi wuce war sa sama abun sa dukan su binshi da kallo suka yi yayin da Dad bejin daɗin halin yaron nasa miƙewa PRETTY tayi ta wuce sama tana musu seda safe, toh suma de dama jiran ɗan nasu suke yi ganin ya dawo kawai suka tashi suka shiga nasu ɗakin..ASALIN SU Solomon Joshua babban mutum ne wanda ya kasance bayahude yana da matar sa me suna SARAH DAVID sunyi Aure ba jima wa suka samu ɗan su namiji me suna ALEXZENDRA JOSHUA suna ƙiran sa ALEX suna matuƙar son ɗan nasu besan babu ba duk abun da yace yana so shi za'ayi, yana me Shekara 18 mahaifinsa ya samu muƙamin THE GENERAL OF THE ARMY wato shugaban sojoji wannan muƙami ya ƙara sauya ALEX yana abunda yaso kuma ba wanda ya isa ya taka shi yana taka duk wanda yaso daga ɓangaren mahaifinsa kuwa ya fuskanci abubuwa daya wa daga ɓangaren abokan gaba har hakan ya haifar masa da matsala sabida yawan tunani da yake yi ga kuma makiya da suka sashi a gaba har abun ya lafa bayan wani lokaci duk a tunanin su komai ya lafa hankalin su ya kwanta sun sakan kance se kuma sauya wan ɗan nasu dan ganin farat ɗaya ya sauya ba'a gane kanshi ya koma riƙekken ɗan iska ga kuma SARAH na ɗauke da wani cikin haihuwa yau ko gobe haka de suka cigaba da zama toh a ɓangaren ALEX ya ƙara lalacewa ne da taimakon LG DANIEL sabida samun muƙami da mahaifin sa yayi shi ya ɗarsa wa LG mugun ƙuduri a ransa na son ganin ya kawar da shi ya kuma maye gurbin sa toh hakan bata yiwu ba kawai se ya yanke shawarar janyo ɗan sa a jiki ya kuma ɗaura shi kan wata hanyar daban har ya samu daman cimma ƙudurin sa toh kuma be wani sha wahala ba wajen janye ALEX ya kuma fara hangen nasara a tattare da tafiyan sa har takai takawo sun fara yawo da makami wanda LG ne yake basa a wannan lokacin ne kuma mahaifiyarsa ta samu yarinya Mace me suna PRETTY tun daga nan basu ƙara haihuwa ba sun taso cikin gata se abinda suke so suke yi Mom nasu ita ta ƙara sangarta su kuma kunsan yaran turawa se abund suke so suke yi ba'a saka su dole yin abun da basu yi niyya ba inde har yaro ya kai 19years toh abunda yake so shi yake yi ko iyayen sa ne suka masa laifi ze iya maka su a kotu toh haka Rayuwa su yake kunji waye ALEX da Solomon the general yanzu zamu cigaba da labari.. Comments LIKE SHARE fisabilillahi 🌹Mhizz Teemah 🌹 (💋 Teemancy 💋) 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 Littafi ne me cike da faɗakarwa, ilmantarwa, harma da nishaɗan tarwa,ƙirƙirarren labari ne banyi shi dan cin zarafin wani ko wata ba Wannan littafi na ƙuɗi ne akan nera 300 kacal game buƙatan karanta shi daga farko har ƙarshe ze tura ƙuɗin ta wannan account number Hajara Abdullahi Dala 2759142010 FCMB sannan ya turo da shaidar biya ta wannan number 09060413321 Kada ku bari abaku labari wannan tafiya tazo da kafce ma banbanta masu rikita ƙwaƙwalwa labari ne me cike da abubuwan mamaki da ban al'ajabi zallan soyayya me ɗauke da ƙalubale kala kala makirci uwa Uba faɗakarwa ☺️ 🤫gwara nayi shiru dan se wanda ya karanta ne kawai ze gane muje zuwa ✌️✍️ 3️⃣ 4️⃣ Page 3️⃣4️⃣ Free Ɓangaren SHEAD kuwa kwance yake kan bed nasa waya maƙale a kunnen sa ya tattara gaba ɗaya hankalin sa kan wayan da alama magana me mahimmanci suke yi shida me ƙiran nashi rabin jikin sa a lulluɓe yake da jifgegen bargo dan yanayin garin yau akwai sanyi sosai, sede kuma duk wannan sanyin masuburbuɗan sanyi na ɗakin a kunne suke dumm light ne blue a ɗakin hannun shi a waje zuwa faffaɗar ƙirjin sa face nasa kuwa gashin sa ya rufe gaba ɗaya face ɗin baka iya ganin komai, shiru yayi yana sauraren abunda shugaban nasu yake sanar dashi nide banji abunda ya faɗa ba se daga ƙarshe SHEAD yace ''okay sir'' tare fa katse ƙiran juya wa yayi ya cigaba da kwanciyar sa dan dama yana bacci ne yaji ringing ɗin wayar tasa sede aka ƙira kusan sau uku sannan ya ɗauka anan ne suka yi maganar sirri wanda suka saba yi akai akai sabida tsantsar yadda da Solomon yayi dashi ne yasa dashi kaɗai suke wannan maganar yanzu de sunyi magana ne akan aikin da shi LG ɗin zeyi dama already ya san cewa gobe ne zasu je so an gama ajiye lokaci har LG ya tara sojojin ruƙunin sa yanzu gobe kawai suke jira yayi, miƙewa yayi daga kwance a hankali cikin nutsuwa ya sanye yake da pjmas launin blue ya maida fashin kansa bayan sa Sannan ya wuce bathroom wanka yayi ya fito ya shiga closet ya shirya cikin dogon wando jeans da Vneck T- shirt ya gyara gashin kansa ya fesa turarukan sa masu bala'in kamshi da tafiya da hankali ya saka wata takalmi sau ciki Amma wannan duk jikin sa gashi gashi ne me ɗan karan laushi kan sa kafan ka ze lotse ciki sabida tsabar laushin takalmin sannan ya nufi hanyar fita waje a kwana biyun nan jinshi yake wani kala sabida tafiyan da su Ajeeb suka yi kwata kwata baiji daɗin hakan ba Amma baza ka taɓa gane wa ba sabida dakiyar sa da juriya duk da cewa kullum se sunyi waya Amma yayi missing nasu over sabida yanda suka jima tare duk da shima ya kusa komawa Amma haka ji yayi ma gidan ya masa girma sosai dan koba komai suna ɗebe masa kewa kuma atleast yana jin hayaniyan mutane kuma koda baison yin magana zasu zo su saka shi a gaba da hira kala kala Musamman ma Ajeeb,yana fita soldiers nasa suka fara sara masa be kula kowa ba da sauri Mash da Byron suka rufa masa baya ganin ya nufi ɗakin sirri makullin ɗakin Byron ya ciro ya yayi saurin buɗe masa a ƴan kwanakin nan kullum se sun shiga ɗakin sabida ƙara faɗaɗa bincike akan aikin nasu suna shiga ya zauna a kujeran su kuma suka tsaya a bayan sa aikuwa yana duba ɗan ƙaramin computer dake ta gefen sa yaga alamun ƙira na shiga wata layin daya ke sun datsi layin LG ba komai yasa yayi hakan ba kuma se dan zargin shi da yake yi ga kuma yaga an kwashe makaman da suke dashi kusan rabi hakan yasa shi tunanin ba kowa ne zeyi hakan ba se LG,saurin ɗaukan system ɗin yayi ya shiga kan layin ya fara duba da waye ne ake yin ƙiran sannan ya saka head phone dan ya saurari abinda suke faɗa nan yaga number da ake wayan da ita bana ƙasar bace daga Nigeria number take yasha ruwan mamakin ganin hakan Amma da yake ba wannan ne a gaban shiba seya kawar da tunanin kawai yayi playing dan jin abunda suke faɗa, a ɓangaren LG kuwa ya ƙira Fa'iz ne yana ƙara jaddada masa yanda kayan ze shigo ƙasan gobe dan yanda komai ze gudana sede kash sunyi rashin sanin cewa duk abubuwan nan da suke tattaunawa akai MG SHEAD na jinsu a nan ne kuma ya ƙara shiga mamakin ya akayi LG ya haɗa baki da ƴan kasar sa ashe duk wannan abun da yake yi ɗin da sa hannu gurɓatattun kasar sa Lallai akwai aiki a gaban sa ba kaɗan ba dole ma ya koma ƙasar sa domin su haɗa hannu da shugaban su subawa ƙasar su kariya da wannan tunanin ya tashi yabar ɗakin su MASH suka rufa masa baya baida wasu amintattu da suka wuce BYRON DA MASH duk da suma bawai ya yarda dasu 100% bane a'a sede kawai sune yafi sake wa har yana jin idan zebar ƙasan ze nemi alfarma da a bar masa su ya tafi dasu dan gani yake kaman sun zama ɗaya ya ɗauke su kaman ƙannen sa kuma yana ji baza su taɓa cutar dashi ba yana koma wa ɗakin sa ya wuce ya fara haɗa kayan sa dan a yau yake so yayi komai ya gama shirin sa tunda yanzu kam ya gama sanin shirin su gani yake ko su BYRON ya saka da sauran yaran shi zasu iya dasu tunda shi LG ba gurin ze jeba kuma a yanzu baida hujja da zai faɗa wa shugaban su ya yarda dashi akan LG yana da laifuka dade sauran su shi yasa gwara yayi komai a sannu har ya samu cikkaken hujja daze bayar a kan LG kuma shi yanzu gaba ɗaya hankalin sa ya karkata ga ƙasar sa dan a cewan sa baze tsaya yana gyara wata ƙasar ba bayan nasa ƙasar tana da buƙatan irin shi ba so gwara ya koma tunda already yana da matsayi a can ɗin ma se yasan yanda ze fara tunkarar abubuwa sannan shima ya kafa ƙungiyar shi masu aldalci wanda zasu temaka masa wajen gyara ƙasar sa dan shi kansa ya sani baze iya shi kaɗai ba dole seda temakon mutane bawai kuma ya gaza bane a'a sede ko wani aiki yana buƙatan ƙwaƙwalwa nitsuwa ba wai karfi shine zesa suyi nasara ba basira ya haɗu da kaifin tunani da karfi su zasu yi aiki so shi yanzu hankalin sa ya karkata ne izuwa ga ƙasar sa, bawani kaya ya shirya ba yade haɗa duk wasu abubuwan sa masu mahimmanci daze buƙata komai ya haɗa sannan ya shiga wanka ya fito se tashin kamshin kayan wankan sa yake yi nan ya shige closet ya shirya tsaf cikin kayan sa sannan ya ɗaura baƙin jacket akai ya feshe jikin sa da turarukan sa haba wa nan take ko ina ya ɗau daddaɗan kamshin turaren sa ya fito yayi kyau sosai masha Allah kawai za'a ce ku kiyasce kyawun da yayi dan ni kam alkalami na ya kasa rubuta muku adadin kyan da yayi wayan sa da ta fara neman agaji ya ɗauka ganin sunan da yake ƙiran nasa ya sa shi katse ƙiran BIG QUEEN haka ya saver sunan ƙira yayi bayan ya katse suka fara magana sosai suka gaisa duk da shi maganan nasa a hankali yake yi cikin wani kalan sanyi sunyi hira kaɗan a nan ne kuma ya faɗa mata ze dawo gobe Amma karta gaya wa kowa dan baya son kowa ya sani ita ɗin ma be kamata ya dawo bata sani bane shiyasa ya faɗa mata tayi matuƙar murna ba kaɗan ba sannan daga ƙarshe suka yi sallama ya fita zuwa harabar gidan dan fita zeyi cikin sauri suka fito da mota ya shiga suka ɗau hanya guard nasa suna biye dasu basu tsaya ko ina ba se bakin wani tamfatsetsen get me girman gaske suka yi hon already dama sun san da zuwan su sabida me gidan ya sanar dasu take suka buɗe musu get suka kutsa kan motan gidan ya kawatu ba ƙarya dama MG SHEAD ya sanar da shugaban nasu yana zuwa zasu yi magana hakan yasa aka barsu suka shiga seda suka daidaita packing MASH ya fito ya buɗe masa murfin kusa dashi ya zuru kafan sa dake sanye cikin black takalmi sau ciki sannan ya fito gaba ɗaya suka wuce cikin sauran suna rufa musu baya kafin ma ya ƙarasa har GAR Solomon ya fito ya masa iso cikin gidan su kuma suka tsaya daga waje zama suka yi kan kujera suka gaisa sannan ya fara magana lokacin har an cika masa gaba da kayan ciye ciye Amma be taɓa komai ba PRETTY kuma jin muradin zuciyan ta yazo haka taje ta tsantsara kwaliyya tayi shiga irin nasu skirt guntuwa iya cinya se riga ƴar karama da ta kamata sosai bata rufe cibiyar ta bama,bayan ta gama shiryawa ne ta kalli kan ta a mirror tana sakin murmushi daukar wayar ta tai ta fice a part din ta nufi downstairs inda MG SHEAD da GAR Solomon suke zaune har sun fara tattaunawa,tun daga nesa ta ke binsa da mayataccen kallo cike da kaunar sa har zuwa yanzu wannan murmushin be gushe akan fuskar ta ba. Saukowa tayi ta shigo falon tana fadin " Hey daddy ". Dakatawa da maganar da suke yi GAR Solomon yayi ya kalli yar ta sa ya ce " hi my beautiful pretty come and site down ".cike da sangarta ta nufi kusa da daddyn nata ta zauna tana kallon fuskar MG SHEAD da ko kallon inda take be yi ba balle ta sa ran ze kulata,se ma wayarsa da ya ɗauka ya soma latsawa. Idonta akan sa hallau,ta daura kafarta akan daya cike da yanga ta furta " Hi SHEAD". Kamar wanda baya wajen ko motsawa beyi ba, balle ya amsa. Tura baki tayi na rashin jin dadin kulata da beyi ba ta kalli GAR Solomon da duk abinda ya faru akan idonsa. Amma se ya nuna kamar be ga komai ba. Miƙewa tsaye ya yi alamar ze tafi ya sara masa yana faɗin " thank you sir ". Murmushi GAR Solomon yayi ya gyada masa kai " wish You all the best"ya faɗa yana miƙewa shima domin ya rakasa,ganin sun mike ne yasa itama ta miƙe ta soma bin su a baya,dan juyowa kadan GAR Solomon yayi ya dubeta cikin harshen su ta turanci ya ce ta jira sa yana zuwa. Ko da suka fito suka tarar da MASH da Byron suna tsaye suna ganin fitowar su suka sara musu. Se da suka je har bakin motar kafin ya koma ciki,su kuma suka tafi. Bayan sun dawo gida ne ya wuce part dinsa yana me rage kayan jikinsa ya yi freshing up ya saka three qurter na sojoji da Black armless ya fito compound din gidan, sojojin suna ganin shi suka nufo inda yake dama already ya riga da ya haɗa rukunin mutanen da zasu fita aikin dasu hakan yasa suna ganin shi duk suka nufo inda yake jeruwa suka yi tare da sara masa sunyi magan ganu akan aikin da zasu fita dan ya gano cewa da dare ne zasu ɗauki hanyar fitar da kayan kafin gari ya gama waye wa sun bar ƙasar shiyasa yake so suma su gama shirin su before Lokacin yanda shima ze shiga ƙasar tasa da safe. Bayan sun bar wajen se ya tsayar da MASH da BYRON a nan ne ya sanar dasu tare zasu tafi 9j su zama cikin shiri basu musa masa ba suka sara masa tare da barin wajen dan su fara shiri shima ya koma bed room nasa. Ɓangaren GAR Solomon kuwa bayan ya koma cikin falon zama yayi kusa da ƴar tasa ita kuwa tacika ta batse dan ranta ya ɓaci sosai na farko de tayiwa MG SHEAD magana be kula taba haka kuma ta tashi zata bisu waje DADDYN ta ya dakatar da ita hakan yasa ranta ya ɓaci sosai koda ya mata magana se turo masa baki da tayi ta fara magana cikin tsantsan ɓacin rai da ya Bayyana akan fuskan ta cikin harshen turanci tace ''DAD wai meye sa MG yake min haka ne yasan fa ina son sa kawai de ban taɓa gaya masa bane Amma ai shi kansa yasan da hakan kaima Dad ai kasani Wallahi sonshi nake yi kuma sena Aure shi kasa baki mana dad kaine fa shugaban sa'' kallon ta kawai GAR Solomon yake yi ganin yanda take ta wani ɓata fuska tana magana kaman ba da mahaifinta take yi ba duk da shi ba wannan yake tunani ba sabida su a gurin su normal ne yana tunanin ta yadda wannan al'amari ze kasance shide yasan inde ba ra'ayi MG yayi ba toh bame iya mai magana akan life nasa bugu da ƙari kuma ba yadda hakan ze kasance tunda shi MG ƙasar sa ze koma kuma yasan halin MG ciki da waje kuma suda suke ba musulmai ba taya ma zata auri wani ba ƙabilan suba kuma harma tabar ƙasar ta ta koma Nigeria yasan itama baza ta yarda ta koma wata ƙasa daban ba shima kuma baze iya yin nesa da ita ba maganan tane ya dawo dashi daga duniyar tunanin da ya afka sanadin ƙiran sunan shi da tayi.cikin kwantar da murya ya soma mata Magana. " Pretty ina so ki saurareni ki ji abinda nake son fada miki, SHEAD musulmi ne ke kuma Christian ce bana tunanin ze yarda da buƙatan ki koda kuwa kine na same shi da wannan zance...'' kafin ma ya ƙarasa maganan tayi surin dakatar dashi ta hanyar ƙiran sunan shi cikin ɗaga murya ranta ya ɓaci sosai miƙe wa tayi ta wuce sama da gudu tabar shi zaune yana tunanin yanda zeyi da ita dan yasan shikam baida yanda zeyi mata wajen shawo kan SHEAD dan yasan abune mai wuya. COMMENT LIKE SHARE FISABILILLAHI Free Page ya kusa ƙarewa fa my people gsky ya kamata Ku hanzarta biya yanzu muka fara shiga cikin book ɗin fa 😌 🌹Mhizz Teemah 🌹 💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥 Story & writing By Fatima Idris Umar 🌹(Mhizz teemah)🌹 *__________________________________________________________* 💋💋HAZIƘAN MARUBUTA 💋💫 *HAZIƘAN MARUBUTA.* *Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci, haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar, ilmantar tare da nishaɗantarwa.* *_______________________________________________________* Dedicated to my beloved ❤️Mom 💋 Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani toh a rashin sanine,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏🥰 Littafi ne me cike da faɗakarwa, ilmantarwa, harma da nishaɗan tarwa,ƙirƙirarren labari ne banyi shi dan cin zarafin wani ko wata ba Wannan littafi na ƙuɗi ne akan nera 300 kacal game buƙatan karanta shi daga farko har ƙarshe ze tura ƙuɗin ta wannan account number Hajara Abdullahi Dala 2759142010 FCMB sannan ya turo da shaidar biya ta wannan number 09060413321 Kada ku bari abaku labari wannan tafiya tazo da kafce ma banbanta masu rikita ƙwaƙwalwa labari ne me cike da abubuwan mamaki da ban al'ajabi zallan soyayya me ɗauke da ƙalubale kala kala makirci uwa Uba faɗakarwa ☺️ 🤫gwara nayi shiru dan se wanda ya karanta ne kawai ze gane muje zuwa ✌️✍️ 3️⃣ 5️⃣ Free Page 3️⃣5️⃣ Last ABUJA AYRAH fa yanzu har wani baƙi tayi sabida wahala Indo ne kaɗai me temaka mata tana matuƙar shan wahala sosai gashi hutu suke yi bata fita kullum aiki yanzu haka ma tana ɗakin Anty bayan ta gama mata aikin ta zata fita se Anty ta ƙira ta wani kofi ta bata sannan tace maza ta shanye abun da ke cikin cup ɗin karɓa tayi tana kallon abun haka ba yanda ta iya dan fa Anty ta kasa ta tsare so bata da wani zabin da ya wuce ta shanye ɗin seda tayi bismillah a cikin ranta kana ta kafa cup ɗin a bakin ta seda ta shaye tas sannan ta sauke cup ɗin daga bakin ta tare da yaƙinin koma meye ne Allah na tare da ita baze taɓa cutar da ita ba duk abunda ya faru da ita da sanin sa dashi kaɗai ta dogara a gare shi take bauta kuma a gare shi take neman temako so duk abunda ya fari da ita tayi tawakali da Allah kuma tana ji a ranta ba wanda ze mata abunda Allah be mata ba haka ta ajiye cup ɗin ta fita Indo dake laɓe tana kallon su jikin ta ba ƙaramin sanyi yayi ba tanaji a ranta koma meye ne wannan ba abu mai kyau bane Anty ta bata haka de ita ma ta juya ta koma ɗakin ta sabida ba abinda zata iya yi bayan fitan AYRAH part nasu ta wuce dan ji tayi jikin ta baya mata daɗi har tashin zuciya take ji sabida abinda ta sha gashi wani yauƙi taji yana dashi kawai ta daure ta sha ne duk da haka bata dena ƙiran sunan Allah a cikin ranta ba su MARWA da ESHALL duniya sabo ta musu barin ma Marwa kullum tare suke fita da Mama ita kuwa ESHALL inta kwanta bacci seta wuni ma ba abunda yake damun ta kuma wani abun da ze baku mamaki shine kwata kwata bata damu da MARWA wai a matsayin ta kuma na ƙanwar ta uwa ɗaya uba ɗaya ba haka ma basu wani shaƙu sosai da Mama ba irin shaƙuwan nan na uwa da ƴaƴan ta toh matar da kullum tana hanyar waje ina ma taga time na yaran ta ita kanta bata damu da su sosai ba har gwara ma MARWA suna zama har suyi hira kuma suna fita tare Amma ESHALL kam ni kaina bansan meye hakan yake nufi ba Amma se gaba zamuji koma meye ne kuma wani abu guda har yanzu MARWA bata bar fita da abokan Dad ba suna fita susha shagalin su sannan su dawo kuma Mama ta sani bata hana taba sema goye mata baya da tallafi da ta bata ta hanyar idan sun fita se suzo su ɗauke ta bayan sun gama duk abun da zasu yi kuma se su maida ta gurin Mama kana su dawo gida akwai wani gidan da suke haɗuwa sannan insun tashi dawo da ita ma nan suke kaita idan ta riga Mama dawowa toh zata jira ta idan kuma Mama ta riga ta dawowa se ta jira ta lokaci be bani daman sanar daku inda suke haɗuwa ba Amma idan lokaci yayi zaku ji gidan da suke zuwa harma da abubuwa da yawa da baku sani ba komai ze bayyana muku idan lokaci yayi sannan idan kuka cigaba da haƙuri dani fannin update duk zaku ji komai. Abdull ya fara fita kasuwa shida Dad a halin yanzu kusan komai shine yake jagoranci akai sabida Dad ba kullum yake fita ba gashi ko yaje hankalin sa yana wani gurin a ƴan kwana kin nan ma abun yafi yin worst dan kwata kwata an dena gane kanshi shi kansa yanzu ba gane kansa yake yi ba haka kawai yake ji kaman akwai abunda ya rasa me mahimmanci a rayuwar sa Sannan kuma yana ji ajikin sa akwai wasu abubuwa da suke shirin faruwa dashi gashi kullum fama yake da ciwon kai abunde ba sauƙi. Kwance Mommy take kan kujera me zaman mutum uku tayi shiru kanta na kallon sama idon ta a buɗe da alama wani tunanin take yi Ammar ne ya shigo bakin sa ɗauke da sallama yayi matukar kyau cikin wata yadi baƙa da layi layin fari Amma farin beje har can ba ɗinki half jamfa da gani base an faɗa maka ba kasan yadin me tsada ne kanshi ba hula gashin kan yasha gyara sosai normal aski ne da gyaran fuska gashin yayi kyau se sheƙi yake yi zama yayi kujeran dake kusa da Mom ɗin ganin yayi sallama kamar bata jiba gashi yanzu se ƙiran sunan ta yake yi Amma ina tayi nisa cikin tunanin da take yi seda ya ƙira ta da ƙarfi sannan ta farga miƙe wa tayi daga kwancen da take ta zauna ta jingina da jikin kujeran kallon ta yayi cikin nutsuwa yace ''Mommy Please me yake damun kine kwana biyun nan duk kin canza kaman kina cikin damuwa Amma idan na tambaye ki se kice ba komai kinsan bama jin daɗin ganin ki cikin damuwa ko'' ya ƙarasa fiskan sa da alamun damuwa tattare dashi shiru tayi kaɗan kafin ta fara magana sega Ajeeb ma ya shigo bakin sa ɗauke da sallama kayan su iri ɗaya sak da Ammar komai iri ɗaya shima zama yayi kusa da Ammar ɗin bayan ya gaishe da Mom ɗin magana ta fara kamar haka ''ba komai kawai de ina kewar Ruma ne kaga ta tafi gidan baffan ku acen zata yi hutun ta tare da ƴar uwar ta Ashfat gashi kuma yanzu zaku tafi can Meduguri wajen kakan ku nasan kuma zaku ɗan yi kwana biyu tunda kun jima baku jeba ai dole na shiga damuwa dama kukam baku jima da dawowa ba bayanda zanyi ne tunda Abban kune yace kuje Amma ni bason zuwan naku nake ba'' Shiru suka yi shide Ammar be yadda wannan shine yasata cikin damuwa ba tunda ai idan tana so zata ce Ruma ta dawo inyaso ko ita da Ashfat ɗin base su dawo tare ba yasan ta faɗa ne kawai dan ta kawar masa da wannan tunanin shi kuma Ajeeb daya ke bada shi aka fara maganan ba se ya yarda kewan su da zata yi ne yasa. Be nuna mata be yarda da abunda ta faɗa ba sema cewa da yayi ''Mommy Please ki kwantar da hankalin ki ko munje baza mu wuce sati ɗaya ba zamu dawo kinga ai a satin zamu zazzaga dangi kidena damuwa Please'' Ajiyar zuciya ta sauke kawai ba tare da tace komai ba har ga Allah a cikin ranta ba wannan bane yafi damun ta abunda yake damunta yanzu be wuce canzawan da Abba yayi ba ko tana masa magana sama sama yake amsawa yanzu wani kalan canza wa yayi in magana ze mata haka zena basarwa baya dawo wa gida se dare yayi sosai baya dawowa da rana ma don cin abinci kwata kwata ta dena gane kanshi duk daren da yake kaiwa kuwa baiwar Allah tana zaune a falo zaman jiran shigo wan sa Amma daya ganta se yayi kaman be ganta ba idan kuma a gaban yaran nasu ne baya nuna mata komai shi ya tada tafiyan su Ammar wai suje su zaga dangin su na Meduguri mahaifiyar sa ma tana can shi da kanin sa ne kawai anan Abuja suma kuma aiki ne ya kawo su nan se kuma ɗan matsaloli da suka ringa fuskanta a can ɗin yaso ɗaukan mahaifiyar tasa ma su dawo tare Amma se taƙi fir tace baza tabar tushen taba ya barta anan hakan yasa ya barta. Wani hanzari ba gudu ba anan shine ƙanin Dad ɗin ba kowa bane se baban Ashfat sannan Maman Ashfat ɗin kuma ƙanwar Mommy ne a taƙaice de Auren dangi suka yi da Abba da Mommy dan mahaifiyar Mommy ƙanwa ce ga mahaifiyar Abba Amma ta rasu a hanun mahaifiyar Abba Mommy ta girma wannan a taƙaice kenan se lokaci yayi zaku ji komai dan gane da su Abba. Sun gama shirin su dama already driver ne ze kaisu so sun shigo ne domin su yiwa Mommy sallama kayan jikin su kuwa mussaman Abba yasa aka ɗinka musu dan acewar shi baza suje da ƙananan kaya ba haka yasa aka yi musu ɗinki masu yawa kuma duk kala ɗaya kaman wasu ƴan biyu komai kala ɗaya hatta takalma sabbi Abba ya saya musu su kansu da suka saka kayan seda suka ga ya musu kyau dan kwata kwata basu da irin su gashin kansu ma Abba yayi magana har ya gaji kan su rage yawan shi Amma suka ce ya bar musu shi haka yayi shiru ya kyale su (niko nace ai bega na oga SHEAD bane shi yasa). Addu'a Mom ta musu sosai da fatan isa lafiya sannan ta basu saƙon gaisuwa su kaiwa dangi har baƙin mota ta raka su inda driver yake jiran su dan har ya zuba trolley nasu a bayan motan haka ta musu addu'a sosai irin wanda uwa take wa ƴaƴanta sanna ta kuma ce musu su tsaya a hanya su sayi kayan abinci wanda zasu kaiwa ƴan uwan da toh kawai suka amsa sannan suka shige motan driver ya tada ita suka kama hanyan Meduguri yayin da ita kuma Mommy ta koma part ɗin ta duk abunda suke yi Ammii tana kallon su ta window ɗakin ta wani irin daɗi taji ganin sun tafi yanzu plan ɗinta ze fara aiki cije leɓen ta na ƙasa tayi tana girgiza kai haɗe da yin wani shu'umin murmushin da ita kaɗai tasan ma'anar sa sake labulen tayi ta zauna bakin gadon nata dama ita ta bawa Abba shawarar ya tura su suga ƴan uwan su sabida ta samu abunda take shirya wa ya tafi yanda taso hmmm Amma fa bata san da dawowan SHEAD bane shi yasa take wanga zance muje de zuwa . GOMBE DUKKU Bari mu koma baya domin kuji abubuwan da suka faru, Jikin matar nan kullum ƙara tsanani yake yi ga baba Malam jiki duk ya tsanan ta shima shide yasa abunda yake damu shi Amma ba bakin yayi magana ga kullum idan megari yazo seya masa karatu har takai idan megari yazo ze fara masa karatu se ya kasa dan ji yake kaman ana shaƙe masa maƙoƙoro tun hakan baya damun sa har yakai yanzu ya fara tsorata da lamarin dan fa shima ciwo yake yi a tsaye ya rame sosai wannan ahalin ba ƙaramin tashin hankali suka shiga ba ga baba sadiq baya nan har yanzu be dawo ba inna bata bar yiwa matar magani ba kullum seta bata Amma duk a banza anje har gonan da baba sadiq yake zuwa Amma ba'a ganshi ba jin wanan labarin kuma ba ƙaramin ɗaga hankalin ahalin yayi ba gade su musa basu gaji uban nasu ba balle su iya gane abunda yake damun shi su kansu ba ƙaramin tashin hankali suka shiga ba dama baba sadiq ɗin ne da beyi Aure ba yana zaune da baban nashi toh shine ya koya masa kuma kunsan gado ba karambani ba se ya zama na kaman baba sadiq ɗin yafi baba Malam sani sosai a wannan harkan duk ƴaƴan sa sun duƙufa ne wajen kula dashi kullum se sunje kauyen da baba sadiq yake Amma basa ganin sa, A yau ne suka tashi da wani kalan tashin hankalin da basuyi tsammani ba dan gaba ɗayan su majinyatan yau jikin yayi tsanani abun mamaki kuma yau jikin matan nan se rawa yake yi abunda be taɓa ba, gaba ɗayan su zagaye suke da baba Malam da jikin ra yake ta ƙarƙarwa gashi yayi wani bala'in zafi dukkan su da ƴaƴan sa harda jikokin sa suna zagaye dashi duk an rasa wanda ze iya taɓa shi sabida yanda jikin nasa yayi zafi sosai duk ya rame sosai kuma ya haɗu da jikin tsufa inna ne ta fara magana cikin tashin hankali take ƙiran sunan baba malam ɗin Amma ina ko idon sa baya iya buɗe wa nan take jikin sa yayi sanyi kaman ba yanzu jikin yayi zafi sosai ba take ya fara kafewa take kuma bakin sa ya buɗu kalamar shahada kawai ya iya furta wa daga nan kuma tsit kake ji ya dena motsi nan take kuma ya sandare kaman wanda ya jima da mutuwa take kuma suka fara kuka wasu kuma suna faɗin innalillahi wa'innan ilaihir rajun inna kuwa miƙewa tayi da sauri ta fita a gidan dan bata maso ta ƙara kallon mahaifin nata ba rai aikuwa tana fita tayi wani mummunan ji ihu ta kurma nan su Ibrahim suka fito suka nufi gidan nasu dan daga nan suke jin ihun suna shiga koridon ita kuma tana fito wa da gudu ba kowa bane face wannan matar tunda baba Malam ya ɗauke ɗipp ta kurma wani ihu se kuma ta miƙe ta fito da gudu toh anan ne suka gamu da ita kuma se aka rasa wanda ze bita duk se suka tsaya a yanda suke dan ba ƙaramin shock suka shiga ba ganin matar da suka bari kwance ko motsi bata yine ta fito kuma harda gudun ta matar da ta kwashe shekaru bata iya motsawa duk se suka tsaya sun afka duniyar tunani seda inna ta musu magana wanda dawowan ta cikin hankalin ta kenan sannan suka fita da gudu suk fara neman matar Amma sun zaga ko ina basu ganta ba kaman wanda ta bace batt haka suka nemeta basu ganta ba suna cikin haka kuma matar megari tazo hankalin ta a tashe ko magana ta kasa kawai se jansu tayi suka bita aikuwa suna zuwa cikin gidan megari suka tarar dashi kwance baya motsi ga sauran matan sa zagaye dashi da sauri musa ya ƙarasa kusa dashi Amma se gani yayi baya motsi ya rasa ma me zeyi a halin yanzu ga baba Malam ya rasu ga wannan baiwar Allah ta fita da gudu kuma basu ganta ba ga kuma megari ma ya rasu shikam yau yana cikin tashin hankali mahaifin sa ya rasu abokin mahaifin nasa kuma amininsa kuma surkin sa shima ya rasu ga matar da take gurin su ita ma ta gudu wayyo shi ina zesaka kansa ne ga baba sadiq an neme sa ba'a gansa ba (innalillahi wa'innan ilaihir rajun nima de wannan tashin hankalin ya ishe bi yau ni ina zan saka kaina ne gwara de na koma wajen SHEAD maybe kafun mu dawo zamu tarar ya samo 😭 inda matar take ko kuma ya samu solution ɗin yanda zeyi ) LONDON Tsaye suke a compound na gidan shirye cikin kayan aikin su duk sunyi shirin fitan SHEAD ma sanye yake da nashi kayan aikin yana ƙara gaya musu yanda zasu yi yanzu gurin ƙarfe 3:30 na dare dama haka suka tsara zasu fitan dan lokacin ne mafi dacewan farmaki gari yayi shiru ba wanda zeyi tsammanin wani abun suna gama magana kowa ya ɗale mota inda shima ya shige nasa motan shida su BYRON trolley su kuma yana bayan motan dayake fitan na sirri ne se basu tada jiniya ba shiru suka fita gudu kawai suke zubawa a titin har suka isa wani ɓoyayyen guri can ta bayan gari wata hanya ce da bakowa ne ya santa ba tana iya fitar da mutum har yabar ƙasar daga nesa da gurin suka yi parking dama basu kunna wutan motan ba haka duk suka dira daga motan suka fara kutsawa wajen a hankali SHEAD ne a gaba kowannen su hanun sa riƙe da manyan bindigu ga kuma ƙananan a gefe da gefen wandon su ga manyan bullet da suka rataya a jikin su chan ta baya suka fara hango haske haka suka ta zuwa a hankali har suka iso gurin nan suka tsaya inda ba wanda ze gansu mutane ne sunkai su ashirin a filin gurin ga wasu manya manyan kwalaye da suka zuba a gurin kowannen su hanun sa riƙe da bindiga wasu kuma suna shiga ɗan tamfol ɗin suna fito da sauran kwalayen sun jima suna tsaye basu da niyyan fita kuma duk umarni ne na SHEAD shi kaɗai yasan abunda yake shirya wa kallon su kawai yake yi seda suka gama fito da duka kwalayen sannan suka ɗanyi wani magana kana suka bubbuɗe su kwalaye ne da suke cike da kayan maye kala kala se kuma wanda yake ɗauke da Guns manya manya da ƙanana suna gama ganin duka sanna suka rufe kwalayen suka fara shigar dasu babban motan dake gurin ganin hakan ne yasa SHEAD bawa sojojin sa umarni su fita su zagaye gurin sannan suyi shirin harbi haka kuwa suka yi seda yaga sun gama shirya kwalayen cikin babban motan sannan ya fito fili kana yabawa sauran umarni da zasu iya fara harbi ta hanyar daga hannun sa sama nan fa suka fara musanyar wuta hakan kuma yazo mawa miyagun mutanen nan a baza tane dan basu taɓa tunanin akwai wanda yasan shirin suba shiyasa duk sun sakankance shikuma SHEAD dama yasan basu shirya wa hakan ba shiyasa seda ya bari suka gama shigar da kwalayen cikin motan sannan ya bada umarnin harbi haka shima ya ringa harbi ba ƙaƙautawa suma suka fara nasu take guri ya hargitse aka fara musanyar wuta harbi kawai kake ji guri fa ya hargitse sosai inda har wa lokacin ba'a harbi ko mutum ɗaya daga cikin sojojin ba danfa kwararune wajen iya harbi suɗin ba ƙananan kwari bane daɗin daɗawa kuma shine bazatan da suka musu basu shirya ba shi yasa sun samu nasara kashe su kusan daka nan SHEAD ya ɗauki mutane uku cikin sojojin sa ya basu umarnin shiga cikin babban motan sanna ya basu umarni su tafi dashi suje su ajiye motan a gurin aikin nasu za'ayi bincike akan shi haka kuwa akayi suka wuce da motan, seda suka zagay ko ina ganin babu wanda ya rage yasa SHEAD ɗin juya wa dan subar gurin haka sauran sojojin suka wuce shine na ƙarshe yana rufa musu baya ba zato ba tsammani kawai yaji an kwala masa ƙira ta hanyar cewa ''sirrrrrrrrrrrrr'' juyawan da zeyi kawai se ganin bullet yayi daga nesa ta kusa iso shi kafin ya samu wani dama na kauce mata har ta iso (oh ni ko ina ba sauƙi kai innalillahi bari mu leƙa AYRAH maybe kafun mu dawo anyi wani abun 🥱) ABUJA Tunda Anty ta bata wannan abun tasha take jin kanta na sara mata wani kala take ji bata jin daɗin jikin ta dan ko tsayuwa tayi setaji kaman zata faɗi dan wani kalan hajijiya take ji shiyasa tana shiga ɗakin su ta ɗale bed nata ta kwanta nan da nan bacci ya ɗauke ta Anty kuwa AYRAH na fita ta ɗauki wayan ta ta ƙira wani banji abunda suka tattauna ba se ji kawai da nayi tace nan da 1hr sannan ta kashe wayan ta, Indo baiwar Allah yau tunda ta tashi bata jin daɗi haka nan take jin kaman wani abu yana shirin faruwa da ita ko kuwa wani abu ya faru da ita dan haka nan jikin ta duk ba ƙarfi tunda ta tashi take kwance takasa miƙewa zuciyan ta yana mata zafi sosai kuma ta rasa dalili duk abunda tayi yau ba ƙarfi a jikin ta haka nan take yi, bayan 1hr, zaune Anty take kan kujera ta kwala wa Indo ƙira da sauri Indo ta fito ta tsuguna ƙasa ko kallon Arziƙi bata samu ba Anty tace ''kije ki ƙira min yarinyar can'' haka take faɗa bata ƙiran sunan AYRAH miƙewa Indo tayi tace ''toh'' sannan ta fita a ɗakin hanun ta rike da wata ƴar ƙaramar paper da number ta a jiki tana so ta bawa AYRAH sabida ko basa tare zata iya ƙiranta haka nan yau ta tashi da son bawa AYRAH number nata dan tana ji a jikin ta kaman akwai abunda ze faru dasu da wannan tunanin ta shiga part ɗin su har cikin ɗakin su ta shiga kwance taga AYRAH tana ta sharɓan bacci har bakin bed nata taje ta fara tashin ta da yake bata da nauyin bacci se kuwa ta farka miƙewa tayi zaune haka nan kanta kuma be dena ciwon ba ''AYRAH kizo Anty tana ƙiran ki'' shine abunda Indo tace miƙewa AYRAH tayi da sauri bata ko amsa ba tayi hanyar barin ɗakin da sauri Indo ta rufa mata baya seda suka zo dapp zasu bar ɗakin Indo ta tsayar da AYRAH ta tsuguna sannan tace ''AYRAH ga number na ki riƙe a gurin ki idan buƙatan ƙiran nawa ya tashi'' cikin sanyi ta ƙarasa maganan idon ta na cikowa da kwallan da ta rasa na meye ne karɓa AYRAH tayi itama haka nan se taji wani iri ta rasa meke mata daɗi ''Anty Indo toh a ina zan ɓoye'' ta faɗa a hankali karɓan paper Indo tayi da sauri dan ƙar Anty tace sun jima hulan da yake kan AYRAH ta cire ra saka mata paper a ciki tana kallon gashin AYRAH dan tunda suke da ita bata taɓa ganin gashin taba ganin yanda take da gashi sosai gashi ya tsufa sosai har ba'a gane kitso ne akan nata ko meye ne da sauri ta kawar da tunanin da take yi ta mayar mata da hulan sannan ta maida mata da hijab ɗin da yake jikin nata suka fita tana ce mata ''idan na samu Lokaci zan gyara miki gashin kanki sannan karki yarda wani yaga paper nan kinga na samiki shi cikin hulan ki'' da ''tohm'' kawai ta amsa a haka har suka shiga ɗakin Anty aikuwa sun gudu basu tsira ba dan seda Anty tayi masifan ta son ranta sannan ta miƙe ta shige ɗakin ta ita ma Indo wuce wa tayi nata ɗakin can ba jimawa sega Anty ta fito hanun ta riƙe da kuɗi ta miƙawa AYRAH sannan tace ''kije waje zaki ga wasu a mota ki basu kuɗin'' a fisge tayi maganan kaman ba ita tayi ba ko kallon inda AYRAH take bata yiba,karɓan kuɗin AYRAH tayi tace ''toh''sannan ta fita haka nan da zuciya ɗaya ta fita inda tunda take ba'a taɓa aikan ta waje ko wai ta fita haka kawai bata taɓa ba se idan Bus ya dawo da ita daga makaranta nan ma bata taɓa tsaya wa ta ƙare wa anguwan nasu kallo ba, tana fita taga wata mota baƙa tintek ce ba'a ganin wanda yake a gaban gidan nasu tana zuwa ta tsaya a gurin ta rasa ma ya zata yi ta musu magana gashi kuma hajijiya take ji daure kawai take yi idon ta har ja yayi kana ganin ta kasan ba lafiya tana tsaye se lumshe wa idon ta yake yi saboda hajijiya da take ji, buɗe marfin motan gidan baya akayi wani saurayi baƙi ya fito kuɗin kawai ta mika masa bata ce komai ba maimakon ya amshi kuɗin se ya jawo ta ta faɗa cikin motan ya rufe da sauri na gaban mota ya ja ta da mugun gudu,anguwa dama shiru ne ba kowa a layin haka suka ɗauki titi suka fara gudu ita kuwa suna jefa ta cikin motan ɗayan na gefe ya shaƙa mata cocain take ta suma dama hajijiya take ji gudu kawai suke yi a titi lokacin wurin ƙarfe 9:00 na dare suna cikin gudu kuwa sun sha wata kwana sega wata danƙareriyar mota ita ma zata shawo kwana kawai suka gwaru wancen motan ya buge wanda AYRAH take ciki ai take motan da AYRAH take ciki yayi sama sannan ta faɗo ƙasa yata gangarawa sannan ya kife. TOH FA MY PEOPLE FREE PAGE YA ƘARE KUYI MAZA KU HANZARTA BIYA KAR AYI BAKU 😌 SE MUN HAƊU A BOOK TWO 2 MY PEOPLE GAME BUKATAN BIYA ZE IYA TUNTUƁA NA TA WANNA NUMBER09060413321 Semun haɗu a BOOK TWO 2 ️️️️️ Downloaded From https://tknovels.com.ng