Downloaded From https://tknovels.com.ng 20... Tom tafiya sukeyi Basu tsayaba har suka Isa bakin katafaren get din sake manne ajikingidan alhaji alhassan wato mahaifin juneid,. Hown sukayiwa megadin gidan cikin hanzari ya shiga bude musu get din gidan tare da yimusu sannu dazuwa, Anisa ce kawai ta amsa shiko juneid kawai kai yadaga masa suka huce, parking spece , parking din motar Anisa tayi ,batare da tacewa juneid komai ba tabude murfin motar ta fito, fitowarta kenan saiga ma,aikatan juneid sun karaso sunyi hown anbude musu, suna shiga sukayi parking din wata jibgegiyar mota kirar kasar America, fitowa suka shigayi daya bayan daya suna kamewa atsaye daya daga cikinsu me ya nufi motar da juneid yake ya bude kofar tare da sa hannu ya fito dashi,sann ya daukeshi cak ,badireshi a ko Ina ba sai a babban falon gidansu ,inda momy da dady suke zaune suna jiran karasowar sa, anisa kam tsayawatai tama kallon ikon allah daga bisani kuma ta bi bayansu cikin falon. Dashigarsu dady da momy suka tashi tsaye ganin yadda katan mutum ya dakko juneid kamar wani karamin yaro ,dasauri dady yace subahanallahi Yana ga kadakko shi ,meyasameshi? Yafada a tsorace, batare da mutumin yace komai ba ya karasa ya ajiye juneid a kan kujera sann ya tsaya cak a gaban juneid,kallonsa juneid yayi tare da cewa jaka iya tafiya,babu musu ya juya ya fita "shikuma juneid ta shi yayi ya karasa gaban dadynsa tare da durkusawa yace good morning my sweet dad Ina fatan dai nasameku lafiya,shiko dad Baki da hanci yasaka Yana kallon ikon Allah ,daga bisani kuma yace "au Daman Wai iskancine irin naku na yaran zamani ,kalau kake amma kasa wancen jibgegen mutumin me kama da samudawa ya dakkoka ,dariya juneid yayi wadda ta karamasa kyau da kwarjini yace au dad kenan dashi kadai kagani guduwa zakai,dariya dad yayi yace"wlh guduwa xanyi ace inban da rashin mutunci irin na yan bana bakwai inakai Ina wancan basamuden, sai kace wani jariri kull kakiyayeni Junaid, uhm alhji kenan Ay su yarannan dasun ji kudi ya zauna sai sutsiri iskanci kala'kala ,shidai juneid bece komai ba saima kallon momynsa da yayi yace mom nayi missing dinki sosai amma kafin Nan inajin yunwa, dariya momy tai sannan tace to ay gashican tun dazu ya kamma la Kai yake jira, okay ya fada tare da cewa bari nafara watsa ruwa tukkuna don garin naku akwai zafi ,Ina fatan dai an gyramin bedroom Dina, daga masa kai mom tai ,sannan ta koma ta zauna, Tana zama saiga daya daga cikin ma,aikatan juneid ya shigo ma,ana dai wan da zai kaishi bedroom, Yana zuwa ya da hannu ya daga juneid cak tare da hayewa matattakalar benen dashi juwa bedroom din sa, . Baba dayansu wadan da suke falon Bin su kawai sukai da kallo ,momy kam harda salati Tana cewa, yanxu juneid wankanma yimaka za,ai oh ni fateema wannan Wace iriyar Al,adace.... Itako Anisa tun da Takoma dakin ta taketa faman kaiwa da komowa, tana ta tinanin mafarkin da iyayenta suke kan cewar juneid zan aureta, ita dai tasan ko giyar wake Tasha bazata hada kanta da juneid ba sabi da tasan nagaba yayi gaba nabaya sai lanari Junaid ba ajinta bane Dan duk yadda take fasalta yanayinsa to ya huce haka.... Bayan juneid yayi wanka Yana zaune a gefan bed dinsa ana samasa kaya, sai ga wayarsa ta hau ruri , wazai gani doctor devit ne,Kira na farko juneid ya dauka tare da yin sallama yace" assalamualaikum, doctor daga can bangaran doctor ya amsa da Amin wa alaikumussalam, sir Daman wannan Mara lafiyar da take kwance a asbitin muce ... Dasauri juneid ya katseshi dacewa doctor kardai kace min yarinyar Nan ta mutu, no bahaka nake nufiba inason nace maka jikin nata Yana Dan samun sauki, musamman ma bangaren tabin kwakwalwar da tasamu, okay godiya nake doctor to amma ya maganar feyden da aka matafa dasauki dai ko, eh sir dasauki sosai Dan har ayki ma munyi mata okay Tom ba damuwa ,yanzu Ina Nigeria naje gida katsina indan nadawo zan shigo okay sir thank Yana gama fadar hakan ya kashe wayar... Juneid kam fadawa yayi dogon tunani akan wannan Maralafiyar tasa tabbas idan ya ga ma hada hujjoji akan wannan yarinyar ,indai Al,amarinnan gaskiya ne babu makawa saiya kwatar mata hakkinta ...... *********************************Am saliha zoki taimaka ki bani ruwannan nasha,wallahi na gaji daker nake iya tashi, babu musu saliha ta Mike ta dakko masa ruwan ta bashi , sannan ta koma ta zauna tace ,Allah sarki Ashe zaka iya Shan abin da kazama karuwa ta dakko ,shidai Habib bece mata komai ba saima kallon ta dayake, domin shikadai yasan rin abin da ya tama idan yasamu lafiya akan saliha, murmushi yasakar mata tare da cewa ,saliha naji dad yace ya juneid ya dawo gashi inason zuwa na ganshi sai dai daker nake iya tashi, salihace ta kalleshi tace ay kam dai yakamata, sai ka bari ka warke ko kajira yazo har gidannan... ****Umma yakamata kije gidan saliha kigano mana lafiyar ta, kimanta da komai ni nasan ayadda kike ayanzu Habib bazai taba iya ganekiba ,uhm baxaki ganeba safiyya har yanzu ke yarinyace ,ninasan menake tinawa idan naga yaronnan, Kay umma kenan gaba kidaya hankalina ba a kwance yake ba ,bamusan a halin da saliha takeba a yanxu, kitaimaka kije, a,a safiyya ke kije ki dubata, umma idan naje komai zai lalace Dole idan habib yaganni zai gane shirinmu akanshi, bazai ganeba safiyya inason kije kigano mana, idan kin tashi tafiya kisaka nikaf kinji, Tom shikkenan umma INSHA ALLAH xanyi hakan..... MAR'ATUSSALIHA Book 2 ....... WASHEGARI ..... ALHAMDULILLAH duka duka anan nakawo karshe wannan book mesuna MAR'ATUSSALIHA book 1 Sai mun hadu acikin littafi na 2 wan da shine zamu fada cikin cakwakiyar littafi ,dagan Kuma sai book 3 wan da ashine zan warwaremuku komai idan ubangiji yabani aron rai da lokaci littafi MAR'ATUSSALIHA n'a 3 paid ne 400, kacal gaduk me bukatar fara biya tun yanzu ga account number 2478578665 zanth Bank hindatu Yusuf ,sai atura shaidar biya ta wannan layin 09166764540, gamasu tura mana katin waya sai a tura ta wannan number 09166764540 MTNngd Daga taku har kullum HAFSAT UMAR DANGORO yar mutan bakin rafee Book 2..... Pege 1 ********Umma yakamata kije gidan saliha kigano mana lafiyar ta, kimanta da komai ni nasan ayadda kike ayanzu Habib bazai taba iya ganekiba ,uhm baxaki ganeba safiyya har yanzu ke yarinyace ,ninasan menake tinawa idan naga yaronnan, Kay umma kenan gaba kidaya hankalina ba a kwance yake ba ,bamusan a halin da saliha takeba a yanxu, kitaimaka kije, a,a safiyya ke kije ki dubata, umma idan naje komai zai lalace Dole idan habib yaganni zai gane shirinmu akanshi, bazai ganeba safiyya inason kije kigano mana, idan kin tashi tafiya kisaka nikaf kinji, Tom shikkenan umma INSHA ALLAH xanyi hakan..... ....... WASHEGARI ..... Tun da safe safiyya ta shirya tsaf cikin wata doguwar riga ja da ratsin fari, shijabin ta ta dauka Dan madaidaici iya gywa ta saka, sannan ,ta dakko niqaf ta daura ta juya ta kalli umman ta tace "umma hakan yayi ? Eh yayi sosai maza jeki sai kin dawo Allah ya Muku albarka, safiyya ta amsa da ameen sannan ta zari jaka ta fuce... Tana fita bakin layinsu dake unguwar madaki yan babura ,tasamu nafef ta hau suka fara tafiya har sai dasukayi tafiya me tsayi sannan suka Isa gidan saliha, abakin get din gidan tasauka sannan ta bashi kudinsa ya tafi itama ta juya ta shiga kwankwasa kofar gidan ,daga can ciki megadin ya jiyo bugun get din ya fito ya bude ,sukai ido hudu da safiyya ,batace masa komai ta bi ta gefansa zata huce ,ya daka mata tsawa tare dacewa dakata, wakike nema? Safiyya kam tsayawa tai Tana kallonsa daga bisani kuma ta dage niqaf din kanta tace ,yanzu zaka matsa nahuce ko a,a ,dasauri megadin yace ah ranki yadade yaushe kika fita bansani ba, tsaki safiyya ta doka sannan tay hucewarta ,zuwa cikin gidan ,bayan tasaki niqaf din fuskarta, abakin harabar falon tacikaro da saliha a tsaye ta rike kugu Tana cewa, Habib ni nagaji da wannan abin menayi maka ,watoma tsabar kamai dani mahaukaciya shine har dazuwa kadakko malamin duba ,nufinka ga Mara hankali ko, shiko Habib hirar sama da takasa yahade tare dacewa, au wayda nufinki ke me hankali ce ,amma gaskiya kin cuci me hankali, ay kina da hankalin rannan kika dagani kika soka da kasa, Ina dalili wlh bazaki kasheni lokacin mutuwata beba,Kuma wallahi kokinki ko kinso saina dakko me magani ya tsigemiki aljanun da suke kanki, Yana gama fadar haka ya yo kanta ya bangajeta ya huce ,Nan yayi ido biyu da safiyya wadda ta tsaya ta saki Baki da hanci Tana kallonsa ,dasauri Habib yashiga sosa keya tare da kakaro murmushi ya sakar mata ya huce.... Safiyya kam karasowa tai gaban saliha tace saliha sannu da kokari, arazane saliha ta kalleta tace yaushe kika zo gidannan Ina fatadai Baki bari yaga fuskarkiba ,dariya safiyya tayi tace ni bani da hankali zan shigo gidannan batare da niqaf ba, Kinga bawannanne ya kawoni ba mushiga ciki, babu musu saliha ta yi gaba safiyya nabinta a baya har suka Isa bedroom din saliha, bakin gado safiyya ta zauna, ta cire niqaf itakuma saliha ta juya tasaka wa kofar Kee sannan ta dawo ta zauna a kusa da safiyya, tace sannu da zuwa ,yauuwa kinzo lafiya Ina umma ,saliha ta tambayeta, lafiya kalau muke, kenake so naji zamanku da wancan bakin mugun "dariya saliha tai daga bisani kuma tace"nifa safiyya har yanxu wallahi haushinki nakeji 'banganeba haushina name Kuma?" Eh mana badole naji haushinki ba nina kawo shawarar yadda zamuyi da Habib amma dakika tashi sai kika sakani acikin masifa ko, hmm, tafada tare dayin kwafa, itama safiyyan kallonta tai tace, saliha ki kwantar da hankalinki banyi haka danna sa rayuwarki amatsa ba,saidan taimakon kanmi, kinfi kowa sanin bazan iya irin abin da kekikeyiba ni inada tsoro ke kuma baki da tsoro ,inason ki dada hakuri INSHA allah komai yakusa zuwa karshe,uhm safiyya bazaki gane sharrin mutumin nan ba ni danake zaune dashi ninasan halinsa, wallahi Yana da hadari sosai gashi da Saurin gane abu, ninarasa tayyada akai muka iya kamashi ahannu batare da yagane shirinmu ba,kinma san wani Abu kuwa, tsabar irin mugunta n'a mitiminna wani daki yakaini ya ajiye Wanda ko dabba idan aka sata zuwa sati daya sai tamutu ballekuma ni ,sabibda ya rainamin hankali Wai nizai kiwata,anfadamasa kazace ni, dariya safiyya t'ai tac e naji Yana zancen zaikirawo malami ya ciremiki aljanuko to wallahi kada ki kuskura kiyarda ,idan yasamu nasarar rabaki da aljanun dake kanki hmm ba,acewa komai Ina tausaya miki,.... Dariya saliha tai tace Allah isama hakan bazata faruba Dan ranan badaban suba saidai kuzo kutarar ya kasheni...... ____________________________to Habib Yana fita bai huce ko inaba sai gidansu, Yana zuwa yatarar da wani bom dayatashi acikin gidansu, Hajiya adama taji labarin dawowar juneid tazo Tata da balli akan auren Anisa da juneid, shidai Habib Yana shiga ya tarra da juneid a zaune idonsa a lumshe itakum hajiya adama Tana tsaye a kansa taci damara kamar me Shirin yin dambe Tana cewa Wallahi ba,a isaba ko anki ko anso sai juneid ya aureta akanme zakuyita wasa da hankalin yarinyar karama ,ay ba kudiba da kyau ba ko duk duniya ya Tara,Kuma shine sarkin kyau yafi kowa ,sai ya auri Anisa, sokuke kumayarmin da yar bazawara tsohuwa ,yarda ko sure bataiba tazauna Tana jiran Habib yaxo yayi aurensa bakuce kumaiba ,Yaya alhassan yayi aukawarin idan Junaid yadawo za,a daura aurenta dashi sanan kuce ku bahakaba, anisama, dadiy ne ya dakatar da ita tare da cewa, ya Isa haka adama, kinutsu ayga juneid dinan agabanki Yana jinki ayanxu shine Wanda zaibaki amsa, gallamasa harara Adama t'ai tare dacewa wa zaibani amsa wanan dan iskan dan da kokallo ban isheshiba kanagani inamagana amma shi baccima yake, Anisa ce ta karbe zancen tace Mami babacci yakeba wallahi Yana jinki, au Yana jinama ,lallai duniya tazo karshe au Junaidu kanajina, Wai?tsaki juneid ya doka ya tashi afusace ya haura sama ,ranmaza ya baci ,yau ko Dan,aykinsa bejiya ya kaishi bedroom dinba ......... 2... Adama kam Zaman dirshen tayi akasa ,tasa kuka tanacewa, oh ni naga takaina ,Anisa Dan ubanki idan Nina haifeki ki hakura da auren jinin Yaya alhassan,wannan Wace iriyar kaddarace n'a haifi ya ban haifi halintaba wallahi Ina tinanin canzamini ke akai a asbiti ,domin ni Adama ban haifi yar da zata doramin hawan jiniba ko ta kasheni, ke Bari na fadamiki me kankat idan biki hakura da auren juneid ba saina tsine Miki albarka kin bi duniya, sai dai ki canza wata uwar amma bani adamaba ,suba hanallahi Habib ya furta tare da cewa ,haba Mami idan rai yabaci,Ay hankali bai gusheba, wata uwar ashariya Adama ta lailayo ta dannanwa Habib tare dacewa idan kasake cemin Mami saina ci ubanka a gidannan au wato saboda agaban iyayenka ne Ay Dole kacemin Mami ,rannan ko sabi da tsabar rashin kunya ,sabi da nazagi matarka kacimin mutunci har da dakamin tsawa, kabani mamaki Habib Wai adama zoki fitarmon daga gida, to sannu sarkin ishashu ,waikaima kagirma kayi gida ka ajiye iyali kasan abin da ake acikin aure Dole ka gayamin magana, to duk ranar da Ina magana da iyayenka kasake samin Baki,saina nunamaka a gabana uwarka ta haifeka, meststess tayi tsaki ta juya ta kalli hajiya fateema tace, kekuma na dawo kanki, wato kinje kinyi asira asiranki kin rabani da Dan,uwana da Kuma "yayansa hankalinki ya kwanta ko ,to kema ki guji haduwarmu dake ,Tana Gama fadar haka ta Mike tsaye ta juya ta kalli Anisa tace, kekuma bakar mayya sai kije kita wahala indai soyayyace kije kiyi ta idan kika mutu kada asake akawomin gawarki Dan bana bukata ,ta zari Jakarta fuuuu ta fuce tabarsu atsaye carko carko ,kowa yabi bayanta dakallo cike da mamakin bakin hali irinna adama Shiko Habib jijiga Kai kawai yayi,ya haye sama zuwa inda dakin juneid yake, bude kofar yayi yashiga tare da yimasa sallama ,daga canciki juneid ya amsa sannan yabashi izinin shigowa, Habib Yana shiga ya samu gefan gado kusa da juneid ya zauna, tare da sakar masa murmushi yace, sannu da zuwa babban Yaya Ina fatan dai kaiso lafiya" lafiya kalau ya amsa a takaice "Habib ne yasake cewa inafatan dai yaya maganar Mami Bata bata maka raiba ,tsaki juneid yayi tare dacewa, uhm ni maganar ta be batamun raiba ,Abu dayane ya batamun Rai,yarinyar da ake Shirin hadani da ita, gaba kidayanta ba ajina bace, bama hakaba ace kamar ni narasa wadda zan aura sai Anisa ,bazai yuwuba, wannan mumunar yarinyar gata babu hankali, bubu nutsuwa, banasonta idan tagannimafa kawai rudewa take ni banasin Macé irin wannan " dariya Habib ya farayi harda rike ciki Yana cewa, wallahi kana da abin dariya Yaya ,ay wallahi idan bandani akwai dalilin dayasa na auri matata da bazan aureta ba,har gwara na auri Anisa so dubu akanta, meyasa Anya kana da hankali kuwa juneid ya fada? Uhm yaya hankali kai yarinyar nan fa haka ta dagani sama ta sokani da kasa ,babu tausayi babu Imani, dasauri juneid ya zari idanuwansa waje cikin mamaki yace,Kai Habib karya kake macen ce zata dagaka ta dokaka da kasa saikace wani yaro, allah dagaske nake Yaya ,aljanune da itafa, yanzuwa idan na bargidannan gurin makan zanhuce domin muje ya cire matasu ,bazaiyuwu banyi aure ba ta kasheni, "bangane bakayi aure ba itakuma matar taka da ka aurafa Aka Tara mutane suka shaida daurin auren kufa, uhm yaya wai menene Haka,kafiye dawo da zance baya nacemaka itafa ba aurenta nayiba ato, ni kaga tafiyatama dan wallahi ka batamin rai ,yanagama fadar hakan ya futo daga dakin ,yanajin muryar juneid daga waje Yana cewa agaisheta ,kacemata zanzo ganin kanwartawa yafada Yana dariya,,🤣) Tom Habib Yana fita daga gidansu, kaitsaye gurin wani babban malami yanufa, Wanda yake zaune a gaban unguwarsu ,Yana koyarda littatafan addini da dai sauransu, Yana zuwa yayi parking din motarsa can gefe da malamin sanna ya fito, ya karaso inda yake tare da yimasa sallama yace, assalamualaikum, Amin wa alaikumussalam habibu Kaine a unguwar tamu, Habib ne ta dan sosa Kai tare da cewa eh wallahi Malan nine Daman wata mahimmiyar magana ce takawo ni gurinka, jijiga kai Malan yayi sanan yace ,ah to mukarasa mu zauna ko ,bayan sun zauna ne Habib ya kalli malan yace ,Daman malan abin dake tafe Dani ,naji ance kana cire aljanu, to shiyasa na tako nazo domin kataima ka min kabini gidana domin kacirewa matata aljanunta, murmushi malan yayi sanna yace Habib kenan aybasai kace intaimaka makaba ,kudaman aykin Allah mukeyi ,Dan haka muje Naga matar taka........ , 3 ****Tom bayan saliha taraka safiyya bakin get ta dawo ,ko cikin gida bata shiga ba tajiyo hown din motar Habib yadawo, dasauri ta karasa cikin falon gidan tazauna, bata jima da zamaba sai ga Habib ya shigo bayansa Kuma malan ne,Wanda Aka dakko dan tacire mata aljanu. Sallama sukai "assalamualaikum" Amin wa alaikumussalam" ta amsa tare da yimusu sannu da zuwa, Sanan ta tsuguna har kasa ta gaishe da malan, shiko Habib ganin haka acikin zuciyarsa yace "Amma wanan yarinyar ko munafuka jibi fa harda wani tsugunawa" afili Kuma yace "malam bisimillah gaguri kazauna" zama malan yayi sanna ya kalli Habib yace "habibu ina Mara lafiyar?" Habib ne yace "alagafarta malan gatanan inason aciremata "yan iskan aljanun dasuke kanta "yafada tare da nuna saliha, saliha ko Tana zaune Tana binsu da idanu ko kiftawa Babu, zuciyarta sai bugu take kamar ganga, Malan dai yanajin Haka ya tashi ya ciro wani bakin magani mai warin gaske,acikin aljihunsa, bude shi yayi ,yashiga hurawa a koina dake cikin dakin. Nan take saliha ta Mike zumbur, Tana zazzare ido ,Tana yatsine yatsine, tafara surfa uwar masifa tana cewa "Uban me yakawo ka gidannan,dama kazone domin kacuceni kacuci rayuwata"natsaneka kafuta daga gidannan n'a fada maka,kafuta nace!!! Tafada da karfi tare da cenzawa idonta launi kwayar cikin idon ta futa gaba daya kamar ba,a halitti baki acikin idonta ba. Malamin ne ya kalli Habib yace "sauri kaje ka kullemana kofa, ayko cikin azama ya nufi kofar ya rufeta ruf harda saka mukulli ya datse. Juyawa yayi yakalli saliha ya watsa mata wannan bakin abun me wari a fuskarta, Nan take saliha ta gigice tare da bude hannayenta dukka biyun ta durkusa,ta sunkuci malan ta dokashi dakasa,sannan ta sunkuci kujera 3ster ta yi kan malamin zata sauketa a kansa ,Habib yayi hanzarin janyeshi,duk da haka saliha bata barsu ba haka ta dakko wata zangareriyar bulala ta dukan doki wadda hayat ya sayo sabo da dukanta,ta shiga zubamusu a jikinsu suna faman ihu su malan har da futsari a wando, saliha bata Dena dukansu ba har sai da taga sun daina motsi tukunna tasamu guri a kan kujera ta zauna tare da harde kafa daya kan daya, tana zazzare ido,cankuma ta fashe dawata uwar dari wadda ta zagaye ilahirin dakin har amsawa yake, ni kaina sai da hanjin cikina ya kada jikuke kulululu,. Habib kam yazube akasa sai numfashi yake samasama Yana kuka kasa kasa ,Yana Dan kallota tagefan ido,jiyayi tace Kai ubanme kake kallo zonan, shiru Habib yayi tare da hadiye kukan da yake Shirin tahowa ya Dan dauke numfashin shi Dan karma taji, ay ko ta sake daka masa tsawa tace "bakajiba ne nace zonan," jiki asanyaye Habib ya tashi zaune ya rarrafo gabanta ya tsuguna tare da sunnar dakansa, yace "Dan girman Allah kuyi hakuri wallahi ni baruwana ,dan Allah kada ku kasheni ,"rufemun baki"tafada dakarfi harsai da ya tsorata tasanadiyyar tsoratar dayayi yasa yasaki Kashi a wando jikike kotsotsotso🤣) Hhhhhh su Habib hanga tashin hankali Magana tafarayi tace" ku bil adama, mu bamu zo Dan mucutar dakuba, Amma meyasa mu kukeso ku cutar damu, Baki narawa Habib yace wallahi bazamu sakeba Dan Allah kuyi hakuri, wayya Allah na nashiga uku ni Habib natsokano wa kaina masifa da bala I , "mune masifa da bala in tafada tare da yo kansa, Nan danan Habib yashiga karanto duk wata addu,ar datazo bakinsa, harda waddama besan ya iyata ba sai yau, "wainnahu sulaimanu wainnahu bisimillahir rahamanirrahim, allahumma ajirni fi musibati,innallahi allahumma inni auzubika minal kubusi, nashiga uku ,wayyo momy wayyo dady ya juneid kazo kataimakeni. Kukuke ganinmu bamumuke ganinkuba Dan Allah kumin rai, Yana Gama fadar hakan Shima ya fadi ya suma a gurin ,shiko Daman malan tuni yamanta awace duniyar yake............... 🤣🤣🤣🤣wayyo cikina Kai jama,a fada da aljanu ba dadi, su Habib anga bala'kam MAR'ATUSSALIHA BOOK 2 4..... Dariya3 ****Tom bayan saliha taraka safiyya bakin get ta dawo ,ko cikin gida bata shiga ba tajiyo hown din motar Habib yadawo, dasauri ta karasa cikin falon gidan tazauna, bata jima da zamaba sai ga Habib ya shigo bayansa Kuma malan ne,Wanda Aka dakko dan tacire mata aljanu. Sallama sukai "assalamualaikum" Amin wa alaikumussalam" ta amsa tare da yimusu sannu da zuwa, Sanan ta tsuguna har kasa ta gaishe da malan, shiko Habib ganin haka acikin zuciyarsa yace "Amma wanan yarinyar ko munafuka jibi fa harda wani tsugunawa" afili Kuma yace "malam bisimillah gaguri kazauna" zama malan yayi sanna ya kalli Habib yace "habibu ina Mara lafiyar?" Habib ne yace "alagafarta malan gatanan inason aciremata "yan iskan aljanun dasuke kanta "yafada tare da nuna saliha, saliha ko Tana zaune Tana binsu da idanu ko kiftawa Babu, zuciyarta sai bugu take kamar ganga, Malan dai yanajin Haka ya tashi ya ciro wani bakin magani mai warin gaske,acikin aljihunsa, bude shi yayi ,yashiga hurawa a koina dake cikin dakin. Nan take saliha ta Mike zumbur, Tana zazzare ido ,Tana yatsine yatsine, tafara surfa uwar masifa tana cewa "Uban me yakawo ka gidannan,dama kazone domin kacuceni kacuci rayuwata"natsaneka kafuta daga gidannan n'a fada maka,kafuta nace!!! Tafada da karfi tare da cenzawa idonta launi kwayar cikin idon ta futa gaba daya kamar ba,a halitti baki acikin idonta ba. Malamin ne ya kalli Habib yace "sauri kaje ka kullemana kofa, ayko cikin azama ya nufi kofar ya rufeta ruf harda saka mukulli ya datse. Juyawa yayi yakalli saliha ya watsa mata wannan bakin abun me wari a fuskarta, Nan take saliha ta gigice tare da bude hannayenta dukka biyun ta durkusa,ta sunkuci malan ta dokashi dakasa,sannan ta sunkuci kujera 3ster ta yi kan malamin zata sauketa a kansa ,Habib yayi hanzarin janyeshi,duk da haka saliha bata barsu ba haka ta dakko wata zangareriyar bulala ta dukan doki wadda hayat ya sayo sabo da dukanta,ta shiga zubamusu a jikinsu suna faman ihu su malan har da futsari a wando, saliha bata Dena dukansu ba har sai da taga sun daina motsi tukunna tasamu guri a kan kujera ta zauna tare da harde kafa daya kan daya, tana zazzare ido,cankuma ta fashe dawata uwar dari wadda ta zagaye ilahirin dakin har amsawa yake, ni kaina sai da hanjin cikina ya kada jikuke kulululu,. Habib kam yazube akasa sai numfashi yake samasama Yana kuka kasa kasa ,Yana Dan kallota tagefan ido,jiyayi tace Kai ubanme kake kallo zonan, shiru Habib yayi tare da hadiye kukan da yake Shirin tahowa ya Dan dauke numfashin shi Dan karma taji, ay ko ta sake daka masa tsawa tace "bakajiba ne nace zonan," jiki asanyaye Habib ya tashi zaune ya rarrafo gabanta ya tsuguna tare da sunnar dakansa, yace "Dan girman Allah kuyi hakuri wallahi ni baruwana ,dan Allah kada ku kasheni ,"rufemun baki"tafada dakarfi harsai da ya tsorata tasanadiyyar tsoratar dayayi yasa yasaki Kashi a wando jikike kotsotsotso🤣) Hhhhhh su Habib hanga tashin hankali Magana tafarayi tace" ku bil adama, mu bamu zo Dan mucutar dakuba, Amma meyasa mu kukeso ku cutar damu, Baki narawa Habib yace wallahi bazamu sakeba Dan Allah kuyi hakuri, wayya Allah na nashiga uku ni Habib natsokano wa kaina masifa da bala I , "mune masifa da bala in tafada tare da yo kansa, Nan danan Habib yashiga karanto duk wata addu,ar datazo bakinsa, harda waddama besan ya iyata ba sai yau, "wainnahu sulaimanu wainnahu bisimillahir rahamanirrahim, allahumma ajirni fi musibati,innallahi allahumma inni auzubika minal kubusi, nashiga uku ,wayyo momy wayyo dady ya juneid kazo kataimakeni. Kukuke ganinmu bamumuke ganinkuba Dan Allah kumin rai, Yana Gama fadar hakan Shima ya fadi ya suma a gurin ,shiko Daman malan tuni yamanta awace duniyar yake............... 🤣🤣🤣🤣wayyo cikina Kai jama,a fada da aljanu ba dadi, su Habib anga bala'kam saliha ta kwashe dashi daga bisani kuma tayi wata atishawa me karfin gaske, ta fadi a gurin ko motsi batayi, sai dai kana ganin yadda numfashin ta ke fita kamar meyin bacci. To damisalin karfe 4 na yamma saliha ta farka daga baccin datayi, idonta tafara gani biji biji daga bisani kuma tafara gani tarau,can gefe ta hangi malan da Habib a kwance kowannensu ko motsi basayi, saidai yadda kirjinsu yake sama da kasa zaka tabbatar da cewa ba mutuwa sukai ba da sauran numfashin su a gaba. Nan take abin da yafaru ya shiga dawomata daya bayan daya kamar t.v ta ke kallon abin,zumbur tayi ta Mike tare da fadawa kicin da sauri ta dakko ruwa a firij me sanyi ta fito, inda suke a kwance ta nufa tashiga yayyafa musu, Habib ne ya fara bude ido Yana bin ta da kallon tsoro, hannu yasa ya goge idonsa domin ya tabbatar itace ko Kuma ya mutune takemasa gizo a ruhinsa, Amma Yana dauke hannunsa ta ya sake gani ,Nan danan yashiga zare ido Yana muzurai, Yana ambaton sunan Allah bakinsa harrawa yake,idonsa kuwa yaciko taf da hawaye suna sharara a kan kekkewar fuskarsa. Ana tsaka da Haka Malan ya bude ido tare da furta " kalmar Laila haillallah Muhammadur rasulillah, hasbinallahu wani'imar wakil,lahaula walakuwwata illabillahil aliyul ajim",Yana Gama fadar haka ya Mike zaune,karaf sukayi ido biyu da saliha wadda take tsaye Tana kallonsa zuciyarta cike tab da tsananin tausayinsa, domin har ga Allah bataso wannan abin ya faru hardashiba taso ace iya Habib ne kawai,to amma ay shiya kawo kansa. Shiko malan Yana ganin yadda saliha ta sake kafeshi da ido hakan yasa ya nufi inda ya hango kee din da Habib ya kulle kofa ,ya dauka ya watsa a guje betsaya a ko inaba sai bakin kofar,jikinsa harrawa yake ya bude daker, betsaya a ko inaba sai bakin get ko da takalminsa betsaya sakawaba,sabi da tsananin tashin hankali,megadi yanata cewa "alagafarta malan tsaya inzo nabude maka", Ina malan bemasan me yake cewa ba ya bude get din yayiwaje sai kace mahaukaci sabon kamu, Habib kam tun dayaga saliha ta zubamusu ruwa yatabbatar ta dawo hayyacin ta, hakan yasa ya tashi tsaye, ya kalleta yace" gaskiya saidai kiyi hakuri kitafi gidanku nibazan iya zama dakeba ,bazaki kasheni abanza ba" dariya saliha tai tare da tabe Baki tace "au Kai dakace ni dakai mutu Karaba takalmin kaza,inan kana kiwona,inaji ina gani zaka auro zankadediyar matarka wadda ba karuwa ba kuxo kuyi Zaman aurenku agabana, Wai duk kafasa Shirin naka kenan, Tana Gama fadar haka ta hade Rai tare da zazzare masa idanuwa, hay Habib Yana ganin haka, jikinsa ya dauki rawa yashiga cewa "haba salihar saluhai meyayi zafi haka eh,nifa ba haka nake nufiba kawai dai Ina nufin ki je gida ki huta Naga kingaji dayawa,Yana magana kwalla na fitowa acikin idonsa," murmushi saliha tai tare da cewa" uhm ay ni bance maka nagaji da Zaman gidankaba ko kaji na taba fadamaka. da dakake wahalar Dani ma bance nagaji ba sai yanzu ,ay Zaman gidanka yazama Dole ,kuma kamar yadda kafada ada haryanzu a Haka muke mutukaraba takalmin kaza ehe " Tana Gama tadamasa haka ta shige daki tabarshi a gurin , Shiko bayan shigarta daki zama yayi a kasa Zaman dirshen yashiga rusa kuka abin tausayi🥺) 5 Yana barin unguwar su Habib ya tari me nafef ya kaishi unguwarsu, bayan tasauka ya biya kudi, ya kwasa a guje betsaya a ko Ina ba sai kofar gidansa Yana zuwa ya tarar da dalibansa sun taru da yawa suna jiran dawowar sa, tun daga nesa suka hangosa Yana gudu Yana waige waige, ay ko suma Basu Dan lokacin da suka fashe kowa ya kama gaban sa,shima Malan Yana zuwa ya fada gidansa ,matarsa da yaransa guda uku suna zaune ya shigo a guje Nan danan suka shiga tambayar lafiya kuwa malan, shi dai malan kwai Kira yake aljana aljana ya bamka daki ya rufo kofa, sumako daya dakin suka shiga suka sa Sakata, suna mai da numfashi , daya daga cikin. Yayan ne ya bude Baki zai magana da sauri ,mahaifiyarsu ta rufe masa Baki Tana cewa "shuru kar aljanar ta jimu, Kai baka da hankali malamma ya nemu gurin buya ballemu,tun da kukaga haka wannan aljanar ta dabance, mugodewa Allah ma da bata kashe Shiba.... ****assalamualaikum ,sai da tayi sallama yakai sau uku Amma ba a amsa ba hakan yasa ta tura kai ciki ,kai tsaye bedroom ta nufa hannunta dauke da Kayan marmari irinsu kankana ayaba lemo da sauransu, tana shiga ta sameshi a kwance a kan bed idanuwansa a lumshe Yana futar da iska daga bakinsa a hankula. Karasawa tayi ta tsaya a kansa Yana kallonsa tana zuba murmushi kamar wata tababbiya, muryarsa ta tsinkayo Yana cewa, waya Baki izinin shigomin bedroom ,Kai tafara sosawa tamarasa me zata ce masa, Can kuma ta fara magana murya narawa tace " am Dana,dama momy ce ta fadamin baka da lafiya shine na kawomaka kayan maimari don nasan zaka ji dadin su sosai, shiru yadanyi daga bisani kuma yace," okay to kimayar banaso" Kai Yaya juneid Dan Allah ka karba kasha,bana son inganka cikin yanayi Mara dadi" short up ya daka mata tsawa ta re da Mike wa zaune yace" Kifita daga rayuwana Anisa ,nace bana sonki ko anta ba so dolene, Meyasa Baki ganewa ne ,wannan shine na farko Kuma na karshe,idan kika sake bari nakara arba da wannan fuskar taki, saina sabamiki kamanni, oya get out" ya daka mata tsawa, a guje Anisa ta fuce waje,tana kuka bata tsaya a ko Ina ba sai dakin ta, durowarta ta bude tashiga hada kayanta a akwati Yana share kwalla,zuciyarta na tafasa kamar wuta ,sabo da tsananin zafin maganar da juneid ya fada mata... Momy kam Tana zaune afalo taga shigar Anisa dakinta tana kuka,dasauri mom tabi bayanta har dakinta,Nan ta sameta tana hada kayanta zata tafi, dasauri mom ta karasa ta dakatar da ita tare dacewa, "Anisa mekike haka ,Ina zaki tafi , meyafaru Naga kinayin kuka?'kodai wanine ya bata Miki rai"?. Kuka ne yasake kubucewa anisa muryarta na rawa tashiga cewa "momy Dan Allah inason ki fadamin gaskiya shin ni mummuna ce,ko dai Ina kama da buriné,bansani ba,momy menene ay buna ,menene Wanda bani dashi Wanda wata macen take dashi,ko dai Ina da wani nakaso na wan da ni bansan dashi ba?" Alokaci daya anisa ta watsowa mom duk wadannan tombayoyin da suka sa kam momy ya kulle... Cikin mamaki momy take tambayar ta tana cewa "Anisa meyafaru ne wai,kinki kifadamin abin da ya faru sai ma wasu kalar tambayoyi dakikemin wadan da bansan amsarsu ba. "Momy kinsani wallahi kinsani, kinsan abin dayasa su ya juneid basa Sona Kuma basa son ganina, menayi musu ,nifa jininsu ce menene yasa zasu dinga hantarata mena tare musu,kawai dan nanuna ina sonsu,dafarko naso yaya Habib sabi da ina ganin dan uwanane zaisoni kamar yadda nake sonshi sai aka samu akasi,yanunamin baya sona ,da akai Haka kika cemin idan yay juneid yadawo zai Soni har ya aureni, ni dakaina sai da na ce Yaya juneid ba tsara na bane yafi karfina bazai Soni ba,Amma sai kukace zai Soni,haka shima nadauki son duniya na Dora masa,haka na dinga rainon soyayyar shi a zuciyata har yadawo, shine zai ce baya sona ,har gwara Habib Yana sakarmin fuska muyi wasa da dariya,shi fa ,hakayace ma yatsani ganina,muddum nasake bari muka Kara haduwa dashi sai ya min abin da har abada bazan manta da Shiba, dan Haka shima na hakura dashi ,koda mazan duniya sunkare wallahi yadda annabi yabar duniya na hakura da auren su , zan koma gida wajen mahaifiyata nanemi yafiyarta muzauna har Allah yabani miji nayi aurena, Kuma kusani wanan abin da akeso ayi yariga da yaraba zumuncin mu har abada babu mu babu ku, Tana Gama fadar haka tazuge zeef din Jakarta, ta zata tafuce tabar dakin bata tsaya a ko inaba sai abakin get, ko da megadi bata jira ya bude mata get ba ta bede ta futa, tana futa tafiya kadan tayi akai sa,a tasamu me nafef ya dauketa suka tafi..... Momy kam zamatayi agefan gadon,tayi tsuruuu tana tunani ,Harcikin zuciyar ta bataji dadin abinda yafaru ba,dada yadda zatai sai tasa juneid ya auri Anisa,Amma Babu dama sabi da mahaifinsu yace bazai musu auren doleba dauk da tasan idan tasamu juneid z.cai yadda ya auri Anisa koda bayaso, Sabi da kaf cikin yaranta shine mebiyaya duk abin da tacemasa alokacin yakeyi koda bayaso, yakamata wanan karon tabarshi ya bi zabin sa,ita kuma anisa Allah ya zaba mata miji nagari, ameen summa ameen ...... ****Dakin juneid momy tashiga tasameshi a kwance, wanan karon idonsa a bude yake da alama tunani yakeyi ,karasawa tai tazauna agefansa tare dacewa"juneidu ya jikin naka, dasauki momy ,to Allah ya Kara sauki, shuru gurin ya dauka na Dan wani lokaci daga baya kuma momy tace" Junaidu ,naam momy ya amsa a murya a sanyaye, "meysa zakaiwa Anisa haka ,haba Junaidu bafa ta haka ake nunawa mutum ba koda baa sunshi ,abin da kamata be daceba ,Kai da nasanka da hankali da nutsuwa Meyasa zakace bakason ganinta eh,ba ahaka ko da ba itaba kada kasakewa wani irin Haka kajini ko" uhm yayi murmushi yace INSHA ALLAH momy bazan sakeba yanzu ina ita anisan take?" Yayi tambayar tare da kafe momy da ido, hmm abin da kaimata ne yasa taji babu dadi ta tafi gida, what momy gida oh my God, shikkenan zataje ta turo Mami tazo taitamin fada Aka, kai ubanka Junaidu watoma mamin takuce zatamaka fada Aka ,banasonfa rashin kunya, kakiyayeni... ****Tom anisa Tana Isa gida ,tatarar da mahaifiyarta a zaune ta zabaga tagumi ta zubawa t.v ido, sallama tai tashiga ta zauna agefanta,itako hajiya adama dagowa tai ta kalleta cikin masifa tace, meyakawoki gidana, yanmma kinzo ne kigayamin juneid yafini agurinki,kuka anisa ta saki tare da fadawa jikin mahaifiyata tace" Dan Allah mami kiyi hakuri wallahi sai yanzu nagane kece gatana kece komai nawa ,Dan Allah kada kiyi fishi Dani ,Ina matukar bukatar ki akusa Dani wallahi indai jinain uncle alhassan ne na hakura da aurensu ,koda ko hakan zaisa zuciyata ta buga, Allah mami dagaske nake nafahimci Babu Wanda yakaiki Sona,basa Sona basa kwaunata,na hakura har abada... Itama hajiya Adama kuka tasaki Takara kankame anisa ajikinta tana dan bubbuga bayanta tana bata hakuri da rarrashinta,dakuma nasiha kala'kala akan RAYUWAR duniya,ahaka har Anisa tayi shiru... Uhm Allah saiki sanmasowani koshin wahala Allah yasa mudace😭 ****safiyya nazaune a gaban mahaifiyarsu tana bata labarin yadda sukayi da saliha dakuma halin dasaliha take zaune a gidan Habib kwarai ummansu taji dadi da yakasance saliha ce matar Habib ba safiyyaba,sabi da saliha tafi safiyya jarumta da kuma son daukar fansa akan abin da akaimata....... MAR'ATUSSALIHA 6... IN THE MORNING...... Da sassafe saliha ta fito daga dakinta yunwa ta adda beta, tabason shiga kicin domin ta samawa cikinta Abinci, Abin mamaki tana fitowa taga Kwan falon a kunne, karasowa tayi cikin falon,Nan ta hango mutum a zaune ya takure guri daya,karasawa tayi kusa dashi,gamamakin ta saitaga ashe rawar sanyi yake Amma yakasa tashi,jiki a sanyaye saliha ta durkusa a gabansa, tafara masa magana murya a sanyaye cikin nutsuwa tace " Habib meyake faruwa ne, kardai kacemin anan ka kwana,?" Dago runannun idon sa yayi ya zubamata su,yamarasa mezai cemata,kawai sai ya kakaro murmushin karfin hali ya sakar mata,sannan ya ce "saliha zan fadamiki gaskiyar abin da yake damuna ,Amma Dan Allah idan nafada Miki kada ki kirawo wadannan aljanun naki,wallahi banason suzo sukara wujijjigani nasan idan suka sake na uku kasheni Kuma zasuyi," dariyace ta kusa subucewa saliha amma kuma ta maze tace" fadamin kaji INSHA ALLAH bazasu zoba,ina jinka fadamin" "Yauwa daman bawata magana bace kawai dai sonake nace miki wallahi ni dagaske nagaji dazama dake ,kitaimaka ki tafi gidanku ,nafahimci indai nacigaba da zama dake wataran saikin kasheni,dan Allah kitafi indai kuma ba da wani manufa kika aureni ba ,dubeni fa duk yadda nakoma kamar ba ni Habib ba ananfa n'a kwana ina kuka,wallahi Allah ya Isa nashani wannan jarababben auren...... "Au jarababben auren Kuma, hmmm Habib kenan kamanta yadda akai ka aureni, zuwakai fa ka auroni ta karfi kanuna kai wani babban kwarone a tantiranci,harda wani cewa tarbiyya zaka koyamin da hankali, Bekamata kakaraya da yawa Haka ba tunda aykin lada zakayi... "Saliha kinyi hankali ay wallahi kina ma da hankalinki daman fadamake kawai amma ni bantaba ganin Macé me hankali kamarkiba" "Wallahi Habib banyi hankali ba dasaura au ,kabari idan kagama koyamin hankali sai natafi gidan tsohona ko,kaga ay yanzu idan natafi ban kwauta makaba sabida kana tsaka da samun lada kuma ace n'a dakatar da samin ladanka ,ah Babu inda zani inan harsai naga kacika littafinka da lada", kwallar dake kwance a idonsa ne yakarasa fitowa zuwa kuncinsa,yace wallahi banason ladan indai saina zauna da bakar kaddara kamarki zansamu, n'a hakura da samunsa,allah natuba na hakura da masoyiyata ta asalima na ci,amanarta balleke da n'a aureki cikin sauki,kodan kinga ina tsoranki,dagayanzuma nadaina jin tsorannanki kiyi duk abin da zakiyi... Ay Yana tsaka da magana Yana hura hanci,yaji saukar wani gigitaccen mari a kuncinsa ,Wanda yayi sana diyyar ganin wasu taurari sun gifta acikin idonsa,tsit yayi har da kama baki,hawayen azaba na fitowa daga idonsa, sannan ya zuba mata su Yana kallonta,itama kallonsa take ido cikin ido fuskarnan Tata a murtike kamar Daren mutuwa,daga inda take tana inya jiyo yadda bugun zuciyar Habib ke harbawa dakarfi,kadan yakejira juciyarsa ta buga sabi da tsananin tashin hankali, ganin Haka yada saliha ta Mike tsaye ta soma tafiya ,sannan ta tsaya cak ta juyo tace masa,na hakura na barka yanzu,amma da sharadi, daga yanzu nice Kai Kaine kakoma ni, duk kannin wasu ayyuka kaine zaka dinga yinsu a gidannan,kuma dagayau kullum kadinga zuwa kagaisheni kafin ka fara aykinka kafahinta!!!!!! Tadakamasa tsawa, ay Habib besan lokacin dayace eh eh na fahimta hajiya saliha "wata tsawar tasake dakamasa tace kull hajiya kurum kada kasake cewa saliha" to to angama hajiya"yafada tare da share zufar da ta karyo masa , murmushin gefan fuska yadanyi sannan tace "Kuma ni dakai babu rabuwa Babu kishiya,mutu karaba, "dasauri ya amshe harda yimata murmushin karfin hali yace Kuma takalmin kazaba, Allah ya jadaren hajiya ta Amarya kuma uwargida a gidan Habib matata tadanan acikin mata, saliha dai bata saurareshi ba ta shige daki tace inajiran yanzu kakawomin breakfast,angama ranki yadade hajjaju"yatashi da sauri ya shige kicin.... Yana shiga kicin din ya samu guri ya zauna,ya saki kuka zuciyarsa kuwa kamar ta fito waje Sabi da azaba"sai dayayi kuka me isarsa sannan ya share hawayensa ya Mike,yashiga malkada kayanmuya,sannan ya tafi ya kunna gas yadora ,indomi domin ita kadai ya iya girkawa, bayan yadora ne, ya dakko albasa yafara yankawa,Yana tsaka da yankawa ya zaftare hannunsa,saiga jini ya fara zuba,Nan take hankalin Habib ya tashi,ya shiga neman abinda zai kulle,can gefe ya hango wani audiga da sauri ya dauka ya baybaye gurin da ita,sannan ya dakko albasar yashiga wankewa bayan yagama ya zubata a indomin, yakoma gefe ya Dora da kukansa Yana tsaka da yin kukan yaji kamar indomin tana kamawa,ay dasauri ya nufi gurin ya sa hannunsa wai zai sauke,nan take ya kone,wata uwar Kara ya kwada ya koma gefe ya zauna yagama hucewa sanan ya dawo ya dauki tumma ya sauketa, gabakidaya acikin plate ya juye aciki,sanan ya kashe gas din,yasa cokali a ciki,ya nufi dakin saliha Yana shiga yasameta zaune a kan kujera idonta n'a kan t v dake manne ajikin bangon dakin,karasawa yayi ya dora plate din akan table din dake gabanta,sana ya koma ya dakko shayi hadin kauri ya kawo mata,juyawa yayi zaitafi ya tsinkayo muryarta tana cewa "Ina zaka ay baka gamaba dasaura,kashiga bedroom Dina ka gyramin kafin nagama inaso zandan kishingida, batare da yace komai ba yazo ya huce ta gabanta zuwa bedroom dinta yashiga aykin gyrawa..... Yana tsaka da geran dakin saliha ta shigo ta kwaso masa fant da bureziya nata da kuma Kayan bacci ta kawo maso ta wanke, Habib ne ya tsaya ya kafeta da ido can Kuma sai yace "ay Naga da injin wanki a gidannan meyasa bazan ki wankeba sai ni zanwanke, batarai tayi tace " to bazan wanke ba Kai nakeso kawankemin ko baza ka wanke bane, jiki n'a Bari Habib ya karbi kayan ya ajiye yace ,"wa ni na Isa nace bazan wankeba ni awa, "oho dai kuma wallahi da hannunka nakeso ka wanke,yau inason ka wanke fant da bureziyar karuwa", a gigice habib ya dago ya kalleta yace " da hannnafa kikace, Wai Dan Allah bakije islamiya ba,kinmanta namijine sama da mace,ko kinason tsinuwar mala'ku ta tabbata akankine, ko dai kinmanta ni mijinkine" "au au kamanta kace har aba da bazan taba zama matar kaba kawai ni baiwa ce ka auro,ba matar aureba" to aynima yanzu bawa na aura ba mijin aureba, tanakai wa Nan amaganar ta tayi taki ta fuce ta bar gurin, shiko Habib zama yayi ya zabga tagumi domin yamarasa meyake damunsa,izuwa yanzu kam yayi danasani yafi a'irga tabbas bature yayi gaskiya dayace idan kasan abin da zaka fada wa mutum,to bakasan irin abin da za a dawo maka dashiba ,shiyasa ubangiji yakecewa,idan kaga bawana Yana aikata barna to karka muzanta shi koka zageshi, idan zaka iya kayimasa addu,a... MAR'ATUSSALIHA BOOK 2 7... Tom bayan Habib yagama gyran dakin, ya kwashi wanki ya futa harabar gidan, zama yayi ya soma wankin,yanayi Yana yayyatsine fuska shi adole me kyenkemi,jiyayi anyi hown megadi ya bude kofa dasauri ya daga kansa ya zubawa get din ido gomin ganin Wanda zai shigo, motar munir ce ,bayan ya shigo yayi parking,ya fito,karaf idonsa ya Kai kan Habib da yake Daman wanki Yana zufa, abin mamaki yatsaya Yana kallon ikon Allah,megadine ya karaso kusa da shi yace ranka ya Dade ,Naga katsaya kana kallon yallabai,da sauri munir yace" kai uban me kake daba zaka karbi wanki kayiba kabarshi Yana wanki sabi da bakasan aykinka ba" "wallahi naje nace yakawo nayi masa ya dakamin tsawa har da cemin idan nasake ko kallon inda yake saiya koreni daga ayki" munir besake cemasa, komaiba ya nufi inda ya ga Habib,Yana karasawa daf dashi gamamakin sa saiga Kayan mata yake wankewa,cikin mamaki munir yace "Bross mezangani Haka wayasaka wankin Kayan mata" shuru Habib yayi masa daga bisani kuma ya dago tare da yimasa murmushin karfin hali yace "aykin lada nake.. "Aykin ladafa kace,Kai yanzu Habib duk ayyukannan na duniya da,akesamun lada bazakai ba,sai dai wankin Kayan mata" "tukunnama Wace shegiyar ce ta saka ka wanki!!!!! ?" Dasauri Habib ya rufemasa Baki ,Sabi da sauri ma harda kumfa ya watsamasa a Baki,yace" Kai baka da hankali wacece shegiyar kakulla ba,acewa mutum shege ,kadaina " baki da hanci munir ya saka Yana kallonsa cikin mamaki,domin shi yanzu lamarin Habib tsoro yake basa,gaba kidaya ya zama kamar zararre gawani Baki da yayi,ya rame,magana yafarayi yace",waini bross meyake faruwa ne gaba kidaya ka canza "why" hmm kawai yace yayi masa banza yacigaba da wankinsa har yagama minir Yana binsa da kallo.. Yana Nan zaune ya tsinkayo muryar saliha tana cewa "Wai baka Gama bane,tun dazu Ina jira kazo ka gyra falonnan yayi datti,murya narawa Habib yace,Kiyi hakuri hajjajuna sabi ,hudu nayi sabo da sufita sosai Bari nazo nayi sharar, ", Munir dake zaune yayi mutuwar tsaye kallon abin yake kamar a mafarki yamarasa me zauce,hakanne yasa yamike tsaye,ya kalli Habib yace,bross ni zan huce idan kagama bautar kaje Momy na kiranka tace tun shekaranjiya take kiranka wayarka a rufe,danhaka tana son ganinka,ni kaga tafiyata"sai anijima Jani talau, murmushi Habib yayi yace ,"nafika ko agirin Allah tun da ni yanzu aykin lada nake,kaikuma nasa ido "Yana kaiwa Nan a maganarsa ya shige cikingidan... Yana shiga cikin gidan ya dakko tsintsiya yashiga share falon bayan yagama ya shiga yin mopping sannan ya koma gefan kujera ya zauna ya huta... Tashi yayi ya shiga bathroom yayi wanka ,bayan ya Gama yafito ya saka doguwar riga milik me kwai da sheki,gaban mudubi ya karasa,yadan shafa Mai daga Nan Kuma ya fesa turare ya fito,afalo yasameta a zaune,wannan karon ba kallo take ba karatun qur,Ani mwgirma take cikin voice dinta me dadin gaske,karasawa yayi gabanta ya zauna har ta kammala ayar karshe ashafin tacikin suratul Maryam" dago ido tai ta kalkeshi ko kiftawa Babu tace "lafiya inazaka" kodai gurin Amaryarka zaka?" Tayi maganar tare da sakar sa murmushi, murmushi ya danyi sannan yace"a,a momy ce takeson ganina" kinsan dai n'a miki alkawarin babuke babu kishiya hajjajuna, "au hakane rom shikkenan Adawo lafiya,kuma karka dade don inaso kazo ka doramin abincin dare" oky badamuwa insha Allah bazan dadeba ,Yana gama fadar Haka ya Mike ya nufi hanyar futa daga falon. Bayan futar Habib saliha ce zaune tana tinanin irin abin da ya faru da ita da Habib ayau tabbas tasan Bata kyauta masaba, Amma Babu yadda ta iya idan ba ita ba Babu wan da zai iya koyawa Habib hankali,yanzu gashi ko banza ya Dan fara hankali,tafada a kasan zuciyata tare dacewa hm yanzu muka fara wasan.. __________________________________________________malan ke zaune acikin iyalansa Yana bawa matarsa labarin abin da yafaru dasu a gidan Habib ba Karan tsorata matar malan taiba, sannan taci dariya,Amma Babu damar yin dariya yadda zata isheta,Sabi da malan Yana zaune karyace tamasa rashin kunya, kallonsa tayi race " Amma dai maln zaka koma kataimakeshi ko da Basu Gama barin jikinta ba,me Wai me kike nufi"? "Ina nufin aljanun baiwar Allah Nan tana bukatar taimakon kafa malan "wani inkinganni alahira kaini akai ay ni dazuwa gidan habibu har abada,ke koyanzu n'a hadu da wannan yarinyar me suffar aljanu saina gudu wllhi,hmm dan bikisan wahalar danasha bane.. To Habib Yana Isa gida, Afalo ya samu momy da juneid a zaune suna magana,Yana shiga dauke da sallama abainsa yace "assalamualaikum "wa alaikumussalam" momy ta amsa tare da cewa"Dan halaq yanzunna muke zancenka,nakecewa juneid yaje yadubamin Kai lafiya"Murmushi Habib yay yace lafiya kalau momy kawai da saliha ce take tsoron zama agida ita kadai shiyasa nake zama, Kuma dama yau ko Baki kirani ba zanzo domin na gaisheki" jum Junaid yayi Yana tunani anyakuwa ba akwai wata matsalar ba Amma dai shikkenan zai tambaya yaji, tashi yayi tsam ya nufi sama tare dacewa Habib idan kungama gaisawa da mom inason ganinka," okay Babu damuwa "yafada tare da zama a gaban momynsa yace " momy Ina wuni "lafiya kalau abee Ina matar taka kunanan dai lafiya?" Lafiya kalau Alhamdulillah momy" yayi maganar tare da sunnar da Kai. Zama sukai shuru aguri,tako momy ta zubawa danan ta ido ganinn yadda duk yacanza yayi Baki ya rame sai kace mejinyar kanjamau, gyran murya tayi sanan yace abee a kwanakin Nan Ina fuskantar yanayinka Naga gaba daya duk ka canza meyake faruwa ne? Banaso ka boyemin komai nifa mahaifiyar kace jibi fa duk yadda ka lalace kamar ba Dana Habib ba ,kai da ake ganin ango acikin walwala da annushuwa, dakuma farinciki ,har ma aga yayi kiba yacanza, amma Naga Kai angoncin naka nadaban ne daga ace yau yau kana gadon asbiti, sai ace jibi baka da lafiya gata Kuma naganka ajare" kwallar da ta cicciko ce a idon Habib ta karasa jubowa,ya bude Baki da niyyar yin magana yasaki kuka kamar karamin yaro' Nan take hankalin momy yatashi Dan tun da take da Habib rabon dataga yayi kuka har tamanta sai dai shi yabawa wani kuka,Amma waiyyau shine agabanta take zubar da hawaye sabi da wani abun" habibu fadamin meyake faruwane ? Momy najawo wa kaina masifa da bala'i naje na auro"yar aljanu Dan Allah momy ki taimakeni kice Mata na mutu,Kinga saiki boyeni Dan Allah kinji momy "what!!!!!! "Yar aljanu Kuma bangane inda kadosa ba Habib nifa banfahim ci zancenka ba, kafahim tar Dani akan wa kake magana?" Momy akan saliha mana matata, kiyi hakuri momy banfada miki abin dayasa na takura sauna auri yarinyar Nan ba,kintina wata yarinya da tacemin kashin kare yafini daraja !!!!! "Eh natuna Habib fahimtar Dani saime yafaru "momy nikuma shine naki hakura sai danasan yadda nayi na aureta domin na Rama abin da taimin, Ashe aljana ce dan Allah momy kitaimakeni zata kasheni wallahi ki boyeni kice na mutu" "kujini da shashan rayo sawani abu kake kamar danshekara 10 d'Allah kadawo hayyacinka mana"Kai nake fadawa kabi duniya a sannu, bakomai ne ake ramawa ba dagacikin imanin mutum, akwai haruri amma Kai bazakaji fada ba ida anmaka ko, ka adole dangidan shahararren mekudi, to Bari kaji abee anyi Wanda yaninka mahaifinka kudi mutumin da yakasance besan adadin kudadensa ba,kafadamin ina yake yanzu Hatta iyalansa ina ganin basa aduniyar nan koda tashin labarin su bakaji ayanxu habibu kaji tsoron allah sannan karike addu,,a idan Kai Haka babu abin da zaisame ka"katashi kabani guri dan ni banyarda da wannan zancen nakaba"... Tashi Habib yayi jiki babu kwari tanufi sama gurin yayansa juneid,Yana shiga yasame shi zaune a gefan gado,ya kurawa computer ido, sallama yayi masa sannan ya karasa yanemi guri gefansa ya zauna" yace " Yaya juneid Ina yini "lafiya kalau Habib " yauwa Daman sonake na tambayeka kafin na zo katsina kacemin bakason matarka Kai Sabi da daukar fansa ka aureta dan karama abin da taimaka" nadan zaku iya shiryawa kukoma rayuwa cikin farinciki kamar kowanne ma'airata "bana tunanin kaidai Habib zaka iya hakura kafadamin gaskiya menene yake faruwa agidanka" nasan Haka kurum bazaka kizuwa gidaba bayan kasan bani da lafiya"bama hakaba jibi yadda kabi karame kayi Baki ,Uhm. Habib yayi murmushi yace Yaya kenan bawani Abu bane kawai dai itace take jin tsiran gidan shiyasa bana zuwa nake zama nakula da ita, "dariyace ta kubucewa juneid wadda bemasan lokacin da tafito ba yace "Habib nizaka rainawa hankali bayan nasan ka nasan halinka,Kai tunkafin kazo duniya nazo ta narigaka shan iskar duniya idan zaka fadamin gaskiya kafadamin idan kuma bazaka fadamin ba gahanya nan Allah ya Kara dankon kauna da kurawa "Allah ya barku tare har'abada " what!!! ba aminba Yaya "wallahi sai yanxu natabbatar baka Sona Kai makiyi nane " bangane nu makiyinka bane addu,a fa namaka me kyau"to indai wanan addu'ar ce banaso ni dazama da waccan aljanar har abada bazamu taba zama guri dayaba ,Kai bakasan akan Kaya nakeba shine har dacewa Allah ya barmu tare ,badai Nina wallhai sai dai inkai allha ya barku tare..... Hhhhhh juneid yayi dariya yace uhm ni dama nasan akwai abin dayake faruwa ,allah sarki dan,uwa kayi Shirin mugunta Kuma abin yakare akanka ,kaikana abinka Ashe aljana ka auro,to Allah ya kiyaye gaba " au yanzu ya juneid abin da zakace kenan kanagani fa yanzu jirana ma take na koma na Dora mata abincin dare yakarasa maganar kamar zaiyi kuka, "hm Habib ni kam babu abin da zan iya cemaka yanzu Dan komai ya faru da Kai kaka jawa kanka, abun da zance maka shine kacigaba da hakuri har lokacin da Allah zaisa tagane gaskiyar kaimijinta ne tafara maka biyya"me wai ni inzaman aure da karuwa allah ya kiyaye inazauna da ita zaman aure ni ka batamin rai wallahi Kai kullum nazo gaisheka sai ka batamin rai,Yana gama fadar Haka ya Mike tsaye yanufi hanyar fita.... ********************************abangaren anisa kuwa tanemi yafiyar mahaifiyar ta sunciga ba da zamansu subiyu rayuwarsu sukeyi cikin farinciki da annushuwa musamman yadda hajiya adama taga "yar Tata ta hakura da auren juneid da Habib sai itama hankalinta ya kwanta. To yau kamar kullum suna zaune a falo suna Hira Anisa ta kalli mahaifiyata tace "Mami "naam Anisa"inason nakoma school nayi digiri tunta dai yanzu Naga ba aure zanyi ba, inason asamamin konda makarantar kwanace a zariya ko kano naje nayi digiri, Ina tinanin zanfi maida hankali nayi karatu can Kuma hankalina zaifi kwanciya, shiru hajiya adama tayi,nadan wani lokacin daga baya kuma ta dago ta kalli anisa tace" Tom shikkenan anisa zan duba magani zuwa gobe idan abin zaiyuwu" murmushi anisa tayi tare da cewa Allah ya nunamana goben darai da lafiya.... 8.. __________________Tom bayan Habib ya Isa gida,azaube ya samu saliha ta sha kunu,ta hade girar sama data kasa Tana jiran dawowar sa,Yana shiga yayi sallama" shiru bata amsaba saima masifa da ta fara masa da kwandon bala'i tace"Habib Ina kaje ,banace kadawo dawuri zaka doramin abincin dare ba,saibi da tsabar ka ajiye shanyani sai karfe ,10 na dare zaka dawo Ina katsaya" Tana magana Tana hura hanci kamar wata uwarsa,Habib kam zuwa yanzu yagama tsorata da lamarin saliha, sannan ya fahimci inda ta dosa,sotake kawai ta kashehi ta huta,to ko indai hakane maganarsa gwara ta kasheshi kwai ya bi masoyiyarsa hankalinsa yafi kwanciyar" saliha kuwa ganin yadda ya tsareta da ido Yana kallonta ne yasa tace" Habib tunanin mekakeyi da bazaka iya cemin nayi hakuri ba!!! Rausayar da muya yayi yace"Dan Allah kiyi hakuri hajjajuna wallahi ban iya girki bane,shiyasa naki dawowa da wuri,ni abu buyu naiya girkawa daga taliya sai indomi, bayannan ban iya komai ba, Dan Allah kiyimin afuwa kafin inshigo gidannan sai da na tsaya gurin wani maisai da abinci natambayeshi idan zai koyamin,kuma yace zai koyamin gobe na fara zuwa.. Memakon wannan abin da yayi yasa saliha ta tausaya masa ,saima ta juyar da kanta gefe tasaki murmushi tace "Allah ya kaimu, oya muje mu kwanta,"agigice Habib ya dago ido ya kalleta yace,"mukwanta Kuma Aina zan kwanta tab Allah ya kiyaye na kwanta dake" "Au Allah yakiyaye ma zakace "banace kadainamin taurin kaiba,saikuma na dagaka na doka dakasa kafi kowa zama abin tausayi"to ba irin kwanciyar aure nake nufiba ,Wace zata Kwanta da Kai Allah ya kiyaye Nima na kwanta da Kai gado daya,Kai da ba mijina ba kaifa bawanane ,yanzumma bautar zamuje kayimini bawani abuba ay bacci agidannan kadainashi, zamuje ka dauki mifici kamin furfita harnayi bacci" "Furfita fa kikace, naga akwai fanka adakin sannan akwai AC meyasa bazaki kunnaba " "Banyi ra,ayiba kuma bansaba da fanka ko AC ba gidanmu babu damifici nake fifita agida Dan Haka Dole kamin furfita da wayasa kaje hargidan iyayene ka dakkoni dan bazance auroni kaiba, idan da kasan bazaka jurewa wahalaba da baka auro "yar talakawa ba, kaje ka auro "yarmasu kudi,wadda ubanta ya Tara,Kai nifa bada banba ma sainace aje ayo odar sauraye akawomin sudinga cizona sabi da nasaba kwana acikinsu, wallahi ko kazaba na kaika dakin kiwona da kasa Aka ginamaka/ kokuma ka kwana kanamin furfita,zabi daya... Runtse ido Habib yayi ya bude tare da furzar da iska daga bakinsa, ya daga Kai ya kalli saliha wadda ke tsaye ta kuramasa ido Tana kallonsa Tana hura hanci,uhm yayi murmushin karfin hali yace" shikkenan naji Zan kwana adakin can Amma ni bazan kwana inamiki furfita ba" oky tafada tare da juyawa ta dauki Kee din dakin tafita Habib Yana gaba Yana binsa abaya harsuka karasa wannan dakin me duhu Wanda Habib yasa Aka Gina domin kiwon saliha ,bude dakin tayi yashiga,sannan ta kalleshi tace,"to habibty na sai dasafe ko "batare da tajira me zaiceba ta datse dakin da kwado ta juya jiki Babu kwari tashiga part di ta,daki tashiga ta dakko fulo tadawo falo ta kwanta ,runtse idonta tayi,amma ta kasa bacci,kawai sai ta Mike Zane ta hada Kai da gywa tasaki kuka,tana tunanin irin halinda habib zai shiga awannan dakin mekama da kurkuku,Harcikin zuciyarta tana tausayinsa Amma Babu yadda ta iya dolene ta koyamasa tarbiya tun da tafuskanci islamiya bata ratsashi ba... Shiko Habib can kuryar bango ya nufa ya rakube Yana rawar sanyi, sabida lokacin sanyine, gashi Babu abin da zairufa ga sauro sun dameshi, abubuwa sunmasa yawa ga futsari yanaji Babu bandaki balle yashiga yayi abinka da be sababa duk inda sauro ya cijeshi saiya kunbura gaba kidaya jikinsa ya hadu yarure koina sosawa yake Sabi da azaba , Kai na takaicemuku karshe dai Habib sai a wando yasaki futsarinsa, Daman ga lokacin sanyi gakuma jiki ya jike sharaf abin ba,a magana kamar yadda Habib yaga dare haka yaga Rana koda sodaya bai runtsa a dakinnan ba yayi kukan xuci yayi nafili har yagaji, wannan lokacin be ya fahimci bakain da saliha take shiga idan ya kulleta a dakinnan, tabbas yayarda ya azaftar da ita,Ashe shi yanacan Yana bacci hankalinsa kwance ita Kuma tna Nan ko baccinma batayiba,Kuma ahaka zaisata shara da alki da sassafe tabbas idan benemi yafiyar wadan da ya zalinta ba sai Allah ya saka musu da gaggawa, Haka dai Habib yaciga ba da tunaninsa dakuma danasa ni har gari yawaye. . Saliha kenan baiwar Allah Ashe itama kamar yadda Habib be bacciba haka itama batayi Shiba ,Sabi da tsananin tunanin halinda habib yake alokacin,domin ta San irin masifar da bala'i n da Tasha acikin wannan Dali ta wahala sosai,to itama kenan da tasaba da wahala balle kuma Habib da yatashi cikin gata da daula. 9.. Mikewa tayi tadauki Kee din ta nufi dakin,bayan ta karasa ta saka kee ta bude kofar, sannan ta shiga "innalillahi wa'inna ilaihirraju,un"ta furta tare da yadda mukullum ta shiga cikin dakin a guje, inda Habib yake ta nufa,tashiga jijjigashi Amma Habib shiru kakeshi baya ko motsawa, jikinsa kuwa duk cizon sauro abinka da farar fata jikin yayi rudu rudu ga zarnin futsari ga wahalar da yasha, cikin sauri saliha ta kofa part dinta ta be bo ruwa ta yayyafa masa,sai gashi yaja wani dogin numfashi me karfi"tare da bude idanunsa wadan da suka kunbura sukayi jajur Sabi da azaba, saliha ya kurawa ido yana kallo tsananin tashin hankalin da tashiga Sabi da shi" itako saliha hankalinta yatashi cikin sauri tashiga cewa " sannu Habib ,sannu kaji"Habib kuwa daker ya iya bude Baki yace yauwa,sannan ya Dora da cewa "Dan Allah kada kisake kulle kofarnan ki taimakeni zuwa dakina kinji" kada kikasheni Dan Allah ki kamani muje na wanke jikina" kwallar da ke makale a kwance acikin idon saliha ne ya karasa zubo mata, tace"kayi hakuri kaji ko insha Allah bazan sake kawoka Nan dakinba, tana maganar tana rike hannusa ta taimaka masa ya tashi shuka fara tafiya, gani tai Habib ya zuba mata ido Yana kallonta "ga mamakin ta sai taga Yana sakarmata murmushi Amma duk da Haka bata kulashiba itadai kawai ta dauka cewa Habib zafin ciwone yasashi yake murmushi" Saliha kam bayan sun karasa dakin Habib ta ajiyeshi a gefan gado,sannan ta tsaya tace "Bari na kawomaka ko shariye kadansamu kasha, murmushi yayi tare da taune lebe daya ya daga mata Kai alamar takawo, Fita tayi ta hado masa shayi me kauri ta kawo masa,ta ajiye lokacin har yashiga yayi wanka yafito,bayan ta ajiyene ta juya zata futa Habib ya Kira sunan ta "saliha" yafada dakarfi"saliha kam juyowa tai da sauri tare da furta "ma,am "lafi..... Bata karasa furta abin da zata ceba ya caka mata wukar dake hannunsa adaidai cikinta, bayan ya lumamata ita aciki ne ya zaro ta yakara sokamata a gefan cikinta Babu tausayi Babu imani, ya cigaba da danna wukar harsai da tashiga ciki, wasu hawayene masu azaba sukashiga zarya a kuncin saliha suna diga a kasa,domin tsabar azaba Tama kasa furta komai saidai kawai tsiramasa manyan idanunta da tai take kallon wannan fuskartashi Yana sakarmata murmushin mugunta, Habib kuwa zuwa yanzu zuciyarsa ta Gama harzika hakanyasa ya zare wukar daga jikinta ,yasaketa ta fadi kasa Tana tafaman juyi zuciyarta na tafasa, dukda zafi daradadin da takeji idanunta Basu hanata kallon fuskar Habib ba, magana yasoma yimata Yana cewa " hmm yarinya kenan haryanzu bikisan wakika aura ba ,bakisan wanene Habib ba abaki kawai kikejin sunana,Amma bakisanniba ,Wai harni Habib zaki saka wankin kayanki, nihabib zaki kaiwancen dakin ki kulle,uhm Ada nayi tunanin na barki bazan kasheki ba, Sabi da Ina tsammanin ke yarinya ce,saikuma naga idan ban kasheki ba zaki jamini matsala babba, sannan zaki tonamin asiri,ni Habib Babu Wanda yaisa yace zai munwayo,karnake kallonki yarinya Yana Gama fadar Haka ya dauki wayarsa,ya dannan Kira bugu daya tashiga yadaga"yace zaka iya shigowa yanzu,Yana fadar Haka ya katse wayar" ba,afi minti 1ba aka turo kofar dakin subiyune suka shigo kana ganinsu kaga tantiran "yan duniya, sannan kaga Yan daba,durkusawa sukayi cak suka dauki saliha suka dorata akan wani dankaramin gado dasuka shigo dashi,daya daga cikine ya dakko farin kelle ya daure gurinda aka soka wukar sannan suka kalli Habib suka ce"yallabai yaza,ai da ita?" Habib ne ya kallesu yace "Ina doctor faruq ?" Eh doctor Yana ta can baya yanajiranmu domin yace da sassafe gobe zai huce meduguri" oky " kudauketa ku kaita gurinsa duk yadda za,ayi kada ta mutu,ayimata ayki idan ta warke,inason ku ganama duk wata azaba kowacce kalace,harsai tafada muku wacece ita"oky sir suka amsa gaba yansu suka futa tare da saliha, ajikin falon gidan akwai wata kofa waddda bakowane zaikula da itaba har sai kanutsu ,budewa sukayi sannan suka rufe ta,saigasu a bayan gidan inda Babu komai sai jeji,motarsu da suka ajiye ta baya ita suka bude suka dora saliha akan gadon marasa lafiya doctor Kuma yashiga aykin da akasashi, tafiya suka shiga yi suna ta zuga gudu har suka fita daga cikin mutane ma,ana suka kusan futa daga kano zuwa wata kasar daban.... Shiko Habib zama yayi ya rike kansa Yana tsara irin karyayyakin da zaiyi ya fitar dakansa daga zargi, dafarko dai jinin yafara gogewa ya gera gurin tass sannan ya dauke wukar daga gurin ,komai na gurin yageru Babu ko alamar anyanki mutum a gurin, sai da yatabbatar ya saita komai sannan ya dauki waya ya danna numbar wayar ya juneid,yashiga Kira , juneid kam Yana zaune gaban Miro ana gyramasa Kai saiga Kiran Habib ya shigo ,Kiran farko ya daga ya Kara a kunne sa tare dacewa "hello brother,kuka Habib ya saki Yana cewa" Dan Allah Yaya juneid kataimaka min,wallahi kaga nazo gida tun jiya amma Banga saliha ba Kuma natambayi me gadi yacemin Bata fita ba,Dan Allah kazo ka taimaka ,kasanarwa dasu momy "arazane juneid yace" what" ta bata to inazata kenan Kuma katambayi gidansu batajeba "eh Yaya bankiraba Amma Zan je yanzu dan Allah nidan kataimaka anemota yasake fashewa dawani sabon kukan" allah sarki bawan allah juneid ne yashiga cewa" kayi hakuri dan,uwa ka kwantar da hankalinka insha Allah za,aganta kaji ,kajirani yanzu zanzo gidan, yafada tare da katse wayar ya Mike ya dakko jallabiya fara ya saka futa... Shiko Habib Yana kashe wayar tsalle yashiga yi Yana cewa, honi habibu masifa,'meja Dani saiya shirya wallahi,ayanzukam Babu me zangina,tunda dai har nanuna musu Ina jin tsoran saliha Kuma ita take azaftar Dani ay Babu Wanda zaiyi tunanin na ayka shegiya gurin da ba,a dawowa🤣 Juneid ne yasauka kasa gurin iyayensa yake sanar musu da abin da yafaru, gaba kidayanzu hankalinsu ya tashi Babu shiri suka tashi suka shirya,aka nufi gidansu saliha,bayan sun Isa gidan ne suka sanarwa da mahaifiyar su saliha abin da yafaru atake a gurin ta yenke jiki ta fadi sumammiya, hankalin safiya kuwa idan yayi dubu yatashi, nan ta Mike tsaye tashiga kunnamusu uwar ashariya tana cewa duk ma inda kuka kaimin "yar,uwata tunwuri kufitomin da ita ,shegu mugaye kawai,danginku dangin tsiyane wallahi natsani "yan ahalinku azzalumai kawai,wallahi sai kufitomin da "yar,uwata,momy ce tashiga rarrashin ta tana bata hakura sannan tace sukama umman su da ta fadi akaita asibi ti aceto rayuwarta amma sam safiyya taki saima cigaba da tayi da zage zagenta tana cewa"kull Allah ya kiyaye inbari wannan mummunan hannun naki ya tabamin mahaifiyata salon itama ku kashemin ita mugaye Allah ya wadaran halinku, ta karashe maganarta tare da yin tsaki tabarsu a gurin, suko dady da momy wadan da tun dazu sukayi mutuwar tsaye suna kallon ikon Allah ,yanzu da sukaji zagi sum sum suka kama hanya suka fuce, bakin gidan suka tadda juneid da Habib suna jiran fitowarsu ,suna karasawa inda suke cikin sauri Habib yace Anganta tanacen ko" uhm momy tadanyi murmushi ta jijjiga Kai alamar a,a sainnan suka shiga mota suka bar gurin.... Safiyya kam bayan tafiyarsu momy me ta tashi ta debo ruwa ta zubawa ummansu, saigashi ta farfado,idanuwanta cike tab da hawaye zuciyarta na tafasa,takalli safiyya tace " shin dagaskene saliha ta bata,kodai sunkashemin itane,tasake rushewa dakuka tace"kingani ko,Kinga irinta ko safiya bana fadamiki ba gashinan kunjefata cikin masifa da bala,I wallahi Harcikin zuciyata bazan taba yarda "yata saliha bata taiba,kawai dai Habib yakashemin e tane, wallahi Habib bazai Gama da duniya lafiya ba ,inan Ina jira nasan "yata jarumace koma jajurtacciyace a kan komai,insha Allah saliha tanan da ranta kema safiyya kidaina kuka insha Allah yar,uwarki zata dawo lafiya... Tom izuwa yanzu kam labarin batan saliha yagama zagaye ilahirin garin Kano gashi harta motar da Aka saka saliha tafita daga cikin ka no balle ace za,a iya kamashi,Kai narakaice muku motar su doctor faruq,takusan Isa cikin garin meduguri,.. Allha sarki baiwar Allah tana kwance acikin motar cikin jini Rai a hannun Allah tana faman futar da numfashi daker,tana ambatar sunan ubangijin da ya haliccemu, shikuwa doctor faruq ya dage sai koka ri yake domin ya ceto ranta, " saliha kam runtse idonta tai ta bude tana kallon doctor faruq,yadda yake jufa Sabi da aykin da yake mata, azuciyar ta kuwa cewa take ya Allah kamar yadda bawannan naka ya dauki aykin da kabashi da baiwa yamai dashi ta gurba tacciyar hanya ya ke ayki a karkashin masu aykata laifi allah Kai gaggawar tona masa asiri...... MAR'ATUSSALIHA BOOK 2 10... AFTER TWO days...... *Abu buwa fa sai Kara ta azzara suke inda aka nemi saliha kasa ko sama aka rasa,Abu kamar mafarki,gabakidaya hankalin su juneid ya tashi, musamman ma hankalin safiyya da mahaifiyarsu,komai ya dainamusu dadi abin duniya ya hadu ya musu yawa,tun suna kallon abin kamar wasa yanzu kam sun tabbatar da ba aga saliha ba,gashi gidan t.v da raidio da kadashin kewaye Babu inda labarin batan saliha bejeba ,Hatta cikin gidan saliha an zuba matakan tsaro a cikin gidan ta ko Ina sai bincike akeyi, ayanzu Habib takai takawo yasa ankama megadin gidan sa angarka meshi bejiba be gani ba, Kai natakaice muku ayanzu hajiya adama da yarta Anisa suna hannun hukuma Ana bincike akansu ,sakamakon "yar tsamar da aka samu tsakanin su da su momy akan auren Anisa da juneid da Kuma Habib Ana zarginsu da sace saliha amaryar Habib... Zaune suke suna faman ganamusu azaba ta kowace irin siga, Hatta jikin su Saïda jini ya fito tukunna sojojin Nan suka daina dukansu, sun dakesu iya karfinsu domin sufadi gaskiyar inda suka Kai saliha Amma amsa dayace suke bayarwa itace"basu da masani ya akan batan saliha, dady dai dayaga za,a kashemasa kanwarsa tilo guda daya yasa aka dakesu,Amma duk da Haka anisa faduwa t'ai agurin sumammiya bata ko motsi, hajiya adama Tana kuka haka aka sata a mita sai asbiti,Babu irin zagin da su Habib Basu Sha agutinta ba, juneid dai yaji ciwon zagin da tamusu ,Amma shi Habib ko ajikinsa saima Kara cewa dayake Bekamata asakesuba sai sunfito masa da matarsa ,Babu tausayi Babu imani agaban idonsa aka yanke yatsan megafinsa guda daya duk Dan yafadi gaskiyar inda saliha take" Allah sarki bawan Allah yamarasa mezaice tsabar azaba da tashin hankali Kira yake kawai su kasheshi,habib kam murmushin gefan fuska yayi ,yakalli sojan yace,ku sakeshi haka,Amma duk da Haka banhakura ba Hutu nabashi zuwanan da sati daya yafadi inda suka kaimin matata... *Wllhi umma yakasheta kidaina saka ran ganin saliha araye ,yakamata ace umma mu fita miyaki Habib ,umma Habib mugune nafikowa sanin wane Habib Dan Allah umma ki yarjemin naje na kasheshi inyaso Nima akasheni,wallahi umma nagaji daganin zubar hawayenki ,yaushene zakiyi bacci me dadi batare da kinyi mafarki Mara dadiba,yaushene zuciyarmu zata samu Salama ,umma dan Allah kidaina kuka ,kidaina banaso zuciyata tafasa take umma, shikkenan Wai yakashemin "yar,uwata eh umma kiyimin magana mana,ina yakaimin ita ,ni inaso ko da gawarta ce magani naji sanyi, shin kinmanta abin dayafaru ?" Afusace umma ta Mike ta kalli safiyya ido cikin ido ,tace ban Manta ba kuma bazan taba mantawa ba,safiyya ki kwantar da hankalinki nace nayar da da saliha nasan "yata bata mutuba itadin jarumace kyutace wadda ubangiji ya bani, nayi Imani Habib bazai kashe saliha ba nasan shi yanada wayo sosai" yanaso yasan ko ita wacece meyasa tashiga rayuwarsa,wadannan tambayoyin gudabiyu kawai yakeso ta amsa masa ya kashe ta,ayanzu inaji ajikina Habib ya dauke saliha daga wannan garin ,babban abin da Habib be Dani ba da shashancin da yayi saliha bazata taba zama agurinsu ba dole sai ta gudu,wuyarta suce zasu mata Dole ,nasan aljanunta Dole sutashi daganan kuma zata dawo idan kuma tadawo Habib zata fara tunkara.... Safiyya ki kwantar da hankalinki wannan abin da nafada Miki shine zaifaru" safiyyace ta goge hawayen idonta tace,to umma meyasa kinsan da hakan kike kuka ,bayan kinsan zubar hawayenki na dagamin hankali?" Uhmm umma tayi murmushi tace "safiyya kenan, kinsan meyasa nake kuka uhm inakuka ne kawai sabi da hango irin azabar da Habib yayiwa saliha har suka samu nasarar kaita wani gurin,amma bayan Haka da Babu abin da zaisani kuka.... IN the morning.... Wani gurine Wanda koda dabba dayake da Rai tsoran shiga jejin yake ya zauna, Sabi da tsabar mugganan abubuwan da ake aukatawa agurin yayi yawa, agurin daki dayane wan da dagashi Babu wani,dakin yakasance bashi da maraba da kurkuku,gashi da duhun gaske,daga cikin abin da suke a dakin n'a farko akwai hayakin tumfafiya da mangelo dakuma wata bakar laya wadda suka kasance tsarine daga muggan aljanu kowane irin aljajune Babu yadda za ayi sutashi harsai anfito dakai daga cikin dakin, wannan dakin idan Kai mutumne me aljanu kana saka tafin kafarka aciki to kayi bankwana da aljani harsai ka an fito dakai tukunna zasu dawo jikinka, idan kuma mutum yakasance shi aljanine ba mutumba to idan yariga tashi ga yayi bankwana da duniyar mutane, wannan dalilin shiyasa Habib yakirawo doctor faruq yasa yayi mata allurar bacci tunkafin su karasa... . Ton su doctor faruq harsun ido cikin jejin zasu shiga kenan saiga Kiran Habib yayigo Kai tsaye, doctor ya daga tare dacewa "yallabai mun isofa, murmushi Habib yayi tare da cewa , "ba kun iso din ba tana hayyacinta ko kum haryanzu bacci take, dariya doctor ya kwashe da ita yace"hhh ay ita data tashi sai karfe 10 na safiyar gibe" "yauwa doctor aykinka Yana kyau yanzu Ina son kusaka ta acikin wannan dakin" doctor ne ya zaro ido yace" yallabai asata anan dakin fa kace damatsala fa indai Aka sata zamu iya rasata "bangane ba mekake nufi Habib yayi tambayar "ina nufin zata iya mutuwa ,wannan dakin dakin hatsarine kaikanka kasani, muddum aljani yashiga baya dawowa balle ita " dariya Habib yayi yace badamuwa kusaka ta akwai aljanu ajikinta Babu abin da zai sameta sai dai ku ne matsalar,yanzu abin da zakuyi duk inda Macé me aljanu take kunema a garinnan ,sai na biyata ta dinga fito da ita duk lokacin da zaku sata tafadamana gaskiya, okay na gane Babu damuwa za,ayi yadda kace, Yana Gama fadar Haka ya katse wayar tare da janyo gadon daga bayanmotar asbitin,ya gara tayoyin gadon zuwa cikin dakin saiga saliha aciki a kwance ko motsi batayi baywar allah Tirkashi ana wata ga wata... Abangaren Anisa da mahaifiyata kuwa"kullum cikin kuka hajiya adama take sakamo kon abinda Habib ya sa akamusu abin yayi mata ciwo sosai ,koda barene akasaba dashi yazama dan,uwa Bekamata ayimasa irin abin da akamusu ba, balle ita da take kanwar mahaifinsa, tabbas bazata taba mantawa da wanan abin ba ,Kuma bazata taba yafe duk wani cinkashi da akamata akan abin da batasan hawa ba batasan sauka ba, tana tsaka da wanan tunannin taji sallamar su momy a asbitin da ita da juneid da Kuma Habib da dady, karasowa sukayi kusa da inda gadon da aka kwantar da anisa take suka tsaya tare da cewa "Mami ya me jiki" cikin masifa hajiya adama ta Mike tace bansani ba"mugaye kawai bansani ba anfada muku muna bukatar sananuku ne bamaso, kodai kunzone kukara tozartamu, to Bari kuji ni adama daya akemin ba,a nabiyu dan Haka kufita kokuma namuku ihun zaku kashemin "yata, duk dama bansan dawace tsiyar kuka zoba ,bansani ba ma zuwa kukayi ku karasa min ita, to wallahi munfi karfinku namanmu daci gareshi ,kumatsa daga kan ta karnaje kunyi guzirin wani sharrin tafada a fusace!!! Kwallar da ke kwance a idon dady ce ta karasa fitowa ya kurawa kanwar tashi ido yace" yanzu ni Adama kike kora daga inda kike, karki Manta nifa dan'uwanki ne ciki daya muka fito amma kidinga aybata dani da zuri,a ta akanme zamucutar da ku" rufemun baki !!!!!!! Tafada tare da zaro ido,kamar wata aljana tace ni zakayiwa dadin baki" au ashe kamanta ni din"yar,uwarka ce danka agaban idonka yasa akadin ga ganamana azaba akan abin da bamu aykata ba ,narasa menayiwa yaranka sun tsanemu to tunka fin ku kashemu nayenke alakar da ke tsakanin mu daku ,dagayau ni Adama bani da kowa sai Allah sai Kuma yata daya da Allah ya bani "ko a hanya kada kasake nuna kasanni kufita !!! Tanuna musu hanyar fita.... Dady kam jin wadannan bakaken maganganun da take jifansa da sune yasa kansa yashiga juyawa, yafara ganin bijibji" luuuu yatafi zai fada dasauri juneid ya rukoshi tare da nufar hanyar fita daga dakin dashi, suma ragowar binsu sukai, suka shiga mota suka dauki hanyar gida kowannensu jiki Babu kwari Amma Banda mutum daya shine Habib da hakanma yafi masa dadi ,Sabi da dole yasan tunda dady rashin lafiyarsa tatashi Babu yadda za,ai acigaba da bincike akansu ,harsai dady yasamu lafiya,kafin Nan Kuma yariga da yagama bincikensa akan saliha ,yakasheta kawai Adawo musu da gawarta, kokuma ya hullawa namin daji gawar sucinye.... 11..... ****su juneid suna Isa gida ,sukayi parking din motar sannan suka fito, kama dady yayi suka nufi part dinsa dashi Yana masa sannu,itama momy bayansu tabi har suka Isa bedroom din dady aka kwantar dashi, bayan anwantar dashine juneid yasamu guri a kasa yazauna ,yazubawa dadyn Basu ido ganin yadda zafafan hawaye kefita daga cikin idonsa ko tsayawa basayi,ya kurawa saman silif Yana kallo, momy ce ta soma magana ta n'a kallonsa tace "haba abban juneid meyasa wannan abin zai dameka harya kusan tada maka da ciwonka ,Dan Allah ka kwantar da hankalin ka" uhm dady yadanyi murmushi yace "Bazaki gane ba ,itafa din kanwa tace jinina wadda mukafito ciki daya,tun kafin iyayenmu su rasu suka bani amanar adama to meyasa zatace kada nakara nuna nasanta, meyasa inason "yar,uwata,dady yasa hannu ya goge hawayen fuskarsa yacigaba da cewa "haryanzu adama yarinyace batasan komai ba ,batason ratuwar duniya ba,kwai dai tana cikintane Amma idan Banda abin ta tayaza,ai tace ni alhassan bana sonta meyasa kowani taji ya fadi wannan maganar ay ta karyatashi, juneid ne ya dafa kafadar abbansa yace" dady ka kwantar da hankalin ka insha Allah mami zata fahimceka kuma ni juneid inama ka alkawar da cewa duk abin da yake faruwa insha Allah,komai yakusa zuwa karshe,Bari natashi na fita akwai abin danakeson yi yanzu, dagamasa Kai kawai dady yayi yabi batansa da kallo har juneid ya futa... Shiko Habib Yana ajiye su dad ya juya yanufi gidan su munir ,Yana zuwa adakinsa yasameshi a kwance Yana danna computer, dasallama dauke a bakinsa yashiga ya zauna a gefansa, yace "barka da wannan lokacin abokina,"barkadai" yafada atakaice, Habib ne ta kara kallonshi yace "wai munir bangane maka ba kwana biyun nan,gaba kidaya duk ka canza meyake faruwa ne?"yanzufa ko gurina bakason zuwa ,Kuma nasan kaji batan saliha Amma ko kazo katayani jaje Wai meye hakane,yanzuma nazo kana wani batarai" kallonsa kawai munir yayi ya kaudakai yace"wani lokacin kasan ni banason kallon mugayen mutane masu bakin hali" au munir kenan nikake nufi mugu me bakin hali" murmushi munir yayi yace"ni kaji nace Kai kawai dai n'a fadi magana tane ko dai ka tsargu?" A,a ni bance maka ba kawai dai Naga ni kake kallo kake fadar maganar Kane shiyasa nazata da ni kake"a,a ni bada Kai nake ba,n'a Isa nace maka Kai mugune,ay idan kewawan hakayene asameka Habib,domin Dani,unka ba duk mazane suke da irunsu ba, Kai dai Allah ya baka ko mutuwa Kai za,ayi maka kekkewan zato"kukukut Habib yahadiyi yawu me dumi tare da saka hannu ya goge zufar data karyo masa,sannan ya runtse ido tare da tunano yadda Babu tausayi Babu imani ya kumawa baiwar Allah wuka aciki,Kai inama,ace yadda munir yakemasa kekkewan zato Haka halinsa yake,ko Babu komai yasan ya more rayuwa cikin jindadi "Yana tsaka da fadawa duniyar tunani munir ya dan tabashiyace" haba Habib ta Ina baka labari kana tafiya tunani, nikasan ma wani labari danajiyo dazu agidan redio" a,a sai kafada Habib yafada yace inajinka" uhm Wai wani mutumine kowa Yana masa kallon me nutsuwa da hankali da Imani, ashe ashe ba Haka yakeba sumu,sumu mugun ice be, Yana da wasu mugayan halaye irinna dabbobi, kanaji ko ayanzu zancen danake fadamaka Wai ya kashe matarsa ya dorawa megadin gidansa sharri akan shiya batar da ita Nan ko ba,ason kasheta yayiba, to dai har yanzu anan ana bincike akai, ance Nan da wata biyu za,a karasa cigaban labarin domin aji makomar Dan,iskar ,wato zurwaja haini kenan"murmushin karfin hali Habib ya kakaro tare da hadiye wani mugun yawu agigice yace" munir dan Allah inakasamo wannan labarin dan Allah kafadamin yanzu"munir ne ta zubamasa ido Yana kallonsa kamar me nazarin wani abu daga bisani kuma yace, Habib kanutsu mené zaka samu kanka akan abin da bakai ka aykata ba,bafa kaine mutumin ba kawai nabaka labari ne,to mené n'a damuwa" dan sosa keya Habib yayi yace am um dama kawai na tausaya masa ne,tab to amma ko wanene wannan yacika azzalumi "uhm hakane Allah dai ya tona asirinsa ,munir ya fada, shiru Habib yayi bece komai ba, munir kuwa ganin Haka yasa yace" Bross banjifa kace ameen ba" am um Ah ay nafada azuciyata Ameen Allah ya tona ashirin Dan banza,am kaga munir tafiya zanyi ina da wani ayki n'a ugila"to shirrar kenan gaskiya ni van yarda ba sai da Shira ta dakko dadi zakace zaka tafi ni dai ka zauna" murmushi kawai Habib yayi ya dau Kee dinsa ya nufi hanyar fita daga dakin,yanaji munir Yana cewa sai kadawo Allah ya kiyaye hanya kakula da tuki fa kada kayi accident"becemasa komai ba ya fuce ya shuga motarsa ya ja ya fuce daga gidan a guje.... ______________________________________________________________MEDUGURI_____________ ____ Tun da saliha ta bude idonta Babu abin da take gani sai duhu,Hatta hannayenta idan ta dagasu duhu take gani bata ganinsu,hakanne yasa ta fara addu,a acikin zuciyarta duk wadda tazo bakinta yi takeyi bata tasayawa,ganin yadda take addu,a Babu abin da ya sauya daga cikin daki saima karuwa da duhun yake dadayi,hakan yasa saliha ta soma tunanin ko ta mutune ,wannan duhun da take gani kabarintane a Haka , innalillahi wa'inna ilaihirraju,Mena aykata ,kodai azaftar da Habib danayine ,koba komai mijinane kodai fushin Mala,ikune ke ayki akaine nashiga uku,Allah yasa dai ba gaskiya bane ba, nashiga uku ni saliha inanake nan,runte idon ta tayi tasake budewa nan danan abubuwan da suka faru suka shiga da wo mata filla filla,musamman yadda take kallon Habib ido cikin ido Yana sokamata wuka acikin cikinta ,waiya zubillahi Habib me nayi maka. Allah sarki baiwar Allah da tarasa abin da zatayi kawai sai ta fashe da kuka hawaye masu dumi da azaba sun bin kuncinta kamar ruwa, kuka tacigaba dayi sosai har sai da tayi me isarta sannan tayi shiru da kukan tace"ya allah nasan duk inda kake Kana kallo Kana ganin yadda bawan ka ya wulakanta ni ya tozarta rayuwata da ta "yan,uwana ya lalata komai da yazamana shi mallakinane sannan yake kokarin kasheni "Allah Ina rokonka daka bani tsawan Rai da lafiya domin na ga yadda zaka ramamin abin da ya aykatamin Allah inarokonka ka bani aron rai domin naga karshen Habib ya ubangiji kada kadaukemin numfashina harsai Naga yadda karshen bawannan naka zai kasance, tana Gama fadar hakan tasaki murmushi ,sannan tace"Habib kenan if Allah see yes no body can see know.... Hasken fitila tagani Yana haskawa acikin dakin ,cikin sauri ta dago domin ganin wake nufo inda take,tana daga idonta wazata gani,wata kekkewar budurwace wadda bazata huce shekara 25/27 tana karaso ta Tana sakar mata murmushi,dafarko saliha sai da ta tsorata da ganinta daga bisani kuma sai ta dake data tuna tana da Allah ,Nan take tashiga yin addu,a tana furtawa dasauri da sauri ,matar kuwa Dada tunkaro ta take tana na cigaba da yimata murmushin,sai da ta karaso daf da gadon da saliha take ta tsaya a daidai kanta tace" ki kwantar da hankalinki sunana, Amina "ki yar da Dani bazan cutar da ke ba inason ki bani hadin Kai duk abin da nace kiyishi, kinjini "dasauri saliha ta daga kanta tare da cewa to, a hankula Amina tasaka hannunta ta kama hannun saliha, suka shiga tafiya har suka karaso bakin kofar fita, lokacin da saliha ta saka kafarta a bakin kofar jitai kanta Yana juyawa dasauri da sauri kamar hajijiya,Amina da tafahimci haka tayi sauri tashiga tofa mata addu,a da wani kullun ruwa dayake hannunta, sannan saliha ta dawo hayyacinta suka fito, suna fitowa doctor faruq yace"yawa Aminatu agaskiya na jinjina Miki kinyi kokari ,yanzu zaki iya tafiya kingama aykinki na yau saura gobe Kuma, Amina ce ta bushe da wata mahaukaciyar dariya sannan tace,ku Kuna da hankali kuwa ,ni Aminatu zaku ce zaku hada baki dani kucuci baiwar Allah batajiba bata gani ba ,to muddum Ina Raye sai na ceci wannan yarinyar",tafara tare da Kara damke hannun saliha. Daya daga cikin "yan daban gurin ne ya taso a hargitse yayo kan Amina da wata doguwar wuka a hannunsa yace,ke muzakiyiwa taurin kai" yan zunnan nan zan hullaki inda ba,a dawowa ,ya daga wukar zai caka mata" yaji anyiwa wukar kekkewan ruko,yaja yaja yakasa kwacewa ,take ya juyo Dan ganin wanene,Yana juyowa suka hada ido da saliha wadda idon ta yakada yayi jajur kamar garwashi Nan danan fuskarta ta canza kala tazama wata iriya idan ka ga saliha wannan lokacin abin sai ya baka tsoro" afusace", ta ja wukar Nan danan ta fede masa hannu ta wukar sannan tayi wulli dashi gefe yaje ya daki wata bishiyar tsamiya ,dayan ne yatashi da gudu zai gudu,cikin zafin nama saliha ta damkoshi tare dacewa " ni zaku kashe akanme "menayi muku!" Ta shararamasa maruka har hudu wan da yayi sana diyyar murdewar kansa gefe daya" amma duk da Haka saliha bata barshiba tacegaba da marinshi tana cewa me tayi musu,tana tsaka da Haka ta hango doctor faruq har yayi nisa ya gudu tun tuni,wayar tashima a gurin ya wurgar da ita Sabi da tsabar tashin hankalin da yagani, jikin saliha harrawa take ta kama hanya tanufi inda doctor yayi "sai dai kashe tana daga kafarta ta fadi a gurin sumammiya ,Nan take Amina ta durkusa tashiga Kiran sunan ta Amma shiru, da sauri ta dakko wayarta a aljihun wandonta tashiga contact ,ta danna wata number wadda akayi seven da my best friend ,sannan tashiga Kiran number bugu daya ya daga,tare da cewa" my best da matsala fa" bakinsa harrawa yake wajen cewa matsalar me fa,meya faru da,ita ?" Ka kwantar da hankalin ka kawai dai ta tada aljanune kasan tana da dinki acikinta yanzu ansamu matsala dinkin ya bude kana kusane ka karaso, pleace my best ka nutsu dan Allah,ka debo Kayan ayki cikin nutsuwa kada ka manta abu ko daya ,yanzu Zan dauketa na huce da ita gida kasamemu acan" okay thanks ya fada tare da katse wayar,yashiga debo kayayyakin ayki,daganan kuma yafito ya shiga mota ya Sona tuki,abin takaicin shine ban gane wanene Shiba sakamakon lullube fuskarsa da yayi ,Ina dai iya gano launin idanuwansa daga cikin hiramin daya yafa...... Tom tuki yakeyi sosai be tsaya ba har sai da ya Isa,wani Dan madaidai cin gida,wan da yake shi kadaine a bangaren sai wasu tsillatsillar gidaje agefansa, parking yayi a bakin gidan,sannan ya saka hannu ya debo kayan aykin ya rufe kofar ya shiga cikin gidan da sauri, Yana shiga Kai tsaye wani saki yashega wan da yake tunanin Yana suna ciki, Yana shiga yasamesu a falo, inda saliha take ya kalla ,tanakwance saman kujera 3ster idanuwan ta a lumshe,fuskarnan tayi suwet ta rame,sabi da tsabar ciwon da yake cin ta,gurin da Habib ya caka mata wukar ya kalla da sauri ya runtse idonsa ya bude tare da karasawa gurin da sauri, ya durkusa a gabanta tare da zubamata ido hawaye na bin fuskarsa,zuciyarsa cike da tsananin tausayinsa, Aminace ta saurin dakatar dashi dacewa" mené Haka best, bakuka zaka zauna yiba ka fara ceto rayuwarta tukuna ,idan yaso saika cigaba da kukan, murmushi sakar mata yace"Amina nagode sosai Allah ya saka Miki da alkairi, " Amina dole nayi farinciki kasancewar MAR'ATU na bata mutuba" Amina mekikeso na Baki kifadi duk abin da kikeso nikuma na amince Zan Baki duk abin da kikeso" murmushi Amina tayi tace" kafara ceto rayuwarta tukuna,kar katsaya soyayya Kuma soulmate din taka ta mutu" don wannan yarinyar idan baka sameta ba mutuwa Ina tunanin zakayi, dariya yayi sosai sannan ya dauki kayan aykin yashiga gyra gurin ciwon, yanayi Amina tana taimaka masa ,Sabi da shi akwai tausayi da soyayya daker yake aykin,ahaka dai suka samu suka gama gyramata gurin sannan hankalin best ya kwanta..... Habib kuwa ... Tsawan awa 3 Yana Kiran number wayar doctor faruq Amma shiru kakejj anki dagawa ,Nan take hankalinsa yayi mummunnan faduwa ,Nan danan yashiga tunanin kodai asirinsa ne yake Shirin tonuwa idan ko hakane , shikkenan tashi takare aduniyar Nan domin yasan Babu me fahimtar sa, shiru yayi acikin motar Yana sunanin kodai yaje ya samu munir ya karasa masa labarin mutumin Nan, Dan yaga kusan labarin nasu iri dayane ,Yana tunanin idan yaji makomai wancen mutumin ,shima tashi zata iya kasancewa haka in yaso sai yayiwa kansa kekkewan shiri, dafe kansa ya sakeyi tare da tauna lebe ,yadda har sai da kini ya fito sannan Kuma yadaki sitiyarin motar yace"to ay Kuma yace sai Nan da wata biyu za,a fadi makomar wannan mutumin kash yafada dakarfi"oh my God ni Habib Naga takaina.... 12... MEDUGURI..... ""Namata allurar bacci Amina" yanzu zantafi inafatan dai zaki kulamin da lafiyar ta"nasan kina da kokari akan Haka inaso ki Kara" murmushi Amina tayi tace" to king of the love Insha Allah zankula sosai " ka kwantar da hankalin ka Babu abin da zai samu saliha insha Allah" "Yauwa Amina nagode sosai Allah ya bar zumunci "yanzu Zan huce gida sai gobe zan dawo ki kuka da lokacin yimata allurar bacci domin zuciyar ta tasamu nutsuwa" "Tom shikkenan INSHA allah ay naji basai kata maimaitamin ba"sai kace bansan aykina ba ,ko akan ta akafara ciwo"nifa ka isheni" "Allah ya huci zuciyarki Aminatu "Kinga tafiya ta " yamike tsaye tare da yin hanyar fita, har yakai bakin kofa Kuma sai ya dawo ya Kara zubawa saliha ido kamar zai cinyeta Yana faman murmushi" Itakon amina rike haba tayi tana kallon ikon Allah agaskiya tayar da da irin. Son da best ya ke nunawa saliha, ta yarda saliha ta mamaye zuciyar best yadda Babu wata "ya mace da ta Isa tasamu gurbi a zuciyarsa Babu ita. "Gyran murya tayi tace to sarkin love zaka tafine kokuma nasa maka ita a mota ka tafi da ita ?" Dan zaro ido Habib yayi yace "a,a tazauna anan" "To ay Naga zaka cinye 'yar mutane ne,ko dai kafara maita ban Dani ba?" Dariya Habib yayi yace "keko sai addu,a haryanzu dai halinki bazai canza ba ,to natafi hankalinki ya kwanta" Yana Gama fadar Haka yajuya yatafi , itako Amina bayansa tabi da kallo zuciyarta cike da tsananin tausayinsa. Bayan futar best , Amina ce ta dauki katon bargo ta lullube saliha" sanan ta Mike ta nufi cikin kicin ta kunna gas sanan ta dora ruwa akan gas, bayan ruwan yayi zafine ta sauke ruwan ta zuba acikin kula domin karyayi sanyi, bayan ta gama ta dora wani ruwan acikin karamar buta ta karfe,sanan ta zuba citta ,kanimfari, n'a,ana,a , da ganyen shayi e.t.c, bayan shayin ya dahune ta sauke a kasa,sannan ta nufi daki ta Kwan ta "tana kwanciyar ta jiyo rurin wayarta Yana Kara a falo,dasauri ta Mike ta nufi falon ta dauka,tana dubawa taga Ashe best ne, murmushi tadanyi tace uhm "romiyo kenan tafada tare da daga wayar ta Kara a kunne ta tace"... "Hello" Daga can bangaren aka amsa da "assalamualaikum" "Ameen wa, alaikumussalam" best ya akayine har kaje gida" "Eh wlh naje yajikin madam Dina" dasauki best Wai meyasa ka takurawa kanka Haka" "Uhm bazaki gane bane shiyasa, bikisan yadda nakeji da itaba" dariya tadanyi tace Niko nasan yadda kakeji da MAR'ATU" "Adai bar maganar Amina kadan kika Sani "yanzu dai ya jikin nata ta farka" a,a Nan da zuwa 5na yamma zata iya farkawa " okay zuwa anjima zan kara kiranki" "Okay babu damuwa mujima da yawa" Tana katse wayar ta saki wata ajiyar zuciya,tadan furzar da iska daga bakin ta tace"Allah sarki so" lokacin da Best ya bar kasarmu muka Gama karatu sau ayi wata uku be kirani ba Amma tun da ruhinsa tazo hannun na shikkenan nashiga siradin takura, tana Gama maganar ta kwanta akan kujerar ta lumshe ido sai bacci... "Malan Wai ko kaji batan wannan matar da kaje cire mata aljanu" eh naji wallahi amma ina tsoron zuwa gidan karda naje ina shiga ta dawo,inason naje nayiwa Habib jaje Amma Babu dama" haba Malan ay a Haka zaka daure kaje "idan bakaje ba Habib bazaiji dadi ba" hm shikkenan Zan je amma kafin natafi zan yi ban kwana da ku bansani ba ko mutuwace ke bina,"dariya ce ta subucewa matar malan batasan lokacin da ta kwashe da ita ba harda kwanciya a kasa tsabar dariya... To juneid ne zaune a dakinsa Yana dan daddanna wayarsa" danna wayar yake amma hankalin sa na can wani gurin tunani kawai yakeyi" Yana tsaka da Haka yaji wayan na ruri bugu daya ya daga tare da Kara wayar a kunne yace "assalamualaikum"doctor wa, alaikumussalam sir barka da wannan lokacin" barka dai yakake ya me jiki" lafiya kau sir daman nakira Kane n'a sanar da Kai wannan yarinyar ta samu lafiya" Dasauri juneid yace alhamdulillah"yanzu ina take" sir sai dai matsala daya dole saika zo India Sabi da kullum cikin furgici take da kokarin guduwa" okay Babu damuwa Nan da two weeks Zan iso yanzu Ina da San wani ayki danake son karasawa da nagama Zan shigo insha Allah,inason kacigaba da kuka da ita Dan Allah,sannan kadinga kwantar mata da hankali" okay sir angama,ya katse wayar tare da sakar ajiyar zuciya... Shiko doctor juyawa yayi inda take a kwance, idanuwan ta lumshe da alama bacci takeyi" Masha Allah kekkewar budurwace wadda akalla zatayi shekara 24 a duniya farace doguwa sosai,gashinta ya barbazo kan fuskarta gabadaya ya lullube fuskar,da alama andanyi dambe da ita kafin asamu ta nutsu tayi bacci, bacci takeyi Amma sai faman sauke ajiyar zuciya take,kanta kuwa daure take da farin bandeji Wanda ya karamata kyau da kwarjini,sai Dana Kara kurama fuskarta ido sannan na tabbatar da cewa idonta ne kawai arufe amma kamar ba bacci takeba sakamakon bakinta danaga ni Yana motsawa Yana furta karma biyu sune"Abba Zan mutu "Abba zanmutu"Abba Zan mutu"cikin tausayawa doctor yake bin budurwar da kallo,Yana mamakin yadda akai yarinya budurwa ",yarshekara 16 akayiwa wannan mummunan tabon da baya taba gogewa har tsufanka,kumama bayan haka sabo da tsabar rashin Imani irin na mutum,kwakwalwar tatama baza,a Bari ta zauna kalauba sai da aka nakasata "jibi fa tsawan shekara 8 muna zaune da ita anan asbitin bata iya furta komai sai Abba zanmutu" ankawota tana shekara 16yanzu gashi tacika shekara 24 bansan Kuma Nan gaba adadin shekarun da zata dauka a kwanceba, Allah sarki baiwar Allah ... __tom Amina sai bata tashi daga bacci ba sai karfe 4:30 shima saliha ce ta tashi tana Kiran sunanta" zumbur ta Mike ta nufi gurinta tana mata sannu"daker take iya cewa yauwa" murya a sanyaye saliha ta kalli Amina tace" kina da kirki Dan Allah ki fadamin me wacece?"murmushi Amina tayi tace"ki kwantar da hankalin ki saliha indai nice karki wani tsorata, ni d'un da kike gani kawar best ce "shinenan yakirani yace naje n'a taimakeki" best Kuma saliha tashiga maimaita sunan abakinta ,tashiga duniyar tunanin Ina tataba Jin me sunannan, runtse ido tai ta bude Amma ta kasa tunano inda tasan me sunan, sai kawai ta Kara kallon Amina tace please waye best" murmushi kawai Amina tayi tace kinsan shi idan kika Gandhi zaki ganeshi"yadda Amina take magana saliha ta kuramata ido tana kallonta" Kallonta take kamar tataba ganin ta Amma Kuma sai ta kasa Tina ainada tasan ta ,hakanne yasa saliha ta dafa kanta tace oh my God" Amina ce ta kalleta tace"lafiyar ki kuwa" marda kanta tayi ta kwanta tace "lafiya kalau "oky Bari naje na hadamiki ruwan wanka ko inyaso sai na kawomiki ko ruwan zafine Kisha domin cikinki ya sarware,Dan na fuskanci kina kin yunwa... 13... "Tashi tayi ta je ta hada mata ruwan zafi sannan, tazo ta kamata zuwa bathroom"bayan ta shigar da ita ne sannan ta fito ta jawo kofar ta koma falo, Saliha kuwa bayan ta shiga bathroom zama tayi dirshe a kasa ta shiga duniyar tunani tana cewa azuciyarta "kenan da Habib soyayi ya kasheni" to amma menene nufinsa akaina da yasa aka sani awannan dakin kuma akamin dinki aciki" kodai soyake ya azaftar Dani" Kay a,a to idan ba Haka ba meyakeso ya min" shiru ta danyi tana bin bandakin da kallo kamar meshirin tunano wani abu can Kuma kamar an tsikareta ta Mike tashiga yin wankan... *Gudu yake taugawa akan titi kamar wan da zai tashi sama har ya karasa bakin katafaren get din gidansu, Yana karasawa me gadi ya bude masa geta ya shiga a guje,ko parking space be karasaba ya ajiye motar ya futo yayi cikin gida a guje,yana shiga yasamu momy a falo tana zaune tana Shan ruwa, bece mata komai ba ya huce sama ya shiga dakinsa ya kwanta tare da Jan bargo me kwauri,ya rufa "momy kam bayansa tabi domin taji lafiya, tana shiga dakin tasameshi akwance a rufe, gefan gadon ta zauna sannan ta ce "abee lafiya kuwa kashigo a hargitse meyasameka" ta yi tambayar cikin damuwa, Habib kuwa jikinsa hauwani rawa yake tsabar sanyi da kaduwa yashiga cewa "momy ki rufeni Dan Allah momy sanyi nakeji "what sanyi "bangane na rufekaba me kake nufi, wannan bargon da ka lulluba fa "momy wallahi sanyi nakeji dan Allah ki rufemun jikina,ni bargonnan babu abin da ya tare mun" momy bansan me yasaba jinake kamar wani abu zai faru Dani "jinake kamar ana caccakar jikina kiyi min addu,a Ina tunanin mutuwa zanyi" momy kam tun da tadau abin na Habib wasa yanzukuma ta fara ganin kamar da gaske bashi da lafiya" kallonsa ta karayi tace "habibu kodai rashin matar ka da kayine ya sa kashiga wannan yanayin eh "uhm momy bazaki gane ba inason nayi bacci ki kwanta a kusa Dani momy"zaro ido mom tayi tare da cewa akusa dakai fa kace na kwanta akan me ,baka da hankali Kato da Kai zakace na kwanta a kusa dakai" please mom wallahi indai nikadaine zanta gani Ana tsoratanine momy tsoro nakeji "mummunnan mafarki zanyi idan na kwanta Nika,dai" au Dan kana mafarki shine zakace na kwana dakai Sabi da agarin mahaukata ake, Ina laifin kace na taimaka maka zuwa dakin yayanka Junaidu ka kwana dashi" a,a momy wallahi yaya juneid bazai rarrasheni ba tsokana ta kawai zai tayi " yayi maganar kamar zaiyi kuka, Tom shikkenan Zan kwanta Amma afalo sai na dinga kula dakai" tana Gama fadar Haka ta Mike tanufi hanyar fita, Shiko Habib wata kwalla ya goge daga idonsa Yana jin Babu dadi azuciyarsa zuwa yanzu yafara tausaya wa kansa da iyayenka,jibi yadda mahaifiyarsu take tausayinsa kawai sabi da farinciki sa zatazo ta kwana anan,idan ban da mahaifiya Wace zata maka wannan, yanzu kenan da zataji abin da n'a aykata yazatayi,nashiga uku ni Habib duk ranar da momy ta gano Nina batar da saliha.. Itako momy tana fita dakin juneid ta shiga, tasameshi har ya kwanta, tai sallama sannan ta karasa tace" juneid kayi baccci ne" no mom banyi bacci ba Ina hada wani muhimmun abune domin inason a gobe da safe na huce India" "India Kuma Junaidu" Ana tsaka da wannan tashin hankali kana debowa kanka tafiya"haba Junaid sai kace ba matar dan'uwanka ake nema ba" "momy bawai ban damu da batan saliha bane kwai da abin da zanje nayo a India shima yana da amfani Dan Allah mom kadaki hanani tafiya" yakarasa maganar kamar zayyi kuka tare da ruke hannunta, "uhm shikkenan Junaidu Allah ya tsare ya kiyayemin Kai "yanzu inason kaje gurin abbanku ka kwana dashi zanje gurin Habib domin naganshi kamar yafara tabuwa, ina tunanin habib Yana bukatar kulawata dakuma addu,a dan Haka zanje n'a kwana dashi" what momy kije ki kwana dashi fa kikace"Kato dashi zaki je ki kwanta dashi bazanyuwu ba" haba Junaidu ni da dana mezai faru dani abin da nuna tsuguna ba aufeshi "kuma ma idan ban da lalura mezaisa naje ba kwana adakin habibu tsorata fa yakeyi"duk yafita a hayyacinsa" "to tsorata Kuma momy yanzu Wai Ina Habib din bayana gidan saba,?" "A,a Habib Yana cikin gidannan adakinsa"okay tom shikkenan momy duk yadda kika ce ay Haka za,ayi "kije Allah ya tashemu lafiya ni Bari naje dakin dady..... "Yauwa dan albarka yazu badaban taki yarda kaje kukwana ba ay da Kai zakaje gurinsa... **** Kintashi "sannu anisa kinji "allah yadada baki lafiya shalelena"tafada murya a sanyaye. Anisa ce da Kee ta iya bude baki yace"mami ina su yaya juneid basu zo ba ko uhm ay danan nasan sun tsanemu" "Anisa kenan Wai har yazu bazaki daina tunanin wadancan mugayan mutanen ba" koni da yake dan'uwana wan da muke uwa daya uba daya na cireshi acikin dangina ballekuma ke"Wai shin Anisa ba kinmun alkawarin zaki hakura da rayuwa acikin suba"bakince keda su har aba da ba?"to yanzu Kuma menene na yimin maganar su ko sokike ki batamin rai"najima da abin da tsukama na "ko sai kin karamin wani bakincikin?" "Am so sorry mami insha Allah bazan sake Miki zancensu ba idai har nakeji ka dakko zancen ba"mami ay farinciki ki shinakeso Kuma shine nawa"takarasa maganar tare da share kwallar dake mmshirin zubowa.... **(Me duguri)** In the morning************** *Best meyasa kafiye matsala ne kabari mana ta Gama karyawa inya so sai na bata wayar kaji muryarta" hm bazaki gane bane Amina"ni dai kawai ki mikanata wayar" ni dai gaskiya bazan bata yanzu ba sai tagama breakfast"in kamatsu sai kaganta kataho yanzu ka ganta da kyau" murya yadan sassauta kasakasa cikin sigar lallashi yace", Amina kinsan idan da ina gari Babu abin da zai hanani zuwa naganta" nayi tafiya yau da safe "naje yin wani atisaye ne bazan dade ba Zan dawo baifi nayi kwana uku ba Zan taho "kekuma inason Nan da 4 days ki kawo saliha hida domin ta fahimci komai yadda ya kamata", okay Babu damuwa yanzu Bari na bata wayar" know nama fasa " meyasa?" Idan taji muryara a yanzu zata iya rudewa nikuma banason haka Dan Allah ni dai ki kulamin da ita sosai" insha Allah zan kula"kuma kada kiyi yunkurin tahowa a mota zan turo jirgi ya daukeku kinji"oh ni Aminatu inaganin fi'ili dacan ba a motar nake tafiya ba Dan tsabar iyayi Sabi da da budurwarka shine zaka wani ce mutaho ajrgii anki to anki din" tana Gama fadar Haka ta katse wayar Kitty.... "India" *Juneid ne zaune a gaban gadon ya zuba mata ido Tana ta bacci "sai dai haryanzu batadai na ammatar wannan kalmar ta"Abba zasu kasheni' juneid ne ya juya ya kalli doctor ya ce" doctot yaushe zata farka ina son mukoma Nigeria a yau dinnan" eh to Nan da 10 minit zata iya farkawa Amma sir kana ganin idan ka tafi da ita Babu matsala ,domin nifa banason abin da zai Kara taba lafiyarta no nakamu dason ta ,dazakace ma nazo mutafi tare biyoka zanyi" wata uwar harara juneid ya watsa masa sannan ya kauda Kai tare dacewa sai kaje kashirya " murna ce ta ishi doctor da sauri yanufi hanyar fita domin ya je ya shirya..... ****umma kitaho muje gidan su Habib ,yakamata ace zuwa yanzu yafito da saliha Amma jikike shiru, Dan Allah kitashi yanzu sama da wata biyu kenan Babu saliha Babu labarinta "umma ce ta Dan numfasa sannan tace" banki tatakiba safiyya yakamata muje can domin ni zuwa yanzu n'a soma karaya "yauwa umma ko kefa tashi muje mu shirya" bayan sun tashi sun shirya ne suka nufi hanyar gidan su Junaid.... Abangaren su Amina kuwa, sunshirya tsaf da ita da saliha kamar ba itaba gabaki daya ta yi kyau ta Dada haske lafiya tasamu duk wannan ramar datayi yanzu Babu ita, kallon Amina tayi race anty Amina Ina Kuma zamuje?" Ki kwantar da hankalinki saliha zamuje gidan su best ne domin kiga wata kekkewar bazata wadan da ko da kudi bazaki iya samun bazatar Nan ba sai ikon Allah" murmushi saliha tayi tace"to Allah yasa muji alkairi Ameen sannan suka fita daga gidan zuwa bakin titi don yakaisu airport su hau jirgi Sabi da best yayiwa Amina takarar karsu taho a mota zai turo da jirgi ya daukesu..... Bayan mint goma yacika ne ta farka karaf sukayi ido hudu da juneid dake zaune"a gigice ta Mike tashiga ferta yaya juneid"dasauri ta cakumi wuyansa tashi ga girgizashi tana kuka tana cewa" Yaya juneid Ina abbana ,Ina ummana" karkacemin sun mutu" Yaya Ina kannena suna Ina Dan allha Yaya kafada min suna Ina ,kadai na mutune bana duniyar" yay kaima kamutune ?" Girgizamata kaiyayi zuciyarsa tab cike da tsananin tausayinta 'idonsa tab da kwalla yace" Basu mutuba sunan da ransu kema bawai kinmutu bane kinan aduniya, "maza tashi mutafi na kaiki gurin ummanki a,a Yaya bakafada min Ina kanwata jery ba kaboyemin wani abu nasan tazo gurin alokacin taga komai yakasheta ko Yaya " jijjiga Kai juneid yayi yace" wanan ce bansani ba ko tamutu ko tana Raye Amma Ina da tabbbacin Bata mutuba etama" a,a Yaya kafadamin gaskiya karka fadamin Don in kwantar da hankali na yanzu idan kuma nake natarar da basa rayé?" Short up !!! Ya daka mata tsawa yace zanmiki karyane ko nataba Miki karyane banason shashanci ki nutsu!!!! Kuka ta fashe dashi tare da cewa in nutsufa kace Yaya acuce ni sanna kuma acemin n'a nutsu yaya anyako baka manta abin da akamin ba yay ancuceni anzalinceni " menai kawai don nakasance nidin me hakurice "bazan taba yafewa ba harsai andau Karmin fansa ..... "Okay ki tashi mutafi gida "yafada tare da mikewa .... Bayan tatashi ta shirya doctor shima ya shirya suka nufi inda jirgin yake suka shiga sukadauki hanyar komawa gida Nigeria.... "Bayan su safiyya sun Isa gidansu juneid,afalo suka tarra da momy tana zaune ,aytana fanin safiyya tamike tsaye tace"saliha tafada da karfi" shiko Habib Yana daga daki yajiyo maganar momy da sauri ya fito "Yana sakkowa suka hada ido yayi mutuwar tsaye Yana nunata da hannu " jijjiga Kai yashiga Yi Yana cewa"no momy no wanan ba saliha bace" to idan ba saliha bace uwarka ce momy tafada afusace" murmushi safiyya tayi tace au bakisan ni ba itabace" to zuwa mukai kufito Mana da "yar,uwarmu Ina saliha take" kan momy ne ya kulle shiko Habib hanyar fita yanufa yashiga mota ta figa betsaya a ko Ina ba sai a gidan munir.... Yana shiga yashiga kwallamasa Kira ya na cewa munir munir, dasauri munir yafito daga daki sanye da kaki n'a sojoji yace" Gabi Habib da sauri yaja da baya yace bangane ba meye Haka nake gani a jikinka aboki wanan kayanfa?" Uhm meyake tafe dakai Habib" habib gatsal zakace shin wayekai?" Who are you!!!!??" Munir yafada tare da dakamasa tsawa meyakawoka" jiki narawa Habib yakalli cikin idanuwan munir wadan da suka canza launi yace wacece saliha sanan susu nawane masu kama daya?"ina bukatar sani " bani da amsar ka yafada atakaice" Habib ne yakara cewa inason ka karasamin karashen labarin wanan mutumin menene karshen labarin sa" hmm oky jirani" munir yashiga daki ya fito" Yana zuwa gaban Habib ya zare bindiga tare da dorata a kan zuciyar Habib "a tsorace Habib yace bangane ba mekake nufi munir waye Kai" uhm Habib kenan bakace na fadamaka karshen labarin mutuminnan ba to ai wanan shine karshen shi.............. ALHAMDULILLAH Duka duka anan nakawo karshen wanan book din maisuna MAR'ATUSSALIHA book 2 sai mun hadu a book 3 domin ganin yadda zata Kaya book 3 paid ne 400... Kadan daga yadda zata Kaya.... Shin wacece wanan yarinyar datake India.?... Waye best ?" Sanan menene hadin da da saliha? Me Habib ya aykata wa su saliha be?" Waye munir?" Suwaye iyayen su saliha?" MAR'ATUSSALIHA By HAFSAT UMAR DANGORO Story & written By HAFSAT UMAR DANGORO Marubuciyar..... BURINA MUAZZAM /free RAYUWAR KASKANCI/500 BABANA NE SILAH/500 BA MAHAIFIYATA BACE/500 AMATULLAH/300 UMMUH AMANI/500 A MASARAUTAR MU/500 MAR'ATUSSALIHA/400 And new........ Downloaded From https://tknovels.com.ng