An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels *🌹🦁🌹ME & MY LION🌹*🦁🌹 Special and romantic love story 💋💓🫣 Writer by Autar Alheri ✍️ 🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁 🌹🌹 🦁 Oh'oh'ohhhh 🤭🤭🤭 Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain ɗinsu, kana ze cika zukatasu da shauƙi tareda begen reality love❤️na haƙiƙa 💯 Book one Chapter 11 & 12 "Suna isa tafice da gudu ko gana parking beyiba, tafaɗa parlor tana ƙwalawa Yaa shattima kira. "My lion..my lion.. Yaa lion ɗina. Where are you please? Tafaɗa tana kwaɓe fuska...gabaki ɗaya dariya mutanen dake parlor suka saka domin sam failusha bata kulada kowaba seda taji dariyarsu. Maheer, fawan, fa'iz, mami Hajiya kaka, Dady duk suna parlor. Ido tawaro data gansu sekuma tarufe fuskarta da tafukan hannunta. "Tofa kekuwa sabida tsabar ƙauyanci Zaki faɗawo mutane cikin parlor Hakan ko sallama babu balle gaisuwa kina Kiran wani lion to waye keda wannan Sunan agidan nan? Mudai bamu sanshiba. Cewer maheer yana harararta... ƙara kwaɓe fuska tayi tana matsar ƙwallar amma batace mishi komaiba domin Allah yasani bataji daɗi rashin ganin lieutenant musayyeer a parlor ba..muryar fawan ce tasa tafara ƙafafunta jin yana cewa "Feelon kaka yau agari zonan yar ƙanwata rabida maheer kinji.. Hakan taƙarasa tsakiyar parlor kafin takai gun fawan Mami tariƙo hannunta tana zaunarda ita kusanta, tace "rabu dashi ƴata zo kizauna babana baya gida amma anjima kaɗan Zaki ganshi kinji. Kai tajinjina wa mami. Cike da salɓita. Itako Hajiya kaka yahayyaƙowa maheer tayi damasifa wai miyasa yace besan mesuna lion ɗin jikartaba. Da ƙyar dai fawan ya lallaɓata tayi shiru. Shi kuwa fa'iqa miƙewa yayi tsaye yace "yar ƙauye zomuje kiga wani abu..ai ƙarasaba ta wullo mishi filon kujera tare da miƙewa tabishi dagugu domin tuni ya arce dama Hakan sukeyi duk suka haɗu kamar sa'annan juna.."iKon Allah wai fa'iz wannan shirmen bazaka denashi bako? Mamana ba ƙanwarka bace ah'ah. Cewar mami. Rabu dashi Rukayya Indai failusha ce dede take dashi. Hum Allah ya kyauta. Seda tagama gudane guda nenta itada fa'iz kafin tadawo bedroom ɗinta dake gidan tun da dama can tasanshi, shiga tayi taje tayi wanka tacanja kaya kana tayi kwanciyarta batareda tabi takan abinci ba domin kozata kwana bazata Nemi wani abin domin taciba sedai idan takurata akayi.. Zoom 1 Wasu matasan matane zaune su biyu acikin bedroom se wadda taɗan fisu girma kaɗan dagani yayarsu ce. Ɗaya ce ta kalli ƙaramar tana faɗar "Anty sofi wai seyoshene Zaki bawa anty mubuna haɗin Kaine koni danake ƙarama ai zan iya yimata abinda takeso Balle ke? "Humm bazaki gane bane zeemama amma wlh babban yaya nada wuyar sha'ani zan iya rantse miki kika ko ganina yayi baze ganeniba domin ko kallona betaɓayiba, sa'annan kuma shekaran jiyafa ya dawo yanzu Hakan ko gaidashi bamujeba. Balle nasamu nazuba mishi ɗin....ajiyar zuciya anty mubina ta sauke kamin tace "shikenan kibari duk ranar da kukaje gaidashin ki tabbar kinzuba please sofi sanin kankine banida burin daya wuce mallakar lieutenant musayyeer ayanzu kuma banida wata dama tayin Hakan seta hannunki idan kuwa bata samu bane tose na canja wata hanyar amma dai mufara gwada wannan domin wlh kota yayane Sena lashi zumar wannan guy ɗin. Tana gama faɗar Hakan tariƙo kan zeemama taɗora akan cinyarta kafin ta fiddo nononta ɗaya tasakawa zeemama abaki tana faɗar "shaa Aurar mom 2 days sunyi missing ɗinki. 😱 Aiko zeemama kamar jira takeyi ta cabki nonon anty tata tafara zuƙa kamar tasamu na uwarta, tare da tura hannunta cikin rigar tariko ɗayan tana murza nipple ɗinta. "Washh sweet sis shamin sosai, anty mubina tafaɗa tana ƙara manna kan zeemama akan nonon nata. "Baki anty sofi taturo gaba tana faɗar "dan kuyamutsani shine se ayanzu zakuyi bayan kunsan nayi missing kwana biyu, Allah nima bazan yadda ba, taƙarasa zancen tana tura hannunta kasan duguwar rigar anty mubina tare da sanya hannu tajanye pant ɗin anty mubina wuri ɗaya ta zuwa mata yatsunta acikinta, tana fingering ɗinta. Aiko anty mubina ta banƙare tare da kwanciya plat tana ƙoƙarin cire rigarta. Cikin sauri suka tayata cirewa, suma duk suka cire kayan jikinsu, cikin mugun kwaɗayin juna su kayi kan sunansu suna less tamkar hauka sabon kamu, kumawai ahakan yaya da ƙanwa ne uwa ɗaya uba ɗaya ( rabbi ka tsare mu daga biyagun ƙaddarori muda dukkan musulmi baki ɗaya 😥) Asokoro Dukkansu zaune suke a parlor suna fira amma an wannan karon babu fawan kuma babu maheer kowanne yayi gidanshi. Mami ce kawai se Hajiya kaka dakuma fa'iz. Kallom Hajiya kaka mami tayi kana tace "mama nifa tun ɗazu banga mamana ba ko ina ta shiga? Ko abinci bataciba fa. "Humm ai kaɗan kika gani Rukayya indai failusha ce, kinsan halin kayarki. Cewar Hajiya kaka tana mere baki. Miƙewa mami tayi tana faɗar "bara kugani kar yunwa takama yarinya irin wannan zama haka. Kaitsaye ɗakin failusha tanufa koda ta shiga tana kwance akan bed tana bacci. Murmushi mami tayi kafin ta shiga tashinta, domin ko acikin bacci matakin lieutenant musayyeer tajeyi tana turo baki gaba cikeda taɓara tana motsa lips ɗinta wanda bakajin abinda take faɗa..... murmushi mami tayi kafin taƙarasa tadata...Tana buɗe idonta taga mami Hakan yasa tasaki murmushin daya ƙara mata kyauta, wanda yasa mami faɗar "Masha Allah watafarakallah bi'ahasanilhaliqin, tabbas Allah ya albarkaceni da kyawawan yara daga mazan har wannan macen ɗaya daya bani amana Allah ya albarkaci rayuwarku duka. "Mikikace mami? Ta tambaya cikin sansanyar muryarta. Bakomai mamana tashi kiyi brush maza kizo kici abinci kinjiko..baki tabuɗe zatayi magana kenan. Mami tace "kul karkice komai tashi kawai kiyi. Hakan yasa tamiƙe badan tasoba tanufi toilet tana turo baki. Mami ta fito daga bedroom ɗin failusha Lieutenant shattima nashigowa gidan, yatafita kamar irin nigoginnan na masuji daƙarfi da kuzari...wurinta yaƙaraso tare da hugging ɗinka yana manna mata kiss a goshi. "Good evening Mamina, yafaɗo akan lips ɗinshi. "Murmushi mami tare da shafa kwantacciyar sajen fuskarshi kana tace. "Alhmdulillah babana kadawo lpy? "Alhmdulillah Mami. Daga Hakan yajuya zeshige Pert ɗinshi. "Yo ina ganin bakanta yanzu maisunan mlm harnayi lalacewar daga kanni kakasa zuwa kagaidani, Hakan zaka sa ƙafa kawuce kana wannan tafiyar kamar zaka tada gidan, ko wanda ko wanda ze shiga yaƙi? Cak ya tsaya daga hawan benen dayakeyi, tare da juyowa ya kalleta da gefen ido sekuma yataɓe baki, kafin yajiyo zuwa cikin parlor inda take zaune, bece mata komaiba illa zama dayayi gefenta kana yasaka duka hannayenshi ya rungumota gudun karta faɗi idan ya rungumeta daga tsaye, kana ya manna mata kiss akumatu, cikin wani ɗan iskan sexy sound yace "nina isa nace banyiwa matar oyoyoba, no.no. sam bazeyuba kawai banganki bane. Kafin yaƙarasa yaji Hajiya kaka na tabka salati tareda tafa hannu tana faɗar "nashiga aljanna da izinin uban gijin, zamani ina zaka damu ya wannan lalacewar har ina? Maisunan mlm yanzu dama Kanada lafiya har haka amma kaƙi maida hankali akan iyalinka, amma danka mayar dani gantalalliya shine zakazo kana kiramin wani nono, wannan rashin kunya har haka maisunan mlm? Ido lieutenant shattima yazaro cikeda mamakin jin abinda ke fita daga bakin tsohuwar kaitsaye tacanja mai magana. Dan Allah ni ɗagani kawani ƙwaƙumeni kamar zaka ɓallani, kawani zubomin wannan idon naka masu furgitani...gira ɗaya yaɗaga mata wani wani lalacin murmushi wanda kai baka isa kace murmushi ne yakeyiba shida yayi abinsa shine kawai yasan yayi, kafin, yajuya yana kallon gefen mami ganin batama ganinsu Balle taji abinda suke faɗa yasa yajiyo yana kallon Hajiya kaka cike da iskanci kafin ta buɗe baki tamkar wanda akayiwa dole yace "oh sorry Hajiya kaka nono nakeso karkiga lafina kozaki banine matar atina tsohuwar love? Yaƙarasa zancen yana kafeta sexy ayes ɗinshi masu matuƙar kaifi...kau shattima kwallon ɗan iskane wlh 😂..ido Hajiya kaka tawaro tare da ɗauko filon kujera ta doga masa akafaɗa yagoce, tama faɗar "sedai kaje uwarka tabaka murgujejen banza murgujejen wofi, yau harnayi lalacewar dazaka maidani abokiyar shaƙiyancinka yonaji lalatacce, taƙarasa faɗan tana haki kamar wadda tayi gasar tsere... miƙewa yayi tsaye yana ƙare mata kallon yadda duk tayi laushi cikin ƙanƙanin lokaci Hakan, kafin ya ɗauke kanshi yana taɓe baki irin ko ajikinshi ɗinnan kana ya haura zuwa Pert ɗinshi.....yana ɗagawa failusha na fitowa ganin mami bata parlor yasa tanufi Hajiya kaka tana faɗar "kakata kedawaye? Waye yataɓamin ke yanzu yaga yadda ake chaskale agidannan? "Waye kuwa inbanda ganta lallen mijinki ƙaron banza ba mutun yayima wata maganarba yaturmusheshi da wannan mirɗaɗɗen jikin nashi...kai aitun kafin tarufe bakinta failusha tamiƙe aguje tanufi Pert ɗin lieutenant musayyeer mahabub shattima, tana kiranshi da iya ƙarfin cikin sexy sound ɗinta, my lionnn....! ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp Autar alheri ✍️ *🌹🦁🌹ME & MY LION🌹*🦁🌹 Special and romantic love story 💋💓🫣 Writer by Autar Alheri ✍️ 🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁 🌹🌹 🦁 Oh'oh'ohhhh 🤭🤭🤭 Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain ɗinsu, kana ze cika zukatasu da shauƙi tareda begen reality love❤️na haƙiƙa 💯 Book one Chapter 13 & 14 "Dagudu ta isa parlor kuma bata fasa kiranshiba. Ina cikin bedroom ɗinshi yagama rage kayan jikinshi kenan yajiyo sassanyar muryarta tana Kiran my lion, baki yataɓe aranshi yana faɗar "marar kunyar ƙarya kawai, juyawa yayi zeshiga toilet yariƙe Handel ɗin ƙofar toilet ɗin kenan itako tana faɗowa bedroom ɗin cikin farin ciki da ɗaukin ganinshi. Tsayawa yayi cak yafasa shiga yana kallonta cikeda mamaki rashin hankalinta na faɗo mishi bedroom babu nocking...itako failusha duban inda zataganshi takeyi kamar ance tajiyo kawai idonta yasauka akan rikitattun idanuwanshi masu bala'in kaifi da ladabtarda mutun, ido tawaro atake wani irin tsoro yarufeta, wanda yayi sanadiyar ɗaukewar nomfashinta ba wuccin gadi cikin ƙanƙanin lokaci murnarta takoma ciki, baki narawa take nunashi da yatsa amma takasa magana se kayarma jikinta keyi cikeda tsoro. Shikam ko gizau beyiba illa wata muguwar harara da yake Banka mata taƙasan ido. Azabure tayi baya tareda koma ɗauka ƙasa da gudu tana share ƙwallah domin batasan abinda yakawo wannan mugun gudannansu kuma har bedroom ɗin lion ɗinta (tofa lallai failusha akwai wauta waye zeshiga bedroom ɗin wannan bijimin Zakin batareda izinin shi ba) tana saukowa parlor fawan nashigowa domin Hajiya kaka tuni tabar parlor. "Ke little sis lpy kuwa miyafaru ne? Yatambeta yana riƙeta ganin yadda take afirgice.. "jiyowa tayi dasauri jin Yaa fawan domin ita batama ganshi. Aiko yadda taga shine sekawai tariƙemai hannu gamtana nuna mishi saman benen inda ta fito domin tama kasa magana. Kallon inda take nunamai yayi kana yace "miyafaru ne wani abin yafaru da Yaa shattima ne? Shiru ba amsa. "Failusha kinutsu mana kigayamin abinda yafaru, yafaɗa ya girgizata. Se alokacin tabuɗe bakinta dake rawa ɗaukar tace "Y.. Yaa fawan wancan mugun sojan ne yazo dakin my lion yanciki please kakira my lion yazo yaganshi, tayi maganar tana share ƙwallah kuma daganinta kasan duk aruɗe take. Mamaki Yakama fawan sosai jin abinda take faɗa kafin yaja hannunta sukoma Pert ɗin lieutenant shattima, domin bayaso su Mami suzo suganta Hakan hankalinsu tashi zeyi..binshi tayi domin gabaki ɗaya hankalinta atashe yake sabida bata taɓajin tsoron wani mahaluki ba aduniya kamar yadda taji tsoron wannan mugun sojan acewarta. Suna shiga suka zauna tanganemen parlorn shi kana fawan yariƙo yana faɗar "wanne soja kike magana little sis? Lion ɗinki? Ko wani daban? Cikin sauri ta shiga girgiza mai kanta kafin tace "aa ba lion ɗinna ba wannan sojan wanda yakusan kasheni a suleja shine fa magani yanzu a bedroom ɗin my lion. "Tofa wanda kikayiwa rashin kunya? "Eh tafaɗa tana tura baki gaba tunda ance tayi rashin kunya. "iKon Allah tomizekawoshi gidannan kuwa? Amma barana kira Yaa shattima yaƙarasa zancen yana zaro wayarshi daga cikin aljihu kana ya shiga Kiran lieutenant musayyeer. Sedai harta hanya ba'a ɗaga ba., beƙara kiraba domin yaji ƙarar wayar a cikin bedroom mamaki duk yakamashi. Tinani yakeyi waye zeshiga har bedroom ɗin babban yasu koda abokinshi ne kuwa? Domin idan Basu dasuke ƙanenshi ba babu me shiga bedroom ɗinshi suka seda lalura. To kodai Yaa shattima ne tagani ta ɗauka wancan sojan ne gizo ne yake mata? Duka shikeyiwa kanshi wannan tambayar dabame bashi amsarta.. ganin duk afirgice failusha take yasa yashiga kwantar mata da hankali haryasamu taɗan nutsu.. wayarshi ce taɗauki rurin neman ɗauki, Hakan yasa yaduba sedai ganin mekiran yasa yayi saurin ɗagawa yan faɗar "hello inawuni babbban yaya. Daga ɓangaren shattima kuma. Lumshe kyawawan idanuwanshi yayi yaname tsotar lips ɗinshi naƙasa kafin yabuɗe baki kamar bayaso yace "my lovely bro. "Na'am yayanmu. Gani ina parlor ka. "Okay I'm coming, yana gama faɗar Hakan ya yanke wayar. Itako failusha ƙofar fitowa bedroom ɗin tazubawa ido, dudda maganar da Yaa fawan kemata sam bataji shi burinta kawai lion ɗinta ya fito taganshi domin yarama mata abinda wancan mugun sojan yayi mata. Buɗe ƙofar yayi ya fito sanye yakeda ƙananun kaya ajikinshi farare ƙall ga dukkan alamu fari daga cikin kalar dayakeso, wayace maƙale a kunnenshi kamar yadda taganshi wancan ranar. Ido suka suka haɗa da failusha data jima da miƙewa tsaye tana nunawa fawanshi, cikin fisgo magana tace "Yaa fawan shine wannan fa yadakeni kuma yasaceni, kakiramin my lion yazo yaganshi mugune wl...fawan bebari taƙarasaba yayi sarin riƙeta gudun kar tasha wani rabon dukan cikin zaro ido yake faɗar "kee little sis shinefa lion ɗinki, shine kike gaya masa Hakan? Sanin Yaa shattima ne bakiyiba kome? Yafaɗa cike da mamaki dakuma tsoro, kenan duk ɗauki da soyayyar datakeyi lion ɗin ita batama sanshiba? Itako failusha afirgice tajiyo tana kallon fawan cikin mugun tsoron jin abinda yake faɗa kafin taɗago kuma ta kalli lieutenant dako kallon inda suke beyiba balle yasan da abinda sukeyi. Cikin tsiwa tajoyo zata saukewa fawan tijara sekawai idonta yadauka akan wani tanganemen hoton shattima dake manne a bangon parlor wanda computer ke sarrafawa izuwa launukan yanayin shekarunshi, tun yana ɗan shekara 12, har zuwa shekarunshi na yanzu, cikin firgici tawaro ido kaninshi ɓaro ɓaro ayanayin data sanshi wato shekaru 11 da suka wuce, domin wannan lokacin beyi girman yanzuba kana be ajiye sumaba ko kaɗan su fuskarshi, bata gama kallonshi sekawai yaƙara chanjawa kafin tayi wani motsin yaƙara chanjawa izuwa yadda yake yanzu cikakken namiji kuma bijimin Zaki, yana sanye cikin kayan suna sojoji riƙeda ƙaramar binfiga, yana ɗanata tankar zeyi harbi, fuskarnan a ɗaure tamau tamkar besan minene dariyaba.... ƙafafunta ne suka fara rawa cikin firgici da tashin hankalin data shiga lokaci ɗaya. Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un kawai take maimaitawa ganin wai lion ɗinta ne yayi mata wannan muguntar yanemi kasheta duk sonda take masa. Shin miyasa yayi mata Hakan ? Yadena sonta ne yanzu kome? Ko kuma dama can basonta yakeyiba itace kawai ke haukata shi tuni yamanta da Ita? Ita kaɗai keyiwa kanta wannan tambayar daba me amsa mata ita Sheshi? Atake taji wasu irin hawaye masu zafi sun zubo mata a fuska, Hakan yasa ta runtse idonta da masifar ƙari. Hannunta taji anriƙo, Hakan yasa taƙara runtse idonta daƙarfi..amma taji riƙon harcikin kanta sabida tsabar laushin hannun..bata buɗe idontaba taji ana janta, dudda Hakan besa tabuɗe idontaba domin gabaki ɗaya tagama karaya. Bata tashi buɗe idontaba seda taji anjefata akan bed Hakan Yasa tawaresu afirgice tana bin wanda yajefotan da kallo, gabantane yayi mummunan faɗuwa ganinshi tsaye agabanta fuska a ɗaure tamkar hadari, waigawa tayi tanani inda zata gan Yaa fawan sedai wayam bayanan. Abinda failusha bata saniba shine tunda tafara kallon hotunan shattima dake juyawa fawan yabar parlor ganin yadda yayan nasu yagame Gabas da yamma babu alamun rahama atareda shi... nomfashi taja daƙarfi tanajin yadda gabanta ke dukan tara tara, amma ƙoƙarin danne tsoronta takeyi wanda ya riga ya bayyana. Shiko zama yayi agefen bed ɗin yana dannar wayarshi kusan minti biyar kamar bazeyi maganaba can kuma seta tsinkayo cool voice ɗinshi yana faɗar "to marar kunya mikuma yakawoki Pert ɗina? Kuma har bedroom babu nocking waye yabaki wannan damar? Yatambaya kamar bashine yayi maganarba. Shiru tayi kamar bata jinshiba kusan kusan minti biyu, Shima kuma yashareta, Hakan sukaci gaba da zama har kusan 10:30 nadare amma bekoma bi takantaba hasalima aikinshi yake yi hankali kwance akan laptop ɗinshi. Ita kuwa izuwa yanzu tagaji da zaman ɗakin fita takesonyi kodab tagayawa Dady abinda shattima yayi mata domin wani irin zafin abin takeji aranta, dan kawai batada yadda zatayi dashi ne. Ganin bayada niyyar yin magana Balle yabata damar taya yasa tamiƙe tamkar kazar da kwai yafashewa aciki, tanufi kofar fita, seda tariƙa Handel ɗin ƙofar taji cool voice ɗinshi yadaki dodon kunnenta, ta hanyar faɗar.....! ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp Autar alheri ✍️ *🌹🦁🌹ME & MY LION🌹*🦁🌹 Special and romantic love story 💋💓🫣 Writer by Autar Alheri ✍️ 🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁 🌹🌹 🦁 Oh'oh'ohhhh 🤭🤭🤭 Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain ɗinsu, kana ze cika zukatasu da shauƙi tareda begen reality love❤️na haƙiƙa 💯 Book one Chapter 15 & 16 "Ta hanyar faɗar "karki kuskura kibar ɗakin nan muddin baki bani amsar tambayanaba.. "chak tatsaya tana me zaro ido kafin kuma taja tayi tsaye domin a yadda zuciyarta kemata sam bazata iya yimishi wata maganar ba ayanzu...Hakan ta tsaya akanshi bata tafiba gudun abinda tafiyar zata haifar kana kuma bata komaba. Seta tashafe kusan minti 40 ahakan, kana tamotsa bakinta cike da ƙosawa tace "kayi haƙuri. Banza yayi mata harseda taƙara bashi haƙurin kana ya kashe laptop ɗinshi tare da miƙewa tsaye yana haɗe hannayenshi aƙirji yadubeta sheƙeƙe kana yace "lafinki yaƙaru kuma sekin amsa min duka wannan tambayar kafin kibar dakinnan wlh kona canja Miki kamanni wawuya kawai, yafaɗa cikin zare ido. Atake jints ya ɗauki rawa amma tadake bata fidda tsoronta afiliba..kana tace "nibansan kai bane Shiyasa nashigo danasan Kaine mizekawoni wurin..kasa ƙarasawa tayi sabida ɓallar datayi abakinta. Saurin kai hannu tayi zata shafa tana fashewa da kuka. "Shiii yafaɗa yana janye mata hannu tare da ɗora yatsarshi akan lips ɗinshi, kana yace "barshi yayi zafinshi ya cika tsiwane Shiyasa yakarɓi hukunci, idan yakoma gayamin abinda bantameshiba amma seyayi jini. Yafaɗa ko ajikinshi...ai babu shiri failusha ta haɗiye kukanta, tana zare ido. 'hum bakin nibane to gun waye kikazo? "Bakowa tafaɗa atsorace. "Humm yajinjina kanshi kana yace "wato ke gani marar kunya yoshe kika watsrda tarbiyyarki har kikaga Zaki iya hawa jikin namiji kuma babba kamarni? Sabida banzan dalilinki? Kuma wai ahakan ke matar aure sabida kinrenawa auren hankali ko? Yafaɗa yana zare mata wannan rikitattun idanuwan nashi masu firgitarwa. "Cikin muryar kuka failusha ta shiga girgiza mai kanta tana faɗar "ah'ah wlh dan Allah kayi haƙuri..shiru yayi yana cigaba da danna wayarshi daya ɗauka domin tun lokacinda yafara mata tambayar ko kallonta beyiba idonshi nakan wayarshi inba lokacinda ya ɓalli bakintaba. Kusan minti 25 suka ƙara wucewa tuni kafafuwanta suka fara rawa, sabida rashin sabo... ataƙyaice sukan 12:30 shattima yakoma bakin bed ɗinshi yazauna yana faɗar "oya maza yi tsallen kwaɗo Anan kuma idan kika tsaya Sena karyaki, gobe kiƙara shigomin bedroom babu nocking., yafaɗa ko ajikinshi. Ido failusha tazaro cike da sarewa sedai ba yadda ta iya doline tayi idan tanason rayuwarta sedai ko zatayi amma zata gaya mishi yunwa takeji. Cikin kuka tace "Yaa shattima wlh Allah.."hee don't sey anything kawai kifara, karko kisoma bani haƙuri. Aiko failusha najin Hakan tafashe da kuka tana faɗar "to aiba haƙuri zanbaka ba ni yunwa nakeji, taƙarasa zancen yana fara tsallen kwaɗon. "Au dama ana girka abinci dake? "Oh to yau bazakiciba, yafaɗa ko ajikinshi....babu yadda failusha ta iya Hakan taɓata wannan daren tana tsallen kwaɗo ga yunwa ga bacci yahanata yin ko ɗaya, ƙafafunta tamkar zasubar jikinta. Gabaki ɗaya tafita hayyacinta. Bashi yabartaba se wurin ƙarfe 3 tafaɗi yafi a ƙirga amma ko ajikinshi seda yaga tana neman suma tukunnah yabarta tare da korata. Tana kuka tabar Pert ɗin nashi tana jan ƙafa, tana isa bedroom ɗinta tafaɗa kan bed tare da rushewa da matsanancin kuka, sam batayi tunanin lion ɗinta ze iya yimata wannan zaluncinba. Tayi kuka harta gode Allah daga ƙarshe tamiƙe tare da nufar toilet tayi wanka da ruwa masu bala'in zafi kanafin ta fito, aranta se saƙe saƙe takeyj, domin tayiwa kanta alƙawarin dena tsoronshi kuma bazata taɓa gayawa kowa shine wanda ya daketaba a suleja bancin Yaa fawan daya riga yaji. Kana duk abinda yayi mata wlh seta rama yadda yahanata bacci Shima baze runtsaba,,kana yadda zatayi kwana yunwa shikuwa seya gudani abinci dakanshi, tabbas doline ta ajiye soyayyar shi da tsoronshi gefe tahukuntashi abisa laifikanshi gareta, da wannan tunanin harta gama shirin bacci kana tayi sallar isha'i dabata samu tayiba tukunnah ta kwanta. Shi kuwa koda tafita zaune tabacci akan sallaya domin duk azabar da yake gana mata shi yana kan sallaya ne yana nafilarshi. Seda tafice ne tukunnah yamiƙe ya shiga toilet yayi wanka kana ya fito, yayi shirin bacci, Hakan ya hau makeken bed ɗin shi ya kwanta kafin ayi asuba yatashi ranshi fyass. Yana kwantawa Hajiya domin ya kashe bedside lite, idonshi suka sauka akan wani murgujejen macijin daya kusan cin rabin gadon yafasa kai tankar ze sareshi...ido shattima yawaro tare da miƙewa azabure yanabin majicin dallon mamakin a Ina yashigo? Ganin da gaske majine akan bed ɗin shi yasa yamiƙe cikin sauri ya kunna hasken ɗakin, yaname kallon bed ɗin sedai gamama kinshi bakomai akan bed ɗin wayam. Cikin mamaki yake kafewa ɗakin kallo tabbas yaga maciji akan gadonshi bawai gizone idonshi kemishiba to amma yana ina? Tambayar dayake yiwa kanshi kenan kuma bashida me bashi amsarta. Yanacan yana tinani yaji wani dogon abu me sanyi yanabin ƙafarshi, cikin sauri yaduba ƙafar tare da zaro ido yana bin macijin da kallo gaya sebin ƙafarshi yakeyi yana kuma lauyeshi. Wani irin bugawa zuciyar lieutenant musayyeer takeyi da azabar ƙarfi gabin wannan shinfiɗaɗɗen macijin kwance akan jikinshi yana zagayeshi, behanashiba hasali ko motsi beyiba har yazo ƙugunshi, ananne yadamƙe kanshi cikin zafin zuciya tare da murguɗe kan nantake macijin ya mutu., zareshi yayi daga jikinshi kana yayi wulgi dashi cikin zafin zuciya dakuma mamakin ta inda maciji yashigo mishi. Ƙarasawa yayi kan sopa ya zauna tare da dafe kanshi yana tinani, yajima zaune yanajin yadda idonshi ke zafi sabida bacci amma tinani yahanashi wani dogon motsi, kamar mafarki yaƙarajin tafiya akan bayanshi zuwa cikinshi. Amugun razane yakai dubanshi yana me ƙara zare rikitattun idanuwanshi, cikin mugun mamakin ganin wani macijin, cikin zafin nama da tafasar zuciya yaƙara damƙar wuyanshi yana kallon inda gawar na ɗazu take. Tabbas bashi bane wanine? To daga ina suke shigowa? Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un yafaɗa bayan ya murgiɗewa wannan kai Shima ya mutu, yakoma gefen widrop yayi yatsaye tana kallonsu cike da mamaki da kuma al'ajabi, kallonsu kawai yake yi amma yakasa tabuƙa komai kuma yakasa kwanciya, Hakan yake tsaye tare da gawar macizan har akayi asuba. Se alokacin yasauke nunfashi ganin ya kasa gane komai, tare da nufar toilet domin ya ɗauro alwala yayi, sallah. Seda yayi wanka kana yau ɗauro alwalar. Koda ya fito komai beshifaba yaka short nicer ɗinshi da jallabiya, tare da nufar ƙofar zefice masallaci kuma se a sannan yadubi inda gawar macizan take sedai ga mamakisa bakomai babusu babu dalilinsu tamkar ma basu wanzu a wurinba. Mamaki yaƙara kamashi sedai betsaya wani ɓata lokaciba yanufi masallaci. Kwance take akan kirjin mom ɗinta tankar wata jinjira suna lulluɓe acikin blanket, yaye blanket ɗin mom ɗinta tayi tanabin fiskar yar tata da kallo, ganin yadda tayi bacci da nono abakinta, mayarda idonta tayi inda takejin motsin hannun yar tata, atake tasaki murmushi, cikeda duniyanci ganin yatsun Zeemama acikin gabanta suke har bacci yaɗauketa. Lumshe ido tayi tanajin daɗin yadda takejin motsin hannun yar tata agabanta, kafin ya fara ƙoƙarin tadata. "Sweet babyn mom, zeemama na. Kitashi kinsan yau kinada lecture by 8 kitashi kinji, tafaɗa cikeda rarrashinta... miƙa zeemama tayi tana ƙara luma yatsrta acikin mom ɗin tata wanda yasaka mom ɗin gantsarewa tana faɗar"washh my zee daɗin mom. Itama zeemama ƙara maƙale mom ɗin tayi tana cewa "za tashi mom amma Sena sha sweet. "Ok my baby tashi Kisha abinki maza. Jin Hakan yasa zeemama ƙara gyara kwanciya tana zuƙar nonon mom ɗinta daga ƙasa kuma tana yamutsa gaban mom ɗin, aiko mom ta fara ihu tana buɗewa yar tata ƙafafu. Sosai zeemama tarikita mom ɗinta, daga ƙarshe mom ɗin tashiga tsotse yarta ciki da waje. Ataƙyaice ba ita ta bartaba seda tasamawa yar abinda takeso tukunnah suka miƙe daga bed ɗin sukaje sukayi wanka kana duka fito tamkar wasu ƙawaye. Koda suka fito, parlor Dadynsu ne anty mubina na zaune akan cinyarshi tana mishi rigimar seya canja mata mota, shi kuwa yana acikin rarrashinta. Ƙarasowa suka yi suka zauna tareda gaisawa cikin son juna sun kafin suka miƙe suka nufi dining domin yin breakfast ransu fyass sedai babu sallah Balle salati. Allah yakaremana imaninmu. Asokoro Misalin ƙarfe 9 zaune suke dukansu akan dining suna breakfast...cikin sassarfa yafara saukowa daga kan benen fuskarnan amurtuƙe kamar koyoshe, sebaza kanshi yakeyi tamkar company tirare. Yana karasowa yagaida iyayen nashi cike da girmamawa yayi da fa'iz kuwa ya gaidashi amma failusha ko kallonshi batayi hasali tamkar ma batasan da zuwanshiba, wannan abin kuwa ba ƙaramin mamaki yabawa duka wanda ke wurin sanin yadda take ɗauki akan lion ɗinta agaban kowa nuna soyayyar shi takeyi. Sedai dudda mamakin dasukeyi ba wanda ƙala harko Hajiya kaka. "Mami am hungry. Yafaɗa cikin cool voice ɗinshi tamkar wani yaro. Murmushi mami tayi kafin ta fara saving ɗinshi da farfrsun naman rago domin yana sonshi sosai. Miƙewa failusha tayi tana faɗar"aci abinci mu gani, tayi maganar ciki'ciki ta yadda ba wanda zejita, sedai abinda bata saniba shi gogan yajita sarai domin kamar me kunnen maciji Hakan yake, sedai ko kallon inda take beyiba Balle tayi tinanin yaji ɗin... farfrsunshi yajanyo tare da saka spoon ya ɗebo sedai yazo sakawa abakinshi idonshi suka sauka akan spoon ɗin. Wani irin wato ido yayi yanayi baya da mugun ƙarfi yana faɗar what....! ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp *tofa ina kuke manyan mata masu capacity ❤️mata nake magana ba muna mataba 😏 Hajiya idan kinsan kina Camada matsalar rashin samun alheri agun oga, ko rashin sha'awa, ko rashin ni'ima, ko matsalar rashin samun cikakkiyar gamsuwa a gunki ko agun megidanki Humm to kugarzayo domin ga haɗin buzaye na musamman domin matan Sunnah 🫣 idan kinsan ba akan mijin aurenki zakiyi anfani dashi ba to ina baki shawarar karkiyi domin kuwa wlh baze taɓa iya rabuwa dake ba, koda kuwa aure kikayi, kana inan mijinki na neman mata Shima wannan fagen nakine uwar gida me capacity ❤️* 1, munada taƙadari haɗi na musamman daga ƙabilar kanuri. 2, munada ɗan sababi, ingan taccen haɗi daga sakkwatawan Shehu💪 3, munada ruhul khari, gagarumin haɗi daga ƙabilar buzaye. 4, munada me ƙanƙara daga ƙabilar togawa. 5, munada ɗan kuwwa maganin kurman namiji daga ƙabilar, shuwa. Ba iya wannan ba munada ƙalalolin Maganin kala kala masu inganci kama daga Maganin sanyi infection har zuwa hips da breast. Kana sanyi koda yahanaki haihuwa koda haifaffen ne ajikinki biƙudiratillah idan kikayi anfani da maganinmu to ze barki Indai bana ajali bane, manyan mata amotsa. Ga duk me buƙatar wannan maganin ze iya tuntuɓatar Autar alheri wato Dr Yasmeen Ahmad a wannan nomber 👉 07037092176. Allah yabamu lpy me amfani duniya da lafira. Autar alheri ✍️ *🌹🦁🌹ME & MY LION🌹*🦁🌹 Special and romantic love story 💋💓🫣 Writer by Autar Alheri ✍️ 🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁 🌹🌹 🦁 Oh'oh'ohhhh 🤭🤭🤭 Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain ɗinsu, kana ze cika zukatasu da shauƙi tareda begen reality love❤️na haƙiƙa 💯 Book one Chapter 17 & 18 "Yana faɗar what? Arazane sakamon manyan tsutsotsin da idonshi sukayi tozali dasu acikin spoon ɗin suna yawo tamkar acikin ruwa..damamaki kowannesu ke tambayar shi lpy? Miyafaru ne? Amma ko kuma su bayiba har Mami datafi kowa ruɗewa. Shikam fa'iz ƙoƙarin riƙo bayan nashi yake yi amma yakasa sabida tsoro, Dady kuwa da ido kawai yakebinshi cikeda mamaki yayinda Hajiya kaka kemishi kallon tsoro....shiko idonshi ya maida akan bold ɗin da mami tasaka mishi farfesun ciki, seyaga gabaki ɗaya tsutsarce aciki tana yawo kamar zata cinye kwanon, ai atake wani irin amai yazo mishi, cikin hanzari yamiƙe tare da nufar toilet ɗin dake cikin parlor yana fesa amai tamkar ze amayarda yan cishi. Cikin tashi hankali duk suka biyoshi amma ba amsa, seda ya gama aman mami tazuba mishi ruwa ya wanke bakinshi tukunnah yafice daga toilet ɗin yanufi part ɗinshi sannan ya dauraye jikinshi yacanja kaya domin na jikinshi duk ya lalace. Zama yayi bakin bed ɗin tareda dafe kanshi yana tinanin abinda yakawo tsutsa, kaitsaye abinci yakoma tsutsa? Daba maminshi ce tabashi abincin ba shikenan seya fara zargin koma waye? Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un wannan wanne abinne kefaruwa dashi Hakan ɗazu maciji yanzu tsutsa, abinda betaɓa ganiba tunda uwarshi takawoshi duniya. Gabaya ɗaya lieutenant musayyeer ya firgice sabida ganin tautsar nan ko ruwa yakasa sha gawani masifaffen bacci dayakeji amma ya kasa kwanciya domin gani yakeyi daya kwanta zeƙara ganin macijinne. Hakan yazo yafice daga gidan ba wanda ya sani.. Sukuwa su mami duk hankalinsu atashe yake sanin cewar shattima ko ciwoyakeyi baya amai seta ɓace Balle yanzu yana zaune qalau, sedai sunsan cewer yanada bala'in ƙyanƙyami maybe wani abin ƙazantar Yagani shine yakawo masa wannan aman. Da wannan tinanin hankalinsu ya kwanta musamman da fa'iz yaje Pert ɗinshi yasamu yafita, se hankalinsu yaƙara kwanciya...... failusha kuwa tanajin diramar da akeyi a parlor ta ƙyalƙyale da dariya seda tayi me isarta kana tace "mugun banza wlh dani kake zamcen inda kace tukunyana baze tafasaba wlh naka kuwa ko zafi bazeyi, haka kawai kawanizo kasaki gaba da sharri daka ina ƙyaleka Allah daga yau duk abinda kamin bashi kaci kuma atake zaka biya, dan ina sanka bashe zesa nafasa hukuntaka ba, sake fashe da dariya tayi kafin tace "Allah sarki my lion yau dai ba bacci kuma bacin komai💃 taƙarasa zancen tana juyi darawa tamkar wata ƴar baby. Zaune suke a parlor jidda kwance ajikinshi, shiko se famar sarrafata yakeyi, wayarshi ce ta ɗauki ruri Hakan yasa ya ɗaga tare da ƙarawa a kunne yana faɗar "hello Yaa fawan. "Na'am maheer gobe kazo da jidda idan zakazo family house safiya tace nakaita sugaisa Yaa shattima. "Okay Yaa fawan Allah yakaimu. "Ameen Ameen y Allah, daga Hakan suka yi sallama. Kallonshi jidda tayi kafin ta ta ɗauke idonta daga kanshi, tareda komawa jikinshi talafe, Shima bece mata komaiba yacigaba da abinda yakeyi dominfa jidda koda maheer ze kwana akanta to bata wani kataɓus sedai kawai taƙyale shi yayi kiɗanshi yayi rawanshi sabida tsabar ragwanta ita komai wahalarshi takeji dudda tanajin daɗin yadda yake sarrafata amma Hakan bayasa tamaida mishi martani, kuma wai ahakan mugun muwar sonshi takeyi gakuma jarabar masifa domin kamar ma tafi anty Marwar yaa Noor sedai kawai anty Marwa tafita zama mace ne., azzakitinka kawai Shima yana sonta ahakan, da wlh takaɗe da wannan halayyar tata. Yau dai Hakan shattima yawuni a office ko yaranshi sunkasa gane kanshi, ya kasa cin komai gakuma bacci dake ɗawai niya dashi...zaune yake akan kujerar office ɗinshi yana juyawa sosai yayi zurfi acikin duniyar tinanin dayakeyi, wani abin yatina wanda yasa yayi saurin buɗe rikitattun idanuwanshi yana faɗar what? Badai yarinyar nan bace da wannan aikin. Yatambayi kanshi, domin yatina lokacin tana ƙarama baze taɓa mantawa yaje gidan Hajiya kaka yasamu sunyi faɗa da anty fa'iqa tadaketa, ita kuwa ta tura mata kunamu duk abinda anty fa'iqa zatayi duniya kunama take gani, acikin ruwan wanka acikin abinci idan tazo kwanciya, gabaki ɗaya failusha ta firgitata, koda yaje Hajiya kaka tasakata agaba tana lallaɓata akan tarabida antyn tata tazauna lafiya, yayinda fa'iqa ke gefe tana risgar kuka tana bata haƙuri amma firtaƙi, zuwanshine yasa ya lallaɓata har haƙura... kana ya ɗauketa sukaje gidan wani malamin addini tsoho sosai abokin kasansu ne wato Mlm shattima, inda yake tambayar shi matsalar yayinyar har take irin wannan abubuwan. Buɗar bakin malamin seyace ƙofi ne take yi kuma me haɗari, hala ita ɗin ƴan biyu ce? "A'a ba ƴan biyu bace amma yan biyu takebi kuma yan biyu kebinta, sedai duka basa Raye. (Kenan ita ɗin tsakiya twins suka sakata) jinjina kai mlm yayi kana yace gaske dai wannan shine dalilin domin kofin wanda tawaye kebi yamafi haɗari sekuma yazan ita harda binsu takeyi sun sakata tsakiya ne, kallon failusha mlm taƙarayi da kyau kana yace "bancin ƙofi akwai wani abin me girma atareda ita wanda kuma tana girma yana ƙara bayya agareta, domin akwai wasu salihan bayin Allah dasukeyi zamani da kakanku suna temaka mishi sosai akan abubuwan rayuwa, to yanzu duka sun dawo ga wannan ƙanwar taku sedai basa zama ajikinta, amma tabbas duk matakin da mlm shattima yataka arayuwarshi dasu to wannan yarinyar seta takashi....cikin rashin jin daɗi lieutenant shattima yace "kamar me kenan mlm? "Kamar irin wankin ido, sanin mugun mutun a duk lokacinda yakusan tota, dakuma ganin mugun abu ko yayane indai yazo inda take ko ita taje gare shi. Kana bazata taɓa zama da mugun mutun inuwa ɗaya ba, kuma duk wanda yataɓa ta umurni kawai zatabada ta hanyar nuna fishinta agareshi atake zasu ɗauki hukunci kuma ahakan bazasu taɓa zama ajikinta desai zasu iya sanin duk wani motsinta... ajiyar zuciya shattima yasauke bayan yahamajin bayanan mlm kafin yanisa yace "yanzu mlm ba yadda za'ayi arabata dasu domin gaskiya duk Bama buƙatar Hakan atare da Ita koba komai ita ɗin ƙaramar yarinya ce fa duka yanzu takeda shekaru 5 aduniya, yafaɗa cike da alhinin abin...."wlh ba wanda ya isa yarabata dasu se Allah shattima domin makare na gado basa taɓa barin jikin mutun se mutuwa, musamman irin nata daba masu cutarwa bane kana mlm shattima dakanshi ya gayyacesu a wancan lokacin sabida mutane dasu sako ahalinshi gaba, kaga kuwa tun da alƙawarine tsakaninsu dashi bazasu taɓa karya wannan alƙawarin ba seranar da sukabar duniya. Domin ko yau Allah yakarɓi rayuwar wannan yarinyar zasu koma zaɓar wanda zasu iya rayuwa dashi acikin ahalinku sukoma gunshi, amma inaso ka kwantarda hankalinka domin kuwa duk wannan abin bayanzu se kasance tare da itaba seta ƙara girma, tana girma ne su kuma suna ƙara bayyanar da kansu gareta. Shiru shattima yayi yana tinanin wannan al'amarin kafin yanisa yace "shikenan mlm ngd sosai Allah yasa Hakan shine mafi alkhairi. Ameen Ameen y Allah. Daga Hakan yayi mlm sallama ya ɗauke ta suka tafi bayan yacikashi da abubuwan alkhairi...Hakan ya maidata gidan Hajiya kaka amma begaya mata komaiba gameda wannan Bin kana yayi musu sallama yatafi. Du yadda yaso yabar abin aranshi amma yakasa Hakan yasa yasamu Dady da zancen yagaya mishi duk yadda sukayi da mlm akan zancen failusha. Ajiyar zuciya Dady yasauke kana yace "nasani baba duk nasan da wannan abin hasalima shine dalilin da yasa muka yanke hukunci aura maka failusha tun mlm naraye. Sabida Hakan tinda kaji da kunnenka yanzu sekasan yadda zakayi rayuwa da matarka. "Mata kuma Dady Angel ɗince matata. Ohh wai kuna nufin nine zan aureta? Dady ayanzu ma da danayi auren wuri inada kamarta, shine kuma zan aureta bayan ta girma, Dady ina laifin kace fa'iz amma koshi ina Angel tayimai ƙarama da aure. Yafaɗa cikin mamakin kalaman Dady. Ɗaura fuska sosai Dady yayi ganin shattima nason renamai hankali kana yace "bawai ina nufin idan ta girma ka auretaba MUSAYYEER inaso na jadda dangane failusha matarkace an ɗaura aurenku tun wata 6 da suka wuce lokaci mlm na halin jinya, ina Fatar ka fahimceni ayanzu Hakan failusha matsayin matarka take, banyi niyyar gayama yanzu ba amma wannan zancen dakazomin dashi yasa doline nagayama wannan sabida Hakan ka'ajiye shirme kariƙe aurenka banason jin wata maganar....tun da Dady ya fara magana zufa ke wankewa shattima fuska tundaga cikin kanshi yana mamaki da al'ajabin wannan al'amarin na ɗaura mai aure da yarinya yar shekara biyar a duniya shi kuwa yana da shekaru ashirin da bakwai, wannan wanne irin ganganci ne su Dady sukayi,? Shin baya tinin karya cutar da yayinyar idan shi ɗin mayen matane fa yafara bibiyar ƴar mutane tun yanzu. Kuma Bama wannan ba idan yarinyar tagirma tace bata sonshifa? Ai sunshiga hakkinta dayawa. Dady kuwa kamar yasan miyake tunani tadubeshi tare da cewa. "Bama taɓa tinanin kacutarda koda wanda baka saniba balle jininka, sa'annan Kaine zaka koyawa Mamana yadda zata soka fiye da kowa da komai arayuwarta, sabida Hakan tashi kaje Allah yayiwa rayuwarku albarka dukkanku... muƙewa yayi jiki ba ƙwari yabar ɗakin da tinani kala kala aranshi. Tun daga wannan lokacin yaƙara saka failusha ajikinshi, suka ƙara shaƙuwa fiye da yadda sukeyi abaya tinda yarinya ce sosai, shekara ɗaya suka ƙarayi atare kafin tafiyar aiki takama shi tanada shekaru 6 aduniya, tun daga wannan lokacin failusha bata ƙara sakashi a idonta ba se ranar da suka fara haɗuwa a gidan gona. Kana Sunan lion kuwa Noor ne yamaƙala mata wannan a ranta domin duk bayan kwana biyu seyaje gidan Hajiya kaka ya kira shattima a waya seya bata yana faɗar "little sis ga lion ɗinki zakuyi waya, to daganan fa seta mai dashi my lion duk zasuyi waya Hakan take kiranshi har suka dena wayar kafin wannan lokacin kuwa yadasa soyayyar shi me girma azuciyar failusha da temakon ƙanenshi Noor..... ajiyar zuciya yasauke tun da yakawo nan atinaninshi, yanaso ya yadda itace ta tura mishi macizai dakuma wannan tsutsotsin amma kuma ya kasa yadda, sedai tinawa da kalaminta lokacinda zata bar dining ɗin yasa yaƙara ware manyan idanuwanshi. "Aci abincin mugani. Afili yafurta "lallaima yarinyar nan aiko zaki sani. Daga Hakan yamiƙe tare da kwasar kayan shi yafice daga office ɗin. Acan gida kuwa failusha ce a bedroom ɗinshi tana gyarawa semita takeyi domin duk atsorace take komai karyazo yasameta sanin yadda sukayi dashi jiya, akan tashi babu nocking, batasan yazasu ƙareba yanzu idan yashigo yasameta aciki batareda yana nan ba, itadai wlh mami bata kyauta mataba domin duk itace tace setazo tagyara mishi bayan ga masu aikinan agidan. Cikin takonshi na ƙaƙƙarfan namiji yashigo general parlor sedai babu kowa a parlor Hakan yasa yanufi Pert ɗinshi kaitsaye, koda ya shiga bedroom ɗin bakowa sedai angyara komai ƙall ƙall gwanin sha'awa domin dudda kananan shekarun failusha tanada tsafta sosai..kayan jikinshi ya fara rage wa yayi saura dagashi se short nicer kana ya ajiye wayoyinshi tare da nufar toilet. Acan cikin toilet ɗin kuwa failusha naciki tagama wanke komai tana goge mirro ne, sam bataji shigowar shi ba domin ko wanka mutun keyi Balle wanda ke cikin ɗakin yaji ƙarar ruwaba sabida ƙarfin door ɗin, tura ƙofar yayi yashiga tare da maidawa yarufe, Hakan yasa failusha jiyowa arazane.....! Saura page ɗaya free yaƙare, idan inada buƙatar cigaba da karatun book ɗin ME & MY LION to kiyi hanzarin neman baki 1500 ne kacal 👌 ME & MY LION paid book ne idan kintashi biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank. Kana kkituramin shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 or 09112799371 on Whatsapp *tofa ina kuke manyan mata masu capacity ❤️mata nake magana ba muna mataba 😏 Hajiya idan kinsan kina Camada matsalar rashin samun alheri agun oga, ko rashin sha'awa, ko rashin ni'ima, ko matsalar rashin samun cikakkiyar gamsuwa a gunki ko agun megidanki Humm to kugarzayo domin ga haɗin buzaye na musamman domin matan Sunnah 🫣 idan kinsan ba akan mijin aurenki zakiyi anfani dashi ba to ina baki shawarar karkiyi domin kuwa wlh baze taɓa iya rabuwa dake ba, koda kuwa aure kikayi, kana inan mijinki na neman mata Shima wannan fagen nakine uwar gida me capacity ❤️* 1, munada taƙadari haɗi na musamman daga ƙabilar kanuri. 2, munada ɗan sababi, ingan taccen haɗi daga sakkwatawan Shehu💪 3, munada ruhul khari, gagarumin haɗi daga ƙabilar buzaye. 4, munada me ƙanƙara daga ƙabilar togawa. 5, munada ɗan kuwwa maganin kurman namiji daga ƙabilar, shuwa. Ba iya wannan ba munada ƙalalolin Maganin kala kala masu inganci kama daga Maganin sanyi infection har zuwa hips da breast. Kana sanyi koda yahanaki haihuwa koda haifaffen ne ajikinki biƙudiratillah idan kikayi anfani da maganinmu to ze barki Indai bana ajali bane, manyan mata amotsa. Ga duk me buƙatar wannan maganin ze iya tuntuɓatar Autar alheri wato Dr Yasmeen Ahmad a wannan nomber 👉 07037092176. Allah yabamu lpy me amfani duniya da lafira. Autar alheri ✍️ *🌹🦁🌹ME & MY LION🌹*🦁🌹 Special and romantic love story 💋💓🫣 Writer by Autar Alheri ✍️ 🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁🦁🦁 🌹🌹🌹🌹 🦁🦁🦁 🌹🌹 🦁 Oh'oh'ohhhh 🤭🤭🤭 Wannan kabcen tabbas zegigita duniyar makaranta littafen Hausa ze hautsina brain ɗinsu, kana ze cika zukatasu da shauƙi tareda begen reality love❤️na haƙiƙa 💯 Book one Chapter 19 & 20 End book one 🙏 Free page yaƙare 😥 laifin daɗin😥 "Arazane, sedai ganin mirɗaɗɗen namiji sirara agabanta, yasa ta kurma uban ihu yan tana faɗar "wayyo Allah mami kwart...aibata ƙarasa ba taji saukar ɓalli akan lips ɗinta. Hakan yasa tariƙe bakin tana kallonshi domin yanzu tagane kowaye. Rikitattun idanuwanshi yazuba mata masu bala'in kaifi, nakusan minti biyu yana kallonta amma bece komaiba domin shi lamarinta mamaki ma yake bashi. Itako baki taturo gaba cike da taɓara tana ƙuƙunai, kana tazo ta gefenshi zata wuce. Aiko yaƙaraso kusanta yadda saura kaɗan hayaɗata da jikim gini, gaya kuma duka yarufeta ko hangota ba'ayi tinda yafita girma nesa ba kusa ba. Ƙwallah tamatso tare da ƙara turo baki. Cikin wani irin ɗan iskan voice yace "Allah kina turo baki nan Sena hukunta shi yadda bazaki ƙara turaminshiba...ai failusha najin Hakan tayi saurin mayarda bakinta dede tana faɗar"to dan Allah Yaa shattima kabari na wuce karkamin komai wlh mami ce tace nazo nagyarama please kayi haƙuri..shiru yayi kamar bejitaba, harta fudda ran zeyi magana sekuma taji yace "naga saƙonkifa sedai babu wani armashi acikin saƙon tinda basu kaini lahiraba, asheko Kinga ba anfanin turosu tun da bazasu tsoratani ba...saurin kallonshi tayi jin abinda yace. "Yeah Dena kallo na, badai ke muguwaba shine Zaki turomin macizai Humm, to ngd amma kijira nawa horon. "Inajira ai domin wlh duk abinda kamin bashi kaci. "Me kikace? Yatanbaya yanaɗan zaro ido domin sarai yajita sedai tabashi mamaki yin wannan furucin. Kwaɓe fuska tayi taƙara turo baki gaba, zata fara taɓararta kenan, taji wani abin me shegen laushi ya toshe mata baki. Ido tazaro jin hadda hancinta yatoshe Hakan yasa tabuɗe bakinta domin samun damar yin nomfashi, kuma sa'annan ne tagane abinda yayi nata ke aikata mata, jin yadda Yakama tongue ɗinka yana mishi wata irin sahihiyar tsotsa cikin kwarewa. Ƙara zare ido tayi yana son ɗaga su talli fuskarshi domin yayi mata tsayi sosai dudda ya ranƙwafo, idonshi tayi a lumshe yana kissing ɗinta ahankali kwance., ƙara runtse nata idon tayi sabida zafin data faraji a lips ɗinta domin da mugunta yake kissing ɗin, gawani nomfashi mezafi dake fita daga ƙofofin hancinshi, wani na korar wani, sosai yake kissing nata babu wasan har kusan minti 15 kala failusha na dauriya harta fara kukanda baya fita sabida zafinda lips ɗinta kemata, kaya yatoshe mata ƙofar hanci ko nomfashi bata iyayi da kyau....shi kuwa da niyyar horo yayi mata kissing ɗin sabida bakinda take turo masa, sedaifa reshe na neman juyewa da mujiya domin gabaki ɗaya jikinshi rawa yakeyi sabida betaɓa kasan cewa haka tare da maceba. Sosai jikinshi ke rawa har besan lokacinda yafara yawo da hannunshi ajikinta ba, yana shafa bayanta zuwa sumar kanta me shegen tsawo da santsi, sosai yake shafa jikinta yana ƙara matseta ajikinshi tamkar giwa da ƴar mage 😂 wani irin nunfashi yake fitarwa yana ƙara ƙaimin gun tsotsar bakinta...itakam failusha kuka takeyi sosai tana mutsu mutsun ƙwatar kanta amma takasa domin wani irin riƙo yayi mata tamkar ze maidata cikinshi Hakan yake yawo da hannunshi ajikinta, cikin wani irin shauƙi yasauke tafukan hannunshi akan manyan mazaunanta yamatsasu daƙarfi, Hakan yasa yasaki bakinta yana wani irin jan nunfashi sabida jin Shima numfashin shi naneman ɗaukewa. Aiko Hakan yabawa failusha damar rushewa da kuka tana ture ƙirjinshi, abirkice domin itakam gabaki ɗaya atsorace take ta ɗauka wani mugun abin zemata domin ita sam batasan da wannan rayuwar ba. Aiko yaƙara matseta sosai ajikinshi yana neman sake kaiwa bakinta hari. Cikin kuka tace "dan Allah Yaa Sayyeer yakiyi haƙuri Allah bazan ƙara tura maka macijiba..ina sam shi bayamajinta burinshi kawai yasake riƙo bakinta..aiko taƙara rusheda kuka me sauti hakama wayarshi taƙara ɗaukar ruri akarona ba adadi. Sosai failusha keneman tureshi amma takasa gabaki ɗaya tafirgice ganin kamar baya hayya cinshi..sake haɗata yayi da jikinshi yamatseta kafin ya ɗaga ta da hannu ɗaya yaɗora akan kafaɗarshi, yafice daga toilet ɗin, yana fitowa ya cillata saman bed tareda dirowa akan bed ɗin ze haukanta, ai wani irin juyi failusha tayi sakata aƙasa tim ta faɗo kafin yayi wani yun ƙurin takwasa aguje tafice daga bedroom ɗin cikin mugun tashin hankalin ganin sauyi agun wannan gafjejen sojan...tsalle yayi danya kamata amma ina tariga tafice Hakan yabiyota cikin zafin mana har parlor amma tuni ta sauka ƙasa, zubewa yayi ƙasa nan tsakiyar parlor yayi ruf da ciki yana mayarda nomfashi shikanshi bazece ga takamammen abinda yakeyiba amma tabbas yasan ya shiga wani yanayi. Failusha kam tana shiga bedroom ɗinta tamaida ƙofar tarufe hadda murza key kana ta tahaye bed tareda komawa can ƙarshen gadon ta kwanta, tana zare ido gabaki ɗaya atsorace take da lamarin lion ɗinta wannan wanne irin abune yake mata Hakan kamar wani maye koɗai ya ɗauko ƙaƙarar maitane su Dady nasu saniba? Duk aranta take wannan zantukan cikin tsoro da alhini kafin bacci ɓarawo ya ɗauke ta.....Hakan suka kwana daga ita harshi babu wanda yayi kenan daɗi. Washe gari Failusha bata fitoba se wuraren 12:00pm Hajiya kaka mita kawai takeyi domin Mami taje kiranta yafi sau biyar tana samun ƙofar aƙargame, hakama anty Marwa dasukazo taje tasota nan ma dai ba'aci nasara Hajiya kaka kuwa cewa tayi akwai abinda lieutenant yayi failusha domin daga zuwa gyaran dakinshi ne bata ƙara ganintaba....koda ta fito tasamu parlor acike da mutanen gidan, Yaa Noor da Anty Marwa se yaransu biyu, Yaa fawan da Anty sofi, Yaa maheer da anty jidda. Se Mami da Hajiya kaka. Da kallo duk tabi mutanen parlor Hakan taƙaraso kusan mami ta zauna tare da ɗora kanta akan cinyar mami tana faɗar "inawuni Mamina? "Lpy qalau yar albarka. "Anty Marwa tafaɗa tana riƙo hannun anty Marwa dake zaune ƙasa kusan Mami. "Aye kaga amayar babban yaya seyanzu aka fito nayita nemankifa baki tashiba, cewar anty Marwa cikeda far'a.... dumm daram damm Hakan gaban anty sofi yafaɗi jin yadda Marwa takira failusha da amaryar babban yaya....itako failusha Baki tatura gaba kana tace "Mami kinajinta ko? Dariya mami sosai tana faɗar "Marwanatu kibarmin yarinya tahutafa. "Wlh Mami taɓarar yarinyar nan tayi yawa duk kune kuke biyeta, cewar maheer yana harararta, kalloshi tayi taga yadda jidda take ƙwaƙume ajikinshi dudda kasan cewar da mutanen awurin Hakan yasa ta ɗauke kanta batareda tace mishi komaiba..domin tinda tayi ido biyu da anty sofi taji gabanta yafaɗi Hakan kawai taji ta tsaneta shirya ko kulata batayiba, Seta maida kallonta gun Noor tayi murmushi kana tace "Yaa Noor na sannuda zuwa, Yaa fawan kunzo lpy? Murmushi suka yi atare Noor na faɗar lpy qalau my baby, yayinda fawan yace "alhmdulillah little sis hope your fine? "Alhmdulillah Yaa fawan sekuma tace Yaa fawan shine jiya ka gudu kabarniko? Tafaɗa tana raurau da ido. Dariya yayi cikin basarda zancen yana faɗar "sorry my little sis naje siyo Miki chocolate ne, bara na ɗauko miki amota, ya ƙarasa zancen yana barin parlor. Mami ma miƙewa tayi se akabarsu su kaɗai. Kallonta tamaida kansu maheer kana tace "iskanci akeyi har acikin mutane, wai maheer ko karuwace wannan matar tak..tass kakejin saukar marinda maheer yasauka mata cikin faɗa yace "matar tawace yar iska kuma karuwa dan kin renani. "Kai maheer wannan wanne irin iskanci ne akanme zaka mareta? Akan matarka zaka daki ƙanwarka kanwarma kuma matar babban yaya? Humm lallaima ka isa, cewar Dr Noor. kafin yaci gaba da faɗar, "ƙarya ta faɗa ne kune kawai ma aurata Anan dako kunyar Mami ma bakwaji idan mu kunce abakwa kunyarmu, to wlh karka ƙara dukanta agabana kaji nagayama namamajon banza da wufi...sosai ran maheer yaɓace cikin jin haushin abinda failusha takira yar lelenshi dashi dakuma wannan faɗan da yaa Noor kemasa yakama hannun jidda sukabar parlor yakaita bedroom ɗinshi na da....shiko Noor failusha ya shiga rarrashi shida anty Marwa, domin dukkansu abin yasakasu shock wannan abin be isa dukaba koda basusan halin failusha da neman maganaba balle sunsani. Sosai yake rarrashinta daƙyar suka samu taɗan nutsu. Kuma duk wannan abin da ake yi anty sofi na zamanta batace komaiba sema tashi datayi itama tabar parlor, Yaa Noor ma fita yayi ganin tanutso yana hamdala aranshi dayasa Hajiya kaka ta ɗaga tun ɗazu da basusan yazasuyi da itaba. Noor nafita maheer nadawowa, wurin su yazo yaduƙa kusan failusha yana faɗar "wlh kika ƙara alaƙantamin mata da ƴar iska ko karuwa Sena kusan kasheki agidannan shegiya me kamada aljanu, ace karna daki matar babban yaya ina ruwan babban yace dake, koda ace mata sun dameshi Allah ko loma ɗaya bazaki isheshiba dan Allah ka sheƙi kawai zeyi, ahakan kina Sunan matarshi amma dake da babu duk ɗaya ko mace yakeso ayanzu sedai yanemi wani irin amma ba ƙyaila irinkiba,wlh ko sex kikaga inayi da matata kika cemata karuwa Sekinga yadda Zanyi dake, domin kome nayimata tawace komai nawa natane banza mahau kaciya, yaƙasa zancen yana ɓallita.. Tun da yafara magana ba wanda yace mishi ƙala daga ita har Anty Marwa haryagama surutunshi yabar wurin..."ƙanwata yi haƙuri kibarshi da halinshi kinji gabaki ɗaya maheer bayada mutunci akan jidda maybe ganin yakeyi idan bemiki Hakan ba bazata bari yahuta da ita idan sun koma gida. Saurin ksllon anty Marwa tayi tana ɗauke ƙwallar idonta kafin tace "hutawa kamarya anty Marwa? Shiru anty Marwa tayi tana tunanin kenan failusha batasan aure bane kome? Inko haka ne zata sakata hanya yadda zata maida hankalim Yaa shattima akanta taga ɗan renin hankalin dazece yataɓata. "Please anty kigayamin, anty Marwa ta tsinkayo muryarta. Ajiyar zuciya taƙara saukewa kana tagaya mata abinda ake nufi da hutawa. Ido tawaro cike da mamaki kafin tace da abin fitsarinsu fa kike nufi anty? "Tabbas kuwa shinake nufi failusha. Jinjina kai failusha tayi kana tace "to anty me karuwa ke nufi? Kuma mi sex kenufi? Kuma anty miyake nufi da Yaa shattima zekasheni? Duk atare tajerawa anty Marwa tambayoyin....aiko kamar jira Anty Marwa keyi ta fayya ce mata komai tare da bata wasu shawarwari akan yadda zata mu'amalanci Yaa shattima...sosai tanutsu tana sauraren anty Marwa harta dasa aya. Ajiyar zuciya tasauke tana tuna abinda lion ɗinta yayi mata ɗazu kafin tsaki wani shi'umin murmushi, tana faɗar "lallai kam za'ahuta...."mikikace Amaryar babban yaya? "Bakomai anty kawai inaso na iya abubuwan yadda zan riƙa yiwa lion ɗina ko bayaso, amma baze dakeniba ko anty? Ta tambaya cike da wauta.. murmushi anty Marwa tayi kana tace "ba abinda zeki sema daɗi dazeji baby, tafaɗa tana dariya. Itama failusha dariyar tayi kafin suka miƙe, domin suyi sallar azahar anty Marwa naƙara jadda damata cewar tabari zata koya mata komai da yadda zatayi. Basu suka dawo gidan ba se bayan la'asar, dukkansu suna zaune a parlor wannan karon har lieutenant musayyeer domin dawowarshi kenan yasamu duka ƙanenshi agidan da matansu sunzo gaidashi, iya sune kawai mazan kezaune anty Marwa da Anty sofi suna bedroom ɗin Mami, yayinda jidda ke bedroom mijinta, ita kuwa failusha tana nata bedroom ɗin. Sune kawai ze zaune se Mami. Se fira sukeyi tsakaninsu cikin jin daɗi da ƙaunar juna... maheer ne yamiƙe tare da nufar toilet ɗin dake parlor domin fitsari yakeji sosai yana shiga yajuya gun sic ɗin tare da zare belt ɗin wando yajanye short ɗinshi...wani mugun faɗuwa gabanshi yayi tare da zare duka manyan idanuwanshi Cikin firgici da tashin hankali, yawaro duka manyan idanuwanshi yana kallon gabanshi da babo komai tamkar wani abun betaɓa wanzuwa a wurinba, cikin mugun tsoro da ruɗani yake faɗar"innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Yaa musayyeer please com, yafaɗa da mugun ƙarfi jikinshi ko ina yana rawa. Dukkansu wanda kezaune parlor kallon ƙofar toilet ɗin sukeyi kafin wani yayi wani yunƙurin sukaji yaƙara dokawa babban yayan nasu kira cikin tashin hankali. Arazane shattima yamiƙe tare da nufar toilet ɗin, domin yasan ba lafiya ba tun da yaji yakirashi da asalin Sunanshi domin muddin ƙanen nashi suka kirashi da complete name ɗinshi to akwai gagarumin abu daya tunkaro su kona masifa ko firgici, amma in normal kirane sedai suce Yaa shattima ko Yaa Sayyeer kokuma yayanmu. To afanni su Noor ma hankalinsu amatuƙar tashe yake jin yadda ɗan uwan nasu yabirkice lokaci ɗaya. Lieutenant musayyeer kuwa yana isa bakin ƙofar toilet ɗin bema tsayayin magana ba yatura ƙofar kawai ya shiga gabanshi na dukan tara tara. Tsaye ganshi se zare ido yake yi yana salati. Yana ganin yayan nashi yariƙo hannunshi afirgice yana ɗorawa agabanshi, dasauri shattima yajanye hannunshi ganin inda yanufa dashi yaname zuba mishi rikitattun idanuwanshi masu tsananin karfi cikin mugun faɗuwar gaba. Shi kuwa maheer cikin tashin hankali yake faɗar "nashiga uku yayanmu anɗaukemin penis har 2 bolls na bakomai fa wlh an ɗauke yaya, yazanyi da rayuwata? Muzan gayawa jidda? Wayyoo Allah please yayanmu help me. Ƙarasa yaname saƙin marayen kuka. Ido lieutenant ya rantse daƙarfi yana karanto duk addu'ar datazo bakinshi. "Miyake faruwa ne Yaa shattima? Cewar Noor daya kasa haƙuri yazo wurin shida fawan tun da dukkansu yayunshine. Fa'iz ne kawai ƙanenshi. Kafin shattima yayi magana maheer yariƙo hannun Noor yaba faɗar "Yaa Noor sun kwashemin komai duka sun kwashe Bansan mizangayawa jidda ba. "Yimin shiru Anan maheer banasan shirme, cewar shattima cikin hasala. Suko dukkansu ido suka zaro cikin tashin hankali suna faɗa "whatt? A Ina kuma garin yaya? Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un. "Wai Mike faruwane babana? Cewar mami dataga abin nasu bana ƙare bane. "Nothing Mami muna zuwa yanzu, cewar Noor. Shikuwa shattima shiru yayi yana tinanin abinyi, kafin ya buɗe idonshi da sauri akan maheer yace "wani abin yahaɗaka sa marar kunyar yarinyarnan ta wurin Hajiya kaka? Dukkansu da mamaki suke kallon yayan nasu, seda sukaji yaƙara tambayar maheer ɗin cikin ɗan tsawa, kana yace "e..eh munɗanyi rigima da Ita ɗazu akan jidda harna daketa, daganan yabawa yayan nasu labarin yadda sukayida failusha. Cije lips ɗinshi yayi ahankali yana tunanin wani abin aranshi kafin yajuya kawai yabar toilet ɗin, tareda nufar bedroom ɗinta. Cikin sauri Noor yace fawan rakashi bedroom ɗinshi kuma karku bari mami tagane, yana gama faɗar Hakan yamarawa yayan nasu baya..shi kuwa fawan yariƙo hannunshi suka fito zuwa nashi bedroom ɗin kuma cikin sa'a koda suka fito ba kowa a parlor se Fa'iz kawai... Ita kuwa failusha tana kwance tsakiyar gadonta ta cilla ƙafafunta tasa tana lilo dasu kamar me motsa jiki, ranta fyess se wasarta takeyi kamar yar baby cikeda yarinya dakama sakalta irin tata...turo ƙofar ɗakin yayi yashigo tamkar mayun wacin Zaki, Hakan yasa tazabura tamiƙe tsaye tana turo baki gaba cike da yarinta tace....! Tirƙashi. Shin wai ya wannan kwama chalar zata ƙare? Ne ? Humm muze zuwa se mun haɗu gobe idan Allah yakaimu acikin book two. Humm free page yaƙare ME & MY LION ✍️ kabcen na musamman ne kubiyo Autar Alheri domin samun cikakken book ɗin ME & MY LION 🦁 1500 ne kacal 👌 Zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu kasim uba bank kana kitura shedar biyanki a wannan nomber 👉 07037092176 or 09112799371💃💃💃💃 Autar alheri ✍️ An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels