An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels [8/11, 4:52 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* *Tukuici* Ga *BATUL ADAM JATTAKO* *HAJ MARYAM SAKATARIYA* Bissimillahi Rahamani raheem *PG 1* zaune take a cikin dakin nasu Tana shafa powder a kyakyawar fuskar ta bayan ta kammala ta dauki lipstick ta shafa a madaidaitan labbanta ta dauko turarenta meena me sayyayan kamshi ta shafa daga nan ta kara kallon madubi tana ma kanta murmushi se ta Mike tsaye ta nufi wardrobe din kayanta ta fiddo gogaggun uniform dinta ta saka kalar purple and white daga can waje naji wata murya ta na fadar "Amal mun fa yi latti ki fito mu tafi ko na wucewa ta dan bazaki sani shan na jaki ba, Shiru tayi bata amsa ta ba har se da ta dago labulen dakin Tana kallonta tace " Amal mun fa yi latti ki fito mu tafi" . Ta shi tayi ta dauko Jakarta tana murmushi Tana "yi hakuri Ramla ai na shirya yau da wuri zamuje ko?" fitowa sukayi gwanin sha'awa duk da uniform din nasu ya tsufa amma saboda kula da wanki da guga da suke sha farat daya baza ka ce tsoffin kaya bane suna fitowa suka nufi wani madaidaicin kitchen wata matsakaiciyar mace zaune akan kujera tsuggune tana suyar kosai ga bokitin kunu a gefenta duk'awa sukayi suna fadar "umma ina kwana" tace "lafiya lau har kun shirya? Suka ce eh tazuba ma kowa kunun a karamin kofi da kosai a plate ta Mika musu Da sauri sauri suka gama suka wuce saboda har takwas ta wuce Suna tafe suna tunanin haduwarsu da malam bala Har suka isa bakin makarantar suna sauri suna shiga kuwa suka tarar da shi rike da bulala me baki biyu a hannu Tuni Amal ta fara fidda kwallah!!! *IN NAGA RUWAN COMMENT INCI GABA* *DAGA AL 'KALAMIN AISHA GALADIMA* [8/12, 7:51 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* *DUBUN GAISUWA* *GA* *HUSSAIN ATK* *PG 2* Ai ko Basu tsira ba se da malam bala ya sauke masu bulala biyar biyar sannan suka wuce aji............ ➿➿➿➿ Wani cikkaken saurayi ne ya fito daga wani gida yana rufe kofar gida da key duk da gidajen wurin kusan kamarsu daya kamar estate ne daga bayansa wani kyakyawan saurayi yana fadar "captain kayi sauri fa oga jiranmu yake yace mu same sa a office juyowa yayi yace "to 'Dan kanzagi muta fi ko duk kabi ka cika min kunne mutafi " dariya dayan yayi yace nine Dan kanzagi farouk? Murmushi ya masa ya ce eh din suka jera suka shiga mota daya suka fita se da suka fito asalin gate din na kula da barrack ne na sojoji motar ta hau titi da kyau tana sharara, gudu adai dai lokacin tashin 'yan makaranta Ji kake kuuuuuuuuuuuu! ya taka wani irin burki wanda yawancin yaran dake kan hanyar duk se da su ka juyo saboda karar da ta dauki hankulan mutane Tuni Amal ta sulale kasa Dan tayi tunani motar ta kanta zata bi ta wuce Tuni farouk ya fito A fusa ce yayi tsaye yana kallon yarinyar data sulale kasa Duk da kuwa motar bata buge ta ba Ita kam Amal jin shiru yasa ta ta bude ido a hankali tana kara zare su ta mi'ke tsaye bata kula da Wanda yake bayanta ba Se da taji an fizgo hannunta an jiyo da ita da karfi kafin ta gama dawowa se saukar mari taji a kucinta tuni tayi sumar wucin gadi a wajen.............. *Yawan comment yawan typing*😀😀😀 [8/12, 12:40 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA* *GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATKA* *ALKHAIRIN ALLAH YA KAI GARE KU HAR GADON BACCI* *MUM KHADY* *RALEEYA* *TEEMA DIMPLE* *PG3* Ramla da sauri ta karaso wurin ta kama hannun Amal Tana jijjigata ta na fadar "Amal baki dai ji ciwo ba ko" ? Tuni hawaye sun fara anbaliya a fuskar Amal A daidai lokacin khaleel ya kara so wurin be bi takan farouk bama ya matsa kusa da Ramla "Bata ji ciwo ba ko? "Eh ba ta ji ciwo ba" Cewar Ramla Ya mai da dubansa gun Amal yace "kanwata Dan Allah ki dinga kallon gabanki idan kina kan titi ko hanya kin ji ko" Ta daga masa kanta Yace "good girl" Sannan" kiyi hakuri da Marin da abokina ya miki ya ji haushin abun da kika yi duk da be kyauta ba kinji Ita dai Amal sheshshekar kukanta kawai take! Ramla ce tace" ba komai mun gode ai laifinta ne da ta hau titi bata kallon gabanta " Tuni farouk ya shige motar ya barsu nan tsaye Koda khalel ya juyo se dai yaga wayam ya shige mota tafiya yyi shima ya shiga motar yana fadar "Amma dai gaskya farouk baka da kirki yarinyar da ka kusa turewa a mota ita ce har ka samu damar daga hannu ka mara" Ko kulasa farouk be yi ba ya ja motar suka yi gaba................... Amal kam ai har suka isa gida Tana kuka ga fuskar ta yi suntum abu ga farar fata sannan ga Marin da Tasha Suna shiga ummah na fitowa da ga daki Ai ko Amal da gudu ta fada kanta Tana kuka! Umma dagota tayi Tana "lafiya me ya same ki"? Ai ko se ta Kara gunjin kukanta! Se umma ta maida kallonta ga Ramla da ke cire sandal a kafarta "Ke Ramla me ya sameta"? Ramla tace"mota ce ta tashi kadeta tunda Kullum ita ce tafiya bata kallon gabanta ai ko me motar da kyar ma ya taka burki yana ko fitowa shine ya mareta " Umma tureta tayi daga jikinta tace" wuce ki bani wuri dama wannan shashancin naki na in kina tafiya ba kya kallon gabanki baki Dena ba ko"? "Ai ya min daidai dama Dan karan duka ya miki a hanyar gobe ki sake ki gani , wuce ki cire uniform kuyi sallah" Da gudu ta shige daki Tana ci gaba da kukanta! .......... ¶¶¶¶¶¶¶¶¶¶¶¶¶¶¶¶¶¶ To suma har suka je suka dawo duk maganar da khaleel yake masa share sa yayi , yana shigowa falonsa ya zube akan doguwar gujera yana lumshe idanunsa Sautin karar wayarsa ne ya dawo dashi daga baccin da ya fara fizgarsa Ganin Wanda yake kiransa yasa shi aza mar zauna wa tare da daukar wayar ya kara a kunne "Assalamu Alaikum" "Wa'alaikumu salamu" aka fada daga dayan bangaren "Abbana ka wuni lafiya" cewar farouk "Lafiya lau babana ya aikin naka"? "Lafiya lau Abbah ya ummina da Al'ameen? "Lafiya lau suke yaushe zaka zo gida ina son ganinka tunda muna gari daya Amma ka koma zama barrack se ka kwana biyu ba mu saka a ido ba "Insha'Allah yau gida zan kwana Abbana" ya kare maganar yana murmushi "To yayi se ka zo Waiwaye............... Comments dinku shi ze kara min karfin gwiwa😀😀 [8/12, 8:11 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *Na* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _wannan shafin_ _nakune 'yan uwa Rabin jiki_ *Hauwa Galadima* *Maryam Galadima* *PG 4* *Waiwaye* _______________________________________ Malam Isma'il Dan Asalin jihar bauchi ne a wani gari da ake kira kwankiyal, a karamar hukumar Darazo local government , Su biyu iyayensu suka haifa , Lawal shine babba,sannan Isma'il Malam musa shine mahaifin su , hajjo maryo ita ce mahaifiyar su bafulata na ce ta usuli ,mahaifin su kuma babarbare ne Iyayen nasu basu wani jima da su ba suka kwanta dama ! Se rikon su ya koma hannun baffansu Awalu, daga nan ya ci gaba da kulawa da su , har lawal ya girma ya kai kimanin shekara 20 daga lokacin ya fara tafiya kano yana kasuwanci 'yan gongon da ake yi Allah yasanya albarka a cikin neman nasa ,haka yake dawowa gidan baffansa da kayan masarufi iri iri Wanda hakan yakan farantawa baffan sa Rai , Isma'il shima a lokacin ya fara zama saurayi inda yafi maida hankalinsa a karatun Arabi sosai yayi zurfi a karatun nasa . A kwana a tashi ba wuya a wajen Allah Lawal har ya auri 'yar gidan baffansa mai suna hafsatu inda ya dauke ta suka koma kano a can ya nemi haya a Unguwa ukku suka zauna Ba jimawa sunje ganin gida suka dawo tare da Isma'il a kano inda shima yake biyar yayan nasa wurin sana'arsa duk ze fita Har shima sana'ar ta karbe shi yana tafiye tafiye mussaman zuwa kaduna saboda harkar tafi ja a can Amarya hafsatu a lokacin ta samu karuwar Danda ranar suna yaro yaci suna Abubakar sadiq murna a wurin lawal da Isma'il ba ta kwatantuwa mussaman Isma'il da Koda yaushe indai ba wurin aiki ya je ba yana nanike da yaron ....... Bayan shekara biyar , a lokacin sadiq ya girma har ya shiga makaranta, adai dai lokacin Isma'il ya bijiro da maganar aurensa inda ya samu wadda yake so me suna Maryam , Maryam bafillatanar gombe ce tazo ziyara gidan 'yan uwa a kano suka hadu da Isma'il ,inda suka fara soyayyar su me tsafta . Ba jimawa manya suka shiga maganar, ba'a wani jima ba aka sha biki ,shima a kano suka fara zama daga nan kuma ya dauki matarsa suka koma kaduna bayan yayi sallama da yayan nasa , Dalilin komawar Isma'il kaduna, shine kasuwancin da suke na gongon a lokacin a kaduna yafi akan kano, saboda kano din mutane masuyin sana'ar basu da adadi se ya zama kasuwar taja baya A gugurje bayan shekara biyu da auren Isma'il , maryam ta haifi santaleliyar 'yar ta me kama da mahaifinta, ranar suna na zagayowa a ka rada mata Ramlat , haka taci gaba da jegonta suna kula da 'yar su Ramlat Bayan shekara ukku sannan fa ta sake haihuwar mace fara tas wannan kam duk mahaifiyar ta ta biyo murna wurin wannan A hali ba'a magana Mutanen kano ma sunzo aka sha biki Tunda suka zo sadiq yake rike da jaririyar da ta ci suna Amal ,yaki bari kowa ya karbe ta Se ta fara kuka yake bayar da ita Tasha nono Wannan kenan.......... _Comments dinku_ _shi ze kara min karfin gwiwa_😀 [8/13, 8:29 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* 🌸🌸🌸💞💞💞 *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* *PG 5* ____________________ Koda su lawal su kai Shirin komawa kano bayan suna, fafur sadiq ya tubure cewar baze koma ba se dai abarsa wurin Amal Se da mahaifin nasa ya jawo sa kusa da shi yace "ka fasa zama Dan sandan da kake so ka zama ne?" Se yace" A'a Abba ban fasa ba" Yace "to ka yarda mu koma kano har se ka zama Dan sanda se kazo ka ga kanwar ka lokacin ta girma ,kuma zata ji dadi in ta ga ka zama Dan sandan" Da murmushi akan fuskar sa yace "Abba na yadda mu tafi" Malam Isma'il da Maryam dai suna gefe suna murmushi da jin dadin yadda sadiq ya damu da Amal Ai ko se da ya matso kusa da Maryam yace "umma a sake bani ita na rike kafin mu tafi ta ko Mika masa ita ya karba Se ya kara bakinsa a kunnenta yana mata magana su kansu ba suji me yace ba 😀 Iyayan nasu suna ta kallo nai suna murmushi to a haka dai suka samu suka musu sallama suka kama hanyar kano... To tun daga wannan lokacin da suka tafi sadiq be sake zuwa kaduna ba a ce warshi se ya zama Dan sanda😀 Bayan wasu shekaru sadiq ya girma ya zama cikakken namiji burin nan nasa na son ya zama Dan sanda ya cika yana matsayin inspector.. A gidan malam Isma'il yara sun girma Ramla anzama 'yan mata Tana s s 3 a secondary school ita kuma Amal Tana j s s 3 Tun bayan haihuwar Amal, Maryam hai huwa ta tsaya mata cak! Duk wadannan shekarun da'aka dauka su Amal ko sunje kano basu haduwa da sadiq lokacin yana makaranta daga baya ma su ka rage zuwa saboda makaranta. Da suke zuwa Arabi da boko To kuma ita Amal tun suna 'yan matasa Allah ya Dora mata tsoron Dan sanda, ko kuma duk wani da zata gani da bindiga, Kasancewar suna kallon yadda 'yan sanda keyi a cikin films Tun uwayen na daukar abunta wasa har suka zo suka bar daukar sa wasa, Akwai wani lokaci da take 10years 'yan sanda suka shigo unguwarsu , suku ma suna waje suna wasa, Se jiniyar motar 'yan sanda suka ji ai ko ta buga kara! Tana nuna ma Ramla motar 'yan sandan da ta tsaya kusa da su Se Ramla tace" ta shi mutafi gida" ta ji shiru , se da ta juyo taga yarinya ta mimmike ai ko da gudu ta shiga gida Abbah !! Ummah!! Da sauri malam Isma'il ya fito yana fadar "lafiya Ramla?" Se waje take nuna masa da hannu , Da sauri ya fita wajen ya isko Amal kwance a kasa , Koda ya tabata bata tumfashi ya dauke ta suka shiga gida Ya shimfideta akan tabarma ya nufi randa ya debo ruwa yazo yana ta shafa mata a fuska Tayi kusan minti biyar sannan ta farfado, Nan ne fa malam yake tambayar Ramla "me ya faru Wai?" Nan take sanar da shi "saboda taga 'yan sanda ne" Da shi da umma suka kalli junansu fuskokin su cike da damuwa... ____________________ *Cigaban labari* Tafe yake cikin mota ya kunna kira'ar shaikh sudai Abdurrahaman yana saurare ya na kuma biyar karatun nasa a cikin suratul Anfal Unguwar Rimi ya shiga da motar tasa har iso wani katafaren gida ya Danna hon mai gadi ya wangale masa gate ya shige da motar sa Se da ya daidai ta parking dinsa ya fito Se ga mai gadin ya tafo a cikin uniform dinsa yana fadar" wellcome sir" Daga masa hannu kawai yayi ya nufi cikin gidan Wani kyakyawan falo ne ya shigo se tashin kamshi yake Ba kowa a falon Dan haka se ya haura saman bene Yayi sallama a wani daki aka amsa ya shiga Wata kyakyawar mace ce zaune bisa dadduma ga alamu kamar sallah ta kammala ya zo ya zauna kusa da ita "Ummina barka da yamma" Abunda ya fada kenan .daga mishi kai tayi kawai Tana lazimi ne Lura da hakan da yayi yasa yace "bari naje na watsa ruwa ummi " Yasa kai ya fita..................... [8/13, 6:04 PM] Aysha Galadima: 🌸🌸🌸💞💞💞 *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* *PG 6* ________________________________________ Koda ya shiga dakin sa toilet ya wuce yayi kusan 30minutes, sannan ya fito daure da towel a kugunsa da kuma karami yana goge kansa , Captain Umar farouk irin cikkakkun mazan nan ne masu Kira da cikar halitta , dogo ne wankan tarwada, me dauke da doguwar fuska hade da dogon hancinsa, yana da madaidai tan idanuwa ,hade da karamin bakinsa, gabansa a bude yake Wanda da'an gani ansan ma'abocin motsa jikin sane 6packs dinsa a fili suke ,se dai bai cika kiba ba kirar da yake da ita ne yasa farat daya baza'a Kira sa siriri ba... Da sauri sauri ya gama Shirin sa ya sanya kana nan kaya ya fito , Kasa ya sauko ya nufi dinning table ya fara bude warmers din abincin da ke kan table , da kansa ya zuba abincin ya zauna ya fara ci , Ummi ce ta sauko ta nemi daya daga cikin kujerin falon ta zauna Yana kammalawa ya taso yazo gefenta ya zauna yana fadar"ummina" Ta juyar da fuskarta gefe ,hannun ya kama ya rike "say something please my happiness" Se sannan ta juyo ta kallesa ta Dan sassauto da tsuke fuskarta da tayi Tace " Babana me yasa Kullum se an neme ka kake dawowa gida bayan kasan daga kai se Al'amin a gidannan?" "Ummi Ayyukane suka min yawa shiyasa Amma kiyi hakuri yanzu gida zan dinga kwana ,ina cin abincin ummina me dadi" ya kare maganar yana murmushi Ita ma murmushin tayi Ya jingina kansa a gefen kafadarta Ture shi ta fara yi Tana fadar "dagani kar Al'amin ya shigo ya gan ka haka" "A'a ummina nine fa wanda kika fi ji da shi a cikin ranki fa" Ture shi tayi ta Mike Tana fadar "marar ta ido dagani Kullum ka girma baka San ka girma Siriryar dariya yayyi yana fadar "ummi ina little bro Banga sa ba tun da nazo" "Ai kuwa be dade da fita ba yanzunnan zaka gansa " Kiran sallar magrib da'aka kirane yasa duk sukan Mike sh ya nufi masallaci ita ma ummi ta wuce sama ____________________ Inspector sadiq lawal ya fito cikin uniform dinsa da ya karbe sa yayi kyau sosai a ciki Falon gidan nasu ya nufa wow komai na falon ya canza da gani sun Kara samun cigaba a Rayuwa Wata 'yar matashiyar budurwa ce zaune Tana kallo tv ,hankalinta ya dauku bataji sallamar da yayi ba Se da taji yana" ke husna ba ki zuwa school yau ne" Ya fafa cikin tsawa firgigit ta dawo hayyacinta "Yaya sadiq Ina kwana" ta fada Yace "da ban kwana ba zaki ganni wuce kiyi Shirin makaranta ko na Saba Miki" A hankali ta raba ta gefenshi ta wuce Tana gode ma Allah da be dake ta ba! Tana wucewa mahaifiyar tasu ta fito yana ganinta ya duka yana fadar "Ummah Ina kwana anstashi lafiya?" "Lafiya lau dan nan" Ba ta fadar sunansa saboda alkunya irin ta fulani lol😀 "Zan tafi wurin aiki ne dama" Tace "to Allah ya taimaka" Yace "Ameen" Se ga husna ta fito cikin Shirin makaranta ,dama shi ke kai ta sallama kawai tama umma suka yi ma umma suka fito Motar shi ya nufa ya bude ya shiga ita ma ta bude dayan bangaren ta shiga Ya tayar suka fita se da suka danyi nisa a tafiyar ya juyo ya kalleta ai ko suka hada ido ta sauke idonta kasa "Kina jina ko idan na Kara kama ki kina kallo lokacin makaranta jikinki ne ze fa da Miki ,shashar yarinya" Husna daga kai kawai,jin dadinta daya yau be mareta ba Saboda yaya sadiq badai saurin fushi ba Arzikinta daya Dan ma umma na taka mai burki akanta da Allah dai yasan irin hukuncin daze dinga mata A haka dai har ta samu ya sauke ya bata 500 tayi godiya ta wuce shima ya wucewar sa aikin gabansa Husna kanwace a wurin Sadiq Dan itace autarsu tunda ba wasu bayan ta kusan sa'ani ne da amal ____________________ Malam Isma'il ne yayi sallama a gidansa da gudu husna ta fito daga daki Tana "oyoyo Abbah" Tana zuwa ta karbi ledar hannunsa Ramla dai ruwa ta debo mai a kofi ta Mika masa ya karba ya Sha Lokacin umma ta fito bayan gida Tana masa sannu da zuwan "Malam yau Naga ka dawo da wuri" Cewar ummah "Eh dama kayan cefanen gobe ne na kawo dazu yaya lawal ya kirani ,yake sanar Dani gobe zasu zo gaba dayansu sunyi hutun mako su koma" Ai ko nan suka shiga murna zuwan nasu mussaman Amal da ke son haduwa da husna Ramla ce tace "Abbah Amma bada yaya sadiq za'a zo ba ko?" "Dashi za'a zo Mana " Cewar Abba Ta sake cewa Amma Abba bashi ne Dan sanda ba?" "Shine Mana" Ai ko Amal murna ta koma ciki "Abba Dan Allah kace kar ya zo shi" Ta kare maganar da hawaye duk kallo suka bita da shi Umma ce ta katse shirun da cewa "ke ban son shashanci anki ace kar ya zo din" Ai ko se hawaye sharr!! Ta shige dakinsu Tana kuka! ..................... _Comment Share [8/14, 8:00 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* *PG 7-8* _______________________________________ Umma ce tace "yarinya kina da aiki babba a gabanki kuwa" Abba ne yace"nifa lamarin yarinyar nan ya fara bani tsoro, irin wannan tsoron Dan sanda da take yayi yawa fa" "Ai kuwa dama ta bari ,saboda auren ta da sadiq tamkar anyi an gama ne, tunda kasan alkawarin da kayi da yaya lawal" Abba shiru yayi be sake cewa komai ba yace "bari na koma kasuwa" "Allah ya kiyaye" cewar ummah Ya tashi ya wuce ummah kitchen ta wucewar ta Ramla dakin nasu ta shiga har lokacin Amal kuka take se taji duk jikinta yayi sanyi Tana tausayin 'yar uwarta ,ta kuma ji firar da su Abba suka yi, tasan duk Amal taji labarin cewar zata auri yaya Sadiq, Allah dai yasan halin da zata shiga Matsawa tayi kusa da'ita ta dago kanta ,ta sa hannu Tana goge mata hawayen da take yi. "Haba lovely sis miye abun kuka da zaki zauna kina ta kuka irin haka, ai se ki janyowa kanki rashin lafiya" Fadar Ramla Ajiyar zuciya Amal ta sauke ta kalli 'yar uwar ta da idanun ta da sukayi jajir saboda kuka , tace "Aunty kinsan fa bani son Dan sanda fa da masu bindigogi ,Amma shine su Abba zasu gayyatosu suzo gidan nan Allah dai yasan wadanda ze kashe idan yazo gidan nan ni na tsane shi tun kafin yazo gidannan, dama ya mutu a hanyar zuwa Da sauri Ramla ta rufe mata Baki Tana fadar"Amal Ashe Baki da hankali yaya Sadiq din kike ma fatan mutuwa, Dan gidan kawu lawal ne fa na kano Wanda yake muna aikan kaya na sallah ko Azumi ,koma ba su ba har kayan kwaliyya da kyalekyali haka yake aiko Mana da su fa ,yaya Sadiq kuma shine babban yaronsa fa kuma shine yayan husna fa kike so ya mutu?" Se Amal tayi kwalkwal da idanu tace " to wa yace shi ya zama Dan sanda?" "To ba aikin sa bane, sannan ba su kashe mutane kamar yadda kike tunani fa se masu laifi suke kamawa Dauke labulan dakin akayi "wake kashe mutane?" Duk suka zare idanuwa 😳 Ummah ce ta dago labulen ,da sauri Ramla tace "labarin wani film muke " se tace"to ku tashi ga Kiran sallar Azahar can Ana yi kuyi sallah" Duk suka Mike suka fita ________________________________________ Se dare wurin dinner ya hadu da Abban nasa bayan sun kammala dinner ne yace yana da magana da shi, tsam ya Mike ya nufi dakinsa , shima farouk biyar bayansa yayi zuwa dakin Da sallama ya shiga ya nemi kasan carpet ya zauna Se da Abba yayi gyaran murya ya fara da "babana na Kira ka ne saboda akwai muhimmiyar da nake so nayi da kai, farouk ya Kara sunar da kansa kasa, " Alhamdulillah duk abunda uwaye ya ka mata Suma 'ya'yan su duk na maka, har an kai matsayin da ka mallaki duk abubuwan da ya kamata se dai Abu daya da har yanzu Banga Alamar kana da niyyar yi ba, shine aure tun Ina ma mahaifiyar ka magana akan ko taji kana zancen se ta cemin A'a , Dan haka Naga ya kamata nama magana da Kaina naji ta bakin ka" Farouk ya dau kusan sakan 10 be ce komi ba se can yace " Abba Insha'Allah na kusa yi" "Ka kusa yi yaushe?" Cewar Abba "Bada jimawa ba " Farouk ya bashi Amsa "To yayi zan ci gaba da tsumayen amsar taka , to ya wurin aikin naka ba dai wata matsala ko?" "Eh Abba ba matsalar komai" "To yayi Allah ya maka Albarka ta shi kaje" "Amin nagode Abba" Ya sa kai ya fita direct dakinsa ya wuce ya na shiga ya wuce bathroom se da ya watsa ruwa ya fito , ya sanya kayan Shan iska ya zube akan gado yana tunanin maganar da Abba ya mai ta aure Tunani yake shi da ko budurwa ba yada ake ma zancan aure ba Wai beda 'yan mata masu hauka akansa ba , kawai dai wadda yake so ne be da ita a yanzu, Kuma yasan halin mahaifin nasa tsayayyan mutum ne tunda har yayi masa maganar ya na nufin auren yake so yayi ,kuma matukar yayi wasa shi me iya aura masa duk wadda ta masa zeyi. Addu'arsa daya Allah ya taimake sa cikin masu son nashi ya bincika ko ze daidai ta da daya daga ciki kafin a masa auren dole😀😀 ________________________________________ Tun safe ummah ta tashi ta tashi su Ramla su rika mata wasu kana nan ayyuka ita kuma ta shiga kitchen ta fara daura girkin tarbar Baki se kusan Sha daya na safe aka kammala komai har tsaftace gidan da komai , umma tace to kuje kuyi wanka ki shirya kafin su iso Dakin su suka shige ,Ramla ta tube ta shiga wankan Amal kam zubewa tayi kan gado Tana fadar "wash! Allah duk bayana ciwo ma yake min duk na gaji tun safe mutum na tsaye "ta murguda Baki Nace Koda ita da wa😃 Se kuma gabanta ya fadi da ta tuna bakin da za su zo Fatan ta daya Allah yasa kar yaya Sadiq din ya biyo su Tana nan kwance Ramla ta fito ita ma tashi tayi ta shiga wankan Tana fitowa ta tarar da Ramla har ta kimtsa ta sa Atamfar ta kallon ta tayi tace "Aunty Ramla kinyi kyau Masha'Allah" Murmushi ta mata tace "na kai ki kyau autar Abba" Ita ma dariya tayi tace "ai ban kai ki ba" Tace "to naji yi sauri ki shirya bari naje waje "ok kawai ta ce mata Zaunawa tayi kan stool din mirror na dakin tayi 'yan shafe shafen ta ,light make up tayi ta dauko wata doguwar rigar material Baki ta saka , Masha'Allah ta yi kyau sosai 👌🏻 Amal fara ce kyakyawar gaske duk mahaifiyar ta biyo kasancewar ta bafulatanar asali, ta na da dogon hanci da idanuwanta kamar na kyanwa da Dan karamin bakinta ,lips dinta sun kasance jajir da su , doguwa ce marar kiba , yanayin jikinta yanayin na fulani, se dai Allah ya hore mata manya manyan dukiyar fulani duk shekarun 16 idan ka dubi yana yin jikin se a dauka 'yar 20years ce ba ta da kiba sosai , se dai baza'a kirata siririya Kai tsaye ba ,so tari idan bata buda Baki tayi magana ba wasu daukar suke bata jin hausa wannan kenan Ita ma fitar tayi ta tarar Abba shima ya dawo an shimfida tabarma a tsakar gidan nasu da yayi fes da shi ta zauna itama Tsayuwar motar da suka ji ne yasa su kayi shiru daga firar da suke , sallamar ummah ce da husna yasa da gudu su Ramla suka je suka rungume su , Suma se murmushi suke saki duk suka nufi tabarmar suka zauna ana ta gaisawa, har da kawu lawan aka zo Ruwa su Ramla suka fara gabatar musu Abba ne yace "Ina dandana ban gan sa ba shi"? Ai ko Amal ta yamutsa fuska Kawu lawan yace"tare muke ai shi ya aje mu ya juya akwai wani meeting na 'yan sanda da suke da a garin nan yau shiyasa ai kaga munzo da wuri, yace da sun gama ze karaso nan" Abba murmushi yayi yace "Allah sarki sadiq ba dai kokarin aiki ba, to Allah ya kawo shi lafiya" Duk suka ce Ameen Amma banda Amal da Tasha jinin jikinta Abinci suka ci duk suka gabatar da sallar Azahar sannan suka sake. Zama suna hirar yaushe gamo Abba ne ya yafito Ramla da hannu tazo yace "je ki sake gyara dakinnan na zaure a can yayanku ze sauka har abinci nai da komai ku Kai masa kafin ya iso " Tace to taja su Amal suka tayata daukar kwanukan abinci Koda biyu na Rana tayi duk sun gama gyaran dakin se tashin kamshi yake Suka juyo cikin gidan Suna shigowa ummah na fitowa daga cikin da spoons da suka manta Amal ce gefenta ta Mika mata tace "ungo tai kikai kun manta da wannan ta wuce Dan Jim Amal tayi ta na Dan kunkunin ta cikin Rai Takun da ta jiyo daga zauren ne yasa ta dakata bata tafi fa ta tsaya gefen kitchen din Yana tafe cikin takunsa na jaruman maza ya na sanye cikin uniform dinsa da suka masa matukar kyau yana rike da bindigar sa irin wadda suke ratayawa a kafada ya shigo da sallamarsa Dago kan da Amal tayi caraf idanunsu suka sarke da juna wata irin kuwa ta kwalla!!! Tana zare ido da sauri uwayen suka taso suna nufo hanyar Se nuna sa da hannu take Tana hawaye! Shi kam mamakinta ne ya kamashi se ya fara takowa kusa da ita Ai kuwa ta lumshe. ido ta zube a wurin......................... *Aysha galadima ce* Comment Share [8/15, 9:33 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna sayar da Dubai gowns, laces ,shoes, bags and kitchen utensils_ _Ga masu bukata zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG 9-10* ________________________________________ Umman su husna da isowar su kenan a wurin ta saki salati Tana kallon Amal da ke zube a kasa, da sauri ta Kara sa ta dago ta su Abba duk tsaye sukayi suna mamakin me ya faru Kawu lawan ne ya juya yana kallon Sadiq da yayi tsaye yana kallon umma yace "Kai Abubakar me ya faru ne?" "Abba nima ban sani ba ta na ganina Naga ta fara kuka se kuma ta fadi" Sadiq ya fada Ruwan da husna ta kawo ne umman su ta karba ta shafa mata a fuska ,sannan fa ta sauke wata irin Ajiyar zuciya Tana bude idonta a hankali, se da ta fara bin mutanen dake zagaye da ita da kallo daya bayan daya ta na zuwa kansa ta saki wata Kara! ta boye fuskarta a jikin ummah Tana cewa"ummah Dan Allah kuce ya fita ,se kuka take! Kawu lawan ne ya dubi Sadiq yace "kaje dakin zaure abincinka na can" Juyawa kawai yayi al'amarin duk ya daure masa Kai dagata umman su husna tayi sukayi cikin gida ,su Ramla da husna na biye da su ,dama ita umma tuni ta wucewarta Tana me jin haushin abunda Amal din ta aikata. Daki ta shigar da ita ta ce mata "kwanta ki futa kinji" Daga mata Kai, kawai tayi Ita ma fita tayi ta shiga dakin ummah Kawu lawan ne ya ja Abba da jikinsa yayi sanyi suka fita kofar gida suka zauna kan dakali Ya kalli Abba yace "Isma'il Wai me ke damun Amal ne ko wata rashin lafiya ta same ta ba muda labari?" Shiru Abba yayi sannan fa ya shiga bama kawu lawan halin da husna ke shiga duk taga Dan sanda ko masu wani kaki da suke rike bindiga Abun ya girgiza kawu lawan sosai Ya jima yana nazari sannan yace" Ai ko akwai matsala in har haka ne ,dole alkawarin Dana yi na warware shi na zancen aurenta da Abubakar ,Dan wannan in muka takura zata iya rasa ranta ma in har ta aure sa, tunda yanzu ma da ganin sa kawai tayi har da Suma fa tayi" Abba yace"yaya ayi haka kuwa tunda kasan Sadiq fa yasan da maganar nan" Kawu lawan yace "ai wannan me sauki ne ban son abunda za muyi muzo mu bata zumunci mu" Shi dai Abba duk jikinsa yayi sanyi akan wannan lamari Umman su husna ma se da ta tambayi umma meke damun Amal nan ta fada mata duk abunda ke faruwa shiru tayi ta kasa cew komai.. ________________________________________ Yana dinning yana breakfast Kiran Khalil ya shigo wayar sa dauka yayi ya Kara a kunne daga can Khalil yace " hello kana Ina gani a kofar gidan ka Amma a rufe" "Eh bani jaji Ina gida , kamar kasan nemanka nake kuwa" Cewar Sadiq Daga can Khalil yace"Allah ya sa ta samu ne, yanzu da na shirya Zan zo gidan" "Ok seka zo" Ya sauke wayar a kunnen sa ci gaba da latsa wayarsa Befi 30 minutes ba se ga shi ya shigo gidan , hango sa da yayi ne yasa ya tashi daga kan dinning ya ja hannun sa suka fita zuwa wani wurin shan iska dake gidan ,anyi masa irin bukkar nan da ake yi an zagaye suka ne mi kujeru suka zauna Tun lokacin da ya jawo hannun khaleel , khaleel din ke ta kallon sa da mamaki yadda ya jawo sa kamar wani yaro se da suka zauna kuma yayi shiru ,se da khaleel ya ji shirun yayi yawa se ya kama hannun sa cikin nasa yace. " Captain Wai lafiya kake ko wani Abu ya faru ne?" Ajiyar zuciya ya sauke! Sannan ya bude Baki A hankali ya fara fadar" Baka yi mamakin ganin ban kwana barrack ba , jiya Abba ya kirani yace na same sa a gida, bayan nazo ne yake min zancan aure fa, ya wani zare idon sa akan khaleel , kuma Kai kafi kowa sannin ban kawo aure a raina ba yanzu, gashi ni har yanzu bani da wata budurwa da Zan nuna wadda nake so ,sannan idan har nayi wasa Abba me iya zuwa ne can zamfara cikin dangin sa ya laka min wata.. Shiru khaleel yayi na 'yan sakanni sannan yace maganar gaskiya fa farouk ya kama ta kayi aure fa shekarun 32 ace baka zancan aure , koni Dana ke 30 ai kasan dai bikina kwanannan za'a yi shi fa, sannan da kake Zan can baka da budurwa ai ko kana da su da yawa , gama Maryam cikkakiyar mace kamar yadda kake son matarka ta kasan ce ,ga ilimin boko Dana Islamiyya ga kuma kirar da Allah ya mata komai zam-zam kawai ka gabatar da ita , kuma Tana matukar sonka fa Dan duka ya Kai masa a kafada Kai fa khaleel Dan iska ne fa ,har yaushe ka kalle ta kasan komai zam-zam , Yace "ai ko makaho ya ganta yasan ta isa mace " Farouk yace"se dai ni tamin kadan ,yarinyar da iya karta 20years kake son hadani da ita, kawai kaja min Raini Allah ya kiyaye na aureta . Ya fada yana ya mutsa fuskarsa Sororo khaleel yayi da kansa yana masa kallon mamaki , Se yace "to ai shi kenan ka tsaya neman warinka se ka aura kaga ita ba zata Raina ka ba ko?" Ni malam kaga tafiya ta ya Mike ya nufi wajan motar sa yana mamakin son girma Irin na abokin na sa Fatansa daya Allah yasa ya tsaya ruwan ido har Abban sa ya hada sa da duk wadda ya ga dama ya ga yadda zeyi...... _____________________________________'___ Koda Sadiq ya shiga dakin kayansa ya cire ya shiga bathroom ya yi wanka ya fito ,ya shirya cikin wani danyan voile sky blue da ya karbe sa sosai ko Dan yana farin namiji Kamar Atk lol🤣 A cikin gida kuwa se la'asar Amal ta farko a baccin da ya dauke , bayi ta shiga tayo Alwala tayi sallah sannan ta fito Tsakar gidan taga su umma zaune suna hirar su ,sunku yar da Kai tayi tace"umma Ina su husna?" Hararar ta ummah tayi ta dauke kanta Se umman su husna ce tace" sun shiga makwabta gidan su ko bilkisu kawar Ramla" Koma wa tayi ta dauko hijab dinta ta sa tace "bari na bi bayan su " Har Sadiq ya fito dakin ya hango ta zata shigo zauren komawa yayi cikin dakin seda tazo Dab da dakin taji an fizgota da karfi Ta bude Baki zata yi kuwa taji an rufe bakin................ ....... *Aysha galadima ce* Comment Share [8/15, 7:13 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (080649333819) _Wannan shafin na duk wani masoyin littafinnan ne Alkhairin Allah ya Kai gare ku a duk_ inda kuke *PG 11-12* __________________________ Cikin dakin ya shigo da ita ya rufe kofar ,tuni hawaye sun cika mata ido yana dago kanta su ka samu damar saukowa, kallanta yayi na 'yan sakkani sannan ya sake ta ya koma gefen katifar dakin ya zauna yana sauke ajiyar zuciya Dagowa yayi yaga har yanzu Tana nan tsaye a inda ya barta yace "zo nan"ya nuna kasan carpet kusa da katifar da yake zaune, jikinta na rawa ta matsa ta tsugunna, yace "zauna"ta zauna Se da aka dau kusan minti biyu sannan yace "dago kanki ki kalle ni" Ta dago kan ta suna hada ido taji gaban ta ya fadi ga jikinta ko Ina rawa yake, se ta sauke idanunta kasa Yace "ni dodo ne?" Ta girgiza kanta , yace "bude Baki zakiyi ki amsa min tambaya ta" Murya na rawa tace"A'aaa" Yace"to ya akayi daga ganina kika fara kuka har da Suma kika yi kika nuna ni da hannu kin taba ganina ne?" Ta ce" A'a" Yace to me yasa kika yi abun da kika yi din?" Se da aka ja sakanni sannan tace "banson Dan sanda ne" Ji yayi kamar an caka mishi mashi a zuciya, har se da ya aza hannunsa akan kirjin nasa "Me yasa Baki son Dan sanda?" Ya sake fada Tayi shiru har se da ya sake maimai tawa Se ta fashe da kuka ta boye fuskarta a cikin kafafunta tace "Na dai tsane su ne kawai" Ya runtse idanunsa yana jin wani Abu na taso masa a zuciya Yace "har ni yayanki kika tsana?" Ta ce "eh" Ta na Duke bata San halin da ya shiga ba, se da ta dago kanta taga idanun sa sun kada sunyi jajir da su da gudu ta tashi ta fita a dakin Duk jikinsa ya masa sanyi yama kasa dakatar da ita Se ajiyar zuciya yake sauke wa! Ita kam ai Tana fitowa waje ta wuce Tana goge fuskar ta Ta nufi gidan dasu Ramla suke . ___________________________ Yana nan a'inda khaleel ya barsa yana latsa wayar sa har se da yaga 12pm ta kusa ya Mike ya shiga gida ya dau car keys din sa ya fito ya ja motar sa ya fita. Yana kan hanya ne ya tsaya, Naga ya shiga wani mall ya hadu kayan ciye ciye ya tsaya ya Dan zazzabi abubuwan da ya San zata iya ci ,sannan ya koma gefen turare ya zabi kala ukku ya je wurin biya har ya biya ya fito se ya ji ana "Assalamu Alaikum" Juyowa yayi yana kallon me sallamar wata kyakyawar yarinya ce tana murmushi ta katse masa tunani da fadar"Dan Allah in ba damuwa number ka nake so ka bani" Wani banzan kallo ya mata ya shige mota yana fadin"stupid girl" yana tsaki, Yana tafe ya na takaicin wasu mata da basu da aji ,da har suke iya fada ma namiji suna sonsa tun kafin shi ya fada Har ya iso kofar wani Dan madaidai cin gida yayi parking ya shiga da Sallamarsa daga ciki wata farar datijuwa ta amsa Tana fadar"muryar wa nake ji kamar ta soja" Yana murmushi ya shiga ya nemi kujera ya zauna Ita ko tsofuwar se farin cikin ganin sa take tace"yau wace Rana soja a wurina an tuna da matar kenan " Yana sosa kai yace"ai Ina zuwa kece bana tararwa" Tace ungo naka ta mai da kuwa "ni kuwa Ina zani ko lokacin da me sunan ka na duniya banyi yawo ba se yanzu da tsufana" Se ta fara matsar kwallah Shi ko farouk mi ze yi in ba dariya ba harda rike ciki , Ni ko nace dama wannan mutumin na dariya har haka Filon kuje ra ta dauka ta je fa masa Tana fadar ja'irin yaro Ina zaman zamana zaka zo ka sani kuka da Rana tsaka, tashi ka fice min a gida Shi dai dariyar shi kawai yake se can yace"ke Wai kakus har yanzu Baki manta da tsofonnan ba ya fa dade da gangarawa Amma ke duk mutum ya zo se kin jawo masa maganar sa " Ai ko se hawaye kakus ta fara tace naki in manta dashi kace Aminu ya manta da hauwa'u kaji" Se ya Sha toka, yaji haushin sanya iyayansa da kakus tayi , be sake magana ba Da taga yadda yayi se ta yi dariya tace"ai yanzu kaji in da dadi kaima " Ledar hannun sa ya aje ya tashi ze fita , tashi tayi ta rike hannunsa Tana fadar" habah Habubakar Dina ba dai fushi kayi da matar ba?" Ji yayi wani kololo ya taso masa jin yadda ta bata masa suna ,yace "A'a ba fushi na yi ba " "To muje ka zauna , kamar na San zaka zo na dama fura nasan kana son ta se ka Sha, dama yunwa yake ji se yace" to sakar min hannu , ta sake sa ya je ya zauna ta bude firjin ta dauko furar me sanyi ta zuba a wani kofi ta basa ya fara Sha.... __________________________ To haka dai su husna suka canye weekend din da suka zo ,Amal duk bata da sukuni ko yaushe Tana daki labe har duka ummah ta so ta mata ummansu husna ke hana ta , shima sadiq tun ranar be sake ganin ta ba, gashi kulum sonta kamar Kara masa shi ake , tunda tun Tana karamar ta yake da kon so se da yayi nisa a ciki wannan matsala ta tunkaro shi Duk sun fito zasu tafi umma da Ramla sun yo masu rakiya Amma banda Amal ,da Ramla tayi tayi tazo ta ki se dai husna ce tashiga ta mata sallama Tana me jin haushin abunda Amal kema yayan nata ,Dan har aiko husna yayi ta Kira ta ,taki zuwa Duk mota su ka shiga suna masu daga ma junansu hannu suka wuce. Bayan wucewar su Abba kasuwa ya wuce Ramla da ummah suka shige gida Suma. Har washe gari umma taki sakar ma Amal fuska , har se da ta bi ta dakinta bayan ta gai data tace"ummah Dan Allah kiyi hakuri " Tana goge kwallar da ta taru a'idonta Shiru tayi se can ta amsa Mata tace" bani Zaki ba hakuri ba wadanda kika ma laifin Zaki ba hakuri ,in banda rashin hankali Amal Dan gidan kawu lawal Zaki gani kiyi shashancin da kikayi ko kunya Baki ji , duk kinsa munji kunya a gaban mutanen nan , har fitowa kika bar yi fa a gidannan kamar wani dodo ne a gidannan" Tunda umma ta fara magana hawaye suka fara zubo mata , se bayan ta gama magana ne ta kalle ta taga halin da ta shiga se kuma taji tausayin 'yar ta ta , Kun san da da mahaifi se Allah, se ta ce tazo ta matsa kusa gareta se ta shiga share Mata hawayen da take Se ta bar kukan se dai ajiyar zuciya da take saukewa , daga fuskarta ta yi ta dubi umman tata tayi murmushi tace"ummah kiyi hakuri nima ba'a son Raina nake shiga halin Dana ke shi ga ba Insha'Allah zan Dena" Jawota tayi cikin jikinta tace "ko ke fa Amal " Tana murmushi.................. *Aysha galadima ce* Comment Share [8/16, 9:02 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (080649333819) *Dubun gaisuwa a gare ku* *Aysha humaira* *Precious* *PG13_14* ____________________________ Kara rungume ta ummah tayi Tana murmushi tace "to tashi kije ku shirya kar kuyi lattin makaranta" Tashi tayi ta fita ta shiga dakin su Tana shiga Ramla na fitowa bayi ,tace "da yanzu Zan kwala Miki Kira kizo kiyi wanka kar mu makara, kin San yau Monday fa" Amal tace Insha'Allah ba zamu makara ba yau" Ta shiga wankan ita ma , ba ta jima ba ta fito ta shirya sukai breakfast suka wuce....... ___________________________ Haka Rayuwa ta ci gaba da gudana , tun lokacin da su kawu lawan suka dawo kaduna ya zauna yayi nazari sosai akan zancan Auren Sadiq da Amal , se ya samu umman su husna da zancen ya Mata bayanin komai yadda suka yi da Isma'il , ajiyar zuciya ta sauke tace" nima abunda na ke gani a hakura da wannan hadin da'ake so ayi, kawai ya nemi 'yar uwar ta Ramla ya aura , in sun dai dai ta shike nan ,Suma in basu daidai ta kada muce zamu takura akan lamarinnan yanzu zamani ya canza malam" Yace "nima abunda na yanke kenan Zan zauna da sadiq din na mai bayanin komai " Tace "to yayi Allah ya taimaka " Yace"Ameen" Kwana biyu da maganar ta su Abba ya nemi ganin Sadiq , bayan sun samu kebewa yake masa bayanin komai da komai , ji yayi kamar an buga masa guduma, gashi baya da damar yin jayayya da mahaifin nasa Se yace"to Abba Insha'Allah duk yadda kace haka za'ayi Koda Abba ya dubi Dan nasa se yaga duk yanayin sa ya canza, se yaji Dan nasa ya bashi tausayi , se dai baya da ba abunda ze masa Danshi kawu lawan duk da be yi wani karatun boko me tsayi ba ya san yanzu an bar yayin auren dole Sannan yanzu auren Ina so , kana so ya yakaya ballantana auran dole, shiyasa yake ganin baza ya takura kowa akan wannan zancen daga cikin su biyun nan ba A haka Sadiq dai ya ma mahaifin nasa sallama ya fita , dakin sa ya wuce ya kwanta, take yaji wani zazzabi ya ta so masa ya rufe jikinsa da bargo Har se da husna ta shigo kawo masa abinci ta tarar da halin da yake ciki taje ta fada wa ummansu , tasowa tayi ta biyo bayanta suka shigo dakin Husna ce ta kama bargon Tana Kiran "yaya Sadiq ka tashi " Tana matsar kwallah Dan Tana matukar kaunar yayan nata duk da zafin da yake da shi ,bata so taga abunda ya same sa Daurewa yayi ya Mike zaune , idanun sa sun kada ga jijiyoyin kansa duk sun fito Alamun yana jin ciwon Kai sosai Ummansu ce ta katse shirun da cewa"dama baka da lafiya shine kazo ka kwanta a daki , to Kasha magani?" Da kyar ya girgiza kansa Alamar a'a Abincin da husna ta kawo tace ta zuba masa yaci kafin ya Sha magani Ita kuma ta fita ta nemo mai magani Da kyar ya danyi Loma biyar ya aje Husna ce ta dawo da maganin da ummah ta bata,Dan ita bata dawo ba karba yayi ya Sha sannan ya kwanta Husna na ci gaba da jera mai sannu Ummah ko da taje, daki ta zauna tasan wannan zazzabin nasa ba ya rasa nasaba da maganar da Abba ya masa na zancen janye maganar aurensa da Amal da'a kayi Fatan ta daya Allah ya cire masa ita a zuciya ya zaba masa wadda ta fita ___________________________ Farouk ma a daddafe yayi weekend din a gida ya tattara ya koma barrack , saboda duk lokacin da ya hadu da Abba se ya tuna maganar da su kayi Shi kam dai be sake bi ta kan maganar ba saboda har yanzu be ga wadda ta masa ba ,lokaci bayan lokaci maganar na fado masa a Rai Yau ma yana zaune a cikin office din sa se yaji an kwankwasa kofar duk zatonsa khaleel ne se ya bada umarnin a shigo Kamshin da yaji ya tabbatar masa da ba khaleel bane Amma be dago Kai ba yaci gaba da abunda yake Ji yayi ance " well done sir" Ya dago kansa ya kalle ta , wata 'yar kabilar ibo ce tsaye taci kitson attach ,fara ce har wani doruwa-doruwa take Wanda ke nuna har da mai take shafawa, Tana sanye cikin uniform dinsu na sojoji Ya dau sakanni be amsa ba se can yace"thanks" "Sir Ina son magana da Kai" Ta fada Yace "am busy now" Shiru tayi ta jawo kujera ta na son zama yace "please can you excuse me" Se ta Mike jiki a sanyaye ta fita Shi kuma ya bita da harara da tsaki Monica sunan ta ta dade Tana mutuwar son farouk tun Tana boyewa ,har ta fada ma khaleel ta ce ya fada masa ,lokacin da khaleel ya fada masa har fada suka tashi yi ma Daga lokacin khaleel be sake tayar masa da zancen ta ba , bawai Dan bata yi bane Ita ma kyakyawa ce kunsan kabilar ibo akwai masu kyau da farar fata a cikin su Ka Wai dai shi ya tsani macen da zata ce tana sonsa da kanta , yana daukar su Mata marar kamun Kai, sannan uwa uba gata ba musulma ,shiyasa be taba bata fuska ba "Hattara 'yan matan zamani Kuna ganin kamar wayewa ce kije ki ce ma wani namiji kina sonsa , to ba wayewa bace face rashin kunya da kuma Rashi aji,. 'yan matan hausa fulani da'aka sani da alkunya, koma bashi ba kunya adon mace, Amma ba kunya ba komai ki tunkari namiji kice Wai kina sonsa habah sisters gaskiya ku Dena ba Abu bane me kyau, saboda namijin nan ko ya aure ki yana Nan yana kallon ke kika ce kina sonsa ko Abu ya hadaku tsab ze goranta maki , babban tashin hankalin ma duk macen da ke zuwa Tana cewa Tana son namiji ana daukarsu marassa kamun Kai ko mutanen banz, Allah yasa ku gyara" ___________________________ Yau ta kama Wednesday dai dai da antashi su Amal daga makaranta ga garin hadari ya hadu sosai ,Wanda ko da wane lokaci Ruwa na iya saukowa Sauri kawai suke yi kar ruwan ya dake so ai ko se ga ya an sako su Tafe suke shida khaleel a mota tasowar su daga wurin aiki kenan yace muje gidan kaka mu Sha fura Dariya kawai khaleel ya yi ya shiga mota suna tafe suna fira har sun gota su khaleel ya sake yowar baya yana kallon su Amal ya gane su Farouk yace" lafiya ka dawo?" Yace wasu kannena nagani bari mu dauke su Naga an fara Ruwa shi dai be ce komai ba Yana fitowa yasha gabansu yace "kanenna barka kuzo na rage muku hanya ,ga Ruwa har ya fara sauka Har Amal zata ce A'a Ramla ta rigata tace "Muje mun gode fa" Yace "ba komai " yana murmushi Jawo hannun Amal tayi suka nufi motar suka shiga, har sun zauna dago kan da zata yi ta kalli madubin motar numfashinta ne ya fara sama sama da kyar ta kwato maganar"aunty Ramla da karfi"! .....................✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share. [8/16, 8:09 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (080649333819) _Wannan shafin naki ne kaco kam, comment dinki yana sani Nishadi_ *Raleeyer* *PG 15-16* _____________________________ Ramla da sauri ta kalleta tace" Amal lafiya?" Se nuna gaban motar take Tana boye kanta cikin jikin Ramala Khaleel shima da sauri ya juyo yana kallon su yace "Lafiya kuwa?" Ramla har ta bude Baki zata bashi Amsa Idanunta suka sauka kan farouk da ke gaban mota sanye da kayan sojoji Tuni ta mai da maganar da ta tashi yi , tace ma khaleel ba komai Ta dukar da Kai ta tace"ki natsu ba abunda ze Miki kinga shi ko juyowa be yi ba , kiyi shiru mu samu su sauke mu gida" Daga Mata Kai tayi daga cikin hijab din Ramla da ta shige Duk abunda ke faruwa farouk ko juyowa be yi ba, yi yayi tamkar be San hidimar da suke ba Kuma duk maganar da Ramla tama Amal yana ji, saboda ji ne da shi kamar me kunnen maciji se ma lumshe idanun sa yayi Suna tafe khaleel na tambayar Ramla inda ze Kai su A hankali take take nuna masa hanya har suka iso kofar gidan na su yayi parking, bude kofar Ramla tayi tace " malama daga ni mun iso ki fita" Se da ta dago kanta a hankali ta kalli Ramla ,sannan ta kalli kofar data bude ,ai ko da gudu ta fita ta shiga gida Khaleel mi ze yi inba dariya ba ,ya juyo yana kallon Ramla da ta fito a motar yace "Wai waccan kanwar taki lafiyar ta kalau kuwa?" Se da ta kulle kofar motar ta kalle sa ta danyi murmushi ta nuna ma sa motar da hannunta tace"mutumen ciki ta ke tsoro, mun gode fa " Rufe bakin sa yayi yace "tasan shi ya mareta ne?" Tace"A'a Tana tsoron masu saka uniform da masu rike bindiga " Yace "ikon Allah daga ni har shi kuma duk sojoji ne fa, an dai yi sa'a na cire uniform ni" Rufe Baki Ramla tayi Tana murmushi sannan tace "mun gode " Suka yi sallama ta shige gida Shima mota ya shiga , Koda ya shiga ya tarar da mutumen ya cika yayi fam se huci yake Tada motar yayi be ce masa komai ba "Wai Kai wane irin Dan rainin wayau ne , ka tsaya kana ta wata dariya da kananan yara Dan na San ma kila zaka haife su ko kunya baka ji, se na fada ma Asmah kana nan kana neman wasu Dan na tabbata wadannan baka hada komai da su ba karya kawai ka min" Cewar farouk Khaleel yace "miye abun jin kunya anan ,da kake cewa na haife su ,ke nan Kai kakansu ne kuma kaje ka fada Mata din nasan zata fahimce ni daga na taimaki yara zaka dinga min fada , kodai akwai wadda tama cikinsu" Wani uban tsaki farouk yaja be sake tanka ma khaleel da ke tsokanar sa ba _____________________________ Koda Ramla ta shiga gida ta tarar har Amal ta cire kayan jikinta Ummah ce ta shigo dakin tace "yanzu cikin ruwannan kuka fito me makon ku bari a gama Da sauri Ramla tace "sanda muka fito umma ba'a fara ruwan ba" Dan tasan tsab Amal zata iya fada Mata a mota aka kawo su Ummah tace "to yayi kuyi sauri ku canza kayan kar kuyi mura, Ramla tace" to" A kwana a tashi ba wuya wurin Allah har su Ramla sun gama jarabawar waec da neco yayin da Amal ta yi j s l c Bayan kammala Jarabawar su da sati biyu Abba ya siya ma Ramla waya kirar Tecno L5 Ranar ba karamar murna suka Sha ba ita da Amal Kwana biyu tsakani da yamma Tana kwance a dakin su se ga Kira ya shigo wayar ta , kallon wayar ta yi ta ga number ce ba suna bata dauka ba har wayar ta tsinke , aka sake wani Kiran daga wa tayi , tayi shiru Daga can bangaren Aka yi sallama ta Amsa An dau sakanni ba'ayi magana ba se tace"wake magana?" Har ta cire ran baza'ayi mayana ba Se aka ce " aljanine " Zaro ido tayi ta saki wayar..................✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share [8/17, 7:47 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG 17-18* _____________________________ Ta saki wayar kan gado ta fita da sauri dakin Tana dafe kirji umma da ke zaune tsakar gidan ta dube ta tace "lafiya kika fito kamar da gudu?" Zare ido ta fara tace"ummah Aljani Wai ya kirani a waya" Umma tace" ke banson shirme aljanin lafiya " "Ummah wallahi da gaske nake" Tana me rau rau da ido Ummah tace "je ki dauko wayar na gani taje tadauko wayar ta bata Se wayar ta dau Kara , umma ta daga tace "Assalamu Alaikum" Daga jin muryar ummah ya gane ta nan ya gaishe ta ya ce "ummah sadiq ne" Se ummah ta fadada fari'ar ta nan take tambayar sa mutanen gida yace duk lafiyar su kalau Sannan ta Mika ma Ramla wayar ta tace "karbi yayanku ne " Karba tayi ta shiga daki ta gaida shi ya amsa yana me lumshe idonsa Ji yayi muryarta na masa kama da ta Amal , nan yake taya ta murnar kammala secondary ta ma sa godiya ,suka yi sallama _____________________________ Abubuwa da dama sun faru har da bikin khaleel da'aka Sha ,tun da akayi bikin khaleel Abba ya Kara yi ma farouk maganar auren sa yace masa ai ya kusa gabatar da yarinyar basu dade da haduwa bane shiyasa Kuji karya 😀 Yace to yayi Ina sauraron Amsar ka nan kusa bana son abun ya dau lokaci fa ya ce "to Abbah" A wata ranar laraba Duk suna zaune a falo, farouk ,ummee da kuma Al'amin dake rike da laptop yana wani assignment a ciki Abban su ne ya shigo gidan da hanzari ,duk su ka maida hankalin su wajansa ,yace yana da meeting a Abuja ya zo Daukar wasu muhimman takaddune Sama ya haura, ummee ta take masa baya domin taya sa kimtsawa Bayan kusan 30 minutes se gasu sun sauko, ummi na rike da brief case din Abbah duk mikewa suka yi farouk ya karbi brief case din a wurin ummee ya fita zuwa parking space Da sauri driver din Abba ya taso ya bude motar farouk ya saka jakar se gasu duk sun fito har ummee sun takowa Abbah Cikin alhini sukayi sallama da mahaifin nasu Ya shiga mota driver ya ja suka fice daga cikin gidan Tafiyar ta su bata yi wani nisa ba suna gab da fita garin kaduna wata babbar mota ta Karawa motar su , motar tasu ta wani wuntsila gefen hanya Dai dai lokacin Abba ya fito wani wuri yana kan babur din sa ya ga abunda ya faru da sauri yayi parking ya Kara sa kusa da motar da ya hangi wasu matasa biyu har sun bude motar sun jawo jakar Abba daya ya rataya Yana zuwa dama be yadda da yaran ba tun da ga yanayi. Shigar su se yace 'yaro bani jakar nan daka dauka " Basu San da zuwan Abba ba ganin sa kawai yayi , ba kunya ba komai ya Mika jakar , Abba ya karba ya shiga yaga Abban su farouk da ke kwance cikin jini , ga driver shima kwance be San inda kansa ya ke ba Abba ne ya juyo yace ma dayan ya tare masa taxi yako tarar masa ,su suka tai makama Abba aka dauki Abbansu Farouk da driver a taxi Abba ya rufe motar ya dauki makullin ya juya ya kalli samarinnan ya basu dubu biyu su raba suka karba suna godiya Abba girgiza kansa kawai yayi saboda yaran gwanin tausayi gasu samari ammah sun bata kan su da shaye-shaye Allah ya shirya duk masu yi Da sauri me taxi yaja suka wuce asibiti da kyar abba ya samu aka karbesu Dan se da ya nemo 'yan sanda Dakin da'aka kwantar da Abban su farouk ya shiga yana kallon inda ya samu raunuka karar waya yaji na fitowa daga jiki. Abbah zaro ta yayi Ya Amsa daga go "ummee tace "Ina me wayar"? Dan tunda ya tafi gabanta ke faduwa Nan Abbah ya shiga fada mata abunda ya same shi "Innaliahi wa'ina ilaihi raji'un " shine abunda ta fada ta saki wayar , duk su farouk suka Mike suka zo kusa da it , suna tambayar "Ummee me ya faru?" Shiru tayi Tana nuna musu waya da sauri farouk ya dauko wayar , ya sake Kiran number. Abbah nan shima yaji abunda ya faru Tuni gumi ya karye masa da sauri ya dauki key din motar sa ze fita , se kuma ya dawo yace"Al'amin daukowa ummee mayafinta" Da sauri ya dauko Mata suka fita duk suka shiga mota ya fice gidan da sauri Dama Abbah ya masa kwatancen asibitin da suke Koda suka isa dakin da aka kwantar da su suka. Shiga, suka nufi gadon da Abba yake Kai , buguwace yayi akansa an daure wurin da bandeji se a hannu da ya jimu, Allah ya tsare da ba karaya a ko'ina Tuni Al'amin ya fara hawaye, ummee ma idonta sun kada ammah dai bata yi kuka ba , farouk ne ya matso ya fara diba raunukan da ya samu da yaga ba raunuka sosai kuma ba karaya se ya sauke ajiyar zuciya yace" ummee be ji ciwo sosai ba ku kwantar da hankalinku ya jawo Mata kujera , ya ja hannun ta ya zaunar da ita akai , Al'amin ya kalla da ke kuka se da ya hararesa sannan yace"Kai kuma miye da girmanka zaka zauna kana kuka, so kake ka tayar ma ummee da hankali, hawayen da yake yi ne ya shiga goge wa , turo kofar dakin Akayi , Abba ne ya shigo da sallamarsa Farouk ya Amsa karasowa yayi cikin dakin , da ze musu bayani tuni farouk ya dakatar da shi da cewa"Abba Kai kawo su asibiti ko mun gode Allah ya saka Alkhairi Abba yace"base ka godemin ba" Shima kujera farouk ya jawo ya Mika masa ya zauna Jim kadan ya zaro makullin motar da jakar da ya rabe a can gefe ya ba farouk bayan ya musu bayanin yadda hadari. Ya afku Nan ya musu sallama yace ze je gida Amma ze dawo har da iyalinsa nan ummee suka shiga yi mashi godiya......................✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share [8/17, 7:46 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG19-20* ________________________________ Ko da Abba ya koma gida duk su Ummah da yaranta suna zaune tsakar gida suna Shan iska kasancewar ranar anyi zafi sosai Da sallama ya shigo gidan suka amsa masa se dai kallonsa kawai suke ganin rigar sa da jini gaya fararan kaya ya saka ,lura da irin kallon da suke masa se ya dubi jikinsa nan yaga jini a tufafinsa ,wuce su yayi ya shiga daki domin yayi wanka, ita ma ummah ta shi tayi tabi bayan mijin nata taji ko lafiya Su Ramla Shirin suka yi sun kasa magana , se Amal da ke ta zarar ido Tana kallon hanyar da su Abba suka bi Ummah na zaune bakin gado Abba ya fito wankan, se da ya kimtsa sannan ya fada Mata abunda ya faru Ummah cikin tausayawa tace"to ya jikin mutumen Allah yasa ba mummunan rauni ya ji ba?" Abba yace"eh abun yazo da sauki driver ne kawai ya samu karaya" Ummah tace"To Allah ya basu lafiya ya kuma tsare gaba" "Ameen" Abba ya fada Nan yake sanar da ita yana so ta shirya ko zuwa gobe ne suje su dubashi tace ba komai Allah ya Kai mu ______________________________ A can asibiti kuwa duk suna zazzaune sunyi shiru saboda har lokacin Abba be farfado ba Ammah likita ya tabbatar da ko yaushe yana iya farkawa Wayar farouk ce ta shiga Kara zaro ta yayi daga aljihunsa yana diba wake kiransa se ya ga khaleel , dagawa yayi ya fita daga dakin nan yake masa bayanin Abunda ya faru , yace masa gashi nan zuwa suka yi sallama ya koma dakin ______________________________ Washe gari bayan Amal tayi shirin makaranta, ta wucewarta kasancewar yanzu ita dai ke tafiyarta , tunda Ramla ta kare Tana isa get din makarantar tasu yau kam bata tsira ba Dan ta yo latti se da aka dake ta ,saboda Koda tazo har Assembly an gama yara duk sun shiga ajinsu Tana tafe Tana matsar kwallah Tana gab da shiga ajinsu taji an ce Mata "hey" Koda ta juya wani kyakyawan saurayi ne sanye da kayan N Y S C ai ko suna hada ido da gudu ta ida shigewa Tana zuwa ta boye karkashin seat dinsu Koda saurayinnan ya shigo ajin se ya dinga rarraba ido ko ze ganta ,Amma be ganta ba se bayan ya wuce ne Kawarta da suke zama kujera daya Tace "fito kura ya tafi" Fitowa tayi Tana hararar ta tace "Ina ruwanki da ni " Hafsa na dariya tace "ni ko keda Ruwa dake , in bada daukan dala ba gamwo ba yanzu har Dan bautar kasa da ko kulki basu rikewa kike ma wannan gudun ai naso ma na tonaki nace gaki nan kasan benci" Ta kare da tuntsire mata da dariya Ita dai Amal shiru tayi ba bakin magana Hafsa ta Kara cewa"kuma Naga Alamar mutuminnan sonki yake fa saboda tun ranar da suka zo makarantar nan yake ta son ya Miki magana ke kuma da kin gansa se gudu " Tashi Amal tayi gaba daya a kujerar ta koma gaba ko kallon hafsa bata yi ba _________________ Bayan tafiyar Amal makaranta su Ummah suka shirya harda Ramla suka je Asibitin,da sallama suka shiga dakin, Koda suka je Abbah ya farfado tun tsakar dare Dakin daga Abbah dake kwance se ummah dake zaune kan kujera su farouk sun koma gida suyi wanka kasancewar nan suka kwana Ummee da fari'a ta tarbesu kasancewar ta gane Abba ta basu kujera suka zauna Ramla dake tsaye rike da Dan kwandon Abincin da ummah ta danyo masu Ummee tace" 'yata zo ki aje kwandon ga gado nan ki zauna " Kusa da gadon Abbah akwai gadon da ba kowa , anan ta zauna Gaisawa sukayi tare da tambayar me jiki Ummah tace"ai yaji sauki Nan Abban su farouk yayi ma Abbah godiyar taimakon da ya masa Abba yace "kar ka damu zan iya ma kowane Musulmi ma idan Naga ya shiga halin da ka shiga Alh" Nan take Abban su farouk ya ji Abba ya kwanta masa a rai sosai Ba su jima ba sukayi musu sallama akan zasu sake dawowa nan ummee tai ta godiyar Abincin da ummah ta kawo sukayi sallama suka fita Ramla ce karshen fitowa Tana fitowa suka kusa cin karo da farouk suka tsaya kallon kallo..............................✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share [8/18, 12:57 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) _Wannan shafin naki_ _ne_ *Ummu Muhammad* _Nagode da Addu'arki kema Allah ya kare ki a duk inda kike_ *PG 21-22* ___________________________ Wayancewa yayi ya raba ze wuce ta gefenta se ta gaida shi ya Amsa ciki ciki ,ita bata ma ji amsawar ta shi ba Tana fitowa se ga khaleel kallonta yayi da mamaki yace"kanwata kun San su farouk ne?" Girgiza kai ta yi a takaice ta fada masa alakar ta su ta masa sallama ta wuce shima dakin ya shiga, Koda ta tafi umma na tsaye Tana jiran isowarta, Tana ko zuwa suka fita titi suka nemi adaidaita suka wuce gida ______________________________ Abubuwa da dama sun faru ciki kuwa harda soyayyar Ramla da yaya Sadiq,Wanda cikin qanqanin lokaci wata shakuwa ta shiga tsakaninsu ,Wanda a yanzu ji yake kamar an cire masa Amal a zuciya ne aka saka masa Ramla a zuciyar tasa, Wanda har uwayen nasu sun fahimci shakuwar dake tsakanin 'ya'yan nasu , ba karamin farin ciki su kayi ba kuwa Dan su Abbah har sun saka bikin nasu nan da wata biyu Koda Amal ta fahimci yayarta ta fada a soyayya ba karamin farin ciki tayi ba har take cewa "anty Ramla waye yayan nawa Wai?" Shiru ta Mata se can tace yaya sadeeq ne fa Dafe kirji Amal tayi tace "Dan sandan Zaki aura lallai bani ba zuwa gidanki" Se yanayin Ramla duk ya canza Tana kallon kanwarta ta se tace"yanzu Amal saboda kawai yana dansanda Zaki ce baza ki zo wurina ba, dama na fahimci kin gaji da ganina shiyasa kika ce haka se kwallar da ta taru a idonta ta zubo Take jikin Amal yayi sanyi ta matso ta rungume Ramla ita ma se hawaye Tana cewa"yi hakuri yayata Wasa nake zan zo Allah " Dago ta Ramla tayi ta goge Mata hawayen fuskar ta ,ita ma Amal ta goge Mata nata Ramla tace"har kin sa naji dadi kanwata, dan Allah ki cire wannan tsoron da kike ma 'yan sanda , sufa masu kama masu laifine da kuma kula da kiyaye dukiyoyin Al'umma bakamar yadda kika fahimce su ba ,sannan yaya sadiq Dan uwanmu ne ,shi nasan baze iya ko kashe kiyashi ba ballantana mutum" ta kare maganar Tana kallon Amal data natsu Tana saurarenta Sauke ajiyar zuciya tayi tace "Allah ya gani Aunty bani nasa ma kaina wannan tsoron ba Ammah Insha'Allah zanyi amfani da maganarki zan rage tsoron sosai" Ramla tace"yawwa ko kefa autar ummah" Daga nan suka ci gaba da firar su gwanin sha'awa ___________________________ A bangaren gidansu farouk kam tuni Abba ya warware kamar ba shi ba Dan Asibiti ko sati be yi ba aka sallame shi , ai ko bayan yaji sauki se da ya dauki ummee da kansa suka je gidansu Amal ya Kara yi ma Abba godiya sosai har da bashi kyautar kusan 1million ya ba Abba akan yaja jari ya Kara fadada sana'arsa fafur Abbah yaki karba yace shi fa duk abunda yayi ,yayi ne saboda Allah ,ai ko nan Abbah ya Kara kima a idanun Abban su farouk "Hattara Mata da maza Dan Allah mu dinga hade kwadanmu ,saboda a zamaninnan kwadai ya ma mutanen mu yawa, mussaman 'yan matan wannan zamanin Wanda kwadayi kesa suje su zubar da kimar su Dan Allah mu gyara saboda duk Wanda ya shiga motar kwadayi to tabbas zata ajiye shi tashar wahala Sannan manzon Allah( s.a.w) yace in kana son kaji dadin mu'amula ko zama da mutane to ka kiyayi Abun hannunsu . Allah ya shiryar damu" To kunga dai Abbah kyauta ce aka masa be karba ba Ammah kuma rashin Karbar ya jawo masa wani mutunci a idon me kyautar Sunyi kusan awa daya suka musu sallama Dan se ranar ma ummee taga Amal aiko taji yarinyar ta kwanta Mata arai sosai Ko bayan sun koma gida se da ummee ta tayar da firar gidan su Amal ta ke cema Abba "gskya na dade banga mutumin kirki irin Abban su Amal ba ga yaran nashi masu natsuwa da tarbiya" Abba yace "umeen yara na rigaki a zuci ki ringani fada ,kinsan mutuminnan har kyautar kudi na masa akan ya Kara a sana'arsa yaki ya karba, ba magiyar da ban masa ba Amma Sam yaki karbarsu" Murmushi ummee tayi tace ai ni naji Ina matukar kaunar wannan ahalin kar kaso kaga yadda yaran nasa suke da tarbiya" Se Abba yace "ba yarinyar sa daya ba wadda naji yace an kusa bikinta?" Ummee tace su biyu ne Ramla da Amal Babbar ce naji ance za'ama aure karamar kuma kamar s s 1 take Dan na tambayi karatun nasu Jim Abbah yayi yana wani tunani................✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share [8/18, 8:45 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG 23-24* _____________________________ Har ummee ta tambaye sa lafiya yace ba komai , tashi yayi ya hau sama ya dauro Alwala yana saukowa Farouk na shigowa gidan ,shi ma da sauri yayi Alwalar yabi bayan mahaifinsa, tare suka fito daga masallacin suka shigo gida tare , duk falo suka zauna suna tattaunawa akan wani business da Abba ke so farouk ya fara bayan sun gama tattaunawa ne ya gangaro akan maganar su 'yar Kullum wato zancen aure Take gumi ya fara karyowa Farouk har dai da yaji Abba na cewa "idan baka samu wadda tama a garinnan ba kawai ka shirya kaje zamfara se ka wuce maradun a can cikin dangi ka zabo wadda ta ma ka aura" Shiru yayi se can yace "Abbah ai na samu anan" "To, to Alhamdulillah 'yar wane gida ce?" Cewar Abba Se farouk yace "ai bamu gama fahimtar juna bane " Gani yayi Abbah ya tashi ya haye sama ya barshi a nan falon Take yaji gabanshi na faduwa saboda ya kula Abbah fushi yayi da shi, tunda har ya tashi ya barshi zaune,tsoron shi daya kar Abbah ya aura masa duk wadda ya samu Se gumi ke karyo masa Jiki ba kwari ya tashi ya nufi dakinshi _____________________________ Su ummah nata shirye shiryen bikin Ramla Wanda yanzu sati biyu ya rage ayi bikin Amma a can kwankiyal za'ayi daurin auren Dan ko yini duk a can za'ayi tunda abun ya zama tuwona mai na Ammah Anty Ramla a nan kano za'a kai ta ,duk sun bada dinkunan su na cin biki anan kaduna yau ma sun shirya ita da Amal zasu je kasuwa daga can se su je karbar dinkunan su Sun shiga kasuwar sunyo siyayyar da za suyi sun fito, se suka wuce shagon dinkin, da yake yana kusa da kasuwar ne Sun shiga sun karbo suka fito , suka tsaya akan titin suna jiran abun hawa se ga wata mota tazo ta faka kusa da su mutumen ciki ne ya fito ya nufo su Ai ko suna hada ido da Amal ta koma bayan Ramla ta rike Mata hannu ta dukar da Kai Da murmushi akan fuskar shi ya karaso suka gai sa da Ramla ,se na ga ashe malamin makarantar su ne Dan bautar kasa Yace "Amal Ina wuni" Duk se taji kunya ganin ko gaida shi bata yi ba tace "malam Ina wuni " Ya Amsa da "lafiya lau" Ramla har ta tare Adaidaita ya ce mutumin ya wucewar sa yace ma Ramla "Aunty dan Allah zo na mayar daku gida" Ya wani marairaice fuska kamar karamin yaro nason kuka Ramla ita abun nashi dariya ya bata Sannan ganin yadda Amal Tasha jinin jikinta ,dakuma malam din da tace ya tabbatar Mata da malamin su ne tace to mungode fa Shi ya daukar Mata wasu ledojin suka isa yasa a mota baya Ramla ta bude ta shiga Tana kokarin rufewa Amal ta fada da sauri Girgiza Kai kawai yayi danshi yanzu yarinyar dariya take bashi Tunda ya tare hafsa ya tambaye ta dalilin gudun da kawarta ke yi duk ta ganshi, tako fada mishi dalilin Suna tafe a motar shiru se can ya ce ma Ramla "Aunty sunana Ahmad Hashim, malamin su Amal Tace "Allah sarki" Dai dai sun kawo wurin danja ta tsayar da su juyowar da Amal zata yi suka hada ido da farouk yana cikin uniform dinsa ,motar shi ta tsaya a gefen tasu Ai ko zaro idonta Tana kallon sa , take ya Mata wani mugun kallo tuni jikinta ya fara rawa ta juya ta kankame Ramla da sauri Ramla ta dube ta ganin irin razanar da tayi tace"ke lafiya?" Se tayi shiru juyawa Ramla tayi ta kalli gefen da Amal din take dai dai an saki danja motoci duk suka fara tafiya ,ita dai bata ga komai ba ,girgiza Kai kawai tayi bata ce Mata komai ba har suka karaso Aiko kamar jira take yayi parking ko takan kayansu bata yi ba ta tashi ta bude motar tayi cikin gida se dai shi Ahmad din ne ya fito ya taimaka ma aunty Ramla da fitowa da kayan nasu Ramla nata zuba godiya har sunyi sallama ta juya zata shiga gida yace "Am anty Ina da magana" Dawo wa tayi Tana kallon sa ,Dan sosa Kai yayi sannan yace"bazan boye Miki ba tun ranar Dana fara ganin Amal Allah ya Dora min sonta kuma ni da gaske nake aurenta nake son yi se dai taki bani damar magana da ita ma , duk ta gani se gudu shiyasa nayi tunanin fada Miki ko Zaki taimaka min ki shawo kanta" Shiru Ramla tayi Tana nazari se can tace"Malam Ahmad kayi hakuri kaga Amal yarinya ce ,ba yanzu za'a Mata aure ba sannan gidanmu ma ba'a barin mu fira ,da nace kafara zuwa, sannan Amal nasan yanzu samari basu ne a gabanta ba se dai karatu ,Ammah dai zanyi kokarin ganin ko gaisuwa ce ku na danyi " Murmushi yayi yace nagode da kika fahimce ni kuma naji dadin bayanin da kika min..............✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share [8/19, 9:50 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG 25-26* ________________________________ Nan dai suka yi sallama da Ramla har ya karbi number wayarta , ta shiga gida inda ta tarar da Amal ta nade kafafu Tana cin Abinci ,harara ta dalla Mata ,ai ko se ta kyalkyace da dariya ita dai Ramla dakin ummah ta shiga ta nunnuna Mata kayan da suka sawo da kuma dinkunan da ta karbo Ana saura kwana biyu su wuce kwankiyal Abbah ya Kira Abbansu Farouk ya ke shaida masa bikin da kuma tafiyar da zasu yi Abban su farouk nata jin dadin sanar masa da Abbah yayi nan yace masa anjima ze shigo Dan yana da muhimmiyar maganar da yake son suyi , nan dai suka yi sallama _______________________________ A bangaren farouk kuwa yana cikin damuwa saboda gaba daya Abbah ya dauke masa wuta ,Dan haka a gaggauce wannan weekend din yayi shi ,ranar Sunday ya tattara kayan sa ya koma barrack ko Abbah be ma sallama ba Ko da ya koma Kullum cikin Damuwa yake ,yau dai khaleel ya tasa shi a gaba akan se ya fada masa damuwar sa , nan dai ya fada masa yadda sukayi da Abba Ajiyar zuciya khaleel ya sauke, sannan yace "Captain gaskiya duk laifinka ne tun yaushe Abba yake ma maganar aure Ammah kayi ko oho da maganar nan , sannan nayi biyar ka ka zabi cikin masu sonka kaki yanzu ya kake so ayi?" Farouk ya kalli khaleel yace "wallahi nima ban San ya zanyi ba ni fa na fada ma bazan taba auren yarinyar da ita tace Tana so na ba , na fi son Naga wadda nake so da Kai na" Sororo khaleel yayi yana kallon shi can yayi murmushi yace "to ai shi ke nan se ka shirya zuwa maradun ya ganmu se muje ka zaba" Wani naushi ya kawo masa ya kauce Nan khaleel ya ci gaba da dariyar sa se da ya gaji Dan kansa yace "to naji yanzu dai ka shirya gobe mu fara yawo cikin garin kaduna ko za'a da ce " Tashi yayi ya barsa falon ya shige bedroom Mi ze yi khaleel kuwa in ba dariya ba ,se da ya gaji Dan kansa ya tashi ya fita daga gidan ________________________________ Washe gari Abban su farouk ya je gidan su Amal yau dai har cikin gida ya shiga , su ka shiga daki da shi da Abbah Sun fi awa daya suna magana ban San Abunda suka tattauna ba , Abbah ya fito suka yi sallama ya tafi Tun Asuba ummah ta tada yaran nata suka shirya Koda 7am tayi sun kama hanyar kwankiyal koda 5pm na yamma tayi sun isa kasancewar garin na da nisa sosai, ko da suka isa sallah kawai suka yi suka nemi dakunan gidan Kawu suka shige su Dan futa saboda gajiyar tafiya da suka kwaso Abbah ko da suka iso ya nemi kawu da kuma yayansa lawal suka kebe sun dade suna magana Sannan suka fito Allah dai yasan abunda suka tattauna , naso shiga Esher maradun ta hana ni 🤣🤣 To haka dai Aka ci gaba da gudanar da shagulgulan biki Su yaya sadiq sun Riga su Ramla zuwa kwankiyal danko da suka zo sun isko su Ai ko dare nayi yaya Sadiq ya matsa akan Ramla ta fito yana son ya ganta ta rasa yadda zata yi ta fita waje ita dai Se tace "Amal muje ki rakani waje " Sun fito ke nan suka ganshi har Amal zata juya Ramla ta rike ta. Tace "muje ki gaisa da shi Mana" Ranta be so ba tabi ta suna zuwa Se da Ramla ta matsi Hanunta sannan da kyar tace "Ina wuni" Se da ya kalle ta sannan yace "lafiya lau kanwata me tsorona " Dan murmushi tayi tace "ai na Dena" Yace "da ya fiki ai zamu ga karyar tsoro" Da sauri Ramla tace "kamar ya yaya " Ya wayance ya ce "ba komai " ita dai Amal barin su tayi ta shige gida Haka dai aka ci gaba da hidimar biki 'yan uwan ummah na gombe duk sunzo sunyo Mata Sha tara ta arziki. can a gidan wata goggonsu dake wani Dan kauye da ake Kira gangalawai aka sa Amarya Ramla lalle ,ranar ko Tasha kuka su Amal da sauran dangi se tsokanar ta suke Ita ko se kuka take gwanin tausayi Rana bata karya yau dai ake daurin Aure karfe biyu aka sa saboda Baki masu zuwa ne sa Na Sha mamaki Dana ga har da su khaleel da wasu abokan aikin su amma ba da farouk ba se Abbah da Al'amin Can cikin taron daurin naji me sanarwa yana cewa An daura auren *Abubakar sadiq lawal da Amaryar sa Ramlatu Isma'il* Dana kuma *Umar farouk Bashir* *maradun* *da amaryarsa* *Amal Isma'il* ai se na yarda Alkalamina.............✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share [8/19, 9:23 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) _Yau bana jin dadi fans ,ban yi tunanin ma zan iya typing ba,damuwar da kuka nuna tasa_ _nayi Dan farin cikin ku Nagode_ *PG 27-28* ________________________________ Da kyar na samu na dau Alkalamin nawa cikin mutane da ya fadi Khaleel se kallon Abbah yake da ya fito daga massalacin da aka daura auren ,saboda ya yi mamakin abunda yaji marokin na fada ,tun jiya yake mamakin Kiran da Abbah ya masa akan cewa ya gayyaci wasu abokan aikun su zasu raka shi daurin Aure, shi khaleel duk tunanin sa tare da farouk zasu zo , se da suka taso yaga bada shi ba tun nan ya fara Shan jinin jikinsa. Abba na dago Kai suka hada Ido yafito shi yayi da hannu , khaleel ya matsa kusa da Abbah Abbah yayi gyaran murya yace"khaleel kaji an daura auren abokinka ko, Khaleel ya kalli Abbah yace "Eh Abbah Ammah banga farouk din yazo ba kuma be fada muna ba" Jawo hannusa Abbah yayi suka fito cikin mutane ,sannan ya kalli khaleel yayi murmushi yace" eh ai bada sanin sa ba ma na masa wannan auren , a matsayina na mahaifinsa na zaba masa macen da na ga yafi da cewa ya aura tunda shi ya kasa nemar wa kansa " Cikin fushi Abbah ke maganar khaleel dai sai cewa yayi "Abbah kayi hakuri Insha'Allah farouk ze karbi wannan auren da ka masa da hannu biyu" Abbah ya nisa yace "ai dolen sa ma ya karbe shi" Wucewa Abbah yayi ya bar khaleel tsaye da jikinsa ya gama yin sanyi akan wannan auren Abokansu ne suka katse masa tunani, dayan ya ce "khaleel dama auren farouk za'ayi shine ko ku sanar Mana ka kwaso mu mukazo?" Khaleel se karya ya musu akan abun ne yazo kurkusa shiyasa be musu damar yi masu bayani ba Dayan ya kuma cewa"to Ina angon?" Yace baya jin dadi ne ,Ammah yanzu zamu juya se mun Isa kd za'ayi reception Acan cikin gida kuwa suna ta hidimar bikin su har se da wata Mata ma ta shigo gidan take sanar da har an daura auren Ummah ce ta fito tsakar gidan wasu Mata da suka shigo nan suke tayata murna suna cewa"Ashe kuma matar Isma'il duk 'ya'yan naku kuka aurar to Allah ya basu zaman lafiya" Tace "Amin" Yaro take nema ta tura a kirowo Mata su Amal da suke makwabta, bata so 'yar tata taji labarin auren da aka daura Mata tafi so ta fara ji a bakinta Dan ita ma tun lokacin da Abbah ya tare ta da zancen abunda Abban su farouk yazo da shi ta kasa samun natsuwa Dan dai mijin nata da 'yan uwansa sun Riga sun yanke hukuncin ne ,sannan 'yan uwanta sun taushe ta da bata yadda Anma 'yarta aure cikin hanzari haka ba Da kyar ta samu wata jikanyar gidan ta tura ta ta Kira Mata su Amal Da sauri yarinyar ta fita,ita kuma ta koma dakin matar kawu Ba jimawa ko su Amal suka fito suka nufo gidan bikin suna shigowa abokan wasan su na ta tsokanarsu ita dai Amal bata kawo komai a ranta ba Dakin matar kawu suka shiga inda ummah take zaune tare da 'yan uwanta na gombe da suka zo da sallama suka shiga suka gaida su ,da fari'a duk su ka amsa Yayar ummah ce ta yafito su da hunnu tace"kuzo nan 'ya'yana ta nuna kusa da ita kasancewar Tana kuryar dakin Se da suka zauna ta fara masu nasiha me ratsa jiki ,ita Amal ma mamaki take da'aka hada da ita wurin nasihar aure se rufe fuska take , har ta Mike Umma me kudi tace"dawo zauna ja'ira Ina Zaki kika Mike?" Dawowa tayi ta zauna kallonta ummah me kudi tayi tace "Amal Nasan dai Kuna zuwa Islamiyya ko sannan kunsan muhimmacin iyaye a wurin 'ya'yansu ko?" Daga Kai tayi gabanta ya fara faduwa Ciga ba tayi da cewa"Idan iyaye suka ba 'ya'yansu umurni me ya kama ta suyi?" Tace "biyyaya ya kamata suyi akan umurninsu " Cewar Amal Ummah me kudi tace "to Iyayenki yau dai sun daura Miki aure da Wanda suke ganin ya cancanta da fatan Zaki yi masu biyayya kamar yadda kika ce" Amal rasa wane yanayi take ciki tayi ,se wata zufa ke karyo Mata ita kanta Ramla ta shiga shock din Abunda ummahe kudi tace se kallonta take Shiru dakin ya dauka Se can ummah me kudi ta kamo hannun Amal ta rike tace " 'yata kinyi shiru" Dukar da kanta tayi wasu hawaye na zubo mata da kyar tace " Zan musu biyayya" Wata ajiyar zuciya ummah ta sauke ,tasowa tayi ta rungume Amal din tata ita ma Tana goge kwallar data tarar Mata a Ido Nima aje Alkalamin nayi nafara ta ya su kuka😭...............✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share [8/20, 3:47 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *WANNAN SHAFIN NAKU NE* *ANYI GUDUN GARA FANS GROUP* *DUNIYAR MAKARANTA* *ATK HAUSA NOVELS* *FEENERH FANS GROUP* _Ina jin dadin comments dinku_ *PG 29-30* ______________________________ Sun dauki tsawon mintuna kamin ummah ta dago kan Amal da hawaye ke ta zubo Mata ,hannu tasa tana goge Mata su Tana cewa" ki bar kukan hakanan 'yata ,idan kika ci gaba da yin kukannan zan dauka kamar ba kiyi na'am da zabin mu ba" Ajiyar zuciya tayi bayan wasu sakanni tace "ummah ai nasan ba za ku zabar min abunda ze cutar Dani ba" Wani tausayin ta ne ya kama ummah ,se ummah me kudi ce da wata kanwar ummah suka matso su ka shiga rarrashin Amal din har ta yi shiru , nan suka shiga Yi masu nasiha me ratsa jiki Har dai suka Dan saki jikinsu Hakan ba karamin natsuwa ya Dan saukarwa ummah ba Dan tun da maganar auren nan na Amal yazo kunnenta ta kasa samun natsuwa Abunda ya faru kuwa shine ranar da Abban su farouk ya je gidan Abbah a can kd , bayan sun gaisa ,nan fa ya nemarwa Dan sa auren dai daga cikin 'ya'yan Abbah, nan Abbah ke ce masa babbar ai aurenta za'ayi dayar kuma ko secondary school bata gama ba , nan Abban su farouk ya shiga magiya akan Abbah ya taimaka masa saboda yana son hada iri da shi kasancewar sa mutumin kirki , kuma yana da tabbacin 'ya'yansa duk masu tarbiya ne Be boye masa komai akan farouk ba har da damar da ya bashi na ya fitar da matar aure be yi ba ,shiyya sa yake ganin ya da ce a matsayin sa na mahaifinsa ya zaba masa, a karshe yake cewa zancen karatun Amal kuwa zata ci gaba ko bayan auren na su , nan dai ya ci gaba da yi ma Abbah magiya , Wanda hakan yasa Abbah ya kasa musanta masa, saboda ya na jin nauyin sa da kuma girmansa Dan ko a shekaru ya fisa Se da ya Dan yi shiru na wani lokaci ,sannnan yace"To Alh a yanzu bazan iya yanke hukunci ni daya ba ,Ina da yaya da kawuna da yake can bauchi ,Zan fada musu duk abunda suka yanke nima shine nawa , anan kafin Abbansu Farouk yama Abbah sallama se da ya karbi number wayar kawu lawal a wurinsa Dama washe gari akwai abunda ze Kai Abbansu Farouk kano ,Dan haka Koda yayi waya da kawu lawal bayan sun gaisa nan yake ce masa gobe ze shigo kano yana son su hadu Washe gari ko Abbah ya nemi wani Amininsa suka je kano ,tarba ta mutunci kawu lawal ya musu ,se bayan sun zauna ne Abbah yaga Ashe yasan kawu lawal shi ma kawu lawal nan ya gane Abbah nan suka Kara gaisawa , Can baya akwai wani taimako da Abbah yama kawu lawal Bayan gaishe gaishe nan Aminin Abbah ya gabatar da bukatar da ta kawo su ,Dan Jim Abbah yayi saboda shi ya San Alh Bashir maradun mutumin kirki ne ,ga taimakon Al'umma dan shi shaida ne Kuma a yadda yadda yadda sansa tsayayyan mutum ne Dan haka ko 'ya'yan sa ya San suna da tarbiya Murmushi yayi yace to Alhamdulillah ba laifi na amince se dai bari na Kira kawun mu kuji ta bakinsa ,waya ya daga ya Kira kawu ya saka ta handsfree Nan dai Aka tattauna bayan tambayoyi da kawu ya sake ma Alh Bashir. Nan dai kawu shima ya amince Fadar farin cikin da Abban su farouk ya shiga baze misiltu ba Cikin farin ciki ya dawo kd ,se dare yake sanar ma ummee ita ma tayi farin ciki sosai, se dai tana tunanin yadda farouk ze daukin auren ,se dai bata nuna ma mijin nata ba kasancewar ta da sanin ya ka Mata Da tayi wani tunani ma se take ganin wannan hukuncin da Abbah ya yanke ma farouk shi ne dai dai da shi Bayan su Amal sun Dan natsu kanwar umma ce ta tirsasa musu cin abinci sama sama suka danci se ga kawu ya aika kiransu dakin sa , tashi sukayi suka nufi dakin nashi , Koda suka shiga kawu ne da kawu lawal da Abbah dake gefe Se sadiq dake kasa zaune , Suma gefe suka samu suka zauna Nan kawu yayi gyaran murya , ya shiga yi masu nasiha me ratsa jiki , tuni su Ramla suke ta kukan su a cikin mayafi se bayan ya gama ne yake kara Jan kunnen Sadiq akan ya kula da 'yar uwarsa ,kasancewar a ranar za'a Kai Ramla a can kano Nan fa Amal ta turje akan da ita za'a Kai Ramla nan fa Abban su farouk yace to tazo a tafi da ita daga can su wuce kd , kasan cewar Abban su farouk yace baya bukatar komai na kayan daki ko gara Da kyar dai aka samu aka banbaro su Amal daga jikin ummah aka wuce dasu cikin mota ,ita ma Amal tafiyar kenan daga ankai Ramla za'a wuce da ita kd Motar da khaleel ze ja Amaren suka shiga tare da ummah me kudi Sauran motoci kuma suka dauki mutane Ammah ba sosai aka je da mutane ba kasancewar gari ba kusa ba Se bayan tafiya ta fara nisa ummah me kudi tace "to ku bude fuskokin ku , kusha Iska Mana " A hankali suka Dan daga mayafin nasu suka yi shiru suna kallon hanya Khaleel da ke tuki kamar Wanda aka tsikara yaji yana sha'awar ganin matar Abokin nasa Ta madubi ya kalli bayan motar, zaro ido yayi, in ya kalli Ramla ya kalli Amal........................✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share [8/20, 8:05 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG 31-32* _______________________________ Kamar ance Ramla ta dago kanta ,suka hada Ido da khaleel Ci gaba tayi da kallonsa Tana mamakin ta in da ya fito Shi dai mai da hankalinsa yayi wurin tuki yana tunanin to ya akai haka ta faru , sannan Wai ma wacece matar Abokin nasa a cikinsu Sake dago Kai tayi suka sake hada Ido se tace mai"Ina wuni" Yace "lafiya lau ,ya hidima" Tace "Alhamdulillah" Ummah me kudi ce ta kalli Ramla tace"kin San shi dama shine tun dazu Baki gaida sa ba, ko Abokin Sadiq ne? Ramla tace "A'a ummah na sanshi a kd ne" Ummah me kudi tace "oho" Nan shima khaleel ya gaida ummah me kudi Da yake ummah me kudi wayayyiyar mace ce tako saki jikinta suka gaisa Nan khaleel ke cewa ai shi Abokin farouk ne dayan angon Nan ummah me kudi tace "Allah sarki mijin Amal kenan " Tana juyowa Tana kallon Amal din data sunkuyar da kanta ,kamar ma bata a motar Take khaleel ya fuskanci cewa Amal ai ita ce matar Abokin nasa ,aiko ba karamin dadi yaji ba da hakan ta kasance ,dariya yake so yayi Ammah ya danne saboda ummah me kudi , har dai in ya tuna cika bakin da farouk keyi na cewar yar 20years ta masa yarinya , ganin wannan ma da ko 20 din bata Kai ba To a haka dai suka isa kano cikin dare ,direct Ramla gidan mijinta a ka wuce da ita, ummah me kudi kuma gidansu Sadiq aka wuce da ita ,Amal dai gidan amarya zata kwana kasancewar akwai wasu bakin da zasu kwana a can Shima khaleel se dai suka nemi hotel din da zasu kwana gobe su wuce Kd Gidan Amarya Ramla Masha'Allah su Abbah sunyi kokari sosai an kawata gidan yadda yadda ya kamata kasancewar ita dai akama komai ba da Amal ba Da ka shigo falon gidan babba ne madaidai ci an kawata shi da kujeri da labulayya har zuwa fentin falon lemongreen and orange ne se dinning area daga hannun dama se kuma dakin Amarya Ramla,da kuma master room dake can kurya akwai kuma dakin Baki , kitchen na can kusa da dinning area Dakunan gidan se sambarka komai yaji gishiri😀 Ramla dakinta suka shiga ita da Amal sauran mutane biyar din da suke tare suka shiga dakin Baki Suna shiga Amal se santin gidan na yayarta take , ita dai Ramla shiru tayi Tana tausayin kanwar ta ta har dai da taga khaleel ta fara tunanin tabbas farouk shine mijin Amal gashi soja abun da take tsoro Lallai wannan shine *ANYI GUDUN GARA* Tana tunanin yadda kanwar ta ta zata iya Rayuwa da farouk gashi yadda ta lura mutum ne me saurin fushi tunda baza ta manta Marin da ya taba ma Amal din ba Amal ce ta katse Mata tunanin da cewa "aunty ana Kiran wayarki " Karbar wayar tayi taga yaya Sadiq ne , daga tayi taji yace"fito gani nan falo" se da taji gabanta ya fadi Juyowa tayi tace Amal ta rakata se taga har ta tayar da sallah ,dole bata da wani zabi ta dauki mayafinta ta fita Ko da ta shigo falon yana zaune akan kujera ,tunda ta fito yake binta da kallo ,kujerar nesa da shi ta zauna da kyar tace"yaya Ina wuni " Tashi yayi ya dawo kusa da ita , se ko jikinta ya fara rawa ,shi dariya ma ta bashi se dai ya kanne Kallonta yayi yace"ya gajiyar hanya beauty" Shiru tayi Tana Wasa da yatsun hannunta se kallon yatsun nata yake lallenta ya matukar burge sa ba zato taji yayi kissing hannun da sauri ta Mike tsaye Tana zaro ido. Kamar wadda tayi karya Murmushi yayi kawai ya kula ba karamin tsoron sa take ji ba Ledar hannunsa ya Mika Mata Ta karba yace "ki tabbatar kin ci fa kafin ki kwanta" Se da ya sunbaci goshinta sannan ya nufi dakinsa Da sauri Ramla ta nufi dakinta Amal ta isko har ta kwanta ta tadata tana tashi ledar ta karba dama abincin da khaleel ya siya musu bata wani ci ba Budewa tayi ,kaza ce a ciki taji Hadi Irin ta yahuza suya😀 Take ko ta fara cin Naman Ramla tashi tayi ta shiga ban daki domin ta watsa ruwa Amal ko ba sauki take cin kazar nan Nace a ci sannu Amaryar farouk..............✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share [8/21, 10:47 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG 33-34* ________________________________ Washe gari da wuri suka tashi sukayi wanka,sannan duk suka yi breakfast da aka aiko husna ta kawo daga gidansu yaya Sadiq Bayan an gama nan suka shiga gyara Mata gidan Ummah me kudi ce ta Dan Kara yi ma Ramla nasiha,nan ta dauko wata leda a Jakarta ta bata tace"yadda za'ayi amfani da komai yana ciki" Ita dai Ramla se 'yan kwallah ta ke gogewa,Amal tuni Ido ya Rena fata Ba jimawa kusan 10am khaleel yazo gidan sadiq inda anan ne ze dauki ummah me kudi da Amal su wuce Kd Ai ko Amal tuni ta saki kuka har suka fito filin gate taki sake Ramla, ummah me kudi se rarrashinta take , khaleel shima ya fito daga mota yana kallon drama da'ake da ita ,se ya ji ta bashi tausayi Hango Sadiq da ummah me kudi tayi yasa ta shiga mota ta zauna Kamar daga sama suka ji ance " ke sakar min mata" Duk juyowa suka suka ga ashe yaya sadiq ne Yana isowa ba kunya ya kama hannun Ramla ya rike,ita dai Ramla sunkuyar da Kai tayi saboda khaleel na tsaye Ai Amal ba shiri ta saki Ramla Tana kallon yaya Sadiq Shi kallon Ramla ma yake yana cewa"ai se ki sa hawayen my wife su kare habah Amal" Se ya dago kansa yana kallon Amal da hawaye duk suka bata Mata fuska ,se kuma yaji ta bashi tausayi Kama hannunta yayi ya ce"kibar kuka my sis kinji Allah ya bada Zaman lafiya Amarya" Ya kare maganar da zolaya Ai ko se da ta rufe fuska Tana jin kunya Rike hannunta yayi har zuwa Motar Ramla na gefen sa na dama A hankali ta shiga motar se ta juyo Tana kallon Ramla Ganin zasuyi wani kukan da sauri Sadiq ya rufe motar ya juyo yayi sallama da khaleel da ummah me kudi Ya ja hannun matarsa suka shige ciki To Amarya Ramla Allah ya bada Zaman lafiya _____________________________ Suna shigowa garin kaduna gidansu farouk ya wuce da dasu ummah me kudi,Dan wannan umurnin Abbah ne ,akan Akawo su Amal nan gidan nasa Tarba ta mutunci ummee tama su ummah me kudi Daki guda ta basu, su shiga suyi sallah su huta ,har Abinci ma a can ta gabatar musu Dan su samu sakewa Bayan sunyi sallah ummah me kudi ta zuba abincin,tace ma Amal tazo taci abincin ,Dan har ta kwanta,tasowa tayi Dan tasan ummah me kudi bata da Wasa ,tsab zata iya balbale ta da fada Tashi tayi taci Abincin bayan ta gama ta Dan kwanta A bangaren Abbah kuwa tun jiya da ya dawo gida ,ya Kira farouk bayan sun gama gaisawa nan Abbah ke fada masa auren da ya masa Gumi ne ya dinga tsatsafo masa ya ma rasa abunda ze ce Banda bugawa ba'abun da zuciyarsa ke yi Abbah ne ya katse masa tunani da cewa "gobe in Allah ya Kai mu Zan turo masu Kaya zasu zo su saka Kaya a gidan naka , khaleel ma yana can shi ze zo da matar taka gobe Insha'Allah Wani tukuki ne ya taso masa jin cewa khaleel ma ya sani har ma da shi akai komai be fada masa ba Ummee ce ta katse masa tunani da cewa "kayi shiru ba zaka ce komai ba?" Wani Abu ya hade kafin yace"nagode Abbah Allah ya saka da Alkhairi" Murmushin manya Abbah yayi ,saboda ya kula da halin da farouk ya shiga Yace"Ameen Nan dai iyayen nasa suka ci gaba da yi masa nasiha Wanda yasa jikinsa ya danyi sanyi ya rage radadin da yake ji a cikin ransa Fatansa daya ALLAH yasa ba kwaila mahaifin nasa ya aura masa ba,sannan Koma wacece ze koya Mata hankali tunda ta shigo rayuwarsa be shirya ba Bayan sun gama yi masa nasihar ya musu sallama ya fita Ummee ce tace Allah ya basu zaman lafiya Abbah yace "Ameen" Kai tsaye gidansa ya nufa Koda yayi parking motar ya shiga gidan bathroom ya wuce ya sakarwa kansa shower ya dauki kusan minti goma kafin ya fito Koda ya fito wayarsa na Kara Koda ya Diba khaleel ne aje wayar yayi be dauka ba ya kirasa ya fi a kirga Ammah be dauka ba A can gidan su Farouk kuwa se bayan la'asar Amal ta falko tashi tayi ta shiga bandakin wanka tayi Koda ta fito ta tarar da an aje Mata Kaya akan gado ,shadda ce ready made doguwar Riga an Mata stone work me kyau Saka rigar tayi, ta yi sallar la'asar Tana gamawa aka turo kofar dakin Ummee ce ta shigo da sallamarta Amsawa Amal tayi Sannan ta gaida ta cikin girma mawa Amsawa tayi cikin sakin fuska tace" 'yata ya gajiyar hanya?" Amal tace "lafiya Lau " Tana sunkuyar da kanta Ummee ta kalle ta tace" ki saki jikinki kinji ki dauke Ni tamkar mahaifiyarki nan gida ne a wurin ki duk abunda kike so ki fadamin kinji" "To " Amal tace Ummee tace "taso muje falo kici Abinci" A sanyaye Amal tabi bayanta .......................✍️ [8/22, 7:45 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG 35-36* ________________________________ Koda suka fito ummah me kudi na zaune a daya daga cikin kujerin falon Tana kallo, bayan matsawar da ummee ta mata akan ta fito suyi Hira ,ganin Amal din na bacci shiya sa ta fita Dinning ummee ta nufa ,Amal na biye da ita suna zuwa Al'amin na daya daga cikin kujerin dinning yana cin Abinci Juyowa ummee tayi tace "zauna to ki zuba duk abunda kike so" Al'amin dago Kai yayi yana ma ummee nuni da Ido akan Amal ,fahimtar shi da tayi yasa ta daga masa Kai Da sauri ya Mike ya jama Amal din kujera yace "aunty na zauna" Ita kunya taji ganin namiji kamar wannan yana kiranta aunty Ummee wucewa tayi wurin ummah me kudi Al'amin shi ya zuba Mata abincin ya tura gabanta yace "bissimillah Aunty" Dago Kai tayi a hankali se ko suka hada Ido ,da sauri ta sake sunkuyar da Kai Murmushi yayi yace"aunty ki saki jikinki Ni sunana Al'amin kanin mijinki ne ni, tunda na ganki nasan yayana ya dace" Ita dai shiru tayi Zuciyarta na bugawa jin wannan katon saurayin ne kanin mijinta ,in haka ne to ya mijin nata ze kasance? Motsin matsar da kujerar da yayi ne ya dawo da ita daga tunani da ta shiga Cewa yayi "se anjima aunty" Yawuce ,a hankali ta Dan tsakuri abincin ta Mike ta wuce dakin da aka sauke su ta zauna Tana ta tunanin yadda Rayuwa ta juye Mata ,ita ce Wai aka ma aure bayan burin da taci nayin karatu me zurfi hawaye ne suka zubo Mata ,ta goge abunta ,wanin abun ai se iyaye Nima dai nace Amal dafa kin Adana hawayen idonki da saura fa😀 A can gidan Farouk misalin karfe goma na safe masu kaya suka isa fita ma yayi ya bar musu gidan ,dama gidan tunda na namiji ne ba komai yake da shi ba ,duk da yana da kujerin sa Ma'aikata kuwa sun zage dantse sun hada gidan baza ka taba yarda gidan bane saboda har kujerin falon se da suka fitar aka kawo wasu an kawata daku nan gidan sunyi kyau sosai Falon wasu royal chairs aka sa kalan Royal blue and milk haka ma labulayyan royal blue and milk Se bedroom biyu dake gidan da nasa da nata duk an saka Kaya masu kayatarwa , kitchen ma ba karya komai yaji Wannan shi ake Kira auren gata, Abba yayi kokari sosai Ango farouk se dare ya dawo gidan yana shigowa tsaye yayi yana kallon yadda falon ya dawo ga sanyin air conditioner na tashi ,ba Kara min burge sa falon yayi ba kome ya tuna kuma se ya tabe Baki ya wuce nasa dakin Ko can din ya masa kyau ainun wanka ya shiga yana fitowa yaji kamar motsi a falo Se da ya shirya cikin jallabiyya ya nufo falon yana shigowa yaga khaleel ne zaune akan daya daga cikin kujerin falon, dauke Kai yayi Ze wuce ,da sauri khaleel ya Sha gaba nai yana fadin "habah Angon Amal me yayi zafi haka ,tun shekaranjiya nake neman ka a waya Ammah kaki dagawa?" Rabe shi yayi ya fita zuwa massalaci Dariya khaleel yayi sannan shima yabi bayansa Da daddare sunyi Shirin kwanciya ummah me kudi tace"gobe warahaka kina dakin mijinki" Ai ko se hawaye ta fara Ummah me kudi tace"rufe min Baki ke da abun kuka be Miki wuya" Makurewa tayi can karshen gado Se kuma taji ta bata tausai Cewa tayi "matso 'yata kiji" Matsowa Amal din tayi ta Dora kanta akan cinyar ummah me kudi "Ki zama jaruma Mana Amal ke ce ko yaushe cikin kuka ,yanzu fa kin shigo sahun manya ,kin zama matar aure kema" Nasiha ta ci gaba da Mata akan zamantakewar aure Har ta soma gyangyadi ,sannan se ta kyale ta Washe gari ummee da kanta ta Kira wata me gyaran jiki aka yini ana dilke Amal har da kunshi a ka Mata ja , nan take ta fara glowing kun San Abu ga farar fata aka sa tayi wanka cikin wasu ruwan turare masu dadin kamshi Se yammah Aka kammala komai har kwalliyya , An shirya ta cikin lifaya yellow me kwalliyar Baki Masha'Allah tayi kyau fiye da tunani Ummah me kudi da su husna da yake sun dawo Suma da umman su aka zo aka raka Amarya Amal gidan mijinta Tun a hanya take kuka Har suka iso Husna se santin gidan take tun kafin su shiga Tun kafin su sauko a mota ummah me kudi tace "sauka da kafar dama" da kuma bissimillah Haka ma wurin shiga se da tayi hakan har kuryar dakinta suka zaunar da ita bakin gado Sun isko matar khaleel a gidan ita ce ma ta tarbe su nan dai suka Kara yi Mata nasiha Suka Dan Kara zagaya gidan suna yabawa kokarin sirinkin nasu Ba su Mata sallama ba Dan kar ta rikice suka fita khaleel ya Kai su har husna wucewa sukayi Shirun da ta ji ne yasa ta bude fuskarta matar khaleel ce kawai a dakin hada Ido suka yi ta Mata murmushi tace"Amaryarmu" Se Tai kasa da kanta da dai taji shirun yayi yawa Se tace ma matar khaleel "Ina wadanda muka zo?" Ce Mata tayi ai sun wuce Ai ko ta Kara rushewa da wani kukan . Lallashinta tayi har tayi shiru Kiran Isha'i ne da aka fara yasa suka tashi suka yi sallah Kira ne ya shigo wayar matar khaleel Ganin mijinta ne yasa kawai ta daga ban San me yace Mata ba Naga ta Mike ta fita ,Koda ta fita yana cikin motar sa budewa tayi ta shiga tace "Honey Ina Angon na ganka Kai daya?" Ce mata yayi shi daya ze zo gida zamu wuce muma Shiru tayi ganin kamar ransa bace Shiru shiru Amal bata ga ta dawo ba ta taso a hankali ta fito falon Tana leke bata ga kowa ba Tsoro ne ya kamata da sauri ta koma kuryar dakin ta makure har kusan 9:30pm nan ta tabbatar da tafiyarta ita ma tayi Hawaye take yi A hankali a hankali Motsin takun talkami taji , nan gabanta ya ci gaba da faduwa Tana Kara matsawa karshen gadon Duk takun da akayi daidai yake da bugawar zuciyarta ...................✍️ *Aysha Galadima ce* Comment Share [8/22, 9:31 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *DOMIN JIN DADINKU* Raleeyer Ummu Afef Fatima shehu Aysha humaira Leemat Ummu sadiq Maman sultan Ummu Muhammad Aysha zannah Zahra MD *PG 37-38* ________________________________ Sautin Takun na matsowa Tana Kara runtse idanun ta se kuma taji kamar takun gaba yayi ba'a kofar dakin da take ciki aka nufo ba. Shiru gidan ya kuma dauka tamkar babu wata hallitta a cikinsa Ita ma Amal shirun da taji yasa ta tashi taje ta sama kofar key ta dawo ko kayan jikinta bata cire ba ta kwanta bayan ta shafa Addu'a a dukkanin jikinta, a yanzu ta Dan samu natsuwa sanin cewa akwai wani mahaluki a kusa da ita ,ita hakan da yayi ma shine dai dai a wajenta Tuni bacci barawo ya dauke ta A bangaren farouk kuwa da kyar khaleel ma ya nemo sa bayan shawo kansa da yayi akan fushin da yake da shi ,duk se da ya fada masa shima be San komai ba Nan yake Kara basa shawara akan yayi hakuri da zabin da iyayensa suka masa ya karbi wannan auren hannu bibbiyu Insha'Allah ze yi Alfahari da shi Ya ci gaba da cewa "Kuma kasan me captain? Yarinyar ba karya akwai kyau" Wani kallo yake bin khaleel da shi yace "Yanzu baka ji kunyar cewa yarinya ba, ai ni duk da bani da ra'ayin auren Mata biyu dole nayi wani auren gaskiya" Kallon mamaki khaleel ke biyarsa da shi ,yana me tunanin wane irin tsatsauran ra'ayi Abokin nasa yake da shi, Dan shi in shine hakuri kawai ze yi a wuce wurin Ajiyar zuciya khaleel ya sauke yace"what ever Ni dai yanzu kazo muje na kaika Ango" Harara ya watsawa khaleel din Yace "look captain ya kamata ma na Kira abokanmu a raka ka, kawai dai na kyale su ne Ni kadai ma na isa ka tashi muje "Bazan je ba" Amsar da ya bashi ke nan ,tashi ma yayi yaja motarsa ya barsa Ba karamin takaici Abun ya ma khaleel ba. Shiyasa kawai yazo ya dauki matarsa suka wuce , farouk kuwa yawon sa kawai ya ci gaba da yi a cikin motar Sannan ya nufi gidan nasa yana me ayyana abubuwa da yawa a ransa Yana shiga Kai tsaye dakin sa ya nufa ,wanka yayi ya kwanta gaba daya ma ko tunanin Amaryar tasa be yadda zuciyarsa ta bijiro masa da shi ba Kiran sallar Asuba ne ya tada Amal daga bacci A hankali ta sauka akan gadon ta nufi bathroom Alwala ta dauro ta fito ta gabatar da sallar Asubah bayan ta gama zama tayi akan daddumar tayi Azkar dinta daga nan wani baccin ya dauke ta Shima farouk massalaci yaje bayan ya dawo Kuma ya nufi dakinsa Misalin karfe takwas na safe aka fara kwankwasa kofar shigowa falo Cikin bacci Amal taji ana kwankwasa kofar falon A hankali ta tashi ta nufo falon jin ta inda ake kwankwasar yasa ta nufi kofar, budewa tayi se taga wata Mata rike da basket dake dauke da wasu kyawawan kuloli gai sawa su ka yi sannan ta Mika Mata kwandon tace"ummee tace a kawo muku breakfast" Karba tayi tace "angode" Juyawa tayi cikin falon ta nufi inda ta hango dinning ta aje kwandon zata juyo taji takun tahowar mutum tsaye kawai tayi a wurin Farouk ne ya fito cikin kakinsa na sojoji Wanda ya karbe sa , office ya ke sauri ya wuce akwai abunda zeyi da safen nan Fitowa tayi dai dai da ya kawo wurin shima ai kuwa karaf suka hada Ido Wata irin Kara Amal ta saki har se da ya dafe kunne , se Kuma tayi luuu ta fada kan kujerar dake bayanta Tsaye yayi kawai yana kallonta ,tunani ya fara wannan meke damunta ,har ya taka ze wucewarsa se Kuma yaga Alamar kamar bata motsi da sauri ya dawo har ya Mika hannu ze taba ta se Kuma ya fasa tsaye yayi na few seconds se Kuma wani tunanin ko Suma tayi ya zo masa da sauri ya shiga kitchen fridge ya bude ya dauko Ruwa yana zuwa a tsaye ya fara zuba Mata su gasu da matukar sanyi Numfashin da ta fara ne yasa kawai ya nufi hanyar fita gidan...............✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share [8/23, 7:44 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG39-40* ____________________________ Fita kawai yayi a gidan be bi ta kanta ba se dai ko da ya shiga mota fuskar ta ce ta dawo masa a Rai yana tunanin kamar ya taba ganinta tsaki dai yayi yaja motar ya fice a gidan Tana farfadowa da kuka ta farfado se dai bata ga kowa a falon ba ,sannan gata jike da ruwa da sauri ta Mike ta kwasa da gudu zuwa dakinta har da su saka key Nace kuwa bayan hari🤣 Ta dade zaune Tana kuka Tana tunanin wanna mutumin me kayan sojoji da ta gani kakkarfa da shi ba dai shine mijin nata ba? ai ko in shine mutuwa zatayi kawai , Anya ma su Abbah sunsan soja suka aura Mata ta, dade Tana kukanta se da ta gaji Dan kanta ta Dena , cikinta ne ya fara kukan yunwa ba arziki ta bude dakin ta fita da sanda ta nufi dinning din ,kulolin abincin ta fitar a kwando ta Dora akan table din ganin ba ko spoon yasa ta shiga neman kitchen, shiga tayi se kuma tayi tsaye Tana kallon tsaruwar kitchen din , takawa tayi ta shiga ciki cup da spoon da Kuma plate daya ta dauka ta fito dinning table ta nufa ta zuba kunun gyadar data gani ,se ta zuba dankali da dan farfesu data zuba a gefe da sauri ta suri kayan ta shiga dakin ta ta rufo kofa _____________________________ Amarya Ramla Ana kano ana ta cin Amarci tun Tana jin kunyar Abubuwan har ta fara sakin jikin nata,Dan yaya sadeeq be je Mata da Wasa ba,kun San Abu ga sabon shiga Dan har ciwo na kwana biyu se da tayi kafin ta fara gogewa a yanzu ,se dai Tana cikin kewar 'yar uwarta kamar me Yau ma Tana zaune a falonta cikin wata Dubai gown red colour rigar ta matukar yi Mata kyau Masha'Allah se dai ta rafka uban tagumi Tana tunani ,hannunta taji an cire daga fuskarta , firgigit ta dawo daga tunanin da take ,yaya Sadiq ya daga girarsa sama yana cewa"Tunanin me kike haka my happiness ,tun dazu na ke ta sallama Baki Amsa ba" A hankali tace "Ina kewar Amal ne " Shiru yayi yace "Ni Baki yi kewata ba se ta Amal ?" Rufe fuska tayi tace"A'a Wayarshi ya Ciro yace bari na Kira Abokin mijinta Dan Na karbi number sa a lokacin Ai ko se ta washe baki kamar gonar auduga, yana ko Kira wayar ta shiga daidai lokacin khaleel na office din farouk, sabuwar number ya gani kamar baze dauka ba Kuma ya dauka Sallama Sadiq ya masa daga dayan bangaren su ka gaisa nan yama sa bayanin koshi waye nan suka sake gaisawa, nan yake ce masa , "in akwai number da za'a iya samun Amal da ita ya basa , sister din ta ce duk ta damu Tana son magana da ita , shiru khaleel yayi na 'yan sakanni sannan yace "ba damuwa Zan tura ma number yanzu, Ina gaida Amarya" Sadiq ya Amsa masa da zata ji sukayi sallama Tunda khaleel ya fara waya hankalin farouk na kansa ,se dai be tambayesa da wa yake wayar ba Khaleel number farouk ya tura ma yaya sadiq ba bata lokaci wayar farouk ta fara ringing be dauka se da aka sake Kira ya dauka Gaisawa sukayi a mutunce nan yake masa bayanin kansa da Kuma dalilin Kiran ,ce masa yayi baya gida yanzu se In ya koma sukayi sallama ,kallon tuhuma kawai yake bin khaleel da shi, shi Kuma yaki kallonsa ma se can kome ya tuna yace "Malam wa ya baka damar rarraba number ta ga mutane?" "Su waye mutane surukan naka?" Inji khaleel yana kallon sa Cewa yayi" Naga Alamar ka sansu saboda shishigi irin naka" Dariya yayi yace na dai ji "Yawwa dama Ina so na tambayeka wannan yarinyar ta na da wani ciwo ne ?" Juyowa khaleel yayi yana fuskantarsa da kyau yace "wace yarinya?" Shiru yayi be bashi Amsa ba Se can khaleel din yace "ohh Amal" "Me ya faru ne?" Shiru yayi be bashi Amsa ba se can da yaga dama yace "Ina fitowa dazu falo ta kwalla min Kara kamar zata fasan dodon kunne ,har da Suma Nike tunanin tayi" Shiru khaleel yayi yana mamakin abunda farouk yace Tunani ya fara se ya tuno ranar da ya fara rage musu hanya irin Abubuwan da Amal din tayi a motar sa da Kuma bayanin da Ramla ta masa akan abunda take tsoro Kallon farouk yayi da fuskar tausayi yace "Allah sarki Amal har ta ban tausayi " Wani kallo farouk din ke binsa da shi ,be San me yasa ba Amma yaji haushin furucin da khaleel din yayi Se yace "in ze yiyu kabar shiga da uniform gida ko kabar bari Tana ganinka in ka saka please saboda yarinyar Tana matukar tsoron masu uniform ko ba Kai ba duk taga wani da kaki Tana iya shiga halin da kaga ta shiga dazu" "Tana tsoron kaki kace fa ,to ita wane tsautsayin ne yasa ta yarda da aure na?" Cewar farouk "Ai yadda kake tunanin an matsa ma ita ma kusan hakane a wurin ta , biyyaya kawai tama iyayenta ta aure ka ,Dan haka naso ka hakura ka rungumi aurenka" Cewar khaleel Wani haushi ne ma ya taso ma farouk jin Wai ta tsani me kaki sannan ma dole a ka Mata. Ta aure sa kamar wani Wanda yayi kwantai Ganin yadda yanayin farouk din ya canza nan take yasa khaleel yace "yadai?" Tashi yayi yana tattara kayan gabanshi yana zubawa a wata jaka se da ya gama ya kalli khaleel yace "Zan tafi gida ne " Sanin halinsa yasa khaleel da sauri ya Sha gabansa yace"friend dan Allah kabi yarinyar nan a hankali kar kayi abunda ze sa ka dawo kana Dana sani " "Malam ya ishe ka haka fa ,ai ba'abun da ze sa Ni da na sani ita Kuma zata yaba ma aya zakinta ,zata San tayi auren soja, badai kaki ta tsana ba to dole ta dawo Tana son kaki " Fuuuuu ya rabe shi ya fita.........................✍️ *Aysha galadima ce* Comment Share [8/24, 9:17 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* ```Follow me on #Wattpad @Ayshagaladima666``` ```When you're down ask help from Allah When it gets fine, don't forget to call Allah again and``` ```say``` *ALHAMDULILLAH* *PG41-42* _______________________________ tafe yake cikin mota yana tunanin Wai kamar shi farouk ne aka ma wata dole ta auresa bayan shine Wanda 'yan Mata ke rububi lallai wannan yarinyar zata San ta shigo gonar sa Kai tsaye gidan ya nufa ya Danna hon me gadi ya wangale masa gate , da sallama ya shigo falon direct dakinta ya nufa ya sanya Kai ciki ,dai dai da ta fito bathroom daure da guntun towel pink colour a jikinta wurin madubi ta nufa Tuni gogan naku yayi mutuwar tsaye ganin wannan kyakyawar fulawar a gabansa Ba ta San da shi ba duk da kamshin turaren da taji ya gauraye dakin saman stool din madudi ta zauna ta warware ribbon din dake kanta, gashin nan ko ya zubo Masha'Allah ,dama Allah ya Mata baiwar gashi ,sannan kafin suje kwankiyal har saloon se da suka je ita da Aunty Ramla Dago kan da tayi ta cikin madubi ta hangi mutum ta cikin madu , wata irin razananniyar kuwa tayi ,wadda ita ce ma ta dawo da farouk hayyacinsa Tana Shirin tashi tsaye ya buga mata tsawa tare da cewa"sit down Joe" Jiki na bari hawaye na zubar Mata ta zauna Tana kama towel din dake barazanar barin jikinta Matsowa ya fara yi yana tunkaro ta ganin haka ya sa gabanta ya ci gaba da faduwa ta sunnar da Kai hawaye na zu ba Gaban madubin ya zo ya tsaya dab da ita , ganin yadda jikinta ke rawa yasa yace Mike tsaye A sanyaye ta Mike ko Ina na jikinta na bari,kalon sama da kasa ya Mata ya yamutsa fuska ,yace "dago kanki ki kallan" Kasa dagowa tayi har se da ya sake daka Mata wata tsawa sannan ta kalle sa Tana rufe Ido Cewa yayi "je ki sa Kaya ki same ni falo" Ya juya ya fita yanayin jikinsa duk ya canza se yamutsa fuska yake Daya daga cikin kujerin falon ya zube ya na sauke ajiyar zuciya tamkar Wanda yayi gudu Ai Tana ganin ya fita da sauri ta nufi wadrop ta jawo wata doguwar Riga data gani a sama ta saka ,Tana ja masa Allah ya isa,Tana Kuma kuka Hijabin sallar ta ta saka ta nufi hanyar fita tana matsar kwallah Koda ta fito dakin bango ta kama biya kamar marainiya Shi Kuma idonsa a lumshe suke kamar me bacci ,a darare ta nemi nesa da shi ta zauna akan carpet,sannan ta boye fuskarta a tsakanin kafafunta duk abunda take yana kallonta , ganin yadda ta boye fuskarta ,wata zuciyar ta ce masa ai Kai ne bata son gani ,tunda ta tsani masu kaki, ai ko Mike wa yayi ya nufi dakinsa, Lokar gefen gadon sa Naga ya bude ya dauko karamar bindiga irin ta hannu, rufe lokar yayi ya fito dakin jin motsi yasa ta dago kanta shine dai da sauri ta sake sunkuyar da kanta gabanta na faduwa Kujerar kusa da ita ya zauna yace "matso nan gabana" Kasa take kallo ta rarrafo kusa da kafafun nashi Ji tayi ya Kara Mata wani Abu akai Dago fuskarta tayi kawai se taga karamar bindiga a kanta , idanunta ta fara kyafkyaftawa bakinta na motsi tuni idanunta suka lumshe tayi baya ta zube akan carpet Tsaki yayi ya Mike ya nufi fridge ya dauko ruwa Yana zuwa yau be yi da mugunta ba ya zuba ruwan a hannunsa ya shafa a fuskarta ai ko ta kawo numfashi Komawa yayi ya zauna ita ma Tana bude Ido ta gansa ,ai se ta saki kuka Tsawa ya Mata yace"rufemin Baki Kona sa bindiga yanzu na dauke kanki, Kuma maza goge hawayen nan" Da azama ko ta maza ta goge ,Tana Jan ajiyar zuciya Kallonta yayi na 'yan sakanni ganin ta samu natsuwa se ya fara magana kamar haka "kina jina ko idan kika sake ganina kika yi kuwa ko kika dauke numfashi to ranar ba'abunda ze Hana nasa wannan bindigar da kike gani na harbe ki kowa ma ya huta" Tsinto muryarta yayi Tana cewa "Dan Allah kayi hakuri kar ka kasheni" Ba karamar dariya ta basa ba ,ya kula bakaramin tsoro ne da ita ba se dai ya kanne beyi ba yace "Ni wanna ba matsalata bace yanzu ya rage naki ki ,sannan kulum se kin fito falonnan kin zauna da safe kafin na fito ,Ina fitowa ki daga kanki Kita kalo na da murmushi Ina karasowa ki gai Dani har se na fita , Abu na biyu ban son kazanta dole ki fito ki dinga kula da gidannan ,abinci Kuma Zan Nemo masuyi Dan nasan ba'abunda kika iya tatsitsiya dake Daga yanzu ke Zaki dinga wanke min uniform dina kina jina " da sauri murya na rawa tace "ehh" Zanga karshen tsoron da aka ce kinayi na masu uniform , tunda da kika tashi duk kika tsallake sauran kaki ki ka fado kan soja "Ni nama fara zargin ke kika je kika ce kina Sona, ko ba haka bane?" Hawayen da ke ta zubo Mata take sharewa murya na rawa tace "A'a wallahi nima ba'a son Raina bane kaddara ce kawai Ammah me zesa na auri soja" Wani Abu yaji yana taso masa tundaga zuciyarsa yazo kan magoransa ya tsaya be fito ba, yana mamakin yadda har ta bude Baki a gabansa Wai bata son soja,lallai ya kamata ya koya Mata wani hankali Cewa yayi "zo nan" Rarrafowa ta fara yace "Mike tsaye kizo nan yayi nuni da gabanshi " Kafafuwanta na hardewa ta tako ta tazo fizgota yayi kamar zata fado jikinsa yayi azamar matsawa ta fado gefen sa kafin ta daidai ta se saukar hannunsa taji Akan bakinta Duk da yaji labban nata akwai taushi Ammah be Hana ya fasa abunda yayi niyya ba ,wata irin murza yake ma labban nata da zafi zafi Aiko tuni hawaye ke zuba a fuskarta ta ta kokarin ta kwaci kanta ta kasa Se da ya gaji Dan kansa ya saketa Aiko nan take labbanta sukayi sutum ,sutum "Kalle Ni" Dago rinannin idanunta tayi ta kalle sa ,se da gabanta ya fadi ganin yadda idanun nasa ke rikitar da ita , sunkuyar da Kai take kokarin yi "Ki kallan na ce" Kallon sa take tana kuka ,yace "daga yau duk na sake jin kince dole aka Miki a aurena ,ko Kuma Baki son soja ko me kaki jikin kine ze fada Miki " Kuma masu kaki kisa a ranki daga yau kin fara sonsu kina jina ta daga Kai Yace da Baki Zaki ban amsa Tace "Ehh" Tashi yayi ya dau bindigar sa ya nufi dakin sa Ai Amal kukanta ta ci gaba dayi anan Tama kasa tashi banda azaba Babu abun da labbanta ke Mata Motsin fitowar sa taji da sauri ta hadiye kukan da take ,matsowa yayi ze fita yace"ki tashi kije kiyi sallah ,Kuma alkawarin harbinki na nan matukar Baki bar wanna sakarcin da kike ba Yana fita ta dago Kai tace"Allah ya saka min a fili" Tashi tayi ta nufi dakinta Bayan ya fito daga massalaci ne yaya Sadiq ya sake kiransa be daga ba kasancewar ya gane number ,gida kawai ya nufo yana tunanin kurciya irin ta wannnan yarinyar da aka lakaba masa Da ya tuno yadda take kuka,se da ya Dara Nace to fa🤔 Yana shigowa dakinta ya nufa ko da ya shiga Tana kan daddumar da ta gama sallah Gai da shi tayi ya Amsa ,sannan yace yawwa waye Abubakar sadiq a kano ,dago Kai tayi se kuma ta sunkuyar da shi ganin ita yake kallo Ta fara da"Ahm yaya nane Dan yayan Abba nane,Kuma shi yake auren yayata" Tabe Baki yayi yace "to ya Kira suna son magana dake ,duk kika yadda kikayi magana akai na Zan gane" Ya aje wayar kan madubi ya fita Ba karamin dadi taji ba jin cewa yaya Ramla ce ke son magana da ita tashi tayi ta nufi madubin ta dau wayar Aiko se ga wani Kiran ya shigo.................✍️ *Aysha galadima ce* Vote Comment Share [8/25, 8:02 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* ```Follow me on #wattpad @Ayshagaladima666``` _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) ```Ban manta daku Ba``` *JATTAKO NOVELS GROUP 2* *ALHUBBUL AAMAH FANS GROUP* ```comments din ku na sani nishadi``` *PG43-44* ____________________________ Daga wa tayi cikin zumudi se taji muryar yaya Sadiq ce gaisawa sukayi har Yana tsokanarta Yana cewa"kanwata ya Amarci?" Rufe Ido tayi kamar Yana ganin ta tace "Yaya bana so" Dariya yayi ya Mika ma Ramla wayar da kamar ta kwato a hannunsa tunda taji Amal ce ta dauki wayar,ai ko Tana karba ta barshi Nan tsaye ta nufi bedroom,kallonta kawai yayi ya girgiza Kai ya nemi daya daga cikin kujerin falon ya zauna. Tana shiga dakin ta Kara wayar a kunnenta tace "Amal" Daga can bangaren tace "Aunty Ramla ya kike nayi kewar ki" se kuka ta sakar Mata ,daurewa kawai Ramla tayi itama ,saboda tayi kewar kanwarta ga Kuma auren da aka Mata na bazata Da taji batada niyar yin shiru tace"Kinga in kuka Zaki yi bari na kashe wayar" Ai da sauri tace "na Dena " Nan suka gaisa , Amal tace "Aunty kin San Wai mijin da aka aura min sojane?" "Eh na sani ,Kinga yadda Allah ya kaddara Miki ko shiyasa ko yaushe nake fada Miki ki fidda wannan shirmen da kike na kin masu kaki,gashi yanzu da ubangiji ya tashi se y hada ki da shi" Kuka Amal din ta fara ,se kuma taji ta bata tausayi ita tasan wacece Amal Sauke ajiyar zuciya tayi tace"yanzu abunda nake so dake ki kwantar da hankalinki Kuma ki cire ma kanki tsoron da kika saka ,duk kin kayi sallah kiyi Addu'a Allah ya cire Miki wannan tsoron,Dan in ya San kina wannan shirmen ban San me ze faru ba" Se kuma tayi shiru taga Tana Shirin ballo wasu ruwan,karku manta Ramla tasan farouk ne ya taba Marin Amal,sannan har gaida shi tayi kwanaki ya share ta Amal ta katse Mata tunani da tace "Aunty yace se ya harbeni da bindiga ma " Tana me ci gaba da sheshekar kukanta Har se da Ramla ta katseta da cewa "me kika masa ne?" Nan ta kwashe yadda suka yi ta fada Mata,ai ko Ramla dariya kamar ta karta ,shiru kawai tayi Dan kar Amal din taji haushi Nan dai ta bata shawarwari masu matukar Amfani ,sannan tace duk abunda farouk din ya sata ta dinga masa,sannan tace ta diba Jakarta da ta ratayo Ashe kowacensu ciki aka saka Mata sadakinta,tace tayi kokari tayi waya yadda zasu dinga magana tace to Aunty nagode sukayi sallama Tana son ta fita ta bashi wayarsa Tana tsoro,Kiran wayar Akayi taga ansa kakus akan wayar ba shiri ta fito falon Yana zaune Yana cin Abinci a take away kasa Akan carpet karar wayarsa ya ji juyowa yayi Yana kallon ta a darare ta iso ta Mika masa wayar karba yayi yace "zauna" Daga wayar yayi ya Kara a kunne yayi sallama daga can bangaren aka amsa ,sannan taci gaba da cewa "Habubakar yanzu ka kyauta kenan daga aure har ka manta Dani ,duk da nima daga baya nasan da maganar auren,to yanzu dai gani na shirya kazo ka kawo Ni Naga Amarya" Shiru yayi be bata Amsa ba har se da ta sake cewa"baka jina me?" Sannan yace Ina jinki in na tashi da Kaina Zan kawo ki kit ya kashe wayar yaci gaba da cin abincin sa ,Amal dai na gefe rabe Dago Kai yayi ya kalle ta, sannan yace ga abinci Nan dauka kici,gobe Zaki fara naki In Allah ya kaimu,da kin gama ki fito ga kayan can Dana cire ki wanke "To tace a sanyaye ta dauki ledar da away ke ciki ta nufi dakinta Tana shiga ta zauna ta bude ledar dama yunwa take ji , ta bude, fried rice ce da wani naman kaza a ciki Abincin ta saki jiki taci sosai sannan ta Mike ta fito a hankali ta nufi kitchen fridge ta bude ta dauko Ruwa ta Sha ta fito tazo falon can nesa da shi tayi tsaye, tafi minti biyar a tsaye Yana kallonta ta gefen Ido yayi kamar be San da ita tsaye ba ,gajiya tayi da tsayin ta dukar da kanta kasa tace "Ahm Ina Kayan suke" Shiru yayi ya kyale ta , se can yace "suna dakina" A sanyaye ta juya ta nufi dakin a hankali ta tura kofar ta shiga da sallama, Masha'Allah tace, dakin Ya matukar yi Mata kyau ,komai na dakin Royal blue ne ,a hankali ta karaso tsakiyar dakin ta fara raba Ido inda zata ga kayan ,idanunta ne suka sauka akan kayan dake aje gefen gado ,runtse idanunta tayi da sauri gabanta na faduwa,Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un ta fara fada, a hankali ta fara samun natsuwa karasawa tayi kusa da Kayan Hannunta na rawa ta Mika hannun bayan ta rufe idonta ta dauki Kayan ,ta juyo ta nufo hanyar fitowa ,dai dai lokacin da ya kunno Kai ze shigo ,ganin ta dade Bata fito ba Yana shigowa Tana kawowa wani irin karo suka yi da har jikin su ya gamu gaba daya a jikinsa ta fada ,daga shi har ita se da suka ji yamm a jikiinsu da sauri ya tura ta daga jikinsa , tuni ta saki kayan jikin ta rawa ,shima a sanyaye ya wuce ya zauna bakin gado ,ita ma da sauri ta dauki kayan ta fita,juyowa yayi ya harari hanyar data fita, tashi yayi ya shiga bathroom Har ta fito daga dakin Zuciyarta Bata bar bugawa ba dakinta ta shiga ta wuce ban daki da kayan ta zuba a cikin bucket ta zuba ruwa,a daddafe ta fara wankin da kyar take daga rigar, kunsan yadda kayan sojoji suke,dama wankinsu se maza ,Tana yi Tana Nishi,da sabulun wanka ma take wankin ganin Bata ga klean ba ko wani sabulun ,se bayan la'asar ta gama duk ta jikata ,sannan ta fito da bucket din ta rasa inda zata yi shanya kitchen ta shiga inda taga wata kofa Tana ko turawa taga bayan gidan ne akwai wani karfen tanki anan ta shanya kayan ta dawo ciki, daki ta shiga tayi sallah ta kwanta,saboda gabobinta ciwo suke Mata wankin da tayi Ni ko nace ko jika-jika ba🤣 Shima farouk wanka yayi ya fito yana tsaki ,saboda ya rasa dalilin da yasa har yanzu jikinsa yaki komawa dai dai tunda yarinyar nan ta fado a jikinsa,agurguje ya watsa ruwa ya fita gidan Baki daya Kai tsaye gidan su ya nufa,Yana shiga falo ummee ya tarar zaune a falon sakin fuskarsa yayi yaje kusa da ita ya gaida ta,Tana murmushi ta Amsa tace "babana Ina diyata?" Bata fuska yayi ya wani turo baki gaba tamkar yaro ,sannan yace "tun yanzu har kin zabi wata akaina" Murmushi tayi tace"kwarai kuwa" "Ammah ummee da tsohuwar Zuma ake magani" Cewa tayi "ai da sabuwa ma maganin yafi" Shiru yayi ya jawo wata hirar daban sunanan zaune se ga Abbah ya dawo gaisawa suka yi Nan yake masa maganar karatun Amal,Akan ya nema Mata wata makaranta taci gaba,Nan yace to Insha'Allah ,nasiha da Jan kunne suka Kara masa akan ya kula da matar sa, ya sake godiya Abbah nata saka masa albarka da ummee ganin ya karbi auren nasa Kuma ya samu sakin fuska fiye da kwana biyu da suka gaba ta,sallama ya masu ze fita , ummee tace jirani na dauko ma sako kaba diyata ,tsayawa yayi Ta shiga kitchen ta fito da wata kyakyawar kula ta bashi ,se ya fita Yana mamakin yadda uwayen nasa ke ji da yarinyar Kai tsaye gidansa ya nufa, Koda yaje ya shiga da sallama ba kowa a falon Ammah yaga Alamar kamar an Kara gyara falon an saka turaren wuta tabe Baki yayi ya aje kular Akan kujera ya nufi dakinsa Yana tsaka da cire kayan jikinsa ,se yaji sautin kuwar Amal,da sauri ya fito ya nufi dakinta kafin ya kaima se gata ta fito da gudu tana ganinshi jikinta ya fara rawa,saboda ba kayan Arziki ne a jikinta ba daga ita se under skirt da 'yar shimi,har ta yi Shirin kwanciya ne ,se ta shiga ban daki tayo fitsari ai ko Tai arba da 'yar kadangarwa Se da ya gama kare Mata kallo sannan ya ce"Wai ke mahaukaciyar Ina ce ,da za ki dinga yi ma mutane kuwa kamar gidan 'yan bori?" Ita dai Tana gefe ta rabe ,se zare idanu take tace"wani Abu ne a bandaki" murya na rawa Yana mamakin yadda take masa wata shagwaba in Tana magana ji yayi kamar ya maketa ,tsaki yayi ya shiga dakin ,koda ya shiga dakin bathroom din ya shiga Nan yaga Ashe karamar kadangarwa ce ta shigo, tagar bathroom din ta can baya ya rufe Dan ta Nan ta shigo se da ya jefar da ita sannan ya rufe tagar ya fito Tsaye yayi cikin dakin yace "kina inane?" A darare ta shigo ta koma can gefe ta tsaya ,kallon abunda take kawai yake yana mamakin Abubuwan da yarinyar keyi Cewa yayi"me na fada Miki Akan yi min kuwace kuwace a gida?" Hawaye ta fara , sannan tace"Dan Allah kayi hakuri" Dan tausayi ta bashi kadan shiyasa be ce Mata komai ba ya juya ze fita ai da gudu ta karasa kan gado ta ja bargo ta rufe fuskarta Shi dariya ma ta bashi yace"matsoraciyar banza " Ya fita, Tana jin ya fita ta bude fuskarta Tana sauke numfashi ,se da ta Kara Shirin bacci sannan ta kwanta Washe gari bayan ta gama sallar Asuba Nan fa ta tuno da kayansa da ya sata wanki fita tayi ta dauko su se da ta shigo falon sannan taga kayan duk sunyi huri irin na sabulu , Tana Nan tsaye Tana tunanin ya zata yi taji takun saukowar sa falon Yana ko saukowa idonsa suka fada kan kayan yaga yadda duk ta bata masa su da sabulu Nan take ransa ya baci ,matsowa yayi kusa da ita Bata San da zuwansa ba se hucinsa taji Tana juyowa ko ya daga hannu.............✍️ *Aysha galadima ce* Vote Comment Share *Aysha galadima ce* Comment Share. [8/25, 7:52 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG45-46* ______________________________ Ya daga hannu ze mareta ,runtse idanun ta tayi jikinta na rawa Tana jiran saukar Mari taji shiru , bude Ido tayi se taga ya dauki kayan ya nufi dakin sa da su ,Ajiyar zuciya ta sauke ta nufi dakinta da sauri Yana shiga dakin cikin kayan wankinsa ya sasu , ya dauko wasu kayan ya saka ya fita , be koma bi ta kanta ba Jin motsin fitarsa yasa ta fito Tana cewa"Wai Allah ya so ni da mugunan ya maran da wannan katon hannun nasa ai se Naga taurari, Allah yasa ma se dare ze dawo , kitchen ta nufa ta dauko plate da cup ta nufi dinning tayi breakfast ta kula shi be ma ci komai ba ya fita Koda farouk ya fita Kai tsaye office ya nufa ,Yana zama khaleel na shigowa sallama yayi da kyar ya Amsa masa ,zama yayi Yana tambayarsa me ya faru Nan yake sanar masa ai ko dariya ya shiga masa yace "ai wlh Amal ta min dai dai in ba haka Ina ita Ina wankin kaki in Banda mugunta irin taka,ai ta biyani goro da abunda tayi Kallonsa yayi yace haka kace ai kuwa ka ja Mata se tayi wani aikin Kuma Ohho dai duk abunda zakayi ka dai ji tsoron Allah ,yawwa Wai yanaga ka fara wani glowing ko har an wuce wurin? Wani malalacin kallo farouk kema Sadiq din sannan yace"Kai fa Dan iskane in ba rainin hankali ba wannan yarinyar da ko kwarin Kashi Bata da kake tunani Zan iya wata mu'amula da it?" Kallon gara khaleel din ke masa yace "a'a jaririya ce ba kwarin Kashi ne Bata da ba,wallahi tun wuri ka shawo kanta a wuce wurin ,idan ba haka ba Ina jima tausayi zuwa Nan gaba Dan yaran da kake rainawa sunfi wasu manyan Mata komai,sannan yanzu ba'abunda basu sani ba" Tashi farouk yayi ya bude kofar office dinsa yace "malam zo ka wuce ka barni nayi aikina ,tunda Kai baka da abunyi" Mikewa khaleel yayi Yana dariyar mugunta yace "ai Kai ne zaka zama marar aikin yi Nan gaba kadan ,sannan ya fice daga office din,tsaki farouk yayi sannan ya rufe kofar office din A haka zaman nasu ya kasance kadahan madahan har aka cinye sati biyu da bikinsu ,Wanda a lokacin Amal duk ta saki jikinta wanna tsoron da take dashi cikin Kashi 100,zan iya cewa saura Kashi 20 ,tun lokacin abun da ya faru farouk be koma sata wanki ba se dai ita ke gyaran dakin sa, iya karta da shi gaisuwa ,girki Kuma tuni ya aje Mata komai na bukata ita ke dafawa da kanta Yau Koda ta tashi taji jikinta duk ya Mata wani iri ta fara jin Alamun kamar period dinta ne ze zo dama Tana Dan ciwon mara Ammah ba me tsanani ba daki ta shiga ta Dan kwanta bacci ya dauke ta ,se kusan Azahar ta tashi koda ta tashi kuwa duk ta bata bedsheet din ,ahankali ta tashi ta shiga ban daki ta wanke jikinta ta fito, bedsheet din ta canza ,sannan ta nufi wadrop ta dauko wasu kayan ta saka se dai Bata da pad din da zata yi amfani da ita, tunowa tayi da jakar da Anty Ramla tace kudinta na ciki jawota tayi ta bude ,kudine da yawa a ciki Bata tsaya kirgawa ba ta dauko 3k ,ta sa hijab dinta ta fito gate din gidan wani kurtun soja ne ya taso ya nufota yace "Madam me kake so?" Shiru tayi Tana kallonsa ,Tana tunanin ai bari ma ta aike sa , kudin ta Mika masa tace "akwai chemist Nan kusa?" Cewa yayi "yes" Tace to idan kaje kace a baka pad pack din gaba daya Karba yayi ya fita, Ita Kuma ta koma cikin gida Iya ka minti biyar taji karar hon da'ake tayi ,Ammah Bata yi tunanin nan ake hon din ba ta cigaba da aikinta a kitchen Ganin shiru Emmanuel be bude masa gate ba ya sa ya fito daga mota ya nufo gate din karamar kofar ya bude ya shigo ya bude gate din ya shigo da motar sa sannan ya rufe ,dakin Emmanuel din ya shiga ya ga ba kowa Tunani yake to Ina ya tafi ,muryar kakus ce ta katse masa tunani da cewa" Wai bazaka zo ka bude Ni ba kabar Ni a mota" Juyowa yayi yazo ya bude Mata ta fito Tana kallonsa tace "lafiya kake ta dube dube?" "Me gadi nake nema" Ya fada Mata a takaice ,rufe motar yayi yace muje to gaba ta shiga ya biyo bayanta knocking ya fara da sauri ta fito ta nufo kofar ta bude ganin sa da tsofuwa yasa ta basu hanya Tana fadar "sannunku da zuwa" Shigowa sukayi kakus na "sannunki 'yar Nan sannan suka wuce kakus ta zauna kan kujera shima zaman yayi ,gaisawa sukayi sannan ta Mike ta nufi kitchen ruwa da lemu ta azo bisa try da cups ta fito a hankali ta je inda kakus take ta duka ta aje Mata tace"babah ga ruwa" Dagowa kakus tayi tace"wace Babar ,Ni karki sake kirana babah ,kakarki ce Ni tunda kakar mijinki ce "to " Amal tace Yawwa "ya bakunta Kuma 'yar Nan " Tana murmushi ta kare maganar A Dan sake Amal tace "lafiya Lau " Tashi tayi ta shiga daki Tana Dan kakkame jiki gudun kar tayi staining Duk abunda ke faruwa Yana jinsu yayi Shirunsa ,lumshe Ido yayi har se data tashi zata shiga daki ya bi bayanta da kallo ,Yana tunanin kamar taki sakin jikinta har yanzu ga Kuma yadda yaga Tana tafiya Knocking da Akayi ne ya katse masa tunani tashi yayi ya nufi kofar Yana budewa yaga Emmanuel ne ,kallon mamaki yake binsa da shi Sosa Kai Emmanuel yayi yace"oga na madam send me" Yana mikawa farouk leda karba yayi ,emmanuel ya tafiyar shi bude ledar yayi yaga miye aciki idanun sa suka fada Akan VIRONY PAD Ranshi ne ya baci Nan take ,tunani ya fara me wannan yarinyar ta dauke shi ,Dan rashin tunani me gadi zata aika sawo pad , mi yasa ba zata fada mishi ba juyawa yayi ya ya rufo kofar da karfi har se da kakus ta saki Baki Tana kallonsa, fuuuu ya wuce ya nufi dakinta Yana shiga Tana kan gado da sauri ta Mike zaune Nufota yayi ya jefa Mata ledar a jikinta yace"ke Wai wace irin marar kunya ce da har zaki aiki me gadi ya sawo Miki wannan abun saboda Baki dauki aurena da mutunci ba ko" ya kare maganar yana huci kamar wani Zaki Dama kanta banye yake ,matsowa yayi ya kama gashin yaja yace "ko Baki jina ne?" Tuni ta fara hawaye Kofar dakin aka turo........... .✍️ *Aysha galadima ce* Vote Comment Share [8/26, 8:44 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* ```Follow me on #wattpad @Ayshagaladima666``` _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *Rayuwa ba tsere bace*, *kar ka taba damun kanka Akan se ka wuce wani* *Duk Abunda Allah ya rubuta ma baza ka iya canza shi ba* *PG47-48* ______________________________ Jin an turo kofar dakin cikin sauri ya maza ya zauna ya rungumota ya na fadar "menene ya shiga idon naki ?" Ita dai Amal tuni ta saki Baki Tana kallonsa da mamaki fal a ranta Gyaran murya kakus tayi Tana iyar da shigowa dakin Tana cewa "me ya shiga idon nata ne Naga fuskarta tayi shabe shabe da hawaye?" Juyowa yayi yace " nima haka na iskota tace min wai wani Abu ya fada Mata a ido" Ita dai kakus kallon tuhuma take ta binsa da shi ,ganin irin kallon da take masa yasa ya waske yace "to kije kiyi wanka , ki wanke fuskar taki Kuma" Ya tashi ya fita ,bayansa kakus tabi da kallo ,sannan ta shigo Tana kallon Amal din tace "ya Miki wani Abu ne" Da sauri tace"A'a ba abunda yamin" Tabe Baki tayi tace "to yayi ke kika sani Ni ki fito ki bani abinci ta juya ta fita , Amal tashi tayi a hankali ta dauki ledar pad din ta bude ta dau daya ta kimtsa kan ta ,Tana yi Tana tuna yadda ya wani rungumeta Yana shirya zance, lallai mutumin Nan Dan duniya ne, Kiran da kakus ta Mata ne yasa ta fita da sauri Har yanzu suna falon harshi ,kitchen ta wuce ta fito da kulolin abincin ta Dora kan dinning seda ta gama jera komai sannan tazo wurin kakus tace " ga abincin can na shirya" sannu ta mata ta tashi suka nufi dinning ga mamakin Amal harshi biyo su yayi dinning din ,shi Kuma yayi haka ne Dan kar kakus ta zargi wani Abu ,yasan tsab zata fada ma Abbansa ,Abincin ta fara zuba ma kakus,white rice ce da miyar dage dage data ji kaji se salad da ta yanka bayan ta zuba Mata ne shima ta zuba masa ba sosai ba ta tura gabansa,a yadda yake ganin abincin da Kuma kamshin da ya cika masa hanci ransa ya biya sosai Yana Kuma fatan yasa yayi dadi Kakus ce tace"ke Amali Kara masa abincin wannan Dan tsiton abincin Zaki ba mijinki ?" "To Wai ke me ya dame ki da matata ne har kike wani Bata Mata suna" Cewar farouk Amal ji tayi abun wani banbarakwai Ammah a yadda yama kakus maganar se taji ya burge ta🤣 Kakus tace " nayi maganar har wani zaka nuna ma Mata bayan se da aka gaji aka ma auren tazuru kawai" shi dai abincinsa ya ci gaba da ci be kulata ba ,abincin ba Karamin dadi ya mai ba Nan yake cewa Ashe dai ta iya girki har ka dama Nace to da ya ka dauke ta🤣 Kakus yini daya ta musu ya mayar da ita Amal ko sabbin kayan da ta gani a drawer da ba'a Dinka ba ta dau Atamfa daya da turare taba kakus ,Aiko kakus godiya Tai ta Mata har farouk se da ta nuna ma,shima yaji dadin hakan da tayi Kuma ta Kara kima a idonsa ______________________________ A kwana a tashi ba wuya a wurin Allah yanzu har sunyi wata biyu da aure ,Aunty Ramla har an samu karuwa kasancewar cikin nata tun yana wata daya take ta laulayi tun basu gane ba har suka shirya suka je Asibiti Nan fa aka ce ciki ne da ita ,murna wurin yaya Sadiq ba'a magana ai ko ba kunya ya Kira gidansu ya fada,ita Ramla kunya tai ta ji ,shi Kam ko a jikinsa ,yau suna shiri ne zasu je kaduna ta gano gida da Kuma Amal Da kamar ma baze barta ba yace se ta haihu. Se da ummansa tasa Baki sannan fa ya yadda ba Dan ransa ya so ba ,dole ya hakura,tayi shiri yau zata zo ,shi Kuma ze kawota Washe fari da wuri. Suka taso suka zo kano ,iyayensu sun yi murna da ganinta cikin koshin lafiya ita ma haka ,bayan sun huta ne ,washe gari yaya Sadiq ya juya bakin aikinsa A bangaren Amal ita ma abubuwa da yawa sun faru ,yanzu yaya farouk ya bar takura Mata da fada ko hantara ,iya karta da shi gaisuwa da Kuma kula da gida se girki da take masa ya ko saki jiki ya kwashi abincin sa ba kunya ba komai🤣 Har gidansu ya kai ta kwanaki Nan me ummee ke cewa ya sawo Mata waya yace to da zasu dawo ne ya biya ya saya Mata ITEL P33PLUS ,ai ko ranar yasha godiya wurin Amal har se da ya gaji yace ya isa hakanan ,yanzu ma Shirin shiga school take yi Dan har ya kammala Mata komai Ammah cewa yayi ss3 zata shiga yadda ba jimawa zasuyi exam se ta shiga jami'a Ranar kusan raba dare tayi ta na murna har gari ya waye shima yaga canji sosai a wurinta se fari'a take har suka zauna yin breakfast se tace "Yaya nagode sosai Allah ya saka da Alkhairi " Dagowa yayi ya kalleta yace Amin Kafin yace "Naga alamar tunda Akayi zancen school dinnan kike ta farin ciki Allah yasa zakiyi karatun ba Wasa Zaki yi Ai Amal sake sakin jiki tayi Tana washe Baki tace" Allah yaya karatu Zan yi sosai da ma fa Ina matukar son karatun sosai" Kallonta yayi shima ya Dan saki fuska yace"Really" Tace "eh" Yace "Allah ya bada sa'a" Tace "Amin" To zan iya cewa shima farouk tuni ya watsar da haushin aurensa da yake ji ,Dan ya kula yarinyar nada hankali Bata damu da shi ba ma ,sannan a Dan tsakanin Nan ya rasa meke damunsa akanta ,duk lokacin da ya zauna baya da aiki se tunanin ta, har khaleel ya so dago sa, ammah se yace masa Allah ya kiyaye shi Kam me ze sa ya zauna yana tunanin Amal Se dai khaleel yayi dariya yace "zama kazo ka fara ne" Bayan fitarsa ne ba jimawa taji ana knocking Tana budewa taga Aunty Ramla ai kuwa ta saki kuwa ta rungumeta ,ita ma rungumeta tayi suka shigo gidan ,bayan sun saki juna ,Aunty Ramla ke ta kallon Amal ganin yadda cikin wata biyu ta murje ta Kara wani fari sosai,ko ita da ke da yaron ciki jikinta be canza kamar na Amal din ba Ganin irin kallon da Ramla ke Mata yasa tace " aunty lafiya?" Murmushi tayi tace kanwata Naga duk kin canza ko dai mun samu baby ne matar soja Rufe fuska tayi Tana dariya tace a'a Aunty ba komai Allah ,tace "to naji , to ya kike ya gidan "Tace lafiya Lau" Tashi tayi taje kitchen ta dauko ruwa da lemu da Kuma snacks ta gabatar ma Ramla Ita dai Ramla se biyar Amal din take da Ido taga ta fara Hankali,tana Kuma jin dadin yadda ta iskota lafiya Lau Ruwa kawai Tasha ,saboda tunda ta samu cikin Nan ba komai take ci ba ,Amal din ce ta zo tace "Aunty tashi mu shiga dakina?" A hankali ta tashi ta bita ,suka shiga gado Amal ta nufa ta zauna , Ramla na Shirin zama kan stool tayi sauri tace Aunty ki zauna kan gado Mana Harararta tayi tace "gadon mijin naki Zan hau ,Allah ya kiyaye" "Ai ba Nan ya ke kwana ba gadonsa na dakinsa ,a can yake kwana " Kallon tuhuma Ramla ta fara ma Amal din kafin tace "Wai har yanzu baku shirya ke da mijinki bane?" Murmushi Amal tayi kafin tace "ai yanzu mun shirya aunty ba kamar da ba Kinga ya siyamin waya Kuma yanzu ya mayar da Ni school ,sannan ya ce Ni ai kanwar sa ce , yanzu ba ya sani aiki me wuya baya min fada Kuma duk abunda n nace Ina so Yana siyamin" Kallon marar wayau Ramla ke ta biyar Amal din da shi kafin tace "Habah Amal ke Wai kamar Baki taba zuwa Islamiyya ba ,ai duk wadannan abuabuwan da kika lissafo ban ji kince Yana sauke hakin sa na aure ba" "Aunty nifa kanwarsa ce Baki ga yadda muke shiri ba" Buge bakin Ramla tayi ,Amal ko ta bata fuska ,Nan Ramla ta shiga yi Mata fada sosai ,sannan ta dawo ahankali ta mata bayanin komai dalla dalla Nan fa ta dinga rufe fuska,inda a karshe ta bata shawarar Abubuwan da zata dingayi har ta jawo hankalinsa ,ta ce Mata Kuma"in kika yi Wasa kina Nan zakiji yayi aurensa ya barki Ai ko Amal tace"aure Tana zare ido" dama kishi ne da ita kamar me ,Nan fa tace Aunty Insha'Allah Zan gyara Ramla tace da dai yafi Miki ,Nan ta bude jaka ta dauko wani littafi me suna DON MA'AURATA ta bata Nan ta shiga yi Mata godiya Kusan yini Aunty Ramla tayi a gidan Dan har farouk ya isko ta a gidan ,suka gaisa cikin sakin fuska kuwa har yake tambayarta yaya sadiq tace Yana Nan lafiya Ganin ya dawo aunty Ramla tace zata wuce yace "ta bari yazo ya Kai ta " Ai ko Amal Tai kwal kwal da Ido kamar zata yi kuka ganin Ramla ta fito zasu wuce,cewa yayi je ki dauko hijab dinki mu kaita Ai kusan da gudu ta juya ta dauko hijab dinta suka je tare Kai Aunty Ramla gida,suna Akan hanya se da ya tsaya a wani mall yayi sayyayya sosai,sannan ya dawo cikin motar suka ci gaba da tafiya har suka iso kofar gidan Nan Ramla ta masa godiya zata fita kudi ya dauko ze Bata ,taki karba har se da yayi muryar Amal yace "habah Aunty Ramla" Duk dariya suka saki sannan fa ta karba ta sake to masa godiya sosai Tana fita Ramla da sauri ta juya Tana kokarin bude kofar da take zaune ,ji tayi an riko dayan Hanunta Tana juyowa se taga shine yake binta da wani mayen kallo ,sannan idanunsa sun wani Kara girma,gira ya daga Mata yace "Ina Zaki "? Marairaicewa tayi tace "yaya gaisawa za muyi da su Ummah na fito mu tafi" Se ya sake cewa "nifa a wurin wa Zaki barni" Gabanta taji Yana faduwa ganin irin Abubuwan da yake Mata ,sannan ga wata kunya da take ji ,katse Mata tunani yayi yace to kimin iso nima Zan shigo mu gaisa ,ya Bata ledojin da yayo sayayya yace "gashi kiba ummah" Godiya ta masa ta fita a motar,cikin gidan ta shiga Tana fita ya dafe kansa ,ya rasa me yake damunsa Akan yarinyar Nan yanzu..................✍️ *Aysha galadima ce* Vote Comment Share [8/27, 9:28 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *DUBUN GAISUWA A* *GARE KU* _Nazeefi yarima_ _Aunty hassy Atk_ *PG49-50* ______________________________ Bata wani jima ba a ciki ta fito tace ka shigo, tsaye tayi har ya fito daga motar suka shiga cikin gidan, ko da suka shiga ummah na zaune tsakar gida akan babbar ta barma da suke shimfidawa Tana sanye da hijab dinta Da sallama ya shigo gidan ,Amal dai wucewa tayi wurin Anty Ramla da ta shiga daki Durkusawa yayi ya gaida ummah ,ta Amsa a kunyace Nan yake cewa Abbah fa tace be dawo ba , shiru su ka danyi na minti biyu ,saboda rashin sabo ,kudi ya Ciro be San ko nawa bane ya aje da sauri yace ummah se da safe,cewa tayi ka dauki kudin ka Allah Yace A'a ummah wadannan ma ba yawa ai,godiya ta mishi ,ya fita gidan Amal ta kwalawa Kira se gata ta fito Nan ummah tace "wuce Yana can Yana jiranki, Kuma ki masa godiya wannan hidimar tayi yawa ma ga kayan da ya siyo ga kudi Kuma ya bayar ,ita dai Amal tuni ta turo Baki saboda Bata so tafiya yanzu ba ko Abbanta Bata gani ba Lura da yadda ta Bata fuskarta yasa ummah ta dauko talkamen da ke gefenta ,ai da gudu Amal ta nufi hanyar fita ,ummah tace ja'ira da ki tsaya Mana Koda ta fita Yana cikin mota ,zagayowa tayi ta shiga dayan bangaren ta zauna sannan ta rufo kofar waya yake koda ta shigo katse wayar yayi ya juyo Yana kallonta duk ta wani hade Rai,cewa yayi "Lafiya kika fito Rai bace?" Cike da shagwaba Amal tace "to ba ummah ce ta koro Ni ba bayan ko Abbah ban gani ba" Gani yayi shagwabar ta Bata kyau sosai har yaso ya saki murmushi ganin Tana kallon sa sai ya kanne be yi ba , se cewa yayi "Shine kike wannan fushin ,ai kuwa kinja ma kanki da Zan kawo ki kafin Ramla ta koma Ammah na fasa " Da sauri ta wani rike mai hannu tace "Dan Allah yaya kayi hakuri na Dena fushin ma" Tunda ta rike mai hannu ya jisa wani iri, itama ganin yayi shiru se ta dago taga yadda ta wani rike masa hannu se ta saki hannun ta gyara zamanta a kan kujerar,shima daidaita kansa yayi yaja motar suka nufi gida Koda suka je gida kowa dakinsa ya nufa kasancewar tun kafin Anty Ramla ta tafi sukayi dinner.. Haka dai zaman nasu ya ci gaba da kasancewa ,a yanzu dai Amal Bata da wata damuwa , kasancewar yanzu Tana da waya Tana debe Mata kewa sosai,shima farouk tun Yana karyata kansa har yazo ya yadda da ya fada son matar sa se dai har yanzu ya kasa fada Mata, A ganin sa har yanzu yarinya ce Bata gama mallakar hankalin kanta ba, Ana cikin haka ne kuwa tafiyar shi zuwa Cairo yin wani Kos na dabarun yaki ta taso ,Allah da ikonsa a lokacin har ya nemar ma Amal wata makaranta da ake Kira *BETTER QUEEN INTERNATIONAL SCHOOL*. Anan sardauna creasent , kasancewar Basu da nisa da gidan mahaifansa duk wani Shirin school babu Wanda be Mata Dan har ta fara zuwa ma Ita dai Amal taga shige da fice da yake yau a gidan yayi yawa,Ashe Yana ta kokarin daidaita abubuwa ne yau jirgin karfe Tara ze bi ,Ammah har zuwa wannan lokacin Amal Bata San bidirin da ake ba ,ta na zaune bayan tayi sallar la'asar a falo se gashi ya fito ya nemi kujera ya zauna ya tsura Mata Ido Yana ta kallo , ta kasan Ido taga Yana kallonta Dan haka taki kallon sashin da yake,saboda ta lura a 'yan kwanakin Nan da sun hadu wani mayen kallo yake binta da shi Gyaran murya yayi ta dago Tana kallonshi cewa yayi "taho Nan kiji " Ya nuna gefen kujera jiki a sanyaye ta tashi ta tafi ta zauna kallonta yayi na dakiku kafin yace "Zan yi tafiya yau Wanda zata dauke Ni tsawon wata takwas kafin na dawo,Ina so kafin na dawo ki kula da kanki ki Kuma maida hankalinki Akan karatun ki kinji" Shiru yaji se yasa hannu ya dago fuskarta ,hawaye yaga Tana yi ,Nan take yaji ta bashi tausayi se cewa yayi "Kanwata har kin fara kewata ne" Se tace"A'a tsoron kwana nake a wannan gidan Ni daya" Haushin amsar da ta bayar yaji sosai har fuskar sa se da ta canza ,tashi yayi ma ya shiga dakinsa ya shiga hada takkadunsa masu muhimmanci a cikin jakar hannu Shiru tayi Tana mamakin me ya canza sa Nan take ,Bata gano komai ba, knocking din da'aka fara ne yasa ta tashi ta nufi kofar Tana budewa taga Al'amin ne murmushi suka sakarwa juna,sannan ta bashi hanya ya shigo,bayan ya zauna ne suka gaisa,tambayarta yayi Ina yayansa tace Yana daki ,cewa yayi ta Kira masa shi,tashi tayi ta nufi dakin nasa,shiga tayi da sallama ,ciki ciki ya Amsa ya cigaba da abunda yake ,shiru tayi a sanyaye Bata ce komai ba, juyowa yayi ya kalleta da sauri ta sunkuyar da fuskarta ganin ya koma asalin farouk dinsa cewa yayi "Lafiya?" Tace"yaya Al'amin ne yana falo Yana jiranka" Cewa yayi "kice ya shigo" Fita tayi daga dakin ta sanar masa ,ita Kuma ta wuce dakinta,idan tace Bata ji wani Abu ba Akan tafiyar da zeyi tayi karya,kawai dai Bata son nuna ta damu ne tunda shi da yake namiji ma har yanzu ganin take kamar be dauke ta a matsayin mace ba ,ta Yaya zata yarda har ta nuna ta damu da shi ya dauka sonsa take ,shima da yake namiji be nuna ba se ita, ai ko mi take ji daurewa zata yi har se ranar da ya nuna Tana da muhimmanci a wurinsa Duk da Amal ta kasance yarinya ba wata babba ba to Tana cikin Mata masu aji ko nace kamewa ,wannan ke Nan Bayan Al'amin ya shiga dakin tayasa aikin gyaran kayansa yayi har se da suka hada komai,sannan Al'amin din ke fada masa sakon ummee Akan cewa Amal ta hada kayanta ta koma can gidan da zama tunda ba nisa da makarantar da take Shiru yayi Yana nazari,se ya ga ma ai zamanta gidan nasu za'afi kulawa da ita sosai Dan yaga alamar har yanzu kanta na Mata rawa,cewa yayi ba komai in kun rakani se ka dawo ka dauketa kuje can din, to yace masa Koda Akayi maghrib har khaleel da matar sa sunzo Dan haka suka je gidan su Farouk gaba daya Dan ya sake sallama da iyayensa ,Koda suka je har Abbah sun isko Nan ya Kara sallama da iyayen nasa ,suna ta sa Mai Albarka da fatan Alkhairi takwas nayi duk suka nufi airport ,mota daya suka shiga wani soja ke Jan motar, khaleel Yana tasa da Matarsa ,se Al'amin a tasa Suna tsaka da tafiya taji Numfashin mutum a gefenta ko da ta juyo shine ya matso sosai kusa da ita , sunkuyar da kanta tayi ,hannunta ya kama ya rike a cikin na sa Yana murzawa ,daga shi har ita wani yanayi suka shiga duk da tayi kokarin zare hannunta ammah ta kasa har suka iso airport din,driver na parking ya fita a motar ,juyo da ita yayi kamar wata 'yar tsana ita dai runtse idanunta tayi Kallon ta yake sosai ,har ya kawo kan lips dinta da so tari har dai in ta sa lipstick suke daukar hankalinsa ,a hankali ya Dora bakinsa ya fara sumbatar bakinta , Daga shi har ita jikinsu rawa yake ,saboda tsawon shekaru talatin da biyu da yayi a duniya wannan shine karon sa na farko da ya taba sumbatar mace ,ita Kuma Amal tsoro ne fal cikinta ,gaba daya kokarin dawo da ita yake jikinsa yaji ana knocking glass din ba shiri ya sake ta ya jingina da kujera Yana Maida numfashi se da ya natsu ya dago Yana kallonta da ta dukar da Kai Tana kuka Dago kanta yayi yace"lafiya kike kuka?" Cewa tayi a ranta lallai wannan mutumin Dan duniya ne,share shi tayi ta juyar da kanta, sake juyo da ita yayi kafin yace "Ki kula da kanki kafin na dawo ,ki maida hankali kiyi karatu Kinga ba dadewa zakuyi exam,sannan ban da kula maza a school Kinga ke matar aure ce ,kudi ya dauko bandir ukku na 1k ya Dora Mata a kan cinya ,ga wadannan ko kina bukatar wasu abubuwa ,na fadawa Al'amin kuje tare a bude Miki bank account ko da kin karar da wadannan Zan iya tura Miki ta can A hankali tace nagode ,kallonta ya ci gaba da yi kafin ya dago hannunta ya sunbaci yatsunta ,sannan ya bude kofar ya fita ,itama fitowa tayi , khaleel na ganin yadda idanun mutumin suka canza ,ai se ya shiga dariyar keta har se da farouk din yace "malam lafiya Wai?" Matsowa yayi kusa da shi yace "Wai me ka tsaya yi a mota ne?" Hararsa yayi yace "ban sani ba" "Ba wani ka tsaya kana latsa karamar yarinya ko kunya ba ka ji, har ka fara kewarta ne" cewar khaleel "Allah ya tsare ka dauka kowa irin ka ne sannan Ni ba abunda zanyi kewa har naje na dawo ,ai ko se a kunnen Amal da ke tsaye tare da matar khaleel Tana Kuma juyowa suka hada Ido da sauri ta dauke kanta ,kiransu aka fara yi ya tashi Nan ya sake sallama da su ,duk yadda yaso su hada Ido da Amal taki kallonsa ,har kiranta yayi suka fara ta kawa ta inda ze shiga jirgi shiru yayi ita ma shiru tayi har suka zo wurin tsayawa yace "Baki da wani Abu da Zaki ce" Tace "A'a babu Allah ya kiyaye ta juyowarta ko kallonsa Bata sake yiba....................✍️ *Aysha galadima ce* . Vote Comment Share [8/27, 8:25 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG51-52* ________________________________ Bayanta ya bi da kallo har ta isa inda su khaleel suke tsaye,a sanyaye shima ya juya ya tafi. Tana zuwa suka shiga mota suka nufo gidansu suna kan hanya ne Al'amin ke fada Mata ai da ita ze wuce gidan ummee Ba karamin dadi taji ba da jin wannan maganar ,shi ya sa ma ta saki ranta ,saboda maganar da farouk yayi ta matukar Bata Mata Rai,tuni ta saki ranta ta hada kayanta cikin babban akwati , Al'amin ne ya jawo akwatin ya saka a mota ,Nan ya rufe ko Ina a gidan ,sannan suka nufi gidan ummee ______________________________ A bangaren Ramla kuwa Tana can suna ta kula da cikinta ,Wanda yanzu kwata kwata ba ta son yaya Sadiq ko kadan ma ya matso kusa da ita,lura da hakan da yayi yasa shima ya janye jikinsa a wurinta iya karsa da ita gaisuwa kowa dakinsa yake kwana ,likita ma ya Hana ta aikin komai acewar sa mahaifarta bata da kwari,ba'a so Tana aikin wahala ,idan ba haka ba za'a iya rasa cikin,har yaya Sadiq se da ya jama kunne akan kar ya takura Mata sosai,shiyasa yanzu husna ma ta dawo gidan ita ke girki Tana kula da gidan Yau kasancewar husna zata je school bayan ta gama komai ta Mata sallama ta wuce ,Tana zaune a daki taji ba'abunda ta ke so se Dan wake ,ai ko tashi tayi ahankali ta shiga kitchen,fulawa ta kwaba ta shiga hadin Dan wakenta har ta gama zata soya Mai kenan taji ana kiranta a falo Tana fitowa taga Yaya Sadiq ne Kallonta yake da mamaki ganin ta fito daga kitchen Kafin yace "Me kike a kitchen?" "Dan wake" ta bashi Amsa Rufe Ido yayi ya shiga Mata fada Akan Bata jin magana bayan tasan lalurar da take dauke da ita da Kuma abunda likita yace shine zata shiga kitchen Tana girki Neman daya daga cikin kujerin falon tayi ta zauna ,Kuka ta fara masa ,dole yayi shiru Yana Mata kallon da mamaki Kafin ya dawo gefen kujerar yace" yanzu Honey miye abun kuka daga na Miki magana" Kukanta taci gaba da yi kafin taja numfashi tace"to Ni na dorawa kaina da zaka zo Kai ta min fada " taci gaba da kukanta ,ba shiri ya ci gaba da lallashinta har ya samu tayi shiru A karshe dai shine ya shiga kitchen din ya soya man ya hado Mata Dan waken ya kawo Mata ta ci . ______________________________ A bangaren Amal kuwa yanzu rayuwar ta na Mata yadda take so ,Tana jin dadin zama da ummee kasancewarta wayayyar mace ta ja Amal sosai a jiki kamar ba surukarta ba daki guda aka Bata a gidan,sannan ga lesson teacher ummee tasa Al'amin ya samo Mata ,shi yasa take jin dadin karatunta Da farko makarantar tayi tunani Tasha wuya ganin ba ta jin turanci sosai a yanzu Kam Zan iya cewa turanci ya zauna a bakinta Shiyasa karatun na su ba ya Bata wahala sosai ,ga Kuma kawa da ta samu me suna Yasmin a makarantar wadda tasu tazo daya da Amal sosai ,se dai Yasmin Yar gayu ce ta gaske tana son Abubuwan kwalliyya sosai ,sanna gata wayayya ,Dan babanta hamshakin me kudi ne a kaduna . Kimanin wata biyu da tafiyar Yaya farouk tunda ya tafi ba suyi waya da Amal ba ,shima kansa se da yayi nesa da Amal din yasan ba karamin sonta yake ba ,saboda duk ya zauna ba ya da aiki se tunaninta gaya duk lokacin da ze Kira gida Tana makaranta ,yau dai ya na matukar son yaji muryarta sosai Anci sa'a Koda ya kira Tana gidan Al'amin ne ya dau wayar bayan sun gaisa yace ya bawa Amal,dama duk suna zaune falon Bata yayi yace" ga Yaya" Karba tayi ta nufi dakinta dagawa tayi tace"Assalamu Alaikum " Daga can bangaren se da ya sauke wata boyayyar ajiyar zuciya,sannan ya Amsa,gaida say tayi ya Amsa yace"ya karatu?" Tace"Alhamdulillah" "Kina dai maida hankali ko" Tace "eh" Daga Nan shiru tayi Bata sake cewa komai ba shima haka,jin kusan minti daya ba'ayi magana ba yasa ta katse wayar ,se da ya runtse idonsa jin ta katse wayar Tashi yayi zaune Yana yamutsa sumar kansa kafin cikinn ransa yace ba dai yarinyar Nan Ni ta katse ma waya ba,ko Tana nufin har yanzu bata yi kewa ta ba, tabdi ai dole ma ki Soni yanzu yarinya A bangaren Amal kuwa Koda ta sauke wayar ta dade zaune a wurin Tana tunani tunda ya tafi fa se yanzu ya kirata ,Koda yake yace baze yi kewar kowa ba ko ya tafi,to ko me yasa yakira yanzu ,Tana wani yamutsa fuska ,mikewa tayi ta shiga wanka dama ta tambayi ummee Tana son taje gidan su Yasmin ana walimar yayanta da ya kammala karatunsa Bayan ta fito daga wankan zama tayi ta shirya kanta cikin wata Dubai gown black , sannan tayi rolling mayafin ba karamin kyau Amal tayi ba kamar ka sace ta,rigar ta matukar yi Mata kyau ko Dan Tana farar fata ga Kuma kyau da take da shi ,zaka dauka kamar wata balarabiya ce ta shigo kasar. Tana fitowa se da ummee ta yaba kwalliyyar tata ,se dai ta rufe fuska Tana me jin kunya Al'amin ne ya fito dama shi ze Kai ta Yana ganin ta yace"Ahh matar Yaya wannan gayu fa ,ko dai ki fasa zuwa" cikin zolaya ya kare maganar Hararar Wasa ta masa tace "ummee kin gansa ko" Ita ma ummeen murmushi tayi tace"kaje ka kaita ban son tsokana" Kudi ummee ta dauko ta Bata Wai ta siyi wani gift ta ba ma Yasmeen Bata karba ba tace"ummee akwai kudi a hannuna ,Kuma ko Basu isa ba ga Yaya Al'amin Nan Zan karba a hannunsa" ta juyo Tana kallonsa cewa yayi "dama kin karbi kudin ki "Yana dariya Sallama suka ma ummee suka fita suka shiga mota ya ja, wani mall suka tsaya ta yi shiru Tana tunanin abunda zata siya ,se ta tambayi Al'amin me ya kamata ta Bata Nan yace wa ya gama karatun a gidan tace yayanta ne shiru yayi shima Yana nazari Se can yace ko ki sayi turare,Nan ta diba wasu masu kyau ta siya aka samata cikin wata jaka me kyau kasancewar a gidan su Yasmin za'ayi walimar da ke unguwar Rimi Can ta masa kwatance har suka isa, Koda suka je a cikin gate din gidan ake walimar ga mutane an taru sosai Amal cewa tayi se Al'amin ya fito ya rakota cikin gate din kafin ya wuce ba yada ya iya fitowa yayi suka jero suka shigo Kasancewar an dade da fara walimar,suna shigowa idanu suka koma kansu ,Yasmin data hango kawarta tasowa tayi ta tarbeta Nan suka gaisa da Al'amin ya wuce ,tunda suka shigo idon Yaya Nasir ke kan Amal ko kyaftawa babu har se da abokinsa ya dafa masa hannu............✍️ *Aysha galadima ce* Vote Comment Share [8/28, 1:41 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG 53-54* ________________________________ Sannan ya dawo hayyacinsa, juyowa yayi Yana kallonsa Shima kallon sa yake kafin yace "Nas Wai me kake kallo Ina ta magana kayi shiru, murmushi yayi yace masa "ba komai" Yasmin janta tayi suka samu kujeri suka zauna ba jimawa aka tashi walimar janta tayi suka shiga cikin gidan nasu Tunda Akayi Addu'a,Nasir yake baza Ido yaga ta inda Amal zata bullo masa be gani ba ,tuno cewa yaga Yasmin ta tarbeta ya tabbatar masa da kawarta ce Dan haka a gaggauce ya sallami Abokansa Yana fatan Allah yasa Amal Bata wuce ba Suna shiga cikin gidan dakin Yasmin suka shiga Nan Amal ta dauko kyautar da ta sawo ta Bata Nan ta shiga yi Mata godiya,taji dadi sosai da kyautar kawar tata,Abinci da snacks ta kawo Mata ,duk da tace ta koshi Ammah se da Yasmin ta matsa Mata Akan se taci, Kadan ta tsakura ,se ga Kiran Al'amin ya shigo wayarta,dagawa tayi yace Mata Yana waje Nan take Yasmin tace ta bari tazo dakin mahaifiyar ta taje ta hado Mata kayan walima har jaka biyu,ta Bata tace daya na Yaya Al'amin ne godiya ta Mata suka fito tare Sun fito filin gate din kenan Nasir ya hango su da sauri ya karaso wurin Yasmin Tayi saurin cewa "Amal ga yayana ,yaya Nasir shine ake ma walima Nan Amal ta gaidasa da masa fatan Alkhairi Akan karatunsa godiya ya Mata ,yace "ko wucewa Zaki yi?" Tace "eh" "Ok bari na dauko mota na kaiki" Ita dai Yasmin mamakin Yaya Nasir ya kamata ganin irin kallon Yasmin din da yake da Kuma cewar da yayi Bari yazo kaita shida keda Baki Amal din ce tace"A'a Yaya anzo dauka ta ma " Ta mishi sallama suka ci gaba da tafiya Ammah se da ya biyo bayansu suna fitowa Al'amin ne ya fito yana cewa "Da yanzu Zan sake kiranki naji ki shiru" Murmushi ta masa tace "ka ga wadda ta tsaidani Nan " Tana nuna Yasmin Se yanzu Al'amin ya kula da Nasir ma ,gaisawa suka yi suka musu sallama Suka shiga mota suka nufi gida Suna wucewa Nasir ke cema Yasmin "Wanene yazo daukarta?" "Yayanta ne" Ta bashi Amsa Ajiyar zuciya ya sauke ya nufi gida ita ko se mamakin sa take can Kuma tayi murmushi ta juya cikin gida Ana magariba suka Isa gida Al'amin massalaci ya wuce ita Kuma ta shiga gida,Tana shiga Bata isko ummee falon ba,aje kayan walimar tayi a kujera ta shiga cikin dakinta sallah tayi bayan ta gama ,ta dauko wayarta data manta da ita a gida Miss call biyar taga an mata da wata number ta kasashen waje Nan tayi tunanin ko farouk ne ,Dan haka se ta sake kiransa ba'a daga ba har ta tsinke ,jiki a sanyaye ta aje wayar ta cire hijabi kenan taji karar wayar ,dauka tayi ta zauna bakin gado ta daga wayar tace"Assalamu Alaikum" Daga dayan bangaren ya Amsa murya a cunkushe zata gaida sa katseta yayi da cewa "kina Ina ,Ina ta Kira Baki dauka" Cewa tayi "bani Nan na je wurin walima" "Kin fita da izinin wa kenan" yace Shiru tayi ta rasa abun cewa se can tace "na fadawa ummee" "Ni me yasa Baki kirani kin fada min ba,wato yawo kike zuwa ko?" Shiru tayi jin fadan da ya soma Mata kafin tace "yi hakuri" Kit taji ya kashe wayarsa ,shiru tayi Tana kallon wayar kamar zata ganshi a ciki,to ita Bata ga abun fada anan ba ,da har yake ta fada a waya,da yake cewa yawo take zuwa ai ba ta ma zuwa ko Ina da ya wuce makaranta ko gidansu ba ta je ba tunda ya tafi To ita gaskiya Bata son a ta Mata fada barin ma nashi da bayada dalili ,bangarar da wayar tayi ta tashi ta fita daga dakin zuwa falo A haka Rayuwa ta ci gaba da tafiya Wanda a yanzu idan ba ka ma Amal farin sani ba ,ka ganta a yanzu bazaka gane ta ba ,komai nata ya canja tunda daga cikar data Kara da Kuma dabi'u da yawa da ta canja, sannan ga ilimin boko da ya ratsata, Ummee har wurin koyon kwalliyar zamani da girki ta sakata ,yanzu Amal anzama irin 'yan matannan da ake Kira first class ita kanta ummee a yanzu ta tabbatar da danta ba karamin Dace yayi ba. A bangaren farouk kuwa watanni takwas da ze yi a Cairo gani yake kamar shekara takwas ze yi , ba karamin kewar gida yayi ba mussaman matar sa Amal da yake kwana da ita a Ranshi duk da har yanzu ba wata wayar kirki suke yi ba , sannan Babu wani sabon Abu a tsakanin su So tari Amal takan danyi tunanin farouk a ranta kadan ba sosai ba ,saboda har yanzu maganar da yayi da ze tafi Bata bace Mata akai ba, A yanzu ma yadda take ji ko ya dawo duk zaman da yake so suyi shi zasu yi ,saboda Amal din da ya sani da ba ita ce a yanzu ba A yanzu haka jarrabawar kare secondary suke ita da kawarta Yasmin ,se dai har yanzu bata fadawa Yasmin cewar Tana da aure ba,ga Kuma Yaya Nasir da ya taso ta a gaba duk ya ganta ,ze ci gaba da kallonta ne har ta bace duk da be fadi ba ,ita tagano kamar sonta yake Dan haka ta rage zuwa gidansu Yasmin din sosai . Ba dadewa suka gama jarabawar su ,sati daya tsakani aka bugo waya anty Ramla ta haihu ,Dan Alokacin tafiyar farouk wata takwas cif se dai har lokacin be dawo ba Nan Amal ta shiga dokin haihuwar Anty Ramla,Rana daya suka shirya ita da ummee suka je kano ,Al'amin ne ya kaisu, ummee dai ta dawo Amal Kam kirjin biki se anyi suna zata dawo Al'amin nata tsokanar ta Yana cewa"ummee kice ta dauko mayafinta ta mu wuce gida" Amal se marairaice wa take , ummee dai murmushi tayi tace ma Al'amin "naki na ce din ka wuce mu tafi kar muyi dare a hanya " Fita sukayi Amal ta rakosu har wurin mota Tana ta ma ummee godiya,har se data ga tafiyar su Koda ta dawo gida Anty Ramla kallonta tayi tace "kanwata miye sirrin kodai soja yayi ajiya ne" Rufe fuska tayi Ramla dariya tayi kafin tace "Amal gaskiya ummee mutumiyar kirki ce Kinga abun arzikin data kawo ma baby Tana nuna wata jaka cike da kayan baby data kawo Amal cewa tayi "ai Anty banta ba ganin mace me mutunci irin ummee ba Nan ta shiga Bata labarin irin yadda take kula da ita ,da abubuwa da yawa data ke koya Mata kamar ba surukar ta ba Nan Anty Ramla ta shiga sa ma ummee Albarka Nan take cewa"yaushe mijin naki ze dawo?" Tabe Baki tayi tace "nima ban sani ba" Wani mugun kallo Ramla ke bin Amal din dashi kafin tace "Baki sani ba fa kika ce?" "Eh " tace ,tashi ma tayi ta bar Ramla sake da Baki Tana kallonta har ta shiga bedroom dinta A haka sukayi kwana biyu ana jego ,baby Masha'Allah dashi yaron duk Yaya Sadiq ya biyo ,Ramla na ta son su kebi tayi magana da Amal din Dan ta kula yanzu kanta har wani rawa yake Mata,se dai Baki da akeyi a gidan akai akai ke hanata mata magana Wata tsohuwa ummansu Sadiq ta turo ita ke kula da Anty Ramla,husna ma tuni ta dawo gidan da zama Ana saura kwana ukku biki suka je kasuwa suka sayo Abubuwan da za'a ba 'yan biki daga Nan Amal ta bayar da wani dinkin lace dinta da zata saka ranar biki Tafe yake Akan matattakalar jirgi Yana saukowa se da ya sauko ya ja numfashi Yana shakar iskar kasarsa ,ji yake kamar yayi wasu shekaru ba'a Nigeria ba,ya Kara wani irin kyau na mussaman fatar Nan har wani sheki take.............✍️ *Aysha galadima ce* Vote Comment Share [8/29, 11:40 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG 55-56* _______________________________ A hankali ya karasa saukowa, dube dube ya fara Yana neman khaleel,Dan shi daya yasan da dawowar tasa, se can ya hangesa karasawa yayi , khaleel na ganinsa ya fara murmushi,saboda shima yayi kewar Abokin nasa ba kadan ba Yana karasowa ,rike hannun sa yayi Yana murmushi kafin yace" Angon Amal Naga ka canza sosai Cairo ta karbe ka da yawa " Shima murmushin ya mayar masa be ce komai ba ,se can yace "Ina my baby da mamanta" "Duk suna Nan lafiya Lau " Shiga motar suka yi domin tafiya gida Nan khaleel ke ce masa "Yau ummee zaka ma surprise kenan" Wani killer smile ya masa kafin yace "ai ba ummee daya Zan ma surprise ba" Jin abunda yace yasa khaleel yayi saurin yin parking gefen hanya ya ce "Me kake so kace,harda Amal" Kallonsa yayi "yace kaga malam ban son gulma ka tada motar Nan mu tafi Dan sa'ido kawai" Dariya kawai khaleel yake yi baji ba gani,se da yaga farouk na kokarin fita motar sannan ta dakata,ya kunna motar suka ci gaba da tafiya Dariya da tausayin Abokin nasa yake ,saboda kwanakin baya ya hadu da Amal din yaga yadda ta canza sosai kamar ba ita ba,yaga yadda take komai nata cikin aji,da ya tambayi abokinsa ma cewa tayi ya bar Mata maganarsa ma,shiyasa ya fara tausaya masa Dan ya san akwai drama Nan gaba Share sa farouk yayi be masa maganar dariyar da yake ba har suka isa gida ,Yana tsayawa da motar ya fice ya barsa ko jakarsa be dauka ba,da Ido khaleel ya bisa Yana girgiza Kai ,shi ya dauko jakar ya biyo bayansa Yana shiga falon ba kowa Dan haka ya wuce sama dakin ummee da sallama yashiga,da sauri ta dago kanta Tana kallonsa da mamaki,kafin tace "Babana baza ka bar dawowar bazata ba ko,duk kayi tafiya?" Sosa Kai yayi kafin ya shigo dakin ya zauna kan sofa Nan suka gaisa sosai ,har ta ke cewa ya Kos din da kaje yi ,da fatan an samu abunda ake so,yace "eh" Alhamdulillah Tashi yayi yace "ummee Bari naje na watsa ruwa na fito na ci Abinci,duk na Yi kewar abincin kasata,fita yayi Ta yi murmushi Tana Kara jin soyayyar danta a ranta, Uwa kenan🥰🥰 _____________________________ A yau ne jajibirin suna ,Amal suka je ita da husnah karbo dinkinta da ta bayar ,sun karbo har sun fito suka tsaya jiran adaidaita ,wata hadaddiyar mota tayi parking a gabansu, sauke glass din motar Akayi wani matashin saurayi ne a ciki ,kallo daya zaka masa ka gano irin yaran masu kudinnan ne da suke yadda ransu ke so. "Hy beb" yace musu dauke Kai sukayi suka matsa daga wurin motar Adaidaita suka tare suka shige ,me motar Ashe Yana Nan biye dasu har suka iso gidan Anty Ramla ,se da yaga shigarsu sannan ya juya Yana cewa"ai na samu matar aure ,dole na dawo mu daidai ta gobe baby🤣 Tunda Farouk yayi wanka ya fito yake Raba Ido Yana son yaga ta inda Amal zata bullo be ganta ba har ya ci Abinci ,Kuma kunyar tambayar ummee yake ji daki ya shiga ya Kira Al'amin a waya Da mamaki Al'amin yaga Kiran yayan nasa da number 9ja Dagawa yayi cikin farin ciki yace"Yaya ka dawo ko mafarki nake?" Dariya yayi yace "kazo na mareka se ka farka" Dariya yayi suka gaisa nan yace "Ina yarinyar Nan take?" Murmushi Al'amin yayi gano wadda yake nufi,Nan yake fada masa ai Bata Nan Tana kano taje sunan Aunty Ramla Kashewa yayi tsabar bacin Rai be jira Al'amin din ya gama fadar abunda ze fada ba Wani irin bacin Rai yake ji Yana taso masa,Yana mamakin me yarinyar Nan ke daukar kanta da har zata yi tafiya Bata Kira shi ta fada masa ba,ji yake badan yammah tayi ba da ba abunda ze hanashi zuwa kano ya dawo da ita Tashi yayi ma ya fice daga gidan A gidan biki Kam Koda suka dawo Amal tsaki kawai take ,saboda mutumin da ya musu magana ba karamin haushinsa taji ba,husna Kam dariya kawai take Koda Aunty Ramla ta tambayi me ya faru husna ta fada Mata ,kallon Amal tayi tace "ai dole kowa ma ya tare ku ki kalli mayafin da kika yafa a wuya kamar ba matar aure ba fissabillilahi ,ai da Naga sanda Zaki fita da shi bazan barki ba ma wallahi" Turo Baki Amal tayi gaba tace"habah aunty doguwar Riga ce fa idan bansa gyalenta ba me kike so nasa, ko hijabi Zan dauko na zuba kamar wata matar liman" "Ai matar aure ce ke idan kin manta na tuna Miki Ni Allah yasa sojan Nan ya dawo ma ko ya saita ki" Tashi tayi tsam ta bar wurin ta shige daki,ba ta San me yasa ba yanzu bata so ana Mata maganar Yaya farouk,Dan gani take har yanzu bata da wani muhimmanci a wajansa ,se wani cusa ta ake a wurinsa Se dare farouk ya dawo gidan ko da ya shigo falo ya isko Al'amin da ummee ,neman wuri yayi shima ya zauna Ummee ce ta katse shirun da cewa"babana baka tambayi 'yata ba " Al'amin har ya bude Baki ze yi magana ya masa wani mugun kallo dole tasa yayi shiru,tashi ma yayi ya bar falon Juyowa yayi Yana kallon ummee da ta tsura masa Ido"munyi waya ummee tana kano ai, Nima gobe Insha'Allah zanje " Murmushi tayi tace"ai kuwa da ka kyauta" 'yar fira suka taba kafin ya Mata se da safe ya nufi dakinsa Tun da wuri suka tashi,suka gyara gidan da kyau ,dama Aunty Ramla abincin biki duk bayarwa tayi aka Mata kala biyu masu kyau,danbun shinka fa da white rice and stew se coslow da suka hada,bayan me jego tayi wanka ,me kwalliya tazo ta Mata kwalliyya , Masha'Allah ta fito Shar Abunta,Suma su Amal duk an masu ,kar kuso kuga yadda Amal Tai wani fitinannen kyau ,ita kanta me kwalliyar se da ta yaba kyawun da tayi Farouk misalin 10:00am Yana bayan motar sa ya hakimce wani soja na jansa ,yayi matukar kyau cikin wata shadda milk colour,ya saka hularsa zannah bukar ,ga agogon Rolex ya saka ,se tashin kamshi yake kamar Ranar daurin aurensa ,kano suka nufa dama ya Kira Yaya Sadiq ya fada masa Yana Nan tafe Nan ya fada masa unguwar da suke Misalin karfe ukku na Rana Aka Aiko ana Kiran Amal a waje ,mamakin wake kiranta ta shiga yi can dai ta tashi tace Bari taje kila Yaya Sadiq ne wani figigin mayafi ta yafa ta fita Koda ta fita Bata ga kowa ba har zata juya taji an Mata sallama Tana juyowa taga mutumin jiya ne,se dai yau cikin manyan Kaya yake Shiru tayi bayan sun gaisa nan yake fada Mata sonta yake Dariya tayi tace"yi hakuri Ni matar aure ce" Dai dai lokacin da motar su Farouk ta shigo unguwar ,a hankali driver ke tukin ya na shigowa Wata ya hango wata kamar Amal Se yace "oga waccan kamar madam Amal ko gidan ne can" Aje magazine da yake dibawa yayi jin abunda driver yace Yana dago kansa ko idonsa suka fada kanta ,Tana tsaye tare da wani se washe Baki take ,ga wani mayafi da ta saka Wanda dashi da babu duk daya. Wani tukuki yaji zuciyar sa nayi jikinsa har rawa yake ya balle murfin motar ........................✍️ *Ayaha galadima ce* Vote Comment Share [8/30, 8:35 AM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* _ *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) ```Nayi typing me tsawo ya goge,naso na Bari se gobe nayi wani,ammah saboda damuwar da kuka nuna fans yasa nayi wannan Dan jin dadinku *PG 57-58* ________________________________``` Bude marfin motar yayi ya fito, tunkarar su yayi duk da akwai tazara a tsakanin su ,ita Amal Bata hango sa ba Amma shi gayen ya hango sa, ammah be Taba tunanin wurin su ze zo ba,se zuba yake kamar kanya 🤣 Cewa yake "Yanzu baby kamarki Zaki ce min kinyi aure ,ai bazan yarda ba ki kalli kanki yadda kika hadun Nan komai yah.... Ai be karasa ba se saukar Mari yaji,kafin ya tantance yaji naushi a hancinsa ,Amal ai mutuwar tsaye tayi na ganinsa , dukan sa yake ta ko'ina baji ba gani da sauri driver da ya kawo sa ya karaso Yana fadar"sorry sir" Tuni cikin Amal ya duri ruwa,hankalinta ya tashi da irin dukan da ta ga Yana masa Allah ne ya jefo Yaya Sadiq da sauri yazo da kyar ya kwaci saurayin Nan a hannun farouk Aiko hancinsa jini kawai yake fitarwa duk ya fita hayyacinsa kamar ba shine dazu tsaye ba cikin kamalarsa Ai tunda Amal taga Yaya Sadiq ya karbi saurayin da sauri ta fada cikin gidan gabanta na faduwa ,duk da tabar tsoron farouk din a yanzu ba karamin tsoro ya bata ba Da kyar Yaya Sadiq ya taimaka ma saurayin Nan ya wanke fuskarsa da har ta kumbura ,se sannu ya ke masa Yana basa hakuri Farouk har yanzu zuciyar sa tafasa take ,bayan Yaya Sadiq ya karbi saurayin Nan, juyowa yayi inda take tsaye yaga babu ta,ya tabbatar da cikin gidan ta shiga har ya bude gate din gidan yaji hayaniyar mutane dawo wa yayi Yana tsaki Dan ya manta da biki ma ake Yaya Sadiq ne ya dafa kafadar sa yana cewa"Farouk Dan Allah kayi hakuri ,Ni nasan wanna abun da ya faru akwai rashin fahimta ,Dan ban taba ganin Amal tana magana da wani ba,to yau din ma nasan ba'abunda kake tunani bane " Shi dai farouk jinsa kawai yake ,se dai ya Dan saki jikinsa ganin yadda sadiq din ya damu Murmushin yake yayi yace "ya wuce" Murmushi yayi ya Sara masa irin na girmamawa da ake ma soja ,shima murmushin ya mayar masa,kafin yace muje ciki Bin bayan sa yayi suka shiga Nan cikin gate din an shimfida carpet a Nan ya ce ya zauna Bari yaje ciki ya turo Amal din Yana shiga ciki ya Kira Amal ,Tana ganin yaya Sadiq ta fara sunkuyar da Kai a hankali ta karaso kusa da shi Hararta yake har ta karaso kafin yace "kin kyauta abunda kika yi,kina matar aure har zaki tsaya kina magana da wani a waje ko? Murya na rawa tace"ba haka bane Yaya Sadiq" Rufe min Baki,Kuma har su Abbah se na fada ma abunda kikayi Kuka ta fara Tana rokonsa Akan Dan Allah kar ya fada ma su Abbah Tausayi Kuma yaji ta basa ,se yace "wuce ki dauki ruwa da Abinci ki Kai masa Yana filin gate inda muka zauna dazu Hawayen fuskar ta ta goge tace "to" Ciki ta koma ta dauko hijabin sallar Aunty Ramla ta sako har kasa yake Kai Mata,sannan ta shiga kitchen ta dauki Ruwa da lemu ta fito waje tazo fitowa gabanta na faduwa Yana zaune kofar fitowa yake kallo se gata ta bullo ,wani takai ci ne ya Kara taso masa ,shi zata zoma cikin hijabi ammah Tana iya zuwa da figigin gyale magana da wasu maza,lallai se ta gane Bata da wayau Dauke Kai yayi kamar be ganta ba ,A hankali ta iso kusa da carpet din da yake zaune ta aje tiren ,ta Mike Tana Shirin mikewa ,fizgota taji anyi kafin ta tantance komai taji anyi sama da ita Kofar fita ya nufa da ita Yana fitowa mota ya nufa, ganin ya nufi mota da sauri driver ya nufi motar ya bude back sit, jefa ta yayi ciki,sannan ya Karbi key din mota a hannun driver din yace ya tsaya a Nan Kuka Amal ta fashe da shi sosai Motar ya shiga ya ya jata da wani irin karfi har se da kanta ya bugi sit din motar ,jin ta cika masa kunne da kuka juyowa yayi yace"will you keep your mouth shut for me" Ya fada cikin tsawa ba shiri ta makure cikin hijabin da take saye da shi Mai da hankalinsa yayi kan tukin da yake Wata hotel Naga ya nufa da'ita bayan ya shiga yayi parking motar a parking space din su ,sannan ya kulle motar ya barta a ciki Hotel din ya shiga ya kama daki har makulli se da suka basa ,sannan ya fito ya nufo motar budewa yayi yace "fito" Fitowa tayi idanunta sun luhuluhu tsabar kuka ,ganin inda suka zo yasa cikinta yayi wani kuka ,Tana zare Ido sannan ta dawo da idonta a kansa ganin irin mugun kallon da yake binta da shi yasa ta sunkuyar da Kai ba Shiri "Wuce mu tafi" Ya fada gaba ta shiga Tana harde kafa ,sannan ya rufe motar yabi bayanta ,har se da suka shiga ne ,ya shiga gabanta Kirjinta kamar ze fito waje ,tsabar tsorata,hotel din ma da taga ya nufo da ita ya Kara kidi Mata Katse Mata tunani yayi da cewa "ki shiga kika min tsaye a Nan" Dakin ta shiga kwallah duk ta cika Mata ido Shigowa yayi ya saka ma kofar key ganin hakan da yayi yasa taje can karshen dakin ta tsaya Takowa ya fara yi zuwa inda ta tsaya Kuka ta fara Tana cewa "Dan Allah yaya ka yafe min" Dariya ta basa Ammah se ya Kara hade fuskar sa yayi Yana matsowa har ya kawo inda take tsaye ganin ya daga hannnu yasa ta kare kucinta tare da runtse idanunta ta dauka marinta ze yi Ji tayi anyi sama da hijabin jikinta,kallonta yake daga sama har kasa,dama dinkin da'aka Mata ya kamata sosai ta sama duk Albarkatun kirjinta sun fito Tunda ya fara kallon su yanayin jikinsa ya canza masa ,Jin shiru be Mata komai ba yasa ta bude idonta kallonsa tayi taga kallonta yake Ammah ba fuskarta ba ,bin idanunsa tayi taga inda yake kallo Kara ta saki Tana kare jikinta Wata fizgowa ya mata yace"me kike boye wa ne ,ba kallo kike so ayi ba shiyasa kika sa ka karamin mayafi kika fita waje ko,kin manta da auren soja da ke kanki ko?" Kafin ki fara kula wasu mazan tunda kin Matsu gara Ni na sauke nauyin da yake kaina Bude Baki tayi zata yi magana ,se jin bakinsa tayi cikin nata,sunbatarta yake baji ba gani , kafin daga baya ya dauke ta ya nufi bed da ita ,kuka ta fashe da shi Tana fadar Dan Allah Kai min rai , be kula ta ba har se da ya fincike rigar jikinta Nan fa hankalinsa ya sake tashi Afka Mata kawai yayi Yana juya ta yadda ransa ke so Amal kokarin kwatar kanta take Ammah ta kasa,jin yadda Farouk ya ke son aiwatar da komai yasa ta fara shidewa,badan ya so ba ya kyale ta Yana gudun yarinyar mutane ta sume masa sakinta yayi ya zube a gado Yana Maida numfashi,Amal bargon dake kan gadon ta jawo ta rufe jikinta Tana kuka kasa kasa,rigarta ta jawo ta mayar a jikinta,Tana ja masa Allah ya isa cikin ranta.. Kuji fa mutum da sadakinsa🤣 Se da ya danji abunda ya ke ji ya rage masa ,sannan ya tashi ya shiga bathroom ,ya dau kusan 5minutes kafin ya fito da towel a jikinsa ,da sauri ta runtse idanunta,Yana ganin yadda tayi ta madubi ya tabe bakinsa,ya ci gaba da tsane jikinsa ,se da ya gama kimtsa jikinsa ya ce Mata "zo Nan" Yana gefen gadon ne tasowa tayi ta dauki hijab dinta dake yashe a kasa ta saka sannan ta matsa ta duka kasa Tana goge kwallah Kallonta yayi ,kafin yace"goge hawayannan Kuma kar na sake ganin wasu sun fito " Da sauri ta goge Kallonta yayi kafin yace"Dama da bani Nan Abubuwan da kika bullo da su kenan ,kina shiga da fita yadda ranki ke so, saboda kin rainani ko?" Murya na rawa tace "A'a,Dan Allah kayi hakuri" "Ba wani hakuri malama dole se na cire rainin dake tsakaninmu,tashi mutafi" Mikewa tayi a sanyaye ta nufi hanyar fita se da yazo bakin kofar ya bude da key suka fito , suna sauko wa ya bayar da key din suka fita ,mota suka shiga yaja suka koma unguwar su anty Ramla ,suna isa ,kiran driver kawai yayi ya taso shi Kuma ya koma baya driver ya tayar da mota suka fara tafiya ko da ya zauna bayan motar ko kallonta be yi ba Driver hanyar komawa kaduna ya dauka Amal tuni jikinta yayi sanyi da farouk ,tsoronsa sabo ma ya dawo Mata Se dare suka isa kaduna ,a maimakon taga sun nufi gidan ummee se ta ga sun nufi jaji Nan ta Kara tsurewa se zarar Ido ta ke Suna shigowa suka hadu da khaleel tsayawa sukayi suka gaisa ,ganin yadda kamar Amal din fuskarta ta kumbura ,alamar taci kuka ,yasa khaleel ya kalli farouk din Yana Mai nuni da Amal din Wai lafiya ,kyale shi yayi be tankasa ba gidansa ya bude suka shiga Gidan a gyarensa yake tsab ,kurya ya shigewar sa ita a falo ta nemi kujera daya ta zauna,shiru ,shiru be fito ba tashi tayi ta je dayan dakin ta dauro Alwala tayi sallah,cikinta ne taji ya fara Mata kuka ,saboda tun Karin safe Bata sake sama cikinta komai ba,wata irin yunwa taji Tana taso Mata Tashi tayi ta fito falon ,Yana zaune cikin jallabiyya Yana waya ji tayi yace "eh muna tare mun dawo kaduna ma,nagode Sadiq Ina gaida me jego" Shi ya tabbatar Mata da Yaya Sadiq yake waya Juyowa yayi ya ganta tsaye bayan ya gama wayar yace"shiga kitchen ki hado min coffee" Kitchen din ta shiga Bata wani jima ba ta fito ta kawo masa , knocking taji anayi na kofa har ta Mike ta nufi kofa yace"me Zaki yi ? Shiru tayi kafin ya tashi da kansa ya nufi kofar Yana budewa Al'amin ya gani tsaye rike da basket din Abinci Hanya ya basa ya shigo ,Amal na ganin sa ta saki fuska Tana gaida sa Har se da farouk din ya kalleta ganin yadda ta saki jikinta Sake fita Al'amin yayi ya shigo da akwatin Amal din na kayanta Kallon Al'amin tayi tace "ummee ce ta baka " Se da ya kalli yayansa kafin yace "eh" Sallama ya musu ya wuce Jikinta a sanyaye taja akwatin zuwa dakinta,Tana shiga aje shi tayi ta zauna bakin gado Tana kuka Bude kofa yayi ya shigo yace" fito ki ci Abinci" Da sauri ta goge hawayen ta ta fito falon ,Abincin yace ta zuba tare zasu ci,ba yadda ta iya se yin yadda yace ,zuba musu tayi se dai ta kasa sakin jikinta duk da yunwar da take ji ,suna canyewa har ta Mike yace koma ki zauna Kara Mata yayi ,yace yi sauri ki gama plate kawai nake son gani,haka Nan ta dinga tura abincin har ta canye Tana gamawa ta shiga dakinta,Allah ya taimake ta kofar nada key rufewa tayi tabar key din a jiki Sannan fa taji ta Dan Samu natsuwa Ya dade zaune falo har kusan Sha biyu ,sannan ya kashe kayan kallo ya nufi dakinsa wanka yayi ya canza kayansa izuwa na barci ,fitowa yayi ya nufi dakinta ya murda kofar yaji a rufe ,wani haushi Ya ji kafin ya nufi dakinsa ,da kyar ya samu ya runtsa da ya rufe idonsa moment dinsu a hotel yake gani ____________________________ A gidan biki kuwa Anty Ramla neman Amal tayi ta rasa ,har zuwa yammah wayar ta taita Kira ,se taji karar wayar a dakinta ,Yaya Sadiq ta Kira Nan yake fada Mata abunda ya faru,Ranta ba karamin baci yayi ba da abunda Amal din tayi,har se da ya dawo da dare ne yake fada Mata ai sunkoma kaduna ita da mijin nata,se Kuma taji ta Bata tausayi Dan yadda ta kula kamar wata mu'amula ta aure Bata taba shiga tsakaninsu ba,Kuma tunda ya tafi da ita tasan baze Mata da sauki ba Ummee ma se da Al'amin ya dawo Kai musu Kaya yake fada Mata Amal ta dawo suna gidansu ma da yayansa Fada ummee ta shiga yi akan abunda farouk din yayi shi dai Al'amin sallama ya Mata ya wuce Wani tunani Kuma tayi kafin tayi murmushi tace'ya'yan yanzu Allah ya shirya mana su da rashin ta Ido..........✍️ *Aysha Galadima ce* Vote Comment Share [8/31, 1:25 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *Dubun gaisuwa a gare ku* *ANYI GUDUN GARA FANS GROUP* *HOUSE OF NOVELS1* *UMMU SAFWAN FANS GROUP* *JATTAKO NOVELS GROUP 2* *PG 59-60* ________________________________ Kiran sallar farko yasa farouk farkawa da ga bacci, tashi yayi ya nufi bathroom ya dauro Alwala ,farar jallabiyya ya dauko ya saka ,dadduma ya shimfida ya gabatar da Raka'atanil fijir, kafin ya fita zuwa masallaci ,har ze ficewar sa ya kuma dawo ya kwankwasa kofar dakinta, cikin bacci taji kamar ana kwankwasa kofa Jin shiru da yayi yasa yace "kin tashi" Farkawa tayi taji da gaske ne kwankwasa ake Jin abunda aka ce yasa tace "Eh" Wucewa yayi zuwa massalaci ,ita ma mikewa tayi ta shiga bathroom tayo alwala tayi sallah,bayan tayi sallah Bata koma bacci ba karatun Qur'ani tayi har zuwa 6:00am ta gama,tashi tayi ta gyara dakin duk da ba yada wani datti ,wanka ta shiga bayan ta fito ta shirya cikin wasu Riga da skirt na Atamfar Holland ,sun karbe ta sosai batayi wata kwalliya ba powder kawai ta shafa se lipstick data shafa Gajiya tayi da zaman dakin Dan haka ta Mike ta nufi kofa,budewa tayi a hankali ta fito ,se dai tayi rashin sa'a Tana fitowa ta tarar da shi zaune a falon Yana kallon news din safe ,ba yadda ta iya ya Riga yaji motsinta, A hankali ta ida karasowa Dan nesa da shi ta duka tace "Yaya Ina kwana" Kallonta yayi na wasu sakanni se ya ga ta mishi kyau sosai Kafin ya dauke kansa ganin Tana Shirin dago kanta yace" lafiya Lau" Shiru falon ya Kuma dauka kafin yace "ki shiga kitchen ki Mana breakfast,daga yanzu ke Zaki ci gaba da muna girki Kasa daurewa tayi Se da tace"Yaya zaka iya cin jagwalgwalo kuwa?" Shiru yayi duk da yaji abunda tace Kuma ya San magana ce ta mayar masa mamakin karfin halinta da har ta masa wannan tambayar yake, ya kula fa yanzu kan mage ya waye Ganin ya share ta yasa ta tashi ta nufi kitchen bayanta yabi da kallo dama kayan sun ka Mata ,mamakin sauyawarta yake yaga Kaya ta ko'ina kallonta yake kamar wani maye har ta bace masa, Tana shiga ya sauke wata ajiyar zuciya Nace to fa🤣 Ruwan tea kawai ta dafa se dankali da Kwai da ta soya ,saman dinning table ta jera abincin ,kamar jira ya ke dama yazo zauna,komawa tayi cikin kitchen din ta dauko plate da tea cups da sauran kayan shayin ta aje Akan table,zama tayi ita ma se dai duk ta tsargu da irin kallon da yake Mata A hankali ta dauko cup ta hada tea din ,sannan ta dauko plate ta Zuba dankalin ,ta jawo gabanta ke Nan taga ya dauke tea din ya matso da plate din gabansa ya fara cin abun sa Taji haushin abun Amma Bata da yadda zata yi wani ta sake hadawa ta fara sha a hankali Ya Riga ta gamawa ,sannan ya juyo ya kalle ta yace"Naga alamar Baki iya komai na kula da miji ba har yanzu,kije ki koya" Mikewa yayi be sake kallonta ba ya nufi dakinsa duk da daurewa kawai yake yi amnah Yana bukatar Matarsa a kusa da shi Haushin maganar da ya Mata tayi sosai,to Wai ma in Bata iya ba Ina ruwansa da ita ,ita fa Bata son takura Tattare wurin tayi ta nufi dakinta ______________________________ Yasmin ganin kusan sati daya da tafiyar Amal duk ta kirata a waya Bata samun ta,Kuma ya isa ace ta dawo Dan haka yau ta shirya zata je gidan su,Tana fitowa falonsu mommy ta da Yaya Nasir ta tarar zaune sallama ta ma mommy Nan yaya Nasir ke tambayarta Ina zata je take fada masa tashi yayi yace muje na aje ki dama fita zanyi,ita dai Yasmin murmushi kawai tayi Dan tuni ta harbo jirgin yayanta shiru kawai tayi tunda be Mata maganar ba Fitowa sukayi suka shiga mota , sun fara tafiya yake tambayarta wace unguwa tace unguwar Rimi ,har kofar gidan ya kai ta sannan yace ta gai da masa da Amal din in ta tashi tafiya ta kirashi yazo ya dauke ta ,cewa tayi "to yayi Yaya" Ta shige cikin gidan ,ya dade kofar gidan Yana me jin dadin sanin gidan da yayi ,Kuma Yana ganin lokaci yayi da ze gabatar da kansa a wurin Amal Ko da ta shiga ta isko ummee falo gaisawa sukayi cikin fari'a ummee ke cewa "yau an ka wo min ziyara ne" Murmushi tayi tace "eh ummee, sannan tace Amal na Nan kuwa,Ina ta kiranta a waya Bata shiga" "Amal ta koma gidan mijinta ai ,mijin ya dawo daga tafiyar da yayi" Cewar ummee Shiru Yasmin Tayi Tana mamakin abunda taji ummee tace,se dai Bata ce komai ba, cewa tayi ummee ko Zaki min kwatancen gidan , ummee tace Bari driver yazo ya kaiki jaji ne kin San ba lallai ki gane gidan ba Kiran driver ummee tayi a waya tace ya Kai Yasmin gidan Amal ,Yasmin a sanyaye ta fita a gidan ta shiga mota driver ya ja motar suka tafi,har kofar gidan Amal ya kaita Fita tayi ta shiga ciki ,ta fara kwankwasa kofar falon ,Amal ce ta fito kitchen ta nufi kofar ta bude ,zaro ido tayi da taga Yasmin kafin ta rungumeta dan ture ta Yasmin Tayi a jikinta ta shiga falon Fuska ba walwala ,Take Amal ta gano laifinta zama tayi kusa da Yasmin ta kamo hannunta tace"Dan Allah kiyi hakuri da boye mikin da nayi Ina da aure,bansan yadda Zan Miki bayani bane shiyasa nayi shiru" Kallonta Yasmin Tayi shekeke ,sannan tace to ki bani ruwa ko se na roka" Da sauri tace "A'a" Mikewa tayi ta nufi kitchen se da ta shige Yasmin Tayi murmushi tace miskila kawai kallon falon ta ci gaba da yi har idanunta suka fada kan farouk Masha'Allah tace,Ashe babban soja Amal ke aure gaskiya ta taya Aminiyar ta murna, ta fada acikin ranta Ruwa da lemu Amal ta kawo Mata Tasha ,sannan tace "bani labari me yasa kika kasa fada min Labarin yadda auren nasu yake tun farko taba yasmin,sannan ta kare da Kinga ba son juna muke ba fa ,kila ma auren ya kusa mutuwa,da sauri Yasmin ta rufe bakinta tace"kar kice haka ni yadda ki ka ban labari na lura ba karamin so yake Miki ba ma kawai ki saki jikinki kusha soyayyar ku malama" Sororo Amal tayi Tana kallon Yasmin kafin tace"dawa za'ayi soyayyar Allah ya kiyaye ,mutumin da har yanzu be ce Yana Sona ba ,Zan wani shige masa" "To Bari kiji idan kika yi Wasa tsaf wata zata kwace maki shi in kika tsaya Jan aji,in Zaki ji shawara ta tun da miskili ne ,to kizo ki fara Abubuwan da Zaki jawo hankalinsa akanki Wanda Dan dole ze bude Baki yayi magana,daga Nan cikin ruwan sanyi Zaki hukunta sa ya gano cewa Allura ma karfe ce" Dariya Amal ta saki ,ita ma Yasmin haka ,se sallama suka ji ya shigo da sauri Yasmin Tayi shiru ,Amal Kam ci gaba tayi da dariyarta ,tunda ya shigo idon sa na kan Amal da yaga dariyar ta matukar yi Mata kyau har da murmushin gefen Baki yayi,duk Yasmin na kule da shi kafin tace"Ina wuni" Yace lafiya Lau zama yayi daya daga cikin kujerin falon ,suka Kara gaisawa da Yasmin , ya saki jikinsa se tambayoyi yake Mata Nan ma yasan kawar Amal din ce Amal se mamakin wanna shishigin nasa take Yasmin ce ta mata signal da ta bashi ruwa,Bata fuska tayi se da taga Yasmin din ta harareta sannan ta Mike ta dauko ruwa da lemu Ta kawo gabansa dukawa tayi Tana zuba masa ,tuni idanunsa suka masa kyakyawan gani ,lumshe idanun sa yayi ,Mika masa cup din lemu tayi se da ya hada da hannunta ya Dan rike kafin ya sake ta Yasmin yi tayi kamar Bata ga abunda ya faru ba, Amal ce tace Mata zo muje daki kiga wani Abu mikewa sukayi suka shiga daki Suna shiga mikewa yayi jiki a mace ya nufi dakin sa Suna shiga kan stool din madubi Yasmin ta zauna kafin tace"kawata mutumin Nan fa na lura ba karamin sonki ya ke ba wallahi Kinga kallon da yake Miki kuwa "Kamar wani maye ,anya ba so yake kawai ya sameni a bagas kuwa ba" Yasmin tace"to miye Dan ya same ki ba sadakin sa ya biya ba,ke dai kiyi Amfani da shawarar da na Baki ,shi da kansa ze bude bakinsa ya fada Miki Yana sonki ko ba shi kike son ji ba, daga Nan Kuma dole ki saki jiki ya gurji Amarcin sa " Duka Amal ta Kai Mata ,da sauri ta goce Tana dariya tace"Ehh Mana gaskiyar ke nan,in Kuma kika na ganin Wasa ne ki zauna Nan se dai kiji yayi auren sa ya barki " Yawwa Ina kayanki suke na lefe na diba Miki kayan da ya Dace ki dinga sawa Nuna Mata su tayi Ta jawo su kuwa ta shiga budewa,har ta cimma English wears nan ta zabo Mata masu kyau ,tace to gasu Nan se ki dinga sakawa Kallon ta kawai Amal ke yi har ta fitar da kayan ,sannan tace "Yasmin yanzu kina ganin ya Dace na saka kayannan karfa ya ga zakewata da yawa" Yasmin se da ta Harare ta tace"ya gani Mana ba mijinki bane " Shiru Amal tayi Dan ta San tsab Yasmin zata balbale ta da fada in tace ba zata saka ba Bayan ta gama Nan ta shiga Mata hudubobi kala kala ,Wanda ita Amal mamakin yadda yasmin din tasan wasu Abubuwan da yawa take Daga karshe tace"in kinyi Amfani da abunda nace kin taimaki kanki in ba haka ba wannan basamuden mijin naki ko ta karfi se ya kwaci hakkinsa ,sannan ko soyayyar da kike son ya bayyana Miki ya Kiya Kuma ya je yayi aurensa da ya gano Baki iya kula da shi ba" "Zanyi tace "kamar wata yarinya,Yasmin dariya ke cinta amma Bata yi ba ,Dan ta kula Amal na matukar tsoron gamonta da soja ga Kuma kishi Se dai a ganinta shawarar da taba kawarta shine daidai in ba haka ba yadda matan yanzu suka lalace tsab wata zata kwace Mata shi ko a cikin barikinnan ma Har dai kabilun ciki da suke shiga kamar tsirara Ta dade se zuwa marece ta Mata sallama Akan zata dawo, Dan taji kwanakinnan exam din su zata fito Har kofa ta rakota Nan take ce Mata ta gwada Abubuwan da ta fada Mata yau fa "To" tace mata se ga farouk ya fito shima ze fita cewa yayi muje na aje ki gida Ba musu ta bishi ita Amal gida ta koma bayan sunyi sallama Da Daddare bayan ta gama sallar Isha'i ta dauko kayan da Yasmin ta fitar Mata ta kula duk ba na mutunci a ciki se wata English gown red se dai ba har kasa ta Kai Mata ba ,sannan spaghetti hand gare ta ,ita ta saka ,ba karamin kyau ta Mata se dai fa ta fallasa asirin jikinta Baki daya ,ita kunya ma ta fara ji Tana Shirin cirewa taji anturo kofar dakin an shigo,shine ya shigo kuwa ,kallonta yake yi ba ko kiftawa ,takowa yayi ya nufo inda take hijabin sallar ta ta dauko zata saka karbe hijab din yayi ya jefa kan gado ya wani rungumota sosai,take ta fara kicikicin kwatar kanta Ammah ta kasa ,sunbarta ta ya shiga Yi kafin Naga Yana kokarin cire zip din rigar jikinta ya Kuma nufi bed da ita ,gaba daya ya fara fita a hayyacinsa ,in Banda kuka babu abunda Amal take ,juyata yake yadda ransa ke so ganin Abubuwa sun fara gudana na nufi hanyar fita Leemat se ingizani take na koma na dauko Rahoto,Raliya da su ummu afaf na jawo ni,muna cikin wannan jayayyar ne na jiwo karar Amal tuni Alkalamina ya fadi kasa..................✍️ *Aysha galadima ce* Vote Comment Share [8/31, 8:54 PM] Aysha Galadima: *AN YI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG 61-62* ________________________________ Ko da na koma dakin bayan wasu awwani da suka shude,Yaya farouk na isko rungume da Amal da ko numfashi Bata yi kamar mattaciya ,se sabbatu yake zubawa Yana cewa"princess Allah ya saki Aljannar fiddausi,Dama ance maza ke daga kafa mace ta shiga Aljannah to ni na daga Miki tawa princess ,Jin ko motsin fitar Numfashin ta ba ya ji yasa hannun sa ya Kara a hancinta yaji shiru ,mikewa yayi da sauri ya aje ta ya nufi bathroom ruwa ya debo ya fito da sauri ya zauna bakin gadon ya aza kanta a cinyarsa ya shiga shafa Mata Ammah shiru kake ji take hankalinsa ya tashi ,da sauri ya tashi ya mayar da kayan jikinsa ,ita Kuma wata doguwar Riga ya samo cikin kayanta ya saka Mata,ganin yadda jini ya Bata bedsheet din ba karamin daga masa hankali yayi ba "Hattara 'yan matan zamani a kula da Kai a rike mutuncin Kai har aje gidan miji Dan shine mutunci ki a idon miji,duk wadda ke cewa Wai ba'a gane wa ko kinyi aure,wannnan karyane Dan mazan yanzu sun San komai, ki kame kanki ,ki tsarkake zuri'ar ki duk macen da ta zubar da mutuncin ta kafin taje gidan miji,to mijin nan baze taba ganin kimar ki ba Allah ya shiryar da mu". Ameen Haka Nan ya samu ya saka Mata rigar ,makullin motar sa ya fita ya dauko a daki ,se da yaje ya bude motar da hanzari ya zo ya dauke ta ya sata bayan kujera kafin yaja motar da wani irin gudu,lokacin da ze fita , khaleel ya ga sadda ya fita ,ganin irin gudun da yake yasa yayi tunanin ba lafiya ba bayan sa yabi Wata private hospital ya nufa da ita Yana zuwa emergency aka nufa da ita Tsaye yayi a wurin ya Kai ya kawo ji yayi an dafa bayan sa Yana juyowa ya ga khaleel ne ,kalon sa yayi yace farouk lafiya kuwa Shiru yayi kafin yace "my wife ce Bata da lafiya" Shiru yayi Yana kallon sa Yana tunanin yaushe farouk ya fada ciki ne har yake kiranta wife ,bangarar da tunanin yayi yace "Tana Ina ?" "Sun shiga da ita ciki ne" Farouk ya fada Jawo sa khaleel yayi suka zauna kan wasu kujeru dake jere a wurin ,sannan ya ce "ka kwantar da hankalinka insha'Allah zata samu sauki Amin farouk yace Shi dai khaleel shiru yayi Yana tunanin meke faruwa A can ciki kuwa da farko wasu nurses ne suka fara attending dinta ganin abun yafi karfin su jini kawai ke fito Mata yasa suka Kira Dr Kamal ayagi dama shine on duty da sauri yazo ya fara kula da ita har ya samu nasar tsayar da jinin ,sannan ya Mata dinki ,Alluran barci masu karfi ya Mata yasa suka Kai ta dakin da za'a kwantar da ita Fitowa yayi Yana goge gumin da ya tsatsafo Masa a goshi ,da sauri farouk ya nufi doctor din Yana cewa"Doctor ya jikinta ta farfado" Kallon sa doctor din yayi ganin sa a Riki ce yasa ya ce "eh ta farfado Ammah ka same ni office Dina" Ya wuce, bin bayan doctor din yayi shida khaleel ,har sun shiga sun zauna ,doctor din ya kalle su yace"patient din da ka kawo miye alakarka da ita?" "Matata ce" Yace,kallon khaleel yayi yace wannan fa "Abokina ne" To ko zaka Dan bamu wuri doctor yace ma khaleel Har farouk ze yi magana da sauri khaleel ya katse sa yace"Bari na fita ,ai doctor gaskiya ya fada " Fita yayi kafin doctor ya juyo kan khaleel yace "yawwa matar ka ce kace ko,me yasa baka bita a hankali ba ,ba ka San irin wannan zuwan da ka Mata ze sa ta tsorata da Kai ba har ma ta fara gudunka,kaga yanzu ba karamin rauni ta ji ba Dan har dinki se da aka Mata Farouk se yanzu yake Jin haushin abun da yayi na kin binta a hankali da be yi ba,shi Kam Ina ze sa ransa in ta guje sa saboda wannan dalilin katse masa tunani doctor yayi ganin yadda duk ya ji kunyar abunda ya faru cewa yayi ya sunanka "Captain farouk Bashir maradun" "Kai soja ne" "Eh" Doctor murmushi yayi Dan farouk ya saki jikin sa yace"to ba filin yaki bane fa ka dinga binta a hankali ,Mata se da lallashi,sannan yanzu mun Bata gado har se ta fara jin sauki zamu sallameta,Kuma ko kun koma gida ka Bata lokaci har se ta warke sosai" "To " yace,sannan suka yi musabiha da doctor din suka fito tare ya nuna masa dakin da'aka kwantar da ita Shiga dakin suka yi shida khaleel Tana kwance tayi wani fayau da ita har Rama yaga ta masa ,ganin dare yayi yasa khaleel ya Masa sallama akan gobe zasu dawo da Matarsa ,saqo ya basa akan akawo mishi wasu kayansa da bargo sallama suka yi ya tafi Dawowa yayi gafen gadon ya dauki hannunta ya saka cikin nasa ji yake wata zazzafar kaunar ta na shigar sa, dukawa yayi ya sunbaci goshinta kafin ya tashi ya nufi bathroom din dake dakin wankan tsarki yayi ya fito,Koda ya fito ya tarar an kawo Masa kayan daukar jallabiyya yayi yasa,ya shimfida dadduma ya tada sallah ,ya dade Yana nafila har kusan 2:30 sannan ya kwanta Da Asuba massalacin asibitin yaje yayi sallah sannan ya dawo ,har lokacin Bata farka ba Dan se da ya leka ta Zama yayi ya dauko wayar sa ya Kira ummee bayan sun gaisa ne ya ce Mata suna Asibiti Amal Bata da lafiya Nan ta balbale sa da fada akan me be Kira tun jiya ba ,Nan yace ai da Daddare ne ,Nan ta tambaye shi wane Asibiti ya fada Mata sallama suka yi ya aje wayar Har yanzu akwai bacci a idon sa Dan haka ya kwanta a dayan gadon Nan take bacci ya dauke sa Karfe bakwai na safe ummee ta iso Asibitin ita da Al'amin da ya dauko Mata basket din abinci dakin suka shiga suka tarar da harshi me jinyar bacci yake Al'amin ne ya fara taba sa yana cewa "Yaya" Firgigit ya farka dama ba yada nauyin bacci tashi yayi ganin ummee Nan ya gaida ta ta Amsa tambayar sa me jiki tayi yace taji sauki Ammah har yanzu bata farfado ba Ummee ce tace "me ke damun ta ne?" Shiru farouk yayi ya rasa me ze ce ,ganin yadda ta tsare shi da Ido ya tsinci kansa da cew"zazzabi ke damun ta" "Allah ya Bata lafiya" ummee tace yace Amin Yawwa to ga breakfast Nan kayi se ka koma gida kayi baccin anjima se ka dawo "to " yace, ya hada tea ya Dan Sha ,sannan ya masu sallama ya fita Shima Al'amin be dade ba ya mata sallama ya fita Tana Nan zaune ba jimawa taga hannun Amal kamar Yana motsi,can Kuma A hankali ta fara bude idonta,dakin ta fara bi da Ido ,Nan ta gane Asibiti ne Ummee ta karaso bed din tace"ya jikin ki 'yata ?" Da kyar tace da "sauki" Duk ji take jikinta kamar ba na ta bane Nurses biyu ne suka shigo ,Nan suka ce ma ummee zasu taimaka Mata ne su gasa Mata jikinta Da mamaki ummee tace "gashin lafiya zaku Mata" Nan nurse ta shiga ma ummee bayanin abunda ya same ta" Ita dai Amal ta sunkuyar da Kai kamar kasa ta bude ta shige take ji Nan ummee tace to su hada ruwan ita zata taimaka Mata Cikin ranta kuwa ta shirya fadan da zata ma farouk kan wannan abun da yayi,Akan mi baze bi matar sa ahankali ba,har se ya ji Mata ciwo............✍️ *Aysha galadima ce* Vote Comment Share [9/1, 6:12 PM] Aysha Galadima: *ANYI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) *PG 63-64* ________________________________ Ummee da kanta ta tayar da Amal a hankali ta taimaka Mata suka shiga cikin bathroom ,cikin ruwan zafin tace ta zauna,zaunawa tayi tayi wata irin zabura saboda azabar zafi,ta tashi lallashinta ummee Tai tayi har ta zauna cikin ruwan hawaye kawai take yi ba bakin maga, ummee ba karamin tausaya Mata tayi ba sosai,har dai Tai Mata hakan kusan so ukku sannan suka fito tare ,ba karamin Jin dadin wankan Amal taji ba Dan ta rage Jin Abubuwan da ta ke ji sosai, doguwar Riga ummee ta bata ta saka ,sannan ta samu ta Rama sallolin da ke kanta Bayan ta gama tana zaune kan dadduma sallama Akayi aka turo kofar dakin , ummee ce ta Amsa Matar khaleel ce ta shigo Tana dauke da kwandon Abinci Gaisawa tayi da ummee,sannan ta jiyo kan Amal ta na Mata ya jiki,da sauki tace Mata Cup ummee ta dauka ta hada Mata tea ta Bata karba tayi Tana Sha a hankali,Sallamarsa ce tasa duk suka dago suna kallonsa Wata irin sarkewa Amal din tayi da tea din da take Sha da sauri ya karasa shigowa dakin Har ya Mika hannu ze taba ta ummee ta masa wani irin kallo tuni ya dauke hannun sa,ita Amal Kara shigewa jikin ummee tayi ,ita Kuma ummee ta dinga bubbuga bayanta Har tarin ya Dan lafa Mata,sannnan ta Bata ruwa ta Sha,shi dai farouk ya na gefe a tsaye Bayan ta gama Shan tea dinne ta Sha magungunata ta kwanta da sauri ta rufe idanunta Dan kar ma su hada Ido Ganin hafsa na Nan matar khaleel ,yasa ummee tace muje ka kaini gida Zan dauko wasu Abubuwan mu dawo tare Tuni jikin farouk yayi sanyi Dan tunda ummee ta masa wannan kallon ya tabbatar da ta San komai Hafsa suka Bari da Amal suka fita ,tunda suka shiga mota yaga ummee ta Sha masa toka sosai har suka isa gida Fita tayi ta barshi a motar ,dole ya rufe mota ya biyo bayanta ,ko da ya shigo tana zaune a daya daga cikin kujerin falon Shigowa yayi jiki a sanyaye ya zauna Kallonsa tayi kafin tace"Babana miye Amfanin abun da ka aikata fissabillilahi ,me makon kabi matar ka a hankali shine za kayi Mata wanna aika aikar ,irin wannan abun fa ake Kira fyade,runtse idanunsa yayi Yana me takaicin abunda yayi ,ci gaba tayi da masa fada sosai,sannan ta dawo da masa nasiha akan ya dinga bin komai a sannu ,in ba cin ma zalamarsu ta 'ya'yan yanzu ai da mace na shekara gidan miji be bi ta kanta ba Shi dai farouk kansa na kasa duk kunya ta kama sa,se hakuri yake Bata Ammah ya ki dago kansa Ganin yadda duk ya zama wani kalan tausayi yasa ummee ta bar maganar tace to"ka tashi kaje Kuma ka ba matar ka hakuri ,ka Kuma lallashe ta Allah ya maku Albarka ,anjima Zan sa driver ya mayar da Ni" "To " yace ya Mike ya fita Bayan sa ta bi da kallo Tana me jin kaunar Dan na ta🥰 Bayan fitar su Farouk ,Amal mikewa tayi zaune dama ba bacci ta ke ji ba,suka fara Dan firar su da hafsa,Nan hafsa ke cewa "Amal ko dai mun samu karuwa ne,Naga ummee ma ke jinyar taki" Rufe fuska tayi da hannu ,hafsa ce tace"miye abun jin kunya , Cewa tayi "ai ni yarinya ce ban Isa haihuwa ba" "Baki Isa haihuwa ba inji wa" Cewar farouk da ke shigowa dakin Ai tuni Amal ta hade Rai ,hafsa me zata yi in ba dariya ba take"Nima dai shi na gani" Gadon ya zauna akai ,matsawa Amal din take kokarin yi,hannun ta ya kamo ya rike Yana murzawa a hankali Yana firar sa da hafsa Duk a takure take jinta so take ya sake ta yaki Sallama hafsa ta musu ta tafi Tana fita kamar jira take tace"ka sakar min hannu miye haka Wai" Kallonta yake cikn shaukin so yace"My Princess Ki yafe min Abunda ya faru Nima ba'a son Raina hakan ta faru ba,juyar da kanta tayi gefe ta bar kallon sa ,ba ta sarar ba taji ya rungumota gaba daya ,kuka ta aza Masa ,dole ya sassauta rikon da ya Mata yace "menene?" Hararsa tayi yace "wow Kinga yadda harararnan ta Miki kyau kuwa" Baki ta murguda Masa aiko ya cafke bakin bugun kirjin sa ta fara,Ammah ko a jikinsa ,se da ya gaji Dan kansa ya sake ta Yana Maida numfashi, kukanta taci gaba dayi har likita ya shigo dakin ,Nan yake tambayar ko har yanzu wurin zafi yake Mata tace "a'a ita ya sallameta kawai" Murmushi yayi yace "ok anjima idan nurse tazo Zan sa ta sake Diba ki idan kin fara samun sauki zamu sallame ki ki iyar da warkewa gida,Ammah ki bar wannan kukan hakanan, "to ". Tace ya gama abun da ze yi ya fita Shiru dakin ya dauka Dan ya tashi daga Kan gadon da take Yana dayan gadon zaune ya na latsar wayarsa Kamar waddda aka ma dole tace"ka aramin wayar ka Zan Kira" Dagowa yayi yace"wa Zaki Kira " Kyale shi tayi se shine ya tashi ya kawo Mata wayar kamar ba zata karba ba ta dai karba Kiranshi Akayi da dayar wayar sa ya fita a dakin Mikewa tayi zaune ,ta sa number Yasmin ringing daya ta daga tare da cewa"Assalamu Alaikum" Amsawa Amal din ta yi taci gaba da cewa"muguwa gani Nan kin jazamin kwanci a asibiti ,gaskiya Yasmin Baki kyauta min ba,a dayan bangaren dariya kawai Yasmin ke yi ba kakkautawa ,kashe wayar Amal tayi Tana tsaki Sake Kira tayi Bata daga ba,har farouk ya dawo dakin Kira take Ammah Amal taki daga wayar,se shine ya daga wayar Ta dayan bangaren Yasmin na dauka ta fara da cewa"Dan Allah Amal kiyi hakuri nifa bada wata manufa na Baki wannan shawarar ba,tuni farouk ya dago zancen Yasmin Dan haka yace "Kar ki damu Yasmin Ni taimakona ma kikayi" Duk kunya ta kama Yasmin ,gaisawa sukayi Nan yake fada Mata Asibitin da suke Tunda ya fara wayar Amal ke Jin wani irin haushin sa,yace taimakon sa Akayi Mana tunda yayi yanda ransa ke so ya barta da lalura Juyawa ma tayi ta kwanta bacci ya dauke ta Kwanan Amal ukku a asibiti aka sallame ta bayan gargadin da farouk ya Sha a gurin doctor,da Kuma ummee Dan da har ummee zata ce ta dawo wurinta har ta warke,Abbah ya Hana yace ta barsa da matar sa ya kula da ita,ba yadda ta iya ta barsu suka tafi gidan su Amal Bata yadda Farouk ya fada ma su umman ta Bata da lafiya ba Wai kunya take ji ma aji abunda ya same ta shima kunyar surukan nasa yake ji shiyasa be fada ba Magunguna iri iri ummee ta aikowa Amal wadanda zata yi Amfani da su har ta warke ,sosai Amal taji dadin magungunan Dan iya karta sati daya taga har dinkin ya warke ta koma lafiya kamar ba ita ba Tun da suka dawo farouk ke bawa Amal wata kulawa ta mussaman duk da ita har yanzu taki sakin jiki da shi,Dan har yanzu tun Abunnan da ya faru Bata sake yarda sun hada makwanci ba kowa dakin sa ya ke kwana Ba karamar azabtuwa farouk yake ba ,Kuma ya kula da ta dade da warkewa ,gashi yanzu da gayya ma ta mayar da English wears kayan sakawarta a gidan,Kuma yama kansa alkawarin baze Kara takura Mata ba se da yaddar ta Tana tsaye wurin dinning Tana jera kulolin Abinci ,sallama taji anyi Tana juyawa taga Al'amin ne sannu da zuwa ta masa Yace "yawwa Anty na me aka shirya muna dama yunwa na kwaso " Dariya tayi tace bissimillah kazo ga abinci se ka koshi Cewa yayi da surprise nazo Miki fa da sauri tazo ta zauna kusa da shi tace"gani bani Mana autan ummee " Dariya yayi kafin ya dauko wata farar takarda ya Bata Karba tayi ta bude Alhamdulillah tace Tana sake kallon takardar , result dinta ne na waec ya fito ,Kuma duk taci Murna kawai take ko da ta dago ta masa magana ,wayam ba kowa ,juyawa tayi ta hangesa kan dinning Yana cin abincin sa ,ta sowa tayi tace "me ummee tace ,kaji an fara nema min jami'ar?" "A'a Yaya aka ce ki ba danshi keda friend a school din To kawai tace,Tana tunanin yadda zata basa takardar Bayan tafiyar Al'amin Tana Nan falo zaune ya dawo sannu da zuwa ta masa yace "yawwa" Ledar da ya shigo da ita yace tazo ta dauka,tasowa tayi a hankali ta dauka,Tana budewa taga wata hadaddiyar waya ce me kyau a kwalinta, Cikin farin ciki tace "nagode sosai Allah ya Kara budi" Yaji dadin Addu'ar sosai Dan harda murmushin sa ,sannan ya tashi ya nufi dakin sa wayar ta Ciro ta sata caji Dakin ta ta shiga ta dauko result din nata,a hankali ta nufi dakin nasa ta kwankwasa,shigo taji ance Shigowa tayi ,Yana zaune bakin gado da laptop a gabansa ,tsaye tayi yace "karaso Mana" Ya nuna Mata gefen gadon,zuwa tayi ta zauna dagowa yayi yace"ya dai akwai abunda kike so ne?" Takardar hannunta ta basa karba yayi ya gani yace "Ahh result yayi kyau sosai princess" Murmushi tayi Nan ta fada masa sakon ummee Bata fuska yayi yace"a'a ai ba wata jami'a da Zaki je" "Ammah me yasa" Tace, fuska a hade "Saboda Ni ko na secondary din ba wani canji Dana tarar a ciki" Shiru tayi ta ma rasa me zata ce masa Mikewa tayi zata fita taji ya rungumeta ta baya Yana shinshinar bayanta ,tuni jikinta ya fara rawa Magana ya fara da cewa"ke da har yanzu banga wata kulawa da kika fara bani ba, Zan bar ki kije jami'a habah princess ba Kya tausayi na ko?" Ya juyo da ita Yana kallon ta ,kin kallonsa tayi,ba zata kawai taji hannun sa a kirjinta,ba shiri take son kwace kanta Amma be Bata damar hakan ba,daukarta ma yayi ya nufi bed din da ita ganin hakan yasa ta fara kuka Tana "Dan Allah kayi hakuri" Magana yayi Shima Yana "ki tausaya min princess" Kuwa ta kurma ba shiri ya sake ta ya fada kan gadon Yana Maida numfashi ,tashi Amal tayi ta dauki rigarta dake yashe kasa ta saka ta nufi hanyar fita da sauri ta nufi dakinta tana Mai da numfashi Ya dade wurin kwance dafe da marar shi da yaji ta wani kulle Masa ,da kyar ya samu ya shiga Baye ya watsa ruwa Yana fitowa bayan ya kimtsa key din motarsa ya dauka ya fita Khaleel ya hadu da shi tsayawa yayi ya fito suka gaisa nan yake fada masa da gidan sa ze je Yace"gani ai se mu tafi" Cewa yayi ya dai shigo cikin motar suyi magana Shiga ciki yayi suka zauna,Nan yake tambayar sa "me ke sa mace na gudun mijinta ,ko Kuma in Bata sonshi ne ya ke sa Tana gudunsa? Kallonsa khaleel yayi Nan ya kula aminin nasa kamar ma baya cikin natsuwarsa, numfasawa yayi yace "To a gaskiya farouk a yadda kaje ma matarka ai dole taji tsoron haduwar ku ta gaba,sannan Amal fa yarinya ce so dole ka dinga tarairayarta kana lallashi kana Mata duk abunda take so ta Nan ne zata baka hadin Kai sosai Dafe Kai farouk yayi yace "Ammah kana ganin Tana Sona kuwa?" Dariya khaleel yayi kafin yace ai wannan me sauki ne zamu iya ganewa in mun so "Ta Yaya" Magana ya fada masa a kunne koni ban ji me yace ba Nan dai khaleel ya Kara kwantar Masa da hankali da fadi Masa Abubuwan da ya Dace ya dinga yi Sallama sukayi, sannan farouk din Naga ya biya wani babban chemist ya siyi magani ,yakuma biya ya siyi wasu dakwalen kaji da hollandia ya nufi gidansa ......................... ✍️ *Aysha galadima ce* Vote Share Comment [9/2, 8:48 PM] Aysha Galadima: *AN YI GUDUN GARA* *NA* *AISHA GALADIMA* *DEDICATED TO* *HASSAN ATK* _Muna siyar da Arabian gowns na kasashe daban daban,na yara Dana manya,laces,Atamfa,shoes,bags and _kitchen utensils ga masu bukata_ zaku iya tuntubar wannan number_ (08064933819) Dubun gaisuwa agare ku 'ya'yana Allah ya raya muna Ku Rayuwa Mai Albarka *Ilham Abdurrashid wakili magami* *Inteesar Abdurrashid wakili magami* *Bazan rufe ban saka da ku ba, 'yan uwa rabin jiki* *Bashir Muhammad galadima* *Muhammad sani ya'u* **Balkisu galadima* *Zainab galadima* *Fatima ya'u* Jinjina ta mussaman *Hussain Atk* *Nazifi yarima* *Batul Adam jattako* *Farida Bashir*(ummu safwan) *PG 65-67* ________________________________ Ko da ya Isa gida ba kowa a falon aje kayan hannunsa yayi ya zauna a daya daga cikin kujerin falon Jin motsi ya sa Amal fitowa ,ganin shi ne taji kamar ta koma daki ,Ammah dai ta tsaya ,Tana dago Kai suka hada Ido,sunkuyar da kanta tayi kasa Tana Wasa da hannunta kunya duk take ji ganin irin kallon da yake mata,shaf ta manta da kayan da ke jikinta ta fito Wani bom short ne a jikinta se wata t shirt irin me fadin nan da turawa ke sawa A hankali tace"sannu da zuwa" "Yawwa" yace Mata da sauri ya dauke idon sa akanta,cewa yayi "Shiga kitchen ki dauko cups da plate babba ki kawo min Juyawa tayi ta nufi kitchen din ya rakata da Ido yana kallonta kut ya hade wasu miyau Bayan ta dauko ne yace ta zauna Mana ,kajin ya dauka ya juye su a plate har tiriri suke, Tuni Amal ta hade miyau dama kaza mutumiyar ta ce duk Yana kula da ita yayi wani murmushin gefen Baki Yanko Naman yayi ya nufi bakinta da shi har zata juyar da fuska ,ya Harare ta tsayawa tayi ya saka Mata a Baki Shi yaci gaba da Bata har ta koshi ya zuba Mata hollandia a cup ya Bata ta Sha sosai Tana gyaran Baki Har zata wuce yace ta jirashi ya gama ta mayar da kayan ,zama tayi akan kujera Tana kallo Shi Kuma ahankali yake cin Naman kamar ba ya so har ya gama lokacin ta fara hamma sannan ga wani sanbon yanayi da ta tsinci kanta a ciki da ta rasa meke damunta Bayan ya Kai kayan kitchen ne ya zo ya kashe kayan kallon ya ce ta tashi taje ta kwanta ganin yayi idanunta duk sun sauya,se mammatse kafafu take Hannunta ya riko ya mikar da ita tsaye dakinta ya nufa da ita Ita daya ta San me take ji Jin hannunsa a cikin nata,Yi yayi kamar be kula da abunda take yi ba har ya juya ya fara tafiya domin barin dakin kawai yaji ta yi hugging din sa ta baya,wani irin dadi yaji Kafin ya juyo ya ce lafiya Yana kallonta .sunkuyar da kanta kasa tayi duk kunya ta kamata Ganin Tana Shirin juyawa yayi saurin rikota ya hada bakinsa da nata Tuni Amal ta Kara hugging dinsa ,Tana Jin wani irin dadi Farouk dama me bida a duhu ne ,se gani nayi ya dauke ta cak sun nufi bed Yana aje ta ya juyo ya min wani kallo a tamanin na fito waje Se tuntube naci da su jawahir,ummu afaf,leemat ,Ateeka Mai 80,. Suka ce ya muka ga kin fito ,nace captain farouk ne ya koroni Wanna karon gaba dayansu suka ce se na koma ,nace bafa Zan koma ba ko rufe Baki banyi ba ,su ka Kara ingizani🤣 Amal hankalinta be dawo jikinta ba se da taji yana Addu'a Yana kokarin shiga,kasancewar yayi Romance da ita. Sosai ,to duk Abubuwan da take ji sun rage sosai ,kokarin kwatar kanta take Ammah Ina yayi nisa ba ya Jin Kira Se da ya juyata yadda rnsa ke so ,sannan ya kyale ta,Tana kwance gefen gado se Numfashin wahala take,ita da na farko da wanna duk daya Dan ba karamin jikatuwa tayi ba,ogah Farouk Kam ai yasa Mata Albarka tafi dubu,ya fada Mata babu wadda yake so a duniyarMatDubuin ba ita ba,kalaman soyayya iri iri ya zuba Mata su ,ita ko ba karamin dadi kalaman na sa suka MatDu ba se nace ma duk wani haushinsa da take ji ya kau,ita ma ta bashi wani wuri me fadi a zuciyarta Tashi yayi ya dauki princess din tasa ya shiga da ita bathroom ,ji yake kamar ya mayar da ita ciki,ruwan zafi ya hada ya sata a ciki,se da ya ta lallashinta sannan ta yarda ya gasata,se shagwaba take zuba Masa Nado ta yayi a towel ya aje ta bakin gado kafin ya koma shima yayo wanka ya dawo ya jawo princess dinsa suka kwanta,ya wani rungume ta a kirjinsa, a hankali wani bacci me dadi ya dauke su Tunda ga wannan lokacin soyayya me tsafta suke ma junan su tare da tarairayar junansu,sun Sha tsokana a wurin khaleel mussaman ma farouk da yai ta cika Baki ,se gashi yanzu yarinyar ce ke juya sa yadda ranta ke so Wata daya tsakani se ga ciki a jikin Amal,fadar irin farincikin da farouk yayi da ma sauran gidajan na su Bata lokaci ne ,kulawa ta mussaman yake Bata fiye da da Aunty Ramla ma tazo ba da dadewa ba,ranar da tazo ai gidan Amal zama yayi kamar dandali ,saboda fira har su farouk, khaleel ,matar khaleel ,Yasmin duk suna baje a falo Nan Aunty Ramla ke mai da zancen yadda Amal ke tsoron kaki , dariya suka shiga Mata har farouk din ganin yadda tayi kicin kicin da Rai ya sa ya jawo matar sa ya rungume Yace "my princess wannan fa shi ake Kira *ANYI GUDUN GARA* Daga ni har ke abun da mukayi kenan fa murmushi tayi tace haka fa hayateeey ammah ai ya zame Mana Alkhairi daga ni har Kai ,tuni su Anty Ramla suka barsu a wurin Bayan wata Tara Amal ta haifo kyawawan twins masu kama da mahaifin su duk maza farincikin da suka shiga ba yada adadi Ranar suna yara suka ci suna Ammar da Amir Karku so kuga Amal me jego yadda ta dau wanka ba karya can na hango members na *ANYI GUDUN GARA* sun baje ana ta kwasar gara irin su Raliya Ummu afaf Jawahir gombe Ummu Abdurrahaman Kaji kawai suka ci ba kama hannun yaro ,Ni dai muna gefe muna cin abincin mu a tsanake Dani da kanwata Fatima shehu ,leemat,maman sultan,ummu Muhammad a haka dai aka gama shagali aka watse Bayan biki ummee tace Amal su shirya ta koma gida har suyi arba'in abun ba karamin taba farouk yayi ba Dan ba ya son nesa da 'ya'yan da Kuma princess din Ammah fa ba yadda ya iya dole ya yarda suka koma Ai ko ya maida gidansu Amal wurin zuwa tun ummah na Jin kunya in yazo har ta saki jikinta Akwai wata Rana da yazo ,Nan Amal ke Masa maganar makaranta ,cewa yayi Babu wata makaranta da zata je,ranta ba karamin baci yayi ba tun da ga Nan ta dauke Masa wuta ko ya Kira ba ko yaushe take dagawa ba har dai ta gama arba'in ta koma Se wani rawar jiki farouk keyi Ammah Amal ta ki sakin ranta har yanzu ko fuska be samu ba ,ganin wankin hula na Shirin kai sa dare Ba shiri ya je ya saying Mata form na KASU da ya dawo da form din ba karamar murna tayi ba,Nan take kuwa ya ga canji Daren ranar ba karamin gwangwajewa yayi ba To a haka dai suka ci gaba da rayuwar su cikin Jin dadi da walwala *Tammat bi hamdinllah* *Alhamdulillah* Anan na kawo karshen wannan labari ,ya Allah kurakuren Dana aikata Allah ka gafarta min _Se mun hadu a wani sabon novel fans_ *Aysha galadima ce* An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels