An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ÿþ BACCIN SO M SHAKUR EPISODE DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JINKAI! BEFORE ANYTHING JOIN ANY OF MY COMMENTS SECTION! https://chat.whatsapp.com/Lexo516Rbc1J318UVT7a6q https://chat.whatsapp.com/Iqo6H7ScyCu85pKADXlnsA https://chat.whatsapp.com/K3p0bPIZP4M2RbqsDlpVzV https://chat.whatsapp.com/FD5l1XPlv0zJjShiIL1Vyx "Cike gidan yake makil da jama a, kana ganin yanayin tsarin ginin gidan kasan irin gidan masu dan rufin" "asiri ne daidai gwargwado, babban compound ne mai dan madaidacin girma dakeda wata yar kodaddiyan milk gate dayake a bude sabida jama a dake shiga da fita. Yammata ansha makeup ansha anko, sun zagaye wata yar budurwa dakana ganinta kasan itace Amaryan sabida yanayin tufafin jikinta" "da gwargwaro dakuma lalle datasha a hannaye da kafafu, rawa suke sosai a tsakar gidan gaban DJ" "dayake buga kida yana chanza wakoki anama Amarya liki yan 50, da yan 100naira& ." Duk wannan kidan da hayaniyan da ake bugawa bacci take acikin dakin dakeda dan duhu dan an sauke "labulen window, kaman an tsikareta firgigita tabude idanunta tana kallon saman silin na dakin dawani irin sauri ta tashi zaune gashinta nawani irin zubowa bayanta mai tsawo baki kirin dayake a tsefe, sanye take da atampa wanda kana gani kasan sabuwa ce anko kuma dan tayi kama da na mutanen tsakar gidan yan biki, an manta dinkin doguwan riga dayamata wani irin bala in kyau a jiki, very simple style mara nauyi kwata kwata, waige waige tashigayi kaman mai neman abu sai kawai tamike tsaye zumbur tana yarfe hannu karamin lips nata ya furta  Ammi wanda muryanta baya fitowa, saita shiga tafiya ahankali ahankali still kalle kalle take tana shafa fuskanta da kanta tana sosa gashin data shiga hargitsawa yafara komawa wani iri kawai tabude kofan dakin, jama a ne birjik afalon ana hayaniya, tana bude kofan kowa yadago kai yakalleta jikake falon tsit sai kuskus da aka fara, kanta tasauke kasa ahankali, saita cigaba da tafiya ahankali batare data hada ido da ko mutum daya na falon ba bakinta na furta.  Ammi, Ammi, Ammi ba lallai ma kaji metake cewaba idan bakazo kusa da ita ba, sai gyaramata ake kowa na cire roban abincinsa daga kasa, kawai tawuce tayi kofa tafita jama an dakin na kuskus.  Yarinya kyau iya kyau amman kan ba dadi sam, sam .  Wai ahaka aka haifeta koko jinnu ne cus kyawawan yara haka daman ance yaran jinnu ne ?  A a wannan fa haka aka haifota da tabin hankalin ba" "jinnu bane, yoh yarinyar da asibitin mahaukata ma ake kaita & & & " Jama a ne cike a compound din ga rawa anayi tana fitowa kawai tafiya tashigayi har lokacin kuma kanta "akasa tana magana ita kadai  Ammi, Ammi tana tafiya tafiya irin wacce ba direction dinnan nan da nan jama a suka fara kallonta." Amaryan dake filin rawane ta hangota taja tsaki takalli daya daga cikin yammatan wajen tace  je dan "Allah ki kirawa mahaukaciyan chan mamanta kafin ta hargitsamin biki, dan wlh tabatamin biki sainaci ubanta kafin akaini gidan mijina dasauri kawarta tace  toh bari naje fita daga cikin filin rawan tayi tai bayan gida ta nufa inda mata ke girki dagudu tayi wajen mata mata tadan manyanta akalla zatai 46yrs haka tana sanye da same atampa da kowa yasaka tace  Ammi ga Amirah chan tsakar gida zata fara haukan anatse Ammi tajuyo takalleta kafin tai magana matan dake kusa da Ammi tace  wai ku yaran yanzu maisa baku da tarbiya ne iyye haka ake magana Zainabu ? Turobaki tayi tace  to karya akayi?" "Danma nazo nafada mata ai danayi shiru abina kwashe nemanta anjima& .. Ammi bata tsaya jinsu ba wucewa tayi da dan sauri tazagayo cikin compound din tanabin ko ina da kallo tana nemanta da idanu gabanta nadan faduwa ta tare wata yar yarinya tace  kinga mini Amirah Baby? Baby tace  tana waje tana nemanki Ammi dasauri Ammi tasaketa tai hanyar gate tana zuwa taganta awaje tafiya take still ba takalmi akafan dasauri Ammi tasa hannu takama hannunta tace  gani nan Amirah Ammi tai maganan tana kai dayan hannunta kan kafadarta tajuyo da ita tanadan maida ijiyan zuciya sabida kalan saurin datayi, ahankali for the first time sai yarinyar tadago kanta Ya Rabbi! Tsarki ya tabbata ga Allah ubangijin" "daya hallicci kowani bil adama, dan yarinyar nada kyau, wani irin kyau da kafin kaga mace mai kyanta sai" "an tona, sak Amminta tundaga white skin color din, saidai tafi Maman kyau nesa ba kusa ba, ga gashin" "idanu dogaye bakake sosai, ga gashin gira baki acike mai yawa kaman buzuwa, tanada dogon pointed nose, ga karamin baki pink yir exactly irin na jarirai, gefen fuskanta da goshinta duk akwai gashi kwance kaman buzuwa, chak ta tsaya tana kallon Ammi kuma babu wani reaction akan idanunta kona damuwa, kona baccin rai, kona farin ciki, Kona tsoro, kona bakin ciki, kawai fuskanta is straight, dan ijiyan zuciya Ammi ta sauke tadan sassauta murya tace  jibeki ba kallabi akanki, ba takalmi akafanki, banasha gayamiki duk sanda kika farka baki ganni ba ki zauna awajen zaki ganni zan dawoba amman bakijin maganata, wuce mutafi Ammi takara rikewa gam tashiga tafiya, Ammi na tafiyar da ita ahankali suka shigo cikin gidan daidai wata mata datasha ado sosai tanada dan jiki kana ganinta kasan itane Maman Amarya ta tareta tana wani hura hanci tace  idan kinsan ba girkin zakiyi ba maisa kikace zakiyi tunda hankalinki nakan wannan abun tanuna Amirah da kanta ke kasa tana dab da Ammi dake rikeda hannunta, adan natse Ammi tace  yanzu zan koma nacigaba Maman Baby Mamababy tana wani huci tace  shidai yafi miki, kibar mahaukaciyan nan kiji da abincin jama a ko kadan Ammi bataso yau ranta yabaci saisa kawai takara kama hannun Amirah da kyau suka wuce bayan gidan, few matan dake wajen suka bisu da kallo ganin Ammi tadawo da yarinyar, wani plastic chair Ammi tadauka ta ijiye tadaurata akai tace  zauna bari nabaki abinci Ammi tajuya dawani irin sauri kaman gudu Amirah ta tashi, Matan dake wajen suka bita da kallo Ammi tajuyo ta kalleta ganin taki zama takara biyota sai kawai ta kyaleta bata cemata komiba tabude katon kulan wajen tadauki plate tazuba mata white rice da stew tasaka spoon tajuya mata sannan tace  muje Ammi tai gaba Amirah tabiyo ta abaya, Ammi takamata tasata a kujera ahankali saita debi rice a spoon tadankai bakinta jin ba zafi sosai saita debo takawo wajen bakinta dasauri tabude bakinta hakoranta farare passs, Ammi ta samata shinkafan, karba tayi duk tana kallon idanun Ammi tana taunawa ahankali, sai Ammi takama hannunta tasaka mata plate din tace  yauwa to maza cinye, bance ki tashi ba gani nan girki zanyi kinji ? Shiru tayi tana kallon Ammi tana chewing rice din, Ammi tace  kice to da dan karamin voice nata da Ammi kadai kejinsa aduniya tace  toh Ammi wani heart melting smile Ammi tayi ta tsaya tana kallonta sai kuma ahankali takai hannunta tashafa kumatunta tace  yauwa yar albarka na, maza cigaba da ci ingani sauke kai tayi daga kallon Ammi ta debo abincin a spoon takai bakinta tafara ci Ammi tace  yauwa Masha Allah, kada ki tashi gani nan anan Ammi tajuya tayi wajen murhu tana tafiya tana waigowa dantaga kota mike taganta azaune amman tanabin Ammi da idanu tanacin abinci ko kyafta idanu batayi, dan ijiyan zuciya Ammi tasauke ta tsaya kusada Rakiya tace  kuyakuri Rakiya Rakiya tace  haba bakomi, dawainiya da yara haka ai ba karamin aiki bane, kuna nema mata maganin islamic kuwa? Spoon na girki Ammi tadauka tana juyawa tace  babu wanda ba mayi, ba matsalan jinnu bane da itaba rashin lafiyane kawai daga Allah dayan matan tace  gaskiya yakamata kiyi dagaske, ga sa onninta duk sai aure, to wannan ma ai kanwartata tayi aure abarta tunda har anzo an tambayi aurenta, jibidai yau Ramla ce Amarya, gaskiya dai kuyi da gaske inba hakaba babu wanda zai auri mara lafiya Ammi bata kara magana awajen ba sai aikin gabanta take bini bini tana dagokai ta kalli Amirah da har lokacin idanunta nakan Mamanta duk inda Ammi tayi tana binta da idanu, gama hada komi Ammi tayi tarufe pot tazo tadauki pure water tazo wurin, Ammi ta bude mata ta karbi plate din ta ijiye sannan tasaka ruwan abakinta hannuwanta tasa ahankali tadaura akan na Ammi kullum idan Ammi nabata ruwa haka takeyi tashiga sha tana kallon Ammi, Ammi tamata murmushi tace  saura kimini wasa da ruwa anan agwagwa kawai dago kanta tayi alamun ta koshi, murya chan kasa tace  Ammi pee Allah yasa tagama hada komi na girkin kawai tsotsewa zaiyi akwashe" takalli su Rakiya tace  tunda an gama bari nakaita ciki nasa mata kallabi dasauri Rakiya tace  karki damu tunda kingama zamu kwashe kiji da abu daya Ammi batace komiba ta karbi plate din ta ijiye "takama hannunta tace  muje toh kankame hannun Ammi tayi suka wuce Ammi tace  duk sanda kika kara fitowa babu kallabi akanki saina saba miki mena gayamiki game da budekai ba kallabi ? Batace komiba ahaka suka shiga falon Ammi ga jama a awajen Ammi ta gaggaisa dasu Amirah na tsaye wajen dab da Mamanta tanama wasa da yatsun Ammi ne ita kadai haka Ammi tawuce da ita bedroom duk aka bisu da kallo, ta maida kofan tarufe sannan tace  cikani kije kiyi fitsari dan dago kanta tayi batare data saki Ammi ba sai kawai Ammi tawuce da ita bandakin tabude kofa tace  shiga ahankali tasaki hannun Ammi, Ammi tace  yi adduan shiga bandaki ahankali bakinta ya shiga motsi saita shiga Ammi tajuya zata wuce dasauri Amirah tace  Ammi dan dakatawa Ammi tayi kaman zata mata fada but she knows harda mutanen dasukayi extra yawa yau agidan da hayaniyan biki yasa she s being extra clingy today, other days tana dan bata space even though duk inda zaka gan Ammi zakaga Amirah you must find her awajen, sai kawai Ammi ta tsaya tace  jekiyi to gani nan, maza kiyi alwala gyadama Ammi kai tayi tawuce tana daga riganta Ammi na kallonta batako kyafta idanu kana ganin yanda take komi kasan mahaifiyarta tai kokari dan bata wani shirme, tashi tayi bayan tayi tsarki tamaida pant dinta sannan tai flushing zata taho Ammi tace  alwala baki salla ba alwala tashigayi shima exactly yanda ake alwala sannan tafito Ammi da kanta ta rufe kofan bayin tadauki hijabi tabata tasaka maroon yamata bala in kyau ta kabbarta salla tayi shima perfectly tana idarwa tajuyo takalli Ammi, Ammi dake daukan ribbon da comb tace  ba kallona nace kiyi ba tashi kizo nan nakama suman nan naki ahankali ta tashi ta linke dadduma da hijab ta ijiye inda Ammi ke ijiye saita taho dayake abakin gado Ammi take zaune tana harhada ribons nata dasuke cikin wata yar karaman jaka daban hawa gadon tayi ta kwanta tadaura kanta kan cinyan Ammi, Ammi takalleta tace  ai yamiki kyau mage saita dauko comb zata fara kifa kanta yayi a cikin Ammi, Ammi tace  zan kwadeki idan baki tsaya ba tunda ke baki kaunar ataba miki kan nan, kinfiso kiyita tsorata mutane dashi, bani kan nace ahankali tafito da kan tasa akan cinyan Ammi," suka fara. "Tun tana yar yarinya batason ataba kanta dambe ake sosai, itama Ammi saida tayi da gaske hakan yasa" "ko yanzu ma ahankali take taje mata gashin, gashinta is so silky and very black kuma bata tabasa relaxer ba, kama gashin tayi agida biyu tsaf tagama hakan yasa tajuyo da kai tana kallon Ammi, Ammi tai murmushi tace  iyye Yammata na tayi kyau Masha Allah, yimin murmushi nagani yayyy tsayawa Amirah tayi tsuru tana kallon Ammi sosai dake murmushi kaman zata hadiye Ammi da manya manyan fararen idanunta, ahankali Ammi tajuyo dakatar da murmushin datakeyi tai shiru sai kuma idanunta suka cicciko da hawaye dasauri tadauke kanta tadanja hanci irin maison hadiye kukan nan jikinta yayi sanyi looking very sad, kama hannun Ammi Amirah tayi tashiga wasa dashi tana tattaba hannun tana wasa da fingers din Ammi tana nannade wannan da wannan, sai Ammi tajuyo da kanta ahankali kawai tazuba mata idanu tai nisa a tunani, aka bude dakin dasauri Ammi tajuyo wata yar budurwa ce tana sanye da anko itama kana ganinsu kansu daya kuma kamanninsu kusan daya kawai Amirah zata nuna mata hasken fata ne ita wannan hasken ta kaman na Ammi ne, ta ijiye jakan makaranta tace  Wayyoo Allah na Ammi ina wuni nagaji murmushi Ammi tayi tace  andawo daga school Miemie, yaya test din dasauri tataho wajen gadon tace  Ammi nayi kokari sosai tai maganan duka idanununta na kan Amirah da kanta ke cinyan Ammi tana kirga yatsun Ammi kaman batasan da mutane a dakin ba, Ammi takalli Amirah tace  tashi toh ga Miemie tadawo daga school, Miemie zauna min da ita bari nakoma naduba abinci zan" kawo miki shinkafa kema Dasauri Miemie tazauna kan gadon tana kallon Amirah tace  yau bazaki kulani ba sabida ban kawo miki "tsaraba bako Ammi tamusu dariya tace  kunfi kusa Ammi tasa hannu tadagota ahankali tace  zauna da yaruwanki bari naje nakawo muku abinci Ammi ta karbe hannunta tamike dasauri itama tamike, Ammi cikeda fada tanuna mata gado tace  zauna anan nace ita Maryam din bakuwan kice, tun safe banda sukuni sabida ke sai bina kike kuma kinki yarda da kowa, abin naki harda yar uwanki yau, wuce ki zauna nace tunda Ammi tafara fada tasauke kanta kasa takai hannayenta tana sosa cinya duk saita bama Ammi da Maryam tausayi, Maryam da taji duk ba dadi dasauri ta taso takai hannu zata kamata dawani irin sauri ta matsa kusada Ammi, Ammi tace  kyaleta kawai Miemie kinsanta hayaniya da jama a duk suna tada mata da hankali, yau rashin yardan hardake kuwuce muje Maryam tace  kuma Ammi da bata ganki ba da nine zata mannemawa hakafa Ammi tace  ai tunda tamiki halinta yau karki kara kawomata komi daga school Ammi tawuce tai gaba dasauri tabi Ammi kaman bindi Allah tasa kan akwai hula yanzu, Maryam ma tabisu tana kallon yanda simple gown din yama Amirah kyau na wuce misali, backyard Ammi tayi anan taga Maman Baby awajen da ake kwashe abinci a kula tahade giran sama da kasa Ammi ta taho wajen zata wuceta Maman Baby tace  ki barshi kawai bana bukatar ki, Allah yasa inada wasu dazasu tsaya kan abinci jekiji da diyarki mara kai dasauri Rakiya tace  mekuma yayi zafi Maman Baby kinsan yanda yara suke especially marasa lafiya kuma duk ita tahada abincin ai kafin" takaita ciki "Cikeda fada Maman Baby tace  karki gayamin magana Rakiya, bakisan meke faruwa bane acikin gidan" "nan, bakin ciki take taga sa an diyarta yau tana aure ga tata diyar kai duka yaran nata ma babu manemi, daya ba kan gado kan ba dadi balle ma ayi maganan aure akanta, dayan kuma sai bakin rashin kunya Maryam ta tabe baki tana juya idanu, Maman Baby tace  shine takeso mutane su zageni kar kowa yaci abincin tunda ba yarta ke aure ba ahankali Amirah takama bayan rigan Ammi tarike jikinta yadan fara rawa bawai tana kallon mutane bane but she understands everything that is happening around her, bataso taga ana fada da mamanta, dazaran an fara zakaga tarike ko hannu ko rigan Mamanta kanta akasa, Maman Baby tana kallon Ammi cikin idanu tace  to bari kiji wlh sama taima yaro nisa saidai yadaga fuska ya kalleta nariga namiki fincinkau Zainabu, diyata na biyu kenan danake aurar wa kekuwa kije kifara ji da mahaukaciyar nan ita kadai tazamema rayuwarki azaba da ukuba tai maganan tana nuna Amirah, tunda ake hayaniyan nan babu abinda yabatama Ammi rai sai kalman karshe data fadi, takalli Maman Baby sosai kaman tabata amsa amman saita fasa sai kawai tasa hannu takama hannu takama Amirah dake jikinta, takalli Maryam dake huci tacika fam tace  kuwuce muje ganin Maryam batai motsi ba Ammi tace  Maryam nace muje zuciyanta ba dadi tajuya fuuuu, Maman Baby tadaga murya tace  dakin barta ai tarama miki yanda tasaba, ahaka zaki kare keda uwarki, Zainabu kekuma nagaya miki aniyanki akanki zai kare gadai daya nan agabanki kina gani, ke kikasan uban me kikayi Allah yabaki ita mai juyayyen kwakwalwa mutanen wajen ne suka dinga bawa Maman Baby hakuri cus zagin yayi yawa" sannna tai shiru. "Kofan flat nasu Ammi tabude takalli Miemie dake huci strictly tace  wuce ciki batai musuba tawuce ciki," "Ammi tashigo da Amirah, duk an fita daga dakin, Ammi tawuce ta ita tazaunar da ita akan gado takalli Maryam dake tsaye tace  zauna kema Miemie kaman jira take dasauri Maryam tace  Ammi wai Matarchan who did she think s& ..  kul! Ammi tafadi ahankali hakan yasa Maryam tai shiru, idanunta" "na ciko da hawaye jikin Ammi yayi sanyi, ahankali tace  idan baki fahimceni ba Miemie wanake dashi" "kuma eh? Ina zan sa raina? Ke koda zanyi fada ba abinda zaki hanani bane Maryama? Kalli yar uwanki ba lafiya, anzo neman aurenki, Babanki yace nan da wata uku, da shirya aurenki zanji koda ciwon yayarki eh Maryam? Do you think tsayawa nayi fada is wise? Ahankali tace  Ammi ni bazanyi auren nabarku anan ba wlh wani kallo Ammi tamata tace  ke bakida hankali ko kawai saita fashe da kuka sosai, ahankali for the first time tunda tadawo sai Amirah tadago kanta ta kalleta, ahankali Ammi ta taho wajen Amirah na binta abaya, Ammi taduka tana kamota tace  Miemie mehaka? Meyayi zafi? Why are you crying like this?" "Miemie na menene ? Ammi tarungumeta cus Maryam hardly cries, cikin kuka da tsantsan zuciya tace  sai ayita kiran yaruwata mahaukaciya, Ya Amirah ba mahaukaciya bace, yar uwata ba mahaukaciya bane, she doesn t hurt me, bata cutar da kowa, Ya Amirah is kind, Ammi she takes care of me, kullum idan zani school she cleans my shoe, da farko ma da rigan jikinta take gogemin saida na nunamata da tsumma akeyi, bantaba fada mata ta gogemin takalmi ba, idan ina assignment tana zama kusadani taita kallona idan nai bacci awajen zata kwashe all books din tasamin ajakan school, she watches me and studied kome nakeyi even though she hardly talks to me, Ammi yar uwana ba mahaukaciya bane kawai Allah ya hallice ta daban ne, Amirah ba bala i akanmu bane, my sister is special, and she s Allah s gift, I love my sister ni wlh da ita zan tafi gidan mijina idan Umar bazai yarda ba nafasa aurenshi ganin yanda take kuka yasa Ammi kawai tadinga lallashinta ta share shirmen datake fadi na zataje gidan mijina da" "Amirah, da mijin zataji koda Amirah? Hmm yaro yarone!." BACCIN SO M SHAKUR EPISODE "MUTANE DAYAWA HAS BEEN ASKING ME M SHAKUR INASO KISSA CLASS, INASO NA SHIGA INTIMACY" "CLASS, YAUSHE ZAKI FARA " TO GA BABBAN ALBISHIR! ZANYI 2in1 CLASS BOTH IYA KISSA DA ILIMIN INTIMACY WATO OZA ROOM DUKA A AJI DAYA FOR A MONTH HAJIYA KI IYA KISSA DA KISISINA SANNAN KI IYA SARRAFA OGA AJIKINKI NORMALLY THE CLASS SHOULD BE 10k BUT ZAN BADA 50% DISCOUNT MA READERS DINA! PAY 5k ONLY AND JOIN KISSA/INTIMACY BOMB CLASS JAMA A DUK WANDA YA IYA YAHUTA FA KIZO KI KWASHI HAAJA MAMANA AMARE A SHIGO DA GUDU! MAKE PAYMENT HERE AND SEND ME EVIDENCE OF PAYMENT PAY 5k INTO 7032934950 Aishat Muhammad OPAY KO 0895672695 AISHAT MUHAMMAD GT BANK KO 6353995766 M SHAKUR WORLD MONIEPOINT SEND EVIDENCE AND JOIN CLASS DIN wa.me/+2347012181461 Wuraren 7 akazo kai Amarya za akai Amarya wurin Ammi danta samata albarka Maman Baby tahana "tace awuce ita, itama Ammi taso fita amman gudun cin mutunci abainar jama a yasa tai zamanta ga Amira da bata isa tai motsi batare data bitaba, ga Miemie data samu ta lallaba tahakura gwara tazauna cikin yaranta sune farin cikin rayuwanta. Tasss suka gyara falon da jama a suka zauna sukai moping ko ina Miemie tasa turaren wuta sannan sukai isha i, Ammi ta kunna mata cartoon a TV a falo sabida ta yarda tazauna taje tai wanka, tace  zauna keda Miemie bari naje nai wanka, yi kallo abinki kinji diyar albarka, bari naje na watsa ruwa Ammi bata jira amsanta ba tawuce tana kyaftama Maryam idanu alamun tariketa, bin Ammi Amirah tayi da kallo harta shiga bedroom dinta, saita janye kanta tamaida kan tv ahankali Miemie tace  mayyan Ammi, bazaki iya rayuwa babu Ammi ba Amirah ringing taji wayanta nayi daga dakinsu dake kusadana Ammi hakan yasa tamike dasauri tace  Ya Amirah ina zuwa Ya Umar na kirana tawuce dakinsu dakin yarage just Amirah ne ciki, kusan 10min tana zaune ita kadai tana kallon tv aka bude kofan dakin da sallama ciki ciki.  Assalamu Alaykum wani irin tsalle Amirah tayi tasauka daga kujeran datake zaune tasauke kanta kasa dasauri, wani dattijo ne haka ya shigo yana sanye da suit, fuskanshi ahade ba rahama yama Amirah wani kallo mara dadi kafin cikeda kunci yace  ke ina uwarki ? Kan Amirah na kasa tana wasa da fingers nata tana goga hannunta awajen cinyanta tasaman riga kaman bada ita akai magana ba, dattijon yaja wani tsukin takaici.  Mtswww useless girl! Yawuce yashiga tafiya takalmin kafansa cover shoe na kos kos kan tiles na parlor, bedroom na Ammi yabude kofan yashiga yamaida kofan yabugo da karfi yarufe dayasa Amirah tasake firgita saita dago kanta tana kallon kofan saitakai hannunta tasosa gefen fuskanta takasa komawa tazauna, hannunta sai" rawa yake tana sake goga hannuwan ajikinta sosai sosai. Karan yanda aka bugo kofan yasa ahargitse Ammi tafito daga bandaki tana kokarin daura zanin wanka da "kyau danta dauka Amirah tafadi ne, taga mutumin hakan yasa ta dakata tadan sauke ijiyan zuciya tace  sannu da zuwa Daddy, wlh nadauka Amirah ce tafadi bakaga yanda na tsorata ba wani bakin kallo yamata tareda daga mata hannu yace  that s not why I m here Madam, ubanme da me kika fadawa Asiya yau? Ahankali Ammi tace  kaman ya? Cikin fushi sosai Daddy yayo kanta kaman zai rufeta da duka yace  ke mesa baki da mutunci, how dare you disrespect my wife? Ba ke kikace zaki girki bakiyi ba kuma kikahau zaginta agaban jama a on her daughter s wedding day, ke maisa bakida mutunci, you re a very very useless woman saisa kika haifi that useless, foolish, dumb headed girl dinchan! Wlh zagin" "daya mata ko kadan baimata zafi ba, amman na Amirah yamata zafi da ciwo arai." Faduwa gaban Ammi yayi tadan kalli kofa cus tasan the way fada da ihu ke triggering condition din "Amirah gashi daman bawai shiri suke da Babanta ba dan baya gamaciji da ita, cikeda damuwa da dan sassauta murya Ammi tace  Daddy dan Allah kayakuri kadena daga murya Amirah na falo kasan ba ishashen lafiya ne da itab& . Tasssss! Yadauke Ammi da mari mai zafi kafin Ammi ma tadawo hayyacinta yasa duka hannayenshi ya hankadata ga ruwan wanka dake kafanta jikake tasss Ammi tafadi akasa sosai," Daddy na huci sosai yace  nikike gayama maganan banza? Sabida mahaukaciyar yar da kika haifo bazanyi magana dake ba? Who do you think you re? Are you telling me how I should behave because of "that dumb mental girl ? Dan bude kofan dakin kadan akayi hakan yasa Ammi dataji kaman kafanta ma ya murde tadago kanta takalli kofan shima Daddy yajuyo jin an bude kofa, Amirah ce tabude kofan dakin amman kanta akasa sai yakushin hannayenta biyu take cikeda karfin hali Ammi ta kakalo murmushi tace  Amirah banace idan ina magana da Daddyn ki kidena shigowa ba, go and watch your cartoo& . Cikeda zafin zuciya Daddy cikin tsawa yace  ubanme kikazo yi anan wuce ki koma inda kika fito ja ira dakikiya, mahaukaciya kawai ko motsi Amirah batayiba saima cigaba da susan hannunta datakeyi, sosai ran Daddy yabaci azuciye yajuya zaiyi kanta cikin fushi yace  badake nake magana ba kikeyi kaman badake nake ba, nace kibar wajen nan dudda Ammi naji kaman tai targade akafa amman ganin zaiyi kan Amirah wani karfine yazo mata ta yunkuro tama kasa mikewa tsaye takai hannunta takama hannunsa arude tace  Daddy dan Allah karka tabata dan Allah kayakuri, bawai batajin maganan ka bane, ba cika gane maganan take ba dan Allah kamata afuwa, don t beat her please wani kalan juyowa Daddy yayi sabida bakincikin yanda Ammi tarikemai kafa baiyi wata wata ba kawai ya fizge kafansa ya tokare Ammi aciki, Amirah dake yakushin hannunta tawani kalan buga kanta akofa jikinta yafara kyarma, Daddy na ihu sosai yace  maganan banza maganan wofi dani kike magana zanyi maganin ki toh agaban diyar naki nagama dake nakoma kanta tunda you re becoming bold kawai yashiga dukan Ammi tun Ammi na daurewa bata ihu tashiga kokawa dashi tanason kwace kanta tafara ihu. Sosai Amirah tadinga buga kanta akofa cikin yar karaman muryanta tana  Ammi& & Ammi& Ammi&  dukawa Daddy yayi yakaima Ammi naushi a hanci yace  zan miki jina jina yau ba nikike maidawa karamin mutum ba wani kalan juyawa kan Amirah yafara, har rotating idanunta suke in circular motion da kanta kaman lizard, plate na tangaran da Ammi tabata abinci dazu tagani anan dakin kawai saita taho ta duka tadauka jikinta ko ina rawa yake ta taho wajensu dukansu babu wanda ya lura da ita, batai wata wata ba tadaga plate din da duka karfin da Allah yamata na duniya kawai tabugama Daddy plate na tangaren akansa wani irin mugun mahaukacin bugu saida tray din ya tarwatse jikake ratsatsaaa!!!! ihu Daddy yayi sosai, sai jini, yashiga juyowa amman kafin ya idasa juyowa ya zube akasa a sume bayako motsi Ammi tazaro idanunta ta kankare tsabagen tsorata da mamaki, awani irin haukace Amirah ta duka tadauki a piece of broken plate din from kasa mai sharp mouth Ammi da muryanta baya fita tace  Am& ..Am& .mirah Amirah Amirah was not her self tai inda Daddy ke kwance a sume zata chakamai kwalbal Ammi takama hannunta, Amirah tai wani ihu  ahhhhhhhhhhh ta fizge kanta zatai kan Daddy Ammi batasan sanda tasa karfi tai kan Daddy ta tare sa tana bude hannuwanta ba tana goge hancinta dake jini tace  ni zaki kashe ai ba Babanki ba Amirah, maza chakamin kwalban kinji saimu mutu mubar miki duniya! Dakatawa Amirah tayi amman har lokacin tana rike gam da kwalban jikinta na rawa sosai tana huci, taki kallon Ammi tana wani irin nishi kaman zata shide na zuciya tawani kankame kwalban dayasa jini yafara fita daga hannunta Ammi tamike da kyar tana dingishi tayi kanta, hannunta takama zata cire kwalban amman tayi tayi takasa sai numfarfashi take tana kallon Daddy har lokacin, Ammi tafashe da kuka kawai tarungumeta tana shafa kanta sosai tace  it s okay, babu abinda yasamen eh Amirah, calm down please, bagani nan ba eh, Ammin ki lafiyanta kalau! ko kadan she wasn t calm Ammi tadago tasake kai hannunta kan nata tace  bani kwalban kinajin ciwo amman ina Ammi takasa karbe kwalban nan daga hannunta tsabagen yanda" ta kankame kwalban gam gam. EPISODE Ganin tana bata lokaci akanta ga Daddy ya suma jini nabin kansa ya_a ta share fuskanta tass sai kawai ta "barta tadauki hijabinta dake kan gado tasaka tadawo inda Daddy yake gabanta na faduwa tana addu a Allah sa wani abu bai samesa ba, taduka takai hannunta ta taba wuyansa taji yana numfashi, zanin jikinta tayaga ta kulle kansa inda ke fitar da jini tadago kanta takalli Amirah dake tsaye tarike kwalban gam that s very sharp tana kallon Daddy, she s ready ta chakamai again sabida Ammi ne kawai tadakata, kan Ammi kawai ya kwance tama rasa mezatayi akwai jama a agidan na biki, tafita yanzu taje tace gashi gashi zasu iya kashemata yarinya, Daddy ya suma ne probably sabida shekaru sunja but he won t die zai" "farfado, wayanta Ammi tashiga nema taganshi chan kan gado bazata iya barin Daddy tajeba." Dan motsi Daddy yayi ajikinta yana shirin bude idanu wani asalin ihun rashin kan gado Amirah tayi tayo "kansu wani sakin Daddy Ammi tayi akasa tamike tana dingishi dasauri Ammi ta tareta ganin yarta ta birkice tace  ke Amirah, Amirah, Ameemee, bagani ba babu abinda yasameni, if you use this on him zai mutu k1nas1 Allah ya konaki ? Ina at this point ko Ammi ma kaman bata ganeta kokawa tashigayi da Ammi sosai zatayi kan Baba daya bude idanu tasss sabida ihun da Amirah tayi yana ganin jiri jiri yana kallon Amirah da Ammi ke faman rikewa tana daga hannunta zata chakamai wukan wani mugun faduwa gabansa yayi ashedai yarinyar nan hauka take sosai tuburan tuburan dan baitaba ganin outburst nata haka ba yadauka ai haukan shiru shiru da solobiyanci takeyi, ashedai hauka take muraran, aiko dasauri yashiga dadadafa bango dan yanda yakeson rayuwanshi bai shirya mutuwa yanzu ba, yanaso yamike yakasa kafin yaci nasaran tashi, wani irin tura Ammi Amirah tayi tai kan Daddy, Daddy ya bala in firgita ya kurma ihu yana dingishi yace  wayyyyyo jama an Annabi zata kasheni, bazaki riketa ba Zainabu Baba yayi kofa daidai ana bude kofa aka shigo Miemie ce idanunta sunyi ja alamun bacci, dawani irin sauri Daddy yace  riketa Maryama zata kashemiki Daddy arude Miemie ta tare data biyo Babansu gadangadan tace  Ya Amirah takai hannunta tariketa ta dasauri, wani tureta Amirah tafara kokarin yi taki barinta, Ammi tafito daga dakin wajen kofa dasuke da kyar, Miemie na ganin Ammi dudda tana fama da rike Amirah saida tace  Ammi meyasameki ? Tahowa wajen Ammi tayi tace  faduwa nayi Ammi takai hannunta zata karbe wukan tace  bani wani ihu Amirah tayi taki basu da kyar Ammi suka karbe wukan, rawa jikinta yafara sosai ga jikinta da Ammi taji yadauki zafi kawai takamata ta kankame tace  bani spirit da audugu Miemie kiga dasauri Miemie tai ciki tafito da audugu, Ammi tai juyin duniya tabude tafin hannunta da kyar tabude tazuba mata spirit a yankan wani irin ijiyan zuciya Amirah tasauke tahau motsi da hannun alamun abin yamata zafi amman babu wani reaction a fuskanta, jin yanda zuciyanta ke bugawa sannan har lokacin jikinta na rawa yasa Ammi tashiga shafa bayanta tace  Amirah, Mirah ya isa kinji, calm down kinji, bani ruwa Maryam dasauri Miemie tawuce takawo ruwa a cup tazo wajen ta duka tace  Ammi gashi tai maganan tana kallon Amirah dake jikin Ammi ta manne fuskanta a kirjin Ammi gabaki daya, Ammi ta karbi ruwan ahankali ta ijiye gefenta tasa hannu tadaura saman kanta" "tace  taso ga ruwa sha kin dago kanta Amirah tayi, Ammi tai shiru kawai, Miemie tace  tsaya Ammi tai" murmushi tace  Ya Amirah sha ruwa calm down Daddy ya tafi shiru Miemie tayi tana ganin ko kallonsu "batayiba, saita kalli Ammi ahankali, Ammi keeps hiding it bataso su sani but tasani sarai Daddy na dukanta, from fuskan Ammi tadagani tasan dukanta yayi abinda yasa jikin Ya Amirah yatashi kenan" "hartamai haka, she just hates Daddy, tarasa maisa baya daraja Amminsu." Koda Baba yafito tabaya yazaga yashiga bangarensa har lokacin baya gani da kyau idanunsa dishi suke "masa har lokacin kuma jini na diddiga, bedroom dinsa yashiga Maman Baby yagani wajen wardrobe dinsa tana maida zinarenta dan anan take boyewa bai dauka zai ganta a bangarensa ba salati tabuga ganin sa haka tace  Innalillahi wa innailaihi raji un, hatsari kayi ko mene meya sameka Sweetheart? Tai maganan tana zuwa wajensa dasauri ta taresa, ahankali yace  bani first aid box dasauri tace  toh toh tawuce tadauko tazo ta ijiye bakin gadon while Daddy na karasa cire suit na jikinsa, yazauna bakin gadon" "Maman Baby tazuba spirit tazo tafara goge jinin goshinsa Daddy yace  aashhh ahankali dasauri tace  to, amma hatsari kayi ne? Yana runtse idanu sabida zafi yace  mahaukaciyar yarinyar chan ce! Chak Maman Baby ta tsaya tace  mene? Wannan jakan yarinyar tamaka haka? Gyadamata kai Daddy yayi rai abace Maman Baby tace  aiko saina hallakata yau dan kutumar ubanta mijina zata kashemin ni zatasa atakaba, zata gane Maman Baby tajuya zata wuce dasauri Daddy yarike hannunta yace  kinga zonan karkije yau hauka take sosai idan taje kema ta illata ki fa? Sumewa fa nayi warwas da yankani zatayi fa Maman Baby tace  mene? Daddy yace  daman tana haukacewa sosai haka cikin fushi Maman Baby tace  ni bantaba gani ba, Alhaji gaskiya abin nan yayi yawa wlh bazan iyaba kadauki mataki ina dalili, ka aikata gidan mahaukata mana tabar mana gidan mu yara irinsu ba warkewa zasuyi ba tunda har takai shekaru ashirin da daya bata warkeba kakoga ai ciwon harna abada ne dan haka ka wurgata asibiti ta karasa rayuwanta achan muhututa, hakanan yar wasu zata hallakaka na cikinka basu hallakaba sai wacce bataka ba ina dalili iyye, inada yara ta kashemin kai waye zai zama ubansu, gaskiya taje chan gidan yan uwanta gidan mahaukata shiru Daddy yayi kaman mai tunani chan yace  banki takiba Giwa amman gaskiya bazan miki karya ba bazan iya kashe kudadena akanta ba kinsan nawane asibitin mahaukata kuwa? Dasauri Maman Baby taduka agabansa kaman mai kneeling ganin ya yarda da maganan kudi" "yake tunani tace  tsaya wlh ko sisi bazaka kasheba, ko jiya jiyan nan saida nagani a news cewa NGO na UNICEF sunzo sunyi renovating physciatrict world na Teaching hospital sun kawo kwararrun likitoci sunce zasuyi free komi na 2yrs duk wani mai ciwon hauka zai iya zuwa, project din is about making mahaukatan dake yawo a street sun Sami magani da kulawa, ka kaita wajen ka zubad da ita chan su karata Daddy yace  are you sure komi free ne dan kwandalata bazai yi ciwo akanta ba Billahillazi Maman Baby tace  da gaske nake nima ina zan barka ka kashe kudi akanta yoh menene amfaninsa Daddy yace  shikenan Allah kaimu zan samo kattai dazasu daddauremin ita su dauketa su samin a mota saidai uwarta tamutu wlh amman saita tafi asibitin mahaukata wani murmushi Maman Baby tayi dan batada burin daya wuce taga Ammi na bakin ciki, yanda Ammi keson mahaukaciyan nan rabata da ita sai" yakusan kaita lahira sabida bakin ciki. "Har wajajen 2 nadare Ammi bata runtsa ba Miemie harta sulale tai bacci anan kasa a gefensu, Amirah" "idanunta biyu har lokacin ta kankame Ammi kanta akan kirjin Ammi jikinta yayi zafi sosai, kawai tarikice, Ammi tai juyin duniya yarnan tasaketa amman Amirah taki, yawanci ciwonta yatashi this is how she becomes, lumshe idanu Ammi tayi tashafa bayanta ahankali tace  I am fine Aminatu, kinji Mamana, I am fine wlh, faduwa fa nayi baki gani ba, kuma bawani abu babanki yaminba abu yazo ciremin awuya fa eh, sakeni muje gado ki kwanta taki sakin Ammi saima kara kankameta datayi, haka Ammi ta barta, ahaka" bacci yadauketa ma sabida ta daku a hannun Babansu tagaji. "Kiran sallan asuba yasa Ammi tabude idanunta batamasan ya akayi bacci yadauketa ba, kwance taganta" "kusa da Miemie dake bacci itama dasauri ta tashi zaune tana waige waige jin cingum dinta Amirah bata jikinta, zaune taga Amirah ga yawu na dilalowa daga bakinta she always does this idan tana zazzabi, dasauri Ammi ta taho wajenta ta kai hannunta wuyanta jikinta kaman wuta tace  Innalillahi Amirah, Amirah amman batako motsi tashi Ammi tayi tana dagata takamata sai bayi ruwa mai dumi kadan tahada tana cire mata kaya Ammi tashiga watsa mata ruwan sannan tamata brush tadauki towel tafito da ita Miemie tagani zaune cikeda damuwa tace  Ammi mukaita asibiti dasauri Ammi tace  eh abinda zanyi kenan, hadomin tea nabata Miemie fita Miemie tayi daga dakin, Ammi ta ijiyeta agado tawuce wardrobe vest Ammi tadauka da pant sai wata gown na atampa da hijab, tsaf Ammi tasamata kayan bamata da karfi at all, Ammi ta fe samata body spray, Miemie takawo tea Ammi tace  ijiye tea kizo muyi salla Ammi tadagata tasa akan dadduma tace  muyi salla tama kasa tsayuwa Ammi ta zaunar da ita azauna tai sallan, suna idarwa Ammi tadauki tea tadeba a spoon takai bakinta kauda kai tayi takisha Ammi tace  dan Allah kisha Amirah hannu tasa ahankali ta ture hannun Ammi alamun bataso sai kawai ta kwanto ta kwanta ajikin Ammi, Ammi tadagata ahankali tace  rikemin ita Miemie bari na shirya dasauri Miemie ta karbeta yau batai musuba, Miemie cikeda so takai cup na tea bakinta tace  Mai dadi nahadamiki fa, nasamiki madara dayawa sha kiji kauda kanta tayi sai kawai ta kwanto tadaura kanta akan cinyan Miemie ahankali tana lumshe idanu jikinta zafi radau, Miemie tashafa bayanta ahankali tace"  in sha Allah zakiji sauki kinji . "Fitowa Ammi tai daga bayin dasauri Amirah tayunkuro idanunta sunyi jajir na zazzzabi, Ammi tace" " kwanta ba inda zani Miemie tace  kwanta Ya Amirah Ammi kaya zata saka yanzu sake komawa tayi ta kwanta dudda idanunta ba karfi amman sai in Ammi take da idanu, shiryawa Ammi tayi tsaf cikin atampa mai kyau da hijab dinta har kasa tadauki jaka tadaga kasan kayanta taciro wasu kudi 30k, tasaka a jakan" sannan tadauki wayanta taduba account nata 10k gareta tai shiru. "Saitazo dasauri Amirah ta tashi zaune ganin Ammi, takama Amirah tataso da kyar Ammi tace  samo" mana keke Miemie dasauri Miemie tadauki hijab dinta tace  toh tafice. "Wani maroon hijab mai hula a goge tsaf Ammi ta warware tasakama tana gyara zaman hijab din, yamata" "bala in kyau, Ammi na kallon idanunta tace  bari asaka kwalli a idanun nan Ammi tamika hannu tadauki kwalli tana shirin budewa Amirah ta kifa fuskanta a wuyan Ammi alamun bataso sai kawai Ammi ta ijiye, crocks tasamata pink masu cute charms a sama na spelling din Barbie wanda aikin Miemie ne ita ta mammakalasu, saiga Miemie tashigo tace  Ammi nasami keke muje Ammi tace  bazaki zauna kiyi karatu ba exam gareki ba ? Dasauri tace  Ammi dan Allah zan biku Ammi bata ce komiba, kawai takama Amirah da kafa takeja kawai jikinta nadam rawa suka fito Miemie ta kulle kofansu ta taya Ammi suka kama Amirah har kofar gida suka saka ta a tsakiya keken yajasu tana jikin Ammi har sukakai general" asibiti wuraren 7:30. "Dudda sammakon dasukayi haka mutanen dake wajen sunfi 100, Ammi tasami waje ta zaunar da ita tana" "share mata baki da handkerchief Miemie ta zauna Ammi tace  bari nabada katinki tajuya dasauri Amirah takama hijabin Ammi tawani tsandara ihu da saida gabaki dayan GOPD yadauka aka jujjuyo ana kallonsu tawani mike Miemie ma tamike jikin Amirah har kyarma yake yawu na fitowa sosai, sai kawai dasauri Ammi tazauna tana bama Miemie katin tace  kai katin wajen chan Maryam bazata bari naje ba taga jama a zata fara kuma dasauri Amirah tawani rukunkumi Ammi sai kallonsu ake, Miemie taje gaban kanta, tabada katin matar dake wajen takarbi katin tabude tace  Aminatu Adamu, what is wrong meyakawo ki ganin likita? Dasauri Miemie tace  bani bane y ayatace, gatachan batada lafiya tanuna Amira dake jikin Ammi fuskanta a kirjin Ammi dake kallon wajen, Matan ta kallosu saita cigaba da rubutu tace  okay meke damunta? Shiru Miemie tayi tarasama mezatace kawai saita taba kanta ahankali tace  tanada matsalan uhmm amman zazzabi take tai shiru, Matan takarasa rubutu sannan tabama Miemie katin back tace  likitansu will be here by 9 zaku jira, consultation is free amman zaku biya kudin number Miemie ta Gyadamata kai tace  okay nawa ne? Matan tace  ga account counter chan achan zaku biya 5k gyadamata kai Miemie tayi tace  nagode Miemie tawuce wajen Ammi tace  Ammi doctor zaizo by 9, ance musai kati achan 5k jakanta Ammi tabata tace  ciro kudi kije ki saya 5k Miemie taciro tawuce tabiya tasayo sune number 21 tadawo rike da number, akwai different consultation rooms awajen kusan guda 10, it s all depends on Dr da akai booking dinka zaka gani cus wasu nata shiga ana" jiransu sunesai shiru har yanzu. Suna zaune awajen har 10 Dr baizoba jikin Amirah zafi gadan gadan abin haryasa tafara making some "wired sounds, gashi tahana Ammi ko motsi dan batason mutane ta chukuikuye Ammi kaman zata koma cikinta." Wuraren 10 wani arnen mota 2025 Tesla dark blue yayi parking awani parking space da musamman "akasa UNICEF PHYSICIANS gawasu special securities dake gadin wajen, security ne yazo dasauri yabude masa kofa yana murmushi sosai yace  welcome Dr M wani caramel skin color guy ne da zaka iya kiran" "kalan fatansa fari but ba fari bane and bazaka taba iya kiransa black ba cus he s not, zaune yana sanye da" "riga da wando dark brown na Ralph Lauren dasukamai wani irin kyau abinka da mai dan hasken fata, yanada saje mai yawa dake a kwance dayazo har gemunsa duka a kwance sai pink lips that her full and meaty irin asalin real masculine mouth garesa that s damn sexy, idanunsa na cikin white glasses wanda madubin jiki are very thick kana gani kasan yanada asalin matsalan idanu cus at a glance zakasan glasses din are medicated, dan ijiyan zuciya yasauke he hates Sundays cus outpatient department is stressful her prefers working a inpatient ward, yanada dogon hanci da gira baki cikake, Ya Allah he s damn cute" and skin dinsa is so fresh. "Ahankali yafito daga motan yana kallon agogon hannunsa, yanada tsayi da kuma full jiki na d a namiji" "kakkarfa kuma kosasshe, security yace  barka da zuwa Dr gyadamai kai yayi yana janye idanunsa dagakan agogon yabasa car key ahankali, security yayi murmushi, Dr yawuce yana tafiya a nutse, security yashiga motan yayi parking properly sannan yadauki wasu files dake dayan seat din da aka rubuta confidential akai, da sethoscope, saikuma labcoat dinsa da wajen Aljihun akwai rubutun UNESCO Dr Marwan, yafito yamaida kofan yarufe sannan yashiga tafiya dasauri, yana shiga cikin asibitin babban Nurse din tace  Dr Marwan yazo? Gyadamata kai security yayi Nurse din tace  start coming here according to your number for your vitals, Dr ku yazo tanuna 5rows of chairs wanda harda nasu Ammi" cus sune Dr Marwan zai gani. EPISODE Nurse din tawuce tazauna tana shouting number 1& "Ahankali security yabude office din ya shiga babu kowa a office din, ba datti dudda wannan is just office" "dayake shiga every Sunday dan ganin outpatient amman dudda haka office din kamshin sa yake, asalin permanent office dinshi yana cikin physiatrics ward, ijiye komi yayi a inda yakamata, office din yayi kyau kaman ba office na asibitin gwamnati ba ga kujera da table mai kyau ga gadon duba patient gakuma another doors guda biyu wanda daya bathroom ne dayan kuma another door ne na shigowa ciki from outside, yana makala labcoat nasa a hanger aka bude dayan door din security yadago kansa kafin ya shigo har kamshin sa yashigo, anatse yashigo cikin office din yabi ko ina da kallo cus idan yaga datti daya ko kura consultation din dabazaiyi kenan ba yau, ahankali yakaraso wajen hanger security ya matsa masa, hannu yasa yadauki lab coat yana sakawa, security yajuya zai fita batare daya dago kansa ba yana saka boturan rigan cikin muryansa datake murdadda a bit hard, subtle, but still yana nuna masculinity nasa yace  ya jikin Mama ? Dasauri yajuyo saiyayi murmushi sosai yace  taji sauki sosai kaman ba itaba" tace na gaidaka still har lokacin baice komiba sai security ya tsaya yana kallonsa.  Any problem with the "job ? Dasauri yace  no no no, wlh inason aikin nan bazan taba mance alkhairin dakamin b& .  tell the" "nurse I m seeing 15 patients today I need to be somewhere ya yanke maganan sa cus bayason godiya kwata kwata shi haka yake, dasauri Security yace  angama Dr yabude kofa zai fita kaman daga sama ahankali Dr Marwan yace  be good Kamal dan jimm yayi saiya juyo yakallesa yaga harya zauna yabude files dayazo dashi, murmushi yayi yace  I promise Ya Marwan yabude kofan yafita, Nurse ta kallesa yadan matso sAbida kar patient suji yace  yace 15 patients zai gani yau dasauri Nurse takalli wajen gabaki daya patients sunfi 30 wanda suke nasa ba abun ta aikasu wajen wani likita ba cus duk masu matsalan kai ne shine likitan su, inhar bai gansu ba saidai su kara dawowa nextweek Sunday, cikeda takaici tace  wlh Dr Marwan sai ahankali sabida yasan abinda yakeyi ne yake yanga haka haba dan Allah, bayan an gama jiransa sai yanzu yake zuwa, kuma yace patients kadan zai gani tai maganan tana kallom jama an tace  number one go inside tamike itama tana deban files na patient 15 dayace zai gani ta" shiga office din tafito. "Ammi duk suna zaune awajen suna kallon kofan office na likitan, Miemie takalli Ammi data damu sosai" "tace  Ammi kallonta Ammi tayi sai ahankali tace  bakijin yunwa akwai biscuit ajakana kici murmushi Miemie tayi tace  banajin yunwa Ammi kusan 10min number one yadauka yafito nabiyu yashiga duk suna zaune awajen patient number 15 yashiga, lokacin kusan 12:20 Nurse din tamike tazo gaban kujerun su ta tsaya tace  ahhhm Dr nada emergency please bazai iya dubaku ba saidai ku dawo next week Sunday wajen ya kaceme da hayaniya kaman za a daki Nurse, ran Miemie yayi matsanancin baci wlh, tace  wlh asibitin gwamnati baiyiba ba Ammi especially idan suna dan rage muku kudi ayita muku wulakanci ahankali Ammi data fara tunanin yanda zatayi Amirah taga likita dan jikinta sai uban zafi yake tace  Miemie rikemin Amirah ina zuwa, taciro Amirah daga jikinta dako bude idanunta bata iyayi tsabagen zazzabi, Miemie tariketa da sauri Ammi tamike ta tashi dagakan kujeran, one thing is dazaran ba ajikin Ammi takeba tasani, bude idanunta Amirah tashiga yi kadan daidai Ammi takarasa mikewa, azabure tawani yunkuro ta mika hannu zata kama hijabin Ammi tareda kurma wani mugun ihu da saida" duka wajen da ake hayaniya kaman za ayi fada yadauka jikake tsit! Kowa yayi shiru! Daidai Marwan yasa hannu zai bude kofa yafita yaji ihu that s very sharp mai ratsa jiki hakan yasa ya "tsaya chak, saiya juyo yadubi kofan wajen da patients suke anatse yana duba agogon hannunsa." "Dasauri Ammi tajuyo tariketa tace  Amirah, ganinan Amirah wani irin numfashi Amirah takeyi kaman" "zata shide batada one single karfi, Nurse tabar masu rigima da ita tazo wajen su Ammi dasauri hannunta takai ta taba goshin Amirah wanda Ammi da Miemie suka rike saida ta tsorata jin zafin da jikinta yake tace  ina zuwa Hajiya ku riketa da kyau saita mike dasauri tawuce office din tai knocking tareda bude kofan, tsaye ta gansa dab da kofan kafin tai magana yace  who scream like that? Dasauri tace  wata yarinya ce Dr, her condition is really bad, dan Allah kadubata Dr, wlh Mamanta tabani tausayi, yarinyar is running temperature and I think she s non verbal cus Maman and the sister do most of the talking dan shiru Dr Marwan yayi sai yasake kallon agogon sa yace  okay dasauri nurse din tawuce tafita tazo wajen" Ammi tace  kuje ciki mikewa Ammi tayi Amirah ta chukuikuyeta gabaki daya fuskanta na kirjin Ammi "ahaka Ammi ke tafiya da ita, Nurse takarbi card dinta daga hannun Miemie tawuce ta dauki folder su" "tawuce, Ammi tabude kofan ta shiga nurse biye dasu abaya." EPISODE Amirah na sa kafanta office din wani irin sanyi taji akirjinta da kawai saiya koma tare ta tsaya chak tahau "tari akirjin Ammi. Rubuce rubuce Marwan yake, yanda Amirah tahau tari yasa anutse yadago kansa yadaura akansu, he can t see the girls face d only thing daya iya gani her fararen white legs nata dake cikin crocs pink bawai masu tsada bane but yanayin yar kafan nata made the crocs looks so damn expensive, saikuma hannayenta suma farare kal masu dogayen yatsu da dogayen kumba dasuke a yanke farare tass ta damdamke hijabin mahaifiyarta dake bubbuga bayanta sabida tarin datakeyi, janye idanunsa yayi daga kansu yakalli nurse data kawo file nata table nasa yace  give her water yanuna fridge dake office din nurse tace  tom tajuyo tanuna ma Ammi waje kan gadon duba patient na office din tace  kaita ta zauna anan bari na baki ruwa kibata tafiya Ammi tashigayi da Amirah tace  muje mu zauna Amirah nurse tabude fridge taciro bottle water takawo musu tana budema Ammi, Ammi ta karba tace  nagode nurse Ammi taciro kanta daga kirjinta ahankali tace  yauwa Amirah naa ga ruwa to kisha tarin ya tsaya dago kanta Ammi tayi daidai lokacin Marwan dake duba folder nata yasake dago kansa ya kallosu hakanan bugawa kirjinsa yayi, hannu Amirah tasa ta tura hannun Ammi da ruwa alamun bazata sha ba kamar yar baby tasake komar da kanta tai placing a kirjin Ammi tana tarin still amman kadan kadan yaragu, Ammi takalli Marwan dake kallonsu tace  bazata sha ruwan ba tun jiya rabonta dasa wani abu abakinta hijabin Ammi yabi da kallo daga sama har kasa duk alamun dakuna saikuma ya tsare fuskan Ammi da kallo na few seconds kafin yadauke kansa maida kan folder dinta yana karancewa A hospital dinnan aka haifeta 2004, 1st August, sunanta Aminatu Adamu, tana around 6yrs suka dawo" "asibiti Mamanta takawota kan bata magana, taje school bata karatu bata rubutu, she s scared of mutane, she s clingy to mamanta, duk inda Mamanta taje saita bita hatta bayi, bata iya bacci ba Mamanta, bata displaying emotions, the mother complain kan bata gane sanda yarta is happy ko is sad ko is hurt, kotai cracking jokes yarinyar doesn t smile, taji ciwo hardly take kuka ko fuskanta yanuna wani abu saidai taita zufa kotai ta kallon wajen dataji ciwon, idan zataga wani yaji ciwo ko wani abu bazakaga alamun tausayi ba akan fuskanta, saiyaga likitan dasuka gani alokacin yasa yarinyar nada Autism as diagnosis dasauri yakalli sunan Dr sabida yanda yaji ransa yabaci aka bata drugs, tundaga wajen sukanzo asibiti amman gabaki daya akan autism ake mata treatment da magunguna daga baya ma sun dena zuwa sai yau, dago kansa yayi daidai Ammi na kallonsa tace  Doctor dan Allah amana afuwa taki zama dakanta haka takeyi inhar taganta awaje da jama a duk saita fara yan abubuwan nan taki barina sukunu dazaran nai kokarin barinta taita yanka uban ihu Anatse Marwan ya gyadama Ammi kai yace  meke damunta? Cikeda dan damuwa Ammi tace  gabaki daya tun jiya da rana datai bacci har yanzu bata sake kulle idanunta ba" "batai bacci ba sannan jikinta yayi zafi sosai Doctor kaman wuta, takicin komi, kuma sai dilalyar da yawu" "take abinda batayi da, gakuma tari yanzu da bansan daga ina yazo ba rubutu Marwan yayi, yakalli Ammi" yace  tana iya gayamiki abinda ke mata ciwo? Kota nuna miki ? Girgiza kai Ammi tayi tace  a ah bata iya "fadin abinda ke mata ciwo ba Doctor, sannan bata nunawa, saidai kaga tarasa sukuni, kotaita zufa, kokuma idan ciwo taji taita kallon ciwon  .  Meya sami hannunta? Marwan ya jefoma Ammi tambayan yana rubutu da saida Ammi tai mugun mamaki dan na farko batasan tayaya yaga tafin hannun Amirah ba, kuma kwalban plate data fasa jiyane anan taji ciwon, kafin Ammi tai magana yace  is she violent?" "Tanada fada da dukan mutane? Is she aggressive? Ita ce tama fuskanki rauni? Dasauri Ammi tace  rauni ? Cus ta kalli madubi babu wani abu a fuskanta, dukan da Daddy yamata na nunawa a fuskanta ne? Ahankali Marwan yace  yes your face, hands is she the one responsible ? Dasauri Ammi tace  a a ba ita bace ? Ahankali for the second time sounding very professional yace  Meya sami hannunta? Jikin Ammi yadanyi sanyi kadan tace  makami tadauka jiya yaji mata ciwo, jiya kanwarta na aure akwai jama a gidan sosai Marwan bai sake magana yace  gwada kwantar da ita agadon l kokisa ta zauna on her own muga inaso nadubata ahankali Ammi tace  toh ahankali Marwan yamike yadauki" sthethoscope yamakama a kunne yazagayo yana tafiya one one. Ammi tacirota daga jikinta tace  Amirah na bude idanunta tayi da kyar ahankali daidai akan idanun "Marwan, Ammi tace  tsaya kwanta anan muga Ammi tai maganan tana share mata pink plumpy lips nata that are so moist sabida saliva, cikin wani kalan siga na shagwaba dakuma rashin lafiya tataho tanaso takoma jikin Ammi, Ammi takai hannunta fuskanta takama habanta tace  Amirah kinga inaso kizauna kinji Dr yadubaki saimuje gida ko zauna to, Miemie na jiranmu awaje fa, yauwa kwanta muga Ammi zata kwantar da ita kin kwanciya tayi tasake chukuikuyi Ammi, hakan yasa Ammi ita tazauna gadon takamota dasauri Amirah ta manna fuskanta a hannun Ammi, Dr Marwan yadan dago kansa yakallesu saiya taho ya tsaya gaban gadon yadan sake fuskansa sosai saiya sa hannunsa a aljihun labcoat nasa yaciro wani sabon chocolate na bounty babba yace  Hajiya kinashan chocholate ? Murmushi Ammi tayi ganin Dr is good tace  ni ai na tsufa banashan chocholate amman daga gani gaskiya zaiyi dadi, kuma kasan Amirah tafison chocolate kan komi aduniyan nan ahankali yana kallon hand movement nata ganin tafara sakin hijab na Ammi yace  Ameenah! Wani girrrrrr kan Amirah yayi cus bata tabajin wani arayuwanta yakirata Ameenah ba, ko Ammi Aminatu suke cewa, wani kalan dadi Ammi taji jin tana motsi tace  maza tashi ki amsa kafin Dr yafasa baki yaje yaba wasu, maza ungo ahankali ta shiga motsi amman taki ciro fuskanta Ammi ta kamota gentle tafito daga jikin Ammi kaman mai tsoro Marwan ya tsareta da idanu dudda side na fuskanta kadai yake gani, takalli Ammi, Ammi tace  maza amsa Dr yana baki Ammi tai maganan tanadan juyoda kanta, ahankali Amirah tajuyo ido da ido tayi da Dr Marwan for the first time ya tsareta dawasu kalan idanu dake cikin glass, wani iri taji a feeling da batasan meba sai kawai takoma jikin Ammi da gudu tai lamoooo tadauke idanunta daga fuskansa tana kallon chocholate din, ahankali Marwan yashiga tahowa dab dasu Amirah ta runtse idanunta da gudu tawani irin kankame Ammi, ijiye chocolate din yayi a gefenta sannan yajuya Ammi tace  Iyye Dr yabaki chocholate bakice kin" gode ba daukan chocholate din tayi tarike gamgam a hannunta. Komawa seat nasa yayi yazauna ahankali saiya dago kansa ya daura idanunsa akansu kanta fuskanta na kirjin Ammi ga chocholate din tarike gam saiya maida kansa yayi rubutu yadanna wani bell saiga nurse tai knocking tashigo office din yabata wata yar takarda yace  I need this test done on her nurse tace  toh sannan yakalli Ammi anatse yace  first thing first we will run some test and know why she s "running temperature nadaurata kan treatment before we address her main issue, I want you to go with" the nurse amata test yakalli nurse din sannan yakalli agogon hannunsa yace  ASAP I need to be somewhere dasauri tace  yes Dr tashi Ammi tayi tana kamata tace  muje Amirah chukuikuye Ammi tayi suka wuce suka fita daga office din Miemie na ganinsu ta taso tace  Ammi me Dr yace . Ahankali Ammi tace  test zamuje ayi mata yanzu Miemie takalli chocolate dake hannun Amirah tace " laaa waya baki chocolate dinnan mai tsada Ya Amirah ? Nurse dake jinsu tayi dariya tace  haka Dr M ke rabama patient gift, saisa patient sunfi sonsa daidai nan sukakai lab nurse tasa amusu test din tace  kawo hannunta Madam Amirah na jikin Ammi, Ammi takama hannunta dake free ta mike tace  gashi Miemie dinga mata magana inba hakaba bazata tsaya ba mai deban jinin ya kulla roba a hannunta saiya saka hannunsa yakama hannun nata zai saka allura Amirah tazabura tajuyo da kanta tana ganin allura tawani kurma ihu zata tashi Ammi tace  saikun tayani riketa ta tsani allura yarnan dasauri nurse tasaka hannu suka kamata, bawai fuskanta akwai tsoro bane but kawai bataso allura ne da kyar suka riketa akaja jinin aka saki hannun, Ammi tace  yakuri yakuri ta bubbuga bayanta Amirah tai lamo ajikin Ammi tana sauke ijiyan zuciya tana kallon chocholate din na hannunta, Ammi najin yanda kirjinta ke bugawa dimdimdim, waje suka fito suka zazzauna Ammi tadauki Fanta daga jakanta tace  sha Fanta bakici komiba wlh Amirah gaki bakida lafiya eh turewa tayi zata komar da kanta jikin Ammi, Miemie tace  bataso ne Ammi saita kawo fuskanta wajen na Amirah itama ajikin Ammi tana kallonta tace  zakici wara na sayo miki ? Dan bude idanunta kadan Amirah tayi tadaurasu akan Miemie kaman mai nazarin fuskan Miemie, Miemie tayi wani murmushin jin dadi ganin yau Amirah ta kalleta wlh inhar Amirah tabari kahada idanu da ita to kanada luck suna wattanni Amirah bata kalli kwayar idanunta ba amman yau ta kalla, dasauri Miemie tace  yauwa fadamin kinason wara na sayo miki? Mai yaji da cabbage? Shiru tayi tana kallon Miemie sosai batako kyafta idanu, Miemie tai wani murmushin jin dadi tace  Ammi kinga yanda Ya Amirah ke kallona kuwa yau, in sayomiki ? Lumshe mata idanu Amirah tayi ahankali tabude tareda dan motsa kai kadan alamun eh, dawani irin sauri Miemie tace  yesss, Ammi bani kudi nasayo mata tace zataci Ammi batai musu ba dan tadamu yanda bataci abinci ba tabata 500 Miemie ta" karba tawuce tafita taga masu wara achan waje. "Suna zaune awajen Nurse tazo da result na Amirah tace  muje ga result dinta, yafito tashi Ammi tayi da" "Amirah dake jikinta sukai office din har lokacin chocholate din na hannunta, suka shiga office din da sallama, this time babu wanda ya kalla cikinsu, nurse ta taho tabashi result din ya karba, yana duba lab report din, Ammi saita sake zama bakin gadon, Amirah na jikinta ita a tsaye this time taki zamama, gama kallon result din yayi saiyadan sauke ijiyan zuciya ahankali yace  I will love to admit her Hajiya dan faduwa gaban Ammi yayi sosai takallesa dasauri tace  Dr meya ke damun Aminatu da za a kwantar damu ? Calmly yace  calm down Hajiya, bawani babban abu bane amman tanada high malaria da typhoid sosai, which I will zanzo nai admitting nata sabida abata proper treatment dasu antibiotics, high fever awajen yara irinsu dabawai zasu iya bude baki su maka bayanin meke damunsu bane baida kyau kwata kwata, yanada hadari, already ga separate matsalanta zazzabi mai karfi haka yakan damula al amuran kwakwalansu, misali kince tanata dilalar da yawu which on a normal days abune da batayi" "amman kinga kadan daga cikin abinda zazzabi ke sakasu kenan yi, she s even strong wasu dakeda" "maleria a level da nata yake can not even stand on feat nasu like this, so can I go ahead and put her on" "admission sabida mufara mata treatment immediately? Shiru Ammi tayi tana tunani gabanta sai faduwa yake, ance treatment nasu is free but on reality subsidy kawai ake baka ana rage kudi ne but you still get to pay, ko test dinnan da akayi mata saida tabiya amman just 2k tabiya, ina taga kudin biyan na admission? Kuma bata gayama Babansu sun fito ba, atleast su koma gida tabasa hakuri inyaso saisu kawota asibitin tare dudda abune mai wuya amman dai yasan da ita incase kudinta sun gasa sai yakawo nasa kudin, Amirah is strong duk uban zazzabi tanada karfin hali, ahankali Ammi takalli Dr Marwan da tunda yayi maganan ita yake kallo ganin tanata tunani tace  ahmmm, ban sanar da mahaifinta muna nan ba ammm Ammi tadanyi shiru chan tace  Doctor baza a iya bamu magunguna da allurai sai muje gidaba? Ahankali yamaida kansa kasa yana rubuce rubuce yace  za a iya, kawai the best treatment is for her to be on admission muyi observing nata, that s my professional advice as her Doctor, but you can choose abinda you feel is best for her and is more comfortable for you, shan magani agida works but in her case putting her on admission is the best dan shiru Ammi tayi tadan dubi Amirah datai lamo ajikinta idanunta a lumshe tana numfashi sama sama, bakinta har nauyi nauyi yake mata tsabagen yanda zuciyanta baya mata dadi tace  abamu magani muje gida Doctor na sanar da mahaifinta saimu dawo dan jimm Marwan yayi sai chan ya gyara glasses na idanunsa yace  okay yayi rubuce rubuce yadago kansa zai mikamata daganan saiya fasa yataso yazagayo yazo har wajen gadon saiya mikamata yace  allura da magunguna idan kin saya zasu mata allura, please take care of her, watch whatever goes into her mouth, za a baku net kusa make sure sauro basa cizonta, please ki dawo da ita idan jikin bai lafaba gyadamai kai Ammi tayi jikinta yayi wani irin sanyi akwai a way mutum zai maka magana saikaji zuciyanka yayi sanyi, bata taba kawo Amirah asibiti tahadu da likita that seems to care about condition na Amirah and that s very soft ba sai wannan Dr, kawai sai idanunta sukai ja kaman zatai kuka tabude baki zatai magana saikuma takasa tasauke kanta kasa, sauke kansa kasa shima Marwan yayi, ahankali yace  you re not just a strong mother but the best mother to Ameenah!zataji sauki daidainan hawaye ya gangaro a idanun Ammi, tai maza ya share, ahankali tace  nagode Dr, nagode, Allah ya muku albarka yakuma sakamuku da aljanna, bari muje, tashi Amirah Marwan baice komiba yakoma wajen zamansa Ammi tace  muje Amirah tariketa da kyar Amirah ke tafiya amman ta kankame chocholate daya bata sosai, yabisu da kallo har suka fice daga office din, saiya sauke ijiyan zuciya, the mom tabasa tausayi sosai, ahankali yamike tsaye tareda daukan car keys dake saman table din yawuce yafita ta kofan dayake cikin office din har zuwa wajen motansa yabude labcoat na jikinsa yacire yakoma wurga dayan kujeran" gaba ya kunna motan yaja yafita daga hospital din yana gudu sosai yana kallon agogon hannunsa. "Phamarcy sukaje allura akamata da kyar, akama hannunta proper dressing, pharmacist din tabama" Ammi wani cream tace  Dr yace nabaki wannan is for ur face and any bruise zaki shafa shiru Ammi tayi sai chan tace  nawa kenan kudinmu dasauri phamarcist din tace  dressing na hannunta da maganin nan is on Dr shiyace abaku just 3k zaki biya na magungunan ta da alluran ahankali Ammi tace  angode Allah saka da Alkhairi . Direct airport Marwan yawuce yayi parking inda yakamata yayi parking saiya fito ya jingina da motan "yana duba agogo cus yasan yayi latti sosai, vibration wayansa dake aljihu ya shigayi saiyasa hannu yaciro wayan dakenan kiran iphone 16, number da akai saving da Mami yagani saiya danna yakai kunnensa daga dayan bangaren muryan wata yar dattijuwa tace  inada masu daukana fa sunfi a kirga amman duk nace karsu damu sabida kai, ka shanya ni a airport sama da hour daya, nai tafiyata? Dan shafakai yayi yace  sorry Mami patient suka rikeni yana maganan ya katse wayan yakalli building na arrival dake directly opposite inda yake dake cike da mutane wlh ya tsani shiga wajen inbadai tafiya tabiyo dashi wajen ba, sake dialing number Mami yayi tana dagawa ahankali cikin yar karaman murya yace  Mami please kifito dasauri tace  kafafuna sun kumbura sosai is one young lady anan ma ta taimak& .. kit ya" katse wayan yawuce ciki da dan sauri. Hamshakiyan Matace zaune akan daya daga cikin kujerun lounge na business class na wajen tai dan "murmushi takalli yar budurwan dake gefenta da bazata wuce 25yrs ba tace  ko ciwon kai baizo yaji nayi, motanki bai iso ba? Murmushi yarinyar tayi tana danna wayan hannunta tace  zan je da taxi kawai wai motan takashe kanta ahanya Mami tace  ahh baza ayi hakaba, zansa Dr yayi dropping naki, gama shi nan Mami tai maganan tana nuna kofa hakan yasa Ramla tadago da kanta dan kallon wanda Mami ke nunamata, wani irin bugawa kirjinta yayi dummmm! Ganin guy din da Mami ke nuna mata shi Dr yana tahowa wajensu yana sanye da riga da wando brown sunmai bala in mahaukacin kyau, yana kama da Mami sosai, duk yanda take ta yaba kyan Mami tun a jirgi amman namijin yafi Mamin kyau nesa ba kusaba, ga kuruciya ajikinsa, glasses na idanunsa sun kara masa kyau sosan gaske, dogone kuma kosasshe ko kadan ba ramamme bane, a murje yake akuma murde, yanda yake tafiya alone abin burgewane, kana ganinsa kaman samarin nan yan gayu masu shegen kudi, da gata, is not just her kowa na wajen ke kallonsa harda maza, ga kamshin dayake daya cika wajen da dadi, har wajen yataho kai tsaye yaduka gaban kujeran su batare dayayi paying attention to ko mahaluki daya dake wajen ba anatse yakama kafan Mami yana zare takalmin yakalli kafan daya kumbura yataba saiya kalleta, cikin a very gentle soft voice dake cikeda natsuwa ba irin voice dinsa na hospital ba yace  I told you kihuta yau gobe saiki dawo, why don t you listen to me Mami? Dan murmushi Mami tayi cike da matukar sonsa ta karbe kafanta tace  kaga banni Marwan nayi kewan gida me akeyi da garin farare ai babu inda yakai Nigeria dadi a duniya dan dago kansa yayi yakalleta asanyaye batare dayace komiba but damuwa ya bayyana a fuskansa sosai, Mami tai murmushi ganin yadamu tace  kaga I m fine stop making that face for me, ga Ramla she helped me alot a jirgi katayani mata godiya batare daya kalli wacce Mami ke nunamai ba calmly yace  thanks Ramla tabisa da kallo kaman zata hadiyesa zatai magana yamike yana kama handbag na Mamie ya dauka yace  lemme take this to the car nadawo and take you yana maganan yasa handbag nata saman cart da boxes nata kekai yashiga turawa a natse Ramla takara kallonsa" "zuciyanta yakara melting, now this is a Man dayaci sunansa a man, ga aji ga yanga, ga kyau ga gayu" "gakuma kudi, bata taba believing in love at first sight ba but wlh wlh is real sabida wannan Dr ya bala in" "burgeta, and she wants him, har yafice yabar wajen but ko ina still smells like him, Mami tadan juyo takalli Ramla dataga tabi Marwan da kallo tace  kanina kenan which I technically d ana ne, infact some people ma suna dauka nina haifesa sabida yanda muke kama, mu 8 Maman mu ta haifa shi kadaine kuma namiji autan mu, last born, yanada 1yr aduniya ko yayesa ba ayiba mahaifiyarmu da mahaifinsu suka rasu tareda kannina su uku, anbar Marwan g1da za akai su Aminatu asibiti su uku suna zazzabi babban mota yabi takan motansu dasauri Ramla tace  Innalillahi wa inna ilaihi raji un murmushi mai nuna ciwo Mami tayi tace a hannuna ya girma tundaga lokacin, Alhamdulillah gashi nan yanzu ya girma yazama babban psychiatric Dr, da akeji dashi, abu daya kawai yarage Yayi da burina zai cika akansa shine naga yayi aure daidai lokacin yashigo wajen Mami tabisa da kallo anatse yake tafiya one one yazo har wajen zata mike yace  no kizauna Mami tace  menene kuma Dr ? Baice komiba yawuce duk suka bisa da kallo especially Ramla dan Mami kanta ta lurada yanda take kallonsa tai kaman bata gani ba chan saigasa da wheelchair mai kyau yazo har wajen ya ijiye sannan yasa hannu yakamata Mami tace  yau naga abu da kafafun nan fa nai tafiya nazo har nan kaikuma kazomin da wannan abin murya ciki ciki yace  don t put any pressure on the leg Mami, sit ya zaunar da ita, zai turata Mami tace  zamuje da Ramla mu sauketa agidansu kai tsaye yace  who s Ram&  ? Cus shi harga Allah yama mance, Mami ta ballamai harara, tace  zaka fara ko murya chan kasa yace  okay ya wuce yana gungura Mami while Ramla nabinsu abaya rike da hand bag dinta tana jan karamin trolly ta mai kyau dayake tafiya da kansa" na LV. "Har sukakai wajen arniyan motansa yabude baya yakama Mami yasata abaya, whispering Mami tace" " help her with her bag eh Doctor fuskansa bawani reaction amman ransa yasoma baci ba yanda zaiyi da Mami ne kawai tajuyo batare daya kalleta ba yace  leave the bag get in the car murmushi Ramla tayi cikin yar karaman murya tace  thank you Dr baice komiba yaki taba jakan saida tacire hannunta tawuce tashiga gaban mota sannan yadauki jakan yasa shima a booth sannan yazagayo yazo yabude maxaunin driver yaga Ramla ta zauna agaba lab coat dinsa dake wajen tadaga tasa akan cinyanta he wants to tell her ta ijiyemai abinsa ko akasa ne he doesn t mind but sabida guest din Mami ce kawai yahadiye yayi shiru yashiga ya zauna ya kunna motan yaja, murya ciki ciki adikile yace  ina zamuje Mami ? Dasauri Mami tace  yauwa Ramla inane gidan naku ? Murmushi Ramla tayi zuciyanta yayi fari tadan saci kallon Marwan sannan tace  GRA ne Mami, Gaskiya Layout Mami tace  yoooh ai bamu ma da nisa sosai, mu a New GRA muke nan area gaba da ku bai kara cewa kala a motan ba har sukakai GRA, har gaskiya layout din tace  house number 2 har gaban gidansu yayi parking ya danna inda zai bude booth, Ramla tajuyo tace  Mami Allah kara sauki take care of yourself kinji Mami Mami da dadi Ya kasheta tace  to naji, nagode Allah ya yi albarka agida su Mama ko Ramla Ramla ta gyadamata kai tana bude kofa, Mami takalli Marwan da baida niyyan fita daga motan tace  jakanta na booth fa Dr wai bazaka dena bakin hali ba badan yaso ba yabude motan yafita Ramla na tsaye tana kallon booth din batare data dauki akwatin ba dan tasan dole Mami tasa yadaukan mata, jin yabude kofa dasauri ta gyara fuska looking cute, ahankali yazo wajen yasa hannu yaciro jakan ya ijiye mata zatamai magana yawani buga marfin booth da karfi har saida Ramla tadan firgita itama Mami saida tajuyo sannan yawuce yayi gaba yashiga ya kunna" motan yawani kwana yaja Mami tasaki salati.  Innalillahi wa innailaihi raji un waikai Marwan me haka eh? Yarinya na kokarin maka godiya zaka buga mota? Your so disrespectful yarinya tagama taimako saikuma "cikin fada Mami tace  wai inama matan dakace zaka kawo nagani wacce zaka aura? Daman su Hadiza sun rantse mini sunce karya kake bakada budurwa ko daya, yaushe zaka kawomin wacce kakeson nagani? Kaman bazaiyi magana ba chan murya ciki ciki yace  soon dasauri Mami tace  kaci gidanku da soon, kullum soon soon kasan shekaranka nawa kuwa yanzu eh? Sa oninka sun ijiye yara goma yanzu dan murmushi kadan yayi bai sake cewa komiba Mami tadinga mita chan tace  wlh bakaramin sha awan Ramlan nan namaka ba wlh eh ? Tai maganan tana kallonsa sarai yagane so take yayi magana yamata banza, cikeda takaici Mami tace  wai bada kai nake magana ba eh Marwan kaman zaiyi kuka yace  Mami she s not my type, inakan searching murya ciki ciki yace  I dont like girls that are so expose har sun iya tafiya kasashe on their own su kadai sarai Mami tajisa amman sai itama tayi kaman bata jisa ba tashiga danna wayanta har sukakai wani kantapareren gida kafinma yayi horn mai gadi yabude suka shiga ciki wasu yammata guda biyu wanda sukenan yaran da Allah yabama Mami suma ta IVF tasamesu suka fito da gudu ba identical twins bane daya na kama da Mami daya na kama da Babanta suna ihu Mami, Mami, shiya fara fitowa daga motan kallo daya yamusu kowacce ta juya dan babu dan kwali kansu yazagayo yabudema Mami baya tafito yakamata suka fara tafiya tana dariya tace  Farida da Fa iza bansan me kallabi yamusu aduniya ba saida ya ijiyeta a katafaren falon yajuya yace  I m going back to" the clinic zan taho miki da magani kafin Mami ta amsa yafice yaran suka fito da gudu jin yafita. EPISODE "Da kyar Ammi tasamu tasha Fanta waran ma bataci ba, sannan suka tafi waje suka tare keke suka shiga," "suna shiga tai lamo jikin Ammi chan tafara lumlumshe idanu, Ammi tace  Alhamdulillah bacci yazo ko Hajiya Amirah Miemie tace  inaga alluran ne Ammi gyangyadi sosai tadinga yi tayi kadan tabude idanu har sukakai gida Ammi takamata tace  sauko to sai muje ciki ki kwanta Miemie tabiya kudin keken suka" shiga ciki. Babu motan Daddy a compound hakan yasa Ammi tagane yafita babu kowa a compound din cus tasan "za aje karasa yima amarya jere ahaka har sukakai flat nasu, Miemie tabude kofa suka shiga direct Ammi tawuce da ita uwardaka ta kama hijabinta tacire tace  muje bayi kiyi fitsari saikizo kiyi baccin har bayi Ammi takaita tai fitsarin suka fito Ammi takaita gado tazaunar da ita tana kokarin kwantar da ita tace  kwanta toh kin kwanciya tayi tarike rigan Ammi gam, Miemie dake tsaye tace  Ammi ai wlh saikin kwanta da ita, ni bari naje na daura abinci awuta, mezan daura? Ammi tace  dafa kome kukeso me sauki dan taci abinci, ko zakisha tea ? Ta tambayi Amirah dabatai magana ba, cike da lallabawa Ammi ta kwanta tana kamota tace  to kwanta kema kwantowa ahankali Amirah tayi dab da Ammi tana dan lumshe idanu kadan kadan na bacci Ammi duk tana kallonta cikeda so, kafin ahankali tabude idanunta sosai takai hannunta ahankali tadaura akan wuyan Ammi dayayi ja duk hannun Daddy awajen sabida shaketa da yayi jiya ita bamatajin ciwon nata jikin sabida na Amirah take, batamasan ko akwai tabo a wuyanta ba but from yanda Amirah ta taba wuyan tasan da wani abu awuyan dasauri takama hannunta" "tacire daga wuyanta tace  wuyan hijabin dana saka ya kamanine saisa yayi ja, maza yi bacci, ga zafin jikin" "yasoma raguwa Alhamdulillah Ammi tasauke hannunta ta ijiye saman gado, sannan takai hannunta" "saman sumanta data kama mata jiya, tashafa ahankali cikin yar karaman murya tace  suman nan yakamata a kitsa shi eh yammatan Ammi, yaushe zaki yarda ayi kitso? Har lokacin wuyan Ammi Amirah ke kallo da fararen idanunta hakan yasa Ammi kawai tajawota da sauri jikinta tasa kanta akirjinta ta kankameta ahankali tace  Allah yabaki lafiya Aminatu na, maza yi bacci ijiyan zuciya Amirah ta sauke ahankali feeling very calm Ammi na shafa bayanta, ahankali Ammi tadingajin jikinta na sakewa this is always the easiest way that helps her sleep, within 2min bacci yayi awon gaba da ita mai karfin gaske, Ammi ta sauke ijiyan zuciya kafin tashiga jaye jikinta daga nata ahankali tatashi zaune ta gyaramata kwanciya takalli chocholate da Dr asibiti yabata dake hannunta gam har lokacin sai kawai tayi murmushi tasauka daga gadon tafita daga dakin tabar kofa abude sabida Amirah tawuce kitchen inda Miemie ke girki, Ammi tayi murmushi tace  kawo girkin kema jeki huta kiyi karatun exam gobe Monday dasauri tace  a a Ammi kibarshi zanyi kinji Ammi na, kingaji, ga Amirah, ga Daddy, idan ni ban sanyayi miki ba Ammi wazaiyi shiru Ammi tayi tana kallon Miemie she s just 20, Amirah 21 amman she s so wise, smart and very kind, kasa magana Ammi tayi, ahankali tace  Ammi I know why Ya Amirah tafasama Daddy kai jiya, sabida ya dakeki ne dasauri Ammi tace  ke banson shirme, ta ina babanku yadakeni tsayar da wanke plates datakeyi tayi saita juyo takalli Ammi tace  Ammi I know everything ni ba yarinya bane, kawai bana nuna miki nasan meke faruwa sabida tausayinki nakeji Ammi, kina fama da Amirah ga Daddy da baya sonki, bayason Ya Amirah, what are you still doing here? Kirabu dashi tunda baida imani hade fuska Ammi tayi tace  kika kara magana akan mahaifinki haka saina bata miki rai Maryam, maza tashi anan jekiyi assignment dinki na school zan karasa girkin Sosai idanunta suka ciko da hawaye tawuce dasauri tafita tashiga dakin dake next to na Ammi wanda shine nasu itada Amirah amman condition na Amirah yasa adakin Ammi yawanci take kwana, tabude bayi dasauri ta shiga tamaida tarufe ta kunna pampo tana kuka sosai sometimes she wish dama itane ke haukan sabida karma tagane abinda Babanta kema Mamanta, Daddy mugu ne azzalumi, Abinda ke cimata rai shine hakurin Ammi kuma taki rabuwa dashi, mutum yana jibganki kullum amman kin zauna kuma kina girmamawa wannan wani irin abune eh, gashi baya bada ko biyar na sayama Ya Amirah magani duka kudin da yan uwan Ammi ke bata take hadawa take sayan ma Amirah magani, tarasa mesa he hates Amirah amman ita yana mata komi da" komi. Shigowa gidan Daddy yayi dawasu karafan maza guda uku tika tika dasu dasu bouncers yana gyara belt "na jikinsa ga katon bandage akansa yace  yauwa kubiyoni, mahaukaciyar na flat dinnan kumuje yayi gaba, Ammi tana tsaye a kitchen taji an bugo kofa dan jim tayi duk fadan dazatama Miemie bata buge bugen kofa toh kodai Amirah ne ta tashi hakan yasa dasauri tasa hannu ta murza gas tana kashewa zata juyo taji muryan Daddy yace  kushigo nace wani mummunan faduwa gaban Ammi yayi dasauri tai wajen kofan kitchen tabude Daddy tagani yana sanye da riga da wando na jean da shirt da belt dawasu kattai su uku yayi hanyar bedroom dinta yace  tana nan dakin zoku bude yamatsa gefe dawani kalan sauri Ammi hartana neman tai tuntube ta taho wajen dasauri tace  Daddy lafiya su waye wayan nan?" "Lafiya tai maganan tana karasa jawo kofan, wani kallon tsana yama Ammi batare daya kulata ba yace"  kai Lasdon bude kofan nace ku shiga ku daukota muje arude Ammi tawani sha gabansu tace  tsaya ban ganeba wa za a dauko? Mesa kake aika mazan daban sani ba zuwa cikin turakata kasan munada yara mata idan basu da sutura ajiki fa ? Ammi tai maganan tana kama hannun kofan gabanta na faduwa "sosai, ran Daddy yafara baci yanunata da tsaya yace  ki kiyayeni Haleema, Haleema ki kiyayeni, ko tsirara mahaukaciyar yarki take I don t care, sabida akwai dubu irinta dake yawo tsirara a titi, yau saita bar gidana ta koma asibitin mahaukata, tunda haukan nata haryakai matsayin tana neman daukan rai, tana neman kasheni, ijiye yara irinsu a gida mummunan hadari ne ga alumma, inada yara kanana bazata halakamin gidaba dan haka ki matsa ga maza nan nakawo su daukanmin ita muwuce asibitin mahaukata tunda Ammi take bata tabajin tsoro ya shigeta ya ratsata irin na yau ba, amman tadaure tace  Daddy nasan abinda tamaka jiya bata kyauta ba kuma duk bisa kuskure ne amman dan Allah kayakuri ka sallamesu su tafi idan yaso saika hukuntata anan kaji, amman mazan nan su dauketa akaita asibitin mahaukata duk bashine daidai ba ayanzu, wlh batada lpy yanzu nan muka dawo daga asibiti bacci ma take, tun jiya sai yanzu tasami bacci, na rokeka da girman Allah ubangijin daya hallicemu kayakuri kaji wani shegen kallon fitina Daddy yama Ammi sannan yadaki bango yace  kinga Haleematu ko kinaso ko bakiso yoh ke ko zaki mutu anan naga walakiri na zaran ranki Billahillazi saina aika yarnan asibitin mahaukata itada gidana har abada, tagama zama gidana, taje chan cikin yan uwanta mahaukata tayi rayuwa, mahaukata irinsu masu kisan kai ba a barinsu rayuwa agida sai asibiti dan haka tun ina miki bayani dalla dalla kitashi daga jikin kofan nan inba hakaba zanyi mummunan saba miki Ayanda Ammi tasanshi tasan yanda baison Amirah bazata taba yarda da abinda zaiyi ba, ahankali tace  idan na dauketa muka barmaka gidan ka fa? Wani dariya yayi yace  nan ne kuma zan gwadamiki ubanki yayi kadan!" "Tunda bakene ubanta ba kowani hukunci na yanke akanta daidaine, Kai ku shiga ku daukomin ita Ammi ta tsaya gaban kofan tai ihu cikin dakewa tace  babu wanda zai tabamin diya, Baban Baby wai menene haka ? Hayaniya da Miemie taji yasa takashe pampo da sauri tana goge fuskanta taji muryan Mami na ihu da Daddy dasauri tabude kofa tafito tafito daga dakin ganin maza saida gabanta yafadi dasauri takalli Ammi tace  Ammi Ammi juyowa tayi ta kalleta ba hijabi kanta ba hula tace  koma daki ki dauko mayafi maza Maryama kasa motsi tayi kukan datake rikewa tafashe da shi takalli Daddy cikin kuka tace  Daddy maisa ka tsani maman mu eh? Meta maka ne? Karabu da ita idan baka sonta kadena azabtar mana da Maman mu D& &  Maryam! Ammi tadaka mata mugun tsawa dayasa Amirah ta firgita tare da bude idanunta ras dasukai ja cike da bacci alluran da aka mata harda na bacci cus masu mental issue haka na bukatan bacci, Ammi tace  Babanki kikema magana haka? Daddy yace  ahap kungani ba, she poised my daughters mind against me, one tries to take my life yesterday and the other is insulting and abusing me yanzu, kinga tarbiyanki Haleema you see! Jin muryan Daddy wani kararrawa kan Amirah yafara bugawa, tana ganin jiri tashiga tashi all abinda ke zuwa kanta is Mamanta is in danger tashiga kalle kalle adakin tana neman abinda zata dauka babu wani makami the only thing idanunta suka gani is slippers kawai tadauki slippers tashiga tafiya bakinta na furta Ammi Ammi Ammi ahankali da bazama ka iyaji ba, Ammi na tsaye jikin kofan kawai taji an bude kofan dawani irin sauri tajuyo kowa ma yajuyo Amirah ne daga ita sai gown na jikinta ga gashinta ya zubo tana rike da slippers tadaga hannunta sama Daddy na ganinta yakoma baya dasauri Adan tsorace, Ammi tai Maza takama hannunta tace  Ami& . Fizge hannunta tayi daga rikon da Ammi tamata tawani yunkuro zatai kan Daddy yakoma baya again dasauri yace  kungani ko, kun gani, kasheni takeso tayi ku kamata nace dasauri Ammi ta fizgo Amirah tana kaita baya kawai maza ukun sukayo kan Ammi data wani tsorata ta tura Amirah cikin daki zata rufo kofan kawai gardi daya yawani fizgo Ammi ta watsar jikake jagab atare Amirah da Miemie sukai wani ihu sabida mugun faduwa da Ammi tayi zube a tiles goshinta ya tsage jini dudda haka ta yunkuro zata taso amman ina" "kawai takoma kasa a sume warwas, dawani irin gudu Miemie tayo wajenta itama Amirah tafito dagudu" "zatayi kan Ammi kawai chak namiji daya ya chapketa, tai wani ihu dayakusan tsaga gidan." " Ahhhhh! Miemie dake kan Ammi tadago tama rasa mezatayi ga Ammi sume akasa ga Amirah maza sun dauka tana ihu da top of her voice tana wuntsila kafa tana tokare duk wanda karfinta yakai tana yakushi da Cizo tana kururuwa tana kallon Ammi dake kasa a sume, ganin tana neman gagaran bouncers din Daddy yace  ta haukace sosai jama a bari nakawo igiya ku kulleta Daddy yajuya yafita dasauri Amirah na kokawa dasu tana ihu da duka muryanta, saiga daddy yadawo da igiyan shanya, yabasu kwantar da ita sukai kaman rago suka hade hannayenta suka take saida tai wani irin kara na azaba, Miemie tasaki Ammi tazo wajen tana kallon yar uwarta takalli Daddy dayake basu instruction na yanda zasu kulleta asanyaye tana hawaye tace  Daddy is it because she s not your biological daughter? Dasauri Daddy ya kalleta saiyawani taso azafafe yayo kanta yana huci yace  repeat what you said? Inaso akaita gidan mahaukata before she kill me or even you and look at what you re saying stupid girl ahankali tace  Daddy is it because she s not your biological daughter? Tassss! Daddy ya dauke Miemie da Mari yana ihu how dare you? Ni kike ma rashin kunya? Amirah takara ihu ganin Daddy na Marin Miemie, Cikin kuka Miemie tace  this girl is the daughter of your own late brother uwa daya uba daya, Daddy all this wealth including this house da motan dakake tukawa duka gadonta n&  Mari Daddy yakaima bakinta akaro nabiyu yace  shut up! Ni kikema rashin kunya, wlh zan kira family su Umar na gayamai na fasa auren naku fitsararriya kawai ya hankadata daki yarufo kofan yana murza key, Miemie tana ihu tana bubbuga kofan, Daddy yawuce inda Amirah ke ihu har lokacin tana kallon Ammi sun daureta tana ihu yace  ku dauketa muje daukanta sukayi suka fice da ita tana ihu with top of her voice tana kokawa da duka power ta idanunta sunyi jajir kaman wuta gashinta ya barbaje yama rufe fuskanta gabaki daya kanta nawani irin sarawa" suka jefeta a bayan mota maza biyu abaya daya a gaba Daddy na tuki sai asibiti. Tunda suke motan bouncer daya dake baya dake right side nata yake kallon Amirah yanabin duka jikinta "da kallon in his entire life baitaba ganin kyakkyawar mahaukaciya like extremely extremely super beautiful mahaukaciya like this girl ba, she looks like an Arab with her hair, skin dinta is so soft, batada kiba she s skinny but tanada wani irin curved hips da full ass ga boobs cike tam a kirjinta dake jiggling sosai tsayayyu, skin dinta so fresh kasan bata wahala she s so damn sexy, kawai take gabansa ya mike dawani irin sauri ya kalli gaban motan da dayan bouncer na side din yake danna wayansa abunsa, yay maza ya harde kafafunsa hannunsa na kaikayi yana rawa yasauke idanunsa gaban kirjin riganta dan boobs dinta na bouncing sosai sabida kokawa datakeyi har lokacin tana kokarin kwance kanta, ga bakinta dasuka sakama handkerchief dan ta ishesu da ihu, ahanakali stylishly yashiga kai hannunsa yana kallon kowa na motan zai taba mata kirji daidai Daddy na juyowa yakallo baya yace  mahaukaciyan tai" "shiru dasauri bouncer yamaida hannunsa back bawanda ya lura, ahaka sukakai hospital din." Daddy yayi parking duk suka bude motan suka fito boucer yawani fizgota kaman yana fizgo akuya taji "wani sharp pain ajikinta da hannayenta da kanta, taji cikinta na ciwo, itama ga karfin hali sai kokawa take dan duk ta daburce ta dimauce ganinta dasu duk bata sansu ba, sai mutsu mutsu take, Daddy na gaba" suka shiga cikin asibitin anan reception babu mutane sosai dasauri Nurse dake wajen sanye da uniform "kafinma suyi magana tataso tace  ammm please untie the patient and remove the clothes from her mouth Sir cikin fushi Daddy yace  Malama don t tell me what to do, can t you see my head she bites and injure people she s a total lunatic nurse din tace  dudda haka please untie h& ..  ke don t tell me wat to do nakawo ta ance asibitin kyauta ne kuna neman mahaukata, gatanan kisan kai take tuburan tuburan, Allah ne ya kaddara inada kwanaki agabana da jiya anmini jam i na janaiza, I can t watch her kill people in my family I have other kids, kananu yara , she s a threat to me and my family dan haka kuyi admitting dinta for as long as she gets better respectfully nurse din tace  still Sir untie her first before all" the formalities ran Daddy abace kaman yarufe nurse din da duka yakalli boucer yace  kwanceta . Tunda suka shigo reception din yake kallonsu ta window wani emergency room dayake dake first floor "treating wani male patient nasa, yaga an shigo da wata yarinya da he can t see her face dan gashi yacika mata fuska but he saw yanda suka kukkulleta akasa tsumma abakinta, and he heard what the man was saying. yana tsaye daga jikin window yaga boucer ya duka yana kwance igiyan kafanta harzai dauke kai saiyaga boucer yadaga kasan gown dinta kaman zai leka saiya fasa yadan juyo yana kalle kalle kaman mara gaskiya, chak ya tsaya anytime yaga mutanen that loves taking advantage of masu matsalan kwakwalwa he knows, he had many cases da ake kawo mahaukata masu ciki, he wonders wat does people gain by taking advantage of someone that is mentally unstable duk masu halin nan deserve death as punishment wlh, ahankali yabude kofa yashiga fitowa yana tafiya one one without making a single sound, ganin babu hankalin wanda ke kanshi batare daya kwance hannunta ba yakai hannunsa dasauri zai daura saman boobs dinta dake moving sabida yanda Amirah ke motsi trying to free herself chak yaji an rike hannunsa dawani irin sauri yadago kansa ido da ido yayi dawani hadaden Dr dake sanye da glasses da labcoat yana wani irin kamshi mai bala in dadi, mummunan faduwa gabansa yayi sai yayi murmushi awayance yace  cewa akayi na kwanceta Dr babu ko alamun rahama atattare dashi yaki sakin hannunsa kuma baice masa kalaba boucer yashiga kokarin fizge hannunsa sabida azaba dayaji amman duk karfinsa na boucer yakasa yayi wani ihu jin zai balla masa hannu.  Ahhhhh! Hankalin kowa yadawo kansu, saida Marwan ya karya yatsansa daya tass boucer yayi wani ihun azaba Daddy yaz1 wajen dagudu yace  kai lafiya Dr yahaka? Are you guys okay kuwa a asibitin nan? Ko kuma mahaukatan ne Marwan yasaki hannunsa tareda dauramai wani lafiyayyen mari da saida yayi tangal tangal zai fadi cikin zafin murya yace  call the securities I need this man arrested and charge to court for attempting to take advantage of a patient before kace a saiga Kamal dasauran security su biyar sun shigo an kama boucer, Daddy yace  Bangane ba ahh likita tareda ni yak& .. hannu Marwan yadagama Daddy ransa amasifan bace alamun baison maganan wlh saida Daddy yaji tsoro, strictly yanuna Amirah yace  you said she s a patient and you are treating her like an animal dasauri Daddy yace  of course i have to, she s violent she tries to kill m& . Rudely Dr Marwan yace  get her details from him and send him out of my hospital immediately! I don t care who you are to her tunda Daddy yake in his life baitaba ganin mara mutunci" "likita like this one ba, abun yabasa mamaki." "Sai yama kasa magana, Marwan yajuyo saiya duka gaban Amirah ahankali, hannunsa yakai gently yazaro" "tsumman daga bakinta ya ijiye ya tsaya yana kallon fuskanta baya ganin fuskanta da kyau banda bakinta da pink lips dinta yanada kalan numfashin datake dayake fita akarkace, she s tense, she s in panic mode, her breath is very hot too she s running temperature, saiya ya tsare lips dinta dake motsi da kallo wanda direct yagane metake furtawa.  Ammi& .Ammi& .Ammi& . Sauke kansa kasa yayi yakai hannunsa gently yana warware daurin igiyan hannunta, hannayenta sunyi ja sosai sabida daurin, kaman jira Amirah take dudda kanta na sarawa yana bugawa amman Marwan na karasa kwance hannunta tamike tsaye da sauri sai baice mata kala ba tabi ta gefensa ta wuce riganta na shafan jikinsa tashiga tafara tafiya dasauri sauri tana numfashi sama sama tayo kan Daddy, abala in tsorace Daddy yace  nurse nurse kuriketa mana nurse tai banza da Daddy, Daddy yakalli boucer biyun yace  kuriketa strictly Marwan yace  if any of you lay a hand on my patient you will go to prison as well duk suka tsaya gabbage can Amirah tadauka tawani kalan bi Daddy da gudu ta kurma ihu Marwan yayi folding hannu yana kallonta, Daddy na ihu sosai yace  wlh zata kasheni, help me guys yanda Daddy ke gudu tana binsa Daddy baisan sanda yace  likita, Dr Dr, Dr amman ko ajikin Marwan, wani kallo yama nurse hakan yasa takawo mai wani tray da wani allura guda daya ke kai daidai sunzo ta side dayake kawai Marwan ya tsaya gaban Daddy hakan yasa Daddy ya tsaya Amirah ta risko Daddy batai wata wata ba tadaga gabbage can din zata bugamai hannu daya Marwan yasa yarike yace  no, cizo zakiyi Daddy yawani kwalalo idanun tsoro ganin ikon Allah yau yaga likita mahaukaci aiko Amira ta gantsarama Daddy cizo a hannu Daddy ya tsala ihu yakai hannu zai daketa gently Marwan yakama hannun daddy yarike ya ijiye bin din yasa dayan hannunsa" "yamata allura a gefen wuya tanakan cizon Daddy, ko sakan biyu ba ayiba tai bacci." "Nurses suka gunguro gado aka kawo wajen suka jayeta daga jikin Daddy aka sata agado, Dr Marwan yace" " room 424 sannan yakalli Daddy dake kallon inda Amirah ta cijesa kaman zaiyi kuka yace  thanks for the help cikeda fada Daddy yace  help of wat? Kabata jikina ta ciza sabida kamata alluran chan? Is that what you do here? Wani kalan likita ne kai dabakasan me kakeba wucewa Marwan yayi batare daya kulasa ba, ran Daddy yayi matukar baci baitaba ganin dan iskan Dr irin wannan ba, nan da nan yaji kawai" "ya tsanesa, nurse tace  Sir I need you to sign some forms pls ." EPISODE Rai abace Daddy da har lokacin dukan kirjinsa bai dawo daidai ba sabida tsoratan dayayi yace  rainin "hankali kawai, sabida kana likitan mahaukata sai kaima kazama mahaukacin da gangan fa yatareni yabari takamani ta cija, saura kiris fatana ta fice, hakora uwa na vampire dan dariya Nurse tayi sosai tace  Yallabai Dr Marwan study our patients, he thinks like them sometimes, he understands them, if there s one thing I can say is kama patient namu laifi, he understood that and let her take revenge cikin fada Daddy yace  maganan banza maganan wofi waye ubansa eh, yasa an kama mini bouncer yasa a chijeni Nurse ganin da gaske masifa mutumin yake yafara bata haushi, sufa ma aikatan asibitin gwamnati" "mutuncin su ragagge ne, tace  koma kai waye his patients comes first, once kuna cikin building dinnan" "our patients comes first kafin kowa, and duk wanda yatabasu Dr Marwan stand for them, all the patients" "loves him, zancen ubansa kuma ka shiga ward kaje ka tambayesa, please fill in this form and sign, zaka biya 50k kuma shine kudin da ake biya on patient da aka kawo for admission dawani irin sauri Daddy ya kalleta kaman miliyan hamsin tace, yace  50k naji kince, ba free bane gwamnati tafadi nurse tace  yes it s free amman you need to pay 50k na bed fee na 10days each day 5k that s not free Sir Daddy yayi shiru sai bai kara magana ba, yasa hannu ya karbi takardan yana rubuta komi da komi yayi signning yamikama nurse din ta karba tace  that office is account office kaje kabiya ka kawomin receipt gyadamata kai yayi yace  bari na dauko kudin a mota yajuya yayi waje voucher suka bisa nurse na kallonsa yabude mota yashige yatada motan abinsa yaja nurse kafin ta taho yafice daga gate din yace  nida ku kara ganina har abada wlh wlh yaciro 100k yana tukin yaba bouncers yace  ga kudin ku" shikuma wanchan kuje police station duk yanda ake ciki ku sanar dani . "Mamakine yakama nurse din ganin yatafi, but somehow she refuse to believe cewa Baba zai bar yar" "karaman yarinyar sa a asibiti batare daya biya kudin komiba, maybe yaje ciro kudinne, takoma tana duba all the details daya bada a form din, taga this exact patient with same information tazo dazu da safe ai, Nurse Rasho ke morning ta tafi gida hakan yasa saita dauko file nata na safiya tafito tawuce dakin" emergency da Dr yake. "General asibiti ne so obviously is a big hospital, amman psychiatrist building dinnan dayake UNICEF sunyi" "renovating wajen kaman akasan waje, akwai jeren dakuna da numbers haka daki daya na facing daya kaman hotel, dakunan yawanci ana saka dangerous patients ne, da masu yin tsirara da sauransu, saikuma akwai ward na mata dana maza wajen ana ijiye patients that are not harmful patients nada yawa in a ward zaka iya ganin 10, 8 dasauransu, saikuma akwai main hall da kujeru ana fito dasu su zauna suci abinci ga tv asamusu kallo, akwai classes kuma, music class, educational class saikuma bathroom nasu na maza daban bangaren daban na mata daban bangaren ma daban, akwai single single toilet saikuma dogon bayi da akayi kaman irin na yan hostel dinnan, sunada compound da play ground dakuma garden, ga ma aikata ta ko ina, akwai cleaners, care takers masu assisting patients da basa iya komi ma kansu, aikinsu is gyara patients din, musu wanka chanza musu kaya da sauransu, ga nurses, ga" Doctors. Ahankali tai knocking kofan tabude Dr Marwan naciki tareda wani elderly patient babba haka yana sanye "da uniform na asibiti ga paper a hannunsa yana wasu yan rubuce rubuce Dr Marwan na tsaye yana paying attention to rubutun bayako dauke idanu, tace  Dr you need to see this batare daya dago kansa ba yace  go ahead ahankali tace  I think this patient was here this morning Aminatu Adamu, Mamanta takawota dasafe an mata allura ma aka bata magani, and Babanta ya gudu yanzu batare daya biya kudin bed ba, what should we do? Muyi admitting nata still cus yace bari ya dauko kudi a mota yatafi Har lokacin Marwan kallon rubutun da mutumin yakeyi yake dasuke nan a jujjuye daidai yagama rubuta yawani kwashe da dariya yace  Dr M sunana kenan Isuhu Muhammad Kwari dan murmushi Marwan" yayi yana karban paper wanda abunda yarubuta baida alaka da sunansa at all ga rubutun a jujjuye yace  good job Malam Isuhu mutumin yasake fashewa da dariya harda tafi yace  nafi kowa iya rubutu ko Dr? "Kasan zamanin nan Wole Soyinka wannan novelist din classmate dina ne Marwan yace  yess yess you told me yesterday, now I want you to do even better tommorow okay, gobe you will write about your family yanuna masa book dake kan gadonsa yace  karubutamin anything daka tuna aciki nazo zan duba , patient din still yana dariya irin na marasa kan gado yace  okay Dr M yamika masa hannu yana dariya, hannu Marwan yabasa without any fear yace  idan an kawo maka magana take it, don t trouble my nurses okay yana dariya sosai yace  okay Dr M karbe hannunsa Marwan yayi yajuya yafice daga dakin nurse ma tafito tai danna wani bottun dake locking door din sannan tabisa abaya, Marwan na tafiya yamika mata hannu alamun tabasa file na yarinyar, dasauri tabasa, karba yayi yana dubawa, sai kawai yacigaba da tafiya Nurse Nucy tace  still mu kwantar da ita batare da yabiya kudin gadon ba Doctor? Shiru yayi kaman bazai magana ba sai chan yace  do you have anyway to send her? Shiru Nurse din tayi saitace  a a calming Marwanyace  focus on her health do your duty that s the most important thing ya kalli agogon hannunsa yace  she will wake up in the next one minute let s go yawuce nurse Nucy na binsa abaya zuwa single room ward wanda nan aka kwantar da ita, agaban dakin ya tsaya ya danna botur dake unlocking door sannan yabude kofan yashiga dakin, bed ne acikin dakin sai bayi da shelf na just few book that are educational book da small couch na zama, Amirah na kwance akan gadon, gashinta yarufe fuskanta, she looks very innocent dudda ba a ganin fuskanta, dan dakatawa Maryan yayi daga wajen kofan ya tsaya, ahankali yace  remove that attachment from her head murmushi Nurse Nucy tayi tace  I think is her hair Dr daga inda yake yakalli gashin sosai sai baimasan mezaiceba kawai yadauke kai, kaman nurse din ta lura tace  bari ayi parking gashin na tattare sa gu daya akwai hair band a wrist nata sai kawai tazo wajen tadan dago Amirah dataji batada nauyi ta tana tattare gashin daga gaban fuskanta, file nata yake dubawa amman hakanan yaji kaman abu na fizgansa, kasa daurewa yayi saida yasan matsar da folder ya daura idanunsa akan fuskanta she literally looks like a baby a hannun Nurse Nucy dake kwashe gashin nata, bugawa kirjinsa yayi dum! Saiya dauke kansa ya maida kan folder. Maida ita Nurse Nucy tayi ta kwantar saita tsaya kallon fuskanta cus yanzu ne fuskan Amirah yafito da kyau, tunda take in her life bata taba ganin kyakkywan yarinya mahaukaciya irin wannan ba tunda tafara aiki as a psychiatric nurse, funny enough all patients dasuke dashi on admission this girl is youngest, yawancin mata mahaukata dasuke dashi yan age 30 upward ne, youngest patients nasu is 31yrs, this is the first karaman yarinya mahaukaciya dasuke samu in the hospital,  What are you doing? Taji muryan Dr da babu wasa ko daya aciki, dasauri Nucy tajuyo takalli Dr Marwan daya jefomata tambayan takallesa rubutu ma yake da pen tarasa ma mezatace dasauri takoma baya tana barin jikin gadon tace  ahh sorry Dr, dama daman naji she s running serious temperature ne shigowa dakin yayi da kyau zuwa wajen gadon ya ijiye folder nata yamakala sthethoscope a kune yakama bakin saiyadan kalleta gabansa yasake fadi amman saiya dake like the man he s yadaura sthehoscipe din a wuyanta batare da one single finger nasa yataba fatan jikinta ba, daidai idanunta sukai motsi yamaida kwayan idanunsa kan fuskanta, ahankali Amirah ke bude idanunta jin sanyi dataji a wuyanta, kadan kadan take bude idanunta, dan jikinta yamutu sosai, jikinta yamata nauyi kaman banata ba, batada karfi ahankali take bude idanunta kwayan idanunta na motsi kadan kadan, dogayen gashin idanunta suma suna motsi trying to open, lips dinta ma dasuke very pinkishi kanana na motsi, gashin goshinta a kwance sosai, hannunta tafara dagawa da kyar cus batajin karfi jikinta kaman ba nataba, sanyi dataji awuyanta yasa kai tsaye takai hannunta tadaura saman kan hannun Dr Marwan dake rike da bakin sthethoscope" "din daya saka a wuyanta while idanunta na motsin kokarin budewa, wlh yafara medical school at the age" "of 17 daidai a UK, tundaga rannan zuwa rana tayau baitaba having any form of body contact da any" "patient datasa kawai yaji kirjinsa nabugawa ba sai yau, and he doesn t know why, faduwa gabansa yayi rasss! Hannunta feels extremely warm, soft and tafin hannunta palm nata were so sweaty dayasa yaji sanyin dumi da lema saman hannunsa, instead of tasaki hannunsa saita kara rike hannunsa gam idanunta na motsi sosai tana bude idanunta duka but not wide open bakinta na furta.  Ammi! Cikin wata yar kankanuwan karaman cool sexy baby bedroom naked voice daidai kuma tana karasa bude idanunta dasuka dan mata dishi dishi kaman bata gani, ita and a new born baby basu da wani much of a difference, ko kadan Marwan baiyi motsi ba cus he wants to gets her heart beat especially idan tai recognizing condition da situation datake ciki, daura manya manyan idanunta gajiyayyu that looks very lazy tayi akansa, da farko dishi dishi take gani but slowly idanun suka fara washewa taga wani kyakkywan mutum da farin glasses ke kan idanunsa yana kallonta, yana sanye da farin labcoat ajikinsa bugawa kirjinta yayi kanta na wani ringing bell tana tuna komi daya faru tundaga jiya zuwa yau, kaman taga dodo tawani irin kulle idanunta ta yunkuro zata tashi da kyar dan ba karfi alluran daya mata na slowing karfinsu down, tazare hannunta dake kan nasa da sauri tareda ture nasa dake jikinta ta kabar da hannunsa da bak1n sthethoscope din zata taso saiya matsa ahankali taking 2step back ya tsaya batare" dayace anything ba. Cikeda karfin hali Amirah ta sauka daga gadon da saita jujjuya tanabin dakin da kallo kwata kwata batai "recognizing environment datakeba, bataga Ammi ba, bataga Miemie ba, saitin Dr Marwan ta kalla amman bata dago kai takalli fuskansa ba wani tsoronsa taji tanaji saita duka ahankali sai kawai tashige karkashin gadon tai facing bango jikinta kawai yahau rawa, zuciyanta da kirjinta na bugawa, taji kawai batada kwanciyan hankali tahau yarfe hannu bakinta na motsi tafara murza hannayenta a cinya lips" dinta na motsi tana kiran Ammi da bama aji at all.  Ammi! Ammi! Ammi! . EPISODE Ahankali yadan sauke ijiyan zuciya gently yace  bring her food and snacks dasauri Nurse Nucy tace " toh saita juya ta tafi, zare stethoscope din Marwan yayi daga kunnensa yatura a aljihun labcoat dinsa saiya duka ahankali daidai gaban gadon dasauri Amirah takara mannewa da bango jikinta na kakkarwa tana murza hannayenta sosai, calmly yake kallonta dudda ta sauke kanta kasa gabaki daya, her lips are moving tana wani irin strange wasa da fingers nata na nervousness, tana mummurza hannayen, ahankali very calmly da tattaushiyan murya trying to get her to calm down yanuna kansa yace  My name is Dr Marwan! yayi dan shiru yana kallonta, yakara tausasa murya yace  I am here to make you feel better yayi shiru yana nazarinta nothing changes in abinda takeyi, sake rage murya yayi yace  I will not hurt you and nobody will hurt you here, can you tell me your name? Duk yayi maganan yana kallonta," "reaction dinta ma doesn t look like tamasan akwai wani awajen banda ita, kaman batasan Allah yayisa" "awajen ba and yasan taji komi, ahankali yace  Kinsan sunanki ? Still shiru, dan ijiyan zuciya kadan" "Marwan ya sauke, da voice na nuna tsantsan kulawa yar karama yace  meke miki ciwo yanzu ? Still shiru Amirah taki kallonsa but tanajin komi yake cewa kirjinta kawai ke bugawa, gawani kamshi dayakeyi dake shiga hancinta wanda takeji kaman tabude baki taci kamshin sabida yanda kamshin keda dadi, daidai lokacin nurse tashigo da tray na abinci rice and stew da egg, sai bowl na fruits, da bowl na biscuits tazo wajen ta duka tace  ga abinci Dr hannu yasa yakarba yakalli abincin sai yadauki spoon din yajuya rice din da stew din sannan ya kai abincin gabanta ya ijiye yana kallonta yace  eat wlh kaganta zaka rantse batamasan akwai mutane awajen ba, Nurse tace  ohh my God, non verbal patient are the hardest to deal with Dr If there s one thing he s sure of is bazata ci this food ba no matter what, gashi tasauke kanta kasa hannunta kawai ke rawa and he s hearing the sound of her breath which is not really clear she s tense, mikewa yayi ahankali saiya dauki iPad dinsa yayi rubuce rubuce yabama nurse din yace  get everything from the pharmacy gyadamai kai tayi saita wuce tafita shikuma saiya tsaya ya dauki folder nata yabude yana karanta condition dinta again for the second time tunda aka kawota, she s sick, she s traumatized, she s non verbal all 3, but this morning Mamanta bata yarda ya kwantar da itaba why in the evening Babanta yakawota dawasu kattai a daddaure? Her Mother doesn t look like wacce zatabar maza su kakkama mata yarinya haka, kaganta kasan she protects yarinyar nan with everything she got, did something happen to her Mom? Is that what triggers her? Saiyadanyi shiru yakalli karkashin gadon, he doesn t wants to think much, all that matters is his patient not her family, he will do everything he can to help her, she needs food if she s refusing to eat he needs to go for option B abata abinci ta drip cus she needs treatment this temperature and everything ya sauko kafin yafara treating underlining" condition nata which is her mental issue. Yana tsaye awajen nurse din tashigo da everything daya aika wani bell dake kusa dashi ya danna within "seconds saiga wata babbar kosasshiyar katuwan mace sanye da uniform tace  Dr M which patient do you need help with? Naga you paged me ? Karkashin gadon ya nunamata dasauri tace  Ohhkay let s see what do we get here saita wuce taduka karkashin gadon tana kallon tray na abinci tace  laaaaaa bataci wannan abincin mai dadi ba Nurse dake tsaye gefenta tace  bataci ba Iyawo Iyawo tadauki plate din tamikama nurse din ta karba sannan takalli Amirah datake kara matsawa tana mannewa da bango Iyawo tamika hannunta tace  zo kinji we will take good care of you here don t be afraid uhnn Pretty girl tai maganan daidai tana daura hannunta kan cinyan Amirah, Amirah ta kurma ihu kaman wuta ya tabata.  Ahhhhhhhhhhhh! Marwan ya kallesu, ta wuntsila kafafunta takai hannunta zata cire hannun Iyawo, cikin asalin experience Iyawo takama hannu kawai tashi daya tajawo Amirah tana murmushi Amirah na kokawa da ita, Iyawo tadagata Amirah takara daburcewa tahau ihu sosai ihunta kaman zai fasa musu kunne tana kokawa gashi batada karfin ma, hakan yasa Marwan yajuyo yakallesu ahankali yanda Iyawo tadagata kaman yar baby tadaga, daurata tayi akan gado, tawani dirko daga gadon Iyawo zata kamata ga mamakinta kawai tai kan Marwan agigice zata fada jikinsa, baya yakoma dasauri Amirah tayo kansa zata shige jikinsa dawani irin sauri Marwan yakawo hannunsa gaba strictly yace  ke! Chak Amirah ta tsaya gabanta na faduwa saita koma gefensa ta tsaya dab dashi takai hannunta takama kasan rigan labcoat nashi tarike gam tana numfashi da sauri da sauri kaman kirjinta zai fito, daga Nurse har Iyawo suka kalli" yanda tarike labcoat din Dr da yanda ta tsaya a gefensa looking petite. Ahankali yashiga tafiya batare daya sa tasaki rigansa ba har zuwa wajen gadon tabiyosa gadon ya nuna "mata yace  sit ahankali Amirah ta zauna tana rikeda labcoat dinshi sosai, cikeda lallabawa yace  bani hannunki ko kallonsa Amirah batayiba balle yasaran zata basa hannunsa, batare daya kalli su Iyawo ba yace  I need her hand matsowa Iyawo tayi wajen ihu tayi sosai Marwan yabata hannunsa daya saka gloves yace  give me ur hand then idan bakiso ta tabaki boye hannunta tayi abaya cus ta tsani anything allura hakan yasa Iyawo tazo wani tasowa Amirah tayi zata fado jikinsa dasauri yadan matsa baya Iyawo takamata wani irin ihu take tana kokawa zata fita daga jikinta, Iyawo tace  kina tsoron allura, hannun Dr ba zafi, tsaya amiki kihuta kema kiji sauki kinji yarinya gyaramai hannunta Iyawo tayi tace  you can do it now Dr takowa yayi yamatso this time bai kalli fuskanta ba dan baiso tabasa tausayi ahankali yasa alluran yadan kalli fuskanta tama rage shure kafa tagaji sosai kuma da alamu bataji zafi ba, sai ijiyan zuciya take gashin goshinta ya mammanne sabida zufa datayi daga dan kokawan datayi, dauke kansa Marwan yana setting drip din yayi yace  can you get her a cap for her hair, idan tai bacci change her to hospital uniform Iyawo tace  toh Doctor M within few minute ya gama fixing mata drip yasa allurai a ruwan duk Iyawo na rike da ita tadena ihu amman sai numfashi take sama sama tana wani irin ijiyan zuciya dake fitowa sosai irin na yanda yara suke, Marwan yace  kwantar da ita kwantar da ita Iyawo tayi Amirah ta kwanta lamooo idanunta na lumlumshewa, Iyawo tadan leka fuskanta tace  she s asleep lemme get her uniform da cap saita wuce tafita, ahankali yakai hannunsa saitin hancinta yana kallon agogon hannunsa yana noticing breath nata murya chan kasa yace  you need to calm down yayi maganan still hannunshi na wajen yanason nunfashinta ya daidaita, lumshe idanunta ruff tayi numfashin yakoma yana fita ahankali hakan yasa ya maida hannunsa yadauki folder nata yayi rubutu sannan yajuya yafita daga dakin yashiga another room, daya daga cikin ma aikatan dake aiki a wajen tace  don t tell me yanzu wannan ma da Babanta yakawota yagudu Dr M ne zai biya kudin? Dayan tace  shine mana, da a komar da patient gwara yacire kudi daga aljihunsa yabiya wlh bantaba ganin selfless Dr irinsa ba, yau" shekaru kusan 20 ina aiki a asibiti duk sukai hmm suka wuce. "Wajajen magrib Marwan yafito daga office nasa yadauro alwala, idan yatafi sallan magrib baya dawowa," "ward yashigo direct 441 yashiga yana bude kofa ahankali, night nurse yagani tanama drip da ke shiga jikinta next injection daya rubuta amata at that time, an chanza mata kaya zuwa blue uniform dinsu wanda yake riga da wando an dan rufa mata bargo sannan an saka mata wani dark blue hula daya zauna akanta yayi kyau, kallo daya yama fuskanta hakan nan kawai yasami kansa da cire idanunsa daga kanta da sauri, ya makala sthethoscope a kunnensa yana duba pulse nata sannan yakalli nurse din, yace  I will be going home now be checking on her after every 30min, if anything come up akirani dasauri tace  yess Dr, saida safe baicemata anything ba yajuya haryakai kofa ya tsaya saiya juyo yadan kalleta sannan ya kalli nurse yace  get blanket from my office cover her dasauri nurse din tace  yes sir yajuya yafita tabisa da kallo tama mamakin meya sami dan karamin zanin gadon da aka rufa mata dayace adauko bargo daga office nashi, are they related? Saikuma ta kauda tambayar tawuce tafito he never lock office nasa hakan yasa ta shiga wani bargo mai kyau da taushe na Hermes ne akan kujeran sa sai ta" dauka tafito daga office din. EPISODE "Masallacin yashiga yabi jam i akayi magrib sannan yafito yashiga mota, yadanyi jimmm kafin yakunna" "motan yaja, baya wani gudu sosai, tsayawa yayi wajen fruits yasaya dayawa kwallo kwallo aka lodamai a booth sannan yaja motan, koda yakai unguwansu it s already isha i time, ya tsaya yayi sannan yadawo yaja motan yayi horn aka budemai gate ya shiga ciki, parking yayi gateman din yazo wajen motan da sauri kafin yabude yarigasa bude masa yace  sannu da zuwa Dakta murmushi kadan yamasa, Musa yace  Dr kaga kaman dan kankare naso yakamani hannun sai zugi yakemin mezansha ? Anatse Marwan yakalli dan yatsun dayake nuna masa daya kumbura sai yace  kanada ciwo haka tun safe maisa baka sanar dani ba ? Cikeda fara a yace  banso na dameka ne Dakta, dan karamin ciwo haka sainaita raki kaman mace Marwan yasake kallon hannun again saiya koma mota yadauko wani karamin box yabude, wani katin magani yabasa yace  kasha biyu yanzu biyu da safe, idan baiyi sauki ba zan tafi dakai hospital gobe, and kaje ka kwanta don t work again murmushi sosai Musa Allah yasani yana son bawan Allahn nan Marwan yace  nagode Dakta juyawa yayi zaitafi Marwan yawuce a natse yabude booth din bayan motan yashiga ciro fruits din zai dauka kaman ance mai hadin yajuyo dasauri yataho yace  laaa bari na tayaka Dr wani kallo Marwan yamasa yace  wuce kaje ka kwanta kahuta baiyi musu ba yawuce yana murmushi sosai, babu wani ma aikaci da bayason Dr agidan nan, da kansa yadauki all the fruits yawuce babban dankararen flat na gidan yabude kofa ahankali tareda sallama, Mami ne kadai a falon da waya a kunnenta tana magana ganinsa yashigo Niki Niki da kaya saita zare wayan daga kunnenta tace  why are you carrying all of this ? Baice komiba yawuce kitchen ya ijiye yafito Mami tace  ina Musa ? Ahankali yace  I told him to rest yanada Wicklow a hannun zama yayi kusada Mami saiya dauki plate na abincin daya gani agabanta wanda salad ne yarage da chicken yashiga ci, Mami tace  ga abinci a dinning why are you eating wannan dayayi sanyi cikin yar karaman murya yace  i am very hungry Mami tsaresa da idanu Mami tayi yanda yakecin salad din ahankali, ijiye plate yayi bayan ya cinye zai tashi tace  badai bazakaci abinci ba ? Dan yatsine fuska yayi ahankali yace  lemme shower first zan sauko nabaki magani yayi maganan yana kallon kafanta daya koma normal saiya wuce stairs Mami tabisa da kallo, sama yawuce ahankali yake tafiya kana gani kasan yadan gaji sai kawai ta maida wayan kunnenta tana sauke ijiyan zuciya daga ta dayan bangaren muryan wata tace  Menene Yaya Mami? Naji kina ijiyan zuciya ?" "Ahankali tace  Marwan ne, he bearly have time for kansa all he does is take care of others, hospital, hospital, hospital, he doesn t do any other thing, baya hutawa, bayama tunanin aure Nafisa Nafisa tace" " to ba idan mun faramai maganan aure kice kaza kaza kaza ba, yaki yayi aure sai kallonsa kike & & " One of daily routine nasa is inhar yadawo before yaje dakinsa saiya shiga dakin kannensa spend time "with them cus he s always busy but yadawo dole saiya basu time, he s their uncle, dudda they re just 16" "but he respect privacy nasu, knocking yayi kafin yagama knocking din har an bude kofa, daki ne mai kyau" "da gadaje biyu masu kyau hadaddu, Faiza ce tabude tana sanye da yar rigan bacci data saukan mata har knee kalaba ne akanta tai wani tsalle ganinsa tareda hugging nasa tace  Uncle M welcome, ya clinic yau bayanta yashafa yace  it s okay where s Farida ?  She s in the restroom sakinshi tayi tajawo kofan yawuce yana bin dresses daya gani akan gadonsu da kallo yace  who bought this dresses? Murmushi tayi tace  Mami ne takawo mana tsaraba daidai Farida na bude bayi tafito daga ita saidan towel pink ta taho da gudu tai hugging dinsa tace  Uncle M kadawo, kaga Faiza has been troubling me ko? Daman nace saina gayamaka hannunsa Marwan yakai yana share mata kumfan dake kunnenta, Faiza tace  learn how to bath first kafin kidinga kai kar&  Wani kallo Marwan yamata hakan yasa ta hadiye tai shiru kawai Faiza fa fashe da kuka abinma dariya yaso bashi but yahadiye cus yana dariyan kukan zai karu, Faiza akwai saurin kuka tace  kaga wai ban iya wanka ba ko she always bully me Uncle Marwan shafa bayanta yayi sounding very caring yace  don t mind her, kin iya wanka kumfa a kunne even me it happens to me sometimes so don t cry because of that yakalli Farida dake murmushi yace  stop teasing your sister okay Gyadamai kai tayi tace  to nima hug me hannu yamika mata saitazo dukansu yayi hugging nasu yace  did anything happen today a school ko Islamiyya? Farida tace  no, revision kawai muke next week Monday zamu fara WAEC, Islamiyya kuma yau anje hutu next week zamu koma atare sukece  how is hospital today ? Dan shiru yayi kaman mai tunani, atare dukansu suka turasa kan gadonsu ya zauna, Faiza ta dauko chair ta zauna agabansa Farida kuma na nanike dashi suna kallonsa sukace what happen today? Lumshe idanu kadan yayi saiya bude ya kallesu yanda suke kallonsa yace  we got a new patient today sai yayi shiru, ahankali yace  she s just like Farida yasake shiru yace  she s gentle, super fragile morethan Farida and she s also so a small girl, she s my first small patient since when I came back to Nigeria, she s none verbal, I have no clue on how to go about her treatment, do you guys have an idea for me future Doctors? Duk shiru sukayi sai Farida dake rungume dashi ta tashi tace  Uncle kaga in public I hardly speak I only talk at home, mutane na cewa wai bana magana, you see I have two uncle you and Uncle Sam but I hardly talk to Uncle Sam cus he doesn t play with us, my point is idan I see someone that genuinely care for me, he s thoughtful and he s intentional about me just like the way you are very caring I will talk to you Dasauri Faiza tace  you re right Farida, Uncle M kaga naturally you re caring haka Allah ya yika, I think if you continue like that with her maybe she will open her mouth and talk to you, she will trust you, then you can help her get better, don t just study her study everything that she does read her like a book remember uncle this is statement naka kace mana shine first rule na idan kanaso kazama psychiatrist Murmushi yayi kadan yana kallonsu he loves them morethan anything a duniyan nan, saiya mike strictly yana kallon Farida yace  wuce kije kisa kaya anjima kihana mutane bacci da tari mikewa tayi tana murmushi, yaba Faiza hannu yace  goodnight highfive tabashi tace  gud night BUM,best Uncle M Farida ta dawo da sauri tace  nima high-five yabata yace  rigimammiya yawuce yafita daga dakin abinsa yawuce karshen wajen akwai wani corridor nan yashiga saiga dakuna biyu tsayawa yayi yakalli second room din saiyadan sauke ijiyan zuciya yabude kofan yashiga dakine that s very simple yet very fine, Baban bed ne adakin sai shelf wanda medical books da Islamic books ne cike tam awajen maida kofan yayi yarufe, yakarasa yashiga closet nasa ahankali yasa hannu yazare glasses na idanunsa ya ijiye kan slap sannan yarage kayan jikinsa yadauki glasses din yamaida idanunsa saiya bude bathroom ya shiga akwai wani specific chamber dayake bayin next to wajen shower zare glasses din yayi ya ijiye kan chamber saiya shiga shower yayi wanka yafito yadauki" glasses din yamaida yawuce yayi brush tareda dauro alwala yafito yashiga closet nasa ga karamin towel "a hannunsa yana goge kansa tsayawa yayi sabida Amirah ne tafado ransa, did that man ohh father nata" "forcefully brought her to the hospital? What about the Mom? The girl isn t violent but why is she hitting her father? Maisa taji masa ciwo akai haka cus he saw it, He also saw kalan cizon data masa wanda it wasn t funny, how can a father zaisa wasu unknown kattin maza suyi man handling sick daughter ka haka da batada lafiya? How can a Dad brought his child to the hospital and left without paying a dime? No explanation? Bai damu da wani hali zata shiga ba? Baidamu da idan hospital din rejected her ba, He saw mutumin he looked into his eyes unlike mahaifiyar yarinyar there s no single affection or soyayya na yarinyar a idanunsa ba kaman mahaifiyarta ba da kallo daya yama matan yasa tana matukar kaunar yarinyar, the next question dayazo ransa is does the mom even knows cewa an dauki yarta? An kawota asibiti? Idan Maman tasan da zuwa asibiti he knows kotana ciwon kafafu zatai rarrafe tabiyosu akawo yarsu tare to the hospital something is fishy? Just today daya ga yarinya he knows she s not having wani autism dasuka lakaba mata, and he s sure he can help her to get better but the way yarinyar keson mahaifiyarta he can t do it alone, he needs the mother, family factors na yakara wan gani a mental condition mai kyau ko mara kyau, Babanta is a bad agent a mental condition nata but Mamanta is a very positive agent in her mental condition idan zaisa yarinyar nan ta warke he needs the Mom she s the first" step na therapy yarinyar Ijiyan zuciya ya sauke yana shafa mai wayansa ringing yahauyi screen din ya kalla Mami yagani hakan yasa ya dakatar da abinda yakeyi yadauki wayan kafin yayi magana tace  Marwan zo kasa maza Abban ku baida lafiya he just entered the house banso yaran su sani dasauri ya ijiye wayan da pajamas zaisa amman saiya dauki wata 3quater black yasaka dayar farar T-shirt mai kyau bai feda turare ba amman kamshi yake sosai yadauki wayansa yafito. EPISODE Dasauri gaske Marwan yayi stairs tundaga staircase ya hango Mami tareda wani dattijo daya manyanta "sosai atleast zaikai 66yrs yana kwance flat akasa yana wani irin haki Mami ta rude, dawani irin gudu Marwan yayi wajen yace  what happened to him Mami? Yayi maganan yana tallabo Abba dasauri, Mami tace  wlh shigowansa kenan ransa abace nasan dai ya ambato Saleem saikawai yafadi saida na yayyafamai ruwa ma yafara numfashin nan ahankali yace  Mami bring first aid box wanda na ijiye a dakin Abba mikewa Mami tayi tace  toh, toh ahankali Marwan yace  Abba, Abba, calm down please nothing is going to happen to you kaji daidai nan Mami tadawo bude akwatin yayi da hannu daya yadauki wani allura yakama hannun Abba tashi daya yamai alluran a jijiyan hannunsa hakan yasa jikinsa" "yadena rawan Mami takama hannunsa tace  Alhaji Alhaji ahankali yake bude idanunsa, Marwan daya" rikesa yace  Abba follow hand movement dina nagani if you can hear me Yayi moving hand nashi Abba yabi hannun da idanu hakan yasa alhankali Marwan yace  Alhamdulillah Mami ma tace  Alhamdulillah Alhamdulilah you scare me to death Hassan meya sameka eh? Ahankali "Marwan yace  let him rest Mami, give me pillow Dasauri Mami tabasa pillow kwantar da Abba yayi kan lallausan carpet na wajen yana daura kan Abba akan pillow dake maida ijiyan zuciya yana kallonsu zai tashi danya basu waje Abba yarike masa hannu dasauri yajuyo yakalli Abba, ijiyan zuciya Abba yasauke ya tsare Marwan da idanu saiyakai hannunsa ahankali yasa agefen fuskan Marwan yana kallonsa still, hannunsa Marwan yarike yace  Abba menene what happened to you? Ahankali Abba yace  Marwan dasauri yace  na am Abba murya chan kasa Abba yace  kai d ana ne Marwan and you will always be one kaji lumshe idanu Marwan yayi yabude, Mami data gama rudewa tace  wai Alhaji menene kake magana haka Innalillahi wa innailaihi raji un ahankali Abba yace  amatsayina na wanda yake tamkar mahaifi agareka ahankali Marwan yace  Abba kai mahaifinane you are and will always be Abba to me ijiyan zuciya Abba ya sauke yace  amatsayina na Abban ka inaso na rokeka wata alfarma zaka iyamini ? Ahankali yace  Abba me kakeso zan maka dan ijiyan zuciya Abba yasauke, yace  nasan Saleem yayane agareka ya girmeka da shekaru biyu but in reality ni I see you as yayansa, shekaru is not age, shekaru shine hikima da basira da sanin yakamata dakuma kwazo na yaro wanda kafi Salim in that aspect nesa ba kusaba ahankali yace  Saleem amanata ne kafin mahaifina yarasu last year dudda yanda ya tsufa yanada shekaru 97 amman saida ya barmin wasiyya guda daya tak wato ga amanan Salim autanmu nayi hakuri dashi, nakuma rikesa amana, I tried my best nothing is working today I saw some disturbing pictures daya girgizani duk suna wayata Abba yayi shiru yace  mistake danayi shine tun bayan mahaifiyar mu tarasu lokacin yana 3yrs dana kawo Salim nan wajen naba Mami shi tabasa tarbiya ba uwargidana ba, look at you yanda kasamu kyakkyawan tarbiya a hannun yayarka look at the man you ve become, all abinda Saleem yasani is shaye shaye, zuwa club, party, mata, Astagafurullah Abba yayi shiru sai chan yakalli Marwan yakama hannunsa duka biyun yace  I believe in you Marwan sabida nasan waye kai, I trust you dako yau nafadi na mutu nasan zaka kula da iyalaina kap dinsu da dayan gidan da nan, Marwan inaso nabaka amanan Saleem, I want you to help Saleem, and change him to be a better person, bring him back here yadinga rayuwa anan damu, help me change him kaji, inama Salim kwadayin halinka da dabi unka help me Marwan, ko na rasu yau inaso kowa ya shaida cewa na damka amanar Saleem a hannunka kaji Marwan he s just an orphan shima like you kome kayi akansa Allah zai baka lada sosai, na rokeka da gir& .. Hannu Marwan yadaura akan bakin Abba yana girgizamai kai yace  Abba bankai matsayin dazaka bude baki ka rokeni ba don t do it, Saleem dan uwana ne, me and him are one, I will try my best on him Abba, he s a good person you will see, all abinda kake gani inada shi shi yama fini he s better than me Abba and one day you will see it Abba yayi wani murmushi na manya ahankali yace  shikenan Allah yamaka albarka Marwan, thank you ahankali Marwan yace  where is he now? Ahankali Abba yace  last 2 weeks he told me zaije Dubai yafara masters I gave him card na kudi da komi amman yana Nigeria one of my workers send me this picture ina wayata Wife ? Dasauri Mami taciro wayansa a aljihun wandonsa yace  bude kiba Marwan budewa Mami tayi tabasa pictures Marwan yashiga saiya ijiye wayan kawai Abba yace  yanzu haka yana this address club ne wai can you go get him kudawo gida Marwan? Already nakira manager na nasa duk anyi freezing account dinsa this evening gyadama Abba kai yayi ahankali yace  okay saiya mike saikuma yadawo yaduka ahankali yace" " Abba kadena daga hankalinka akan abu, you have BP avoid tashi hankali kar zuciyanka tabuga karka" "kara damuwa akan Salim tunda kabani responsibility nashi, all I want is kamai addu a kaji Abba " "gyadamai kai Abba yayi yace  Naji Marwan tashi yayi yadauki key motan Mami dake wajen kawai yafita Abba yabisa da kallo saikuma ya kalli Mami yace  how did you train this boy Wife? Remind me please tayaya kika iya tarbiyantan da Marwan yayi girma yazama this responsible Man? Murmushi Mami tayi tace  Allah ne kawai Abba ya tsareta da idanu kafin ahankali yace  I m very proud of you and I am so lucky to have you as my wife Mami ta girgiza kai tace  I am the lucky one, bakowani miji zai yarda ka dauko kaninka dan one year ka kawosa gidanka ba bayan iyayenku sun rasu baki riga kin haihu ba, you supported me, ba a yaye Marwan ba lokacin kaine d first person daya sayomai abincin yara dayaci, we trained him together, and I know your reason dayasa ka kai Salim dayan gidan bayan Umma tarasu sabida kaga ina fama da dan 1yrs old akanme zaka kawomin kaninka that was 3yrs old then saisa ka kaishi dayan gidan, don t worry we will save Saleem all together and he will be a better person kaji " gyadama Mami kai yayi sai ya rungumeta sukai shiru. Shiga motan Mami yayi ya kunna sai yayi shiru kallo daya yama address dayagani a wayan Abba saiya "shiga saka address din a motan Mami sannan ya kunna motan saiya sauko yawuce gate da kansa yabude gate din yajuya yakoma mota daidai Musa na fitowa yaja motan yafita dasauri Musa yashiga rufe gate din kafin ma yasauko yace zai rufe Marwan yaja motan daganan zuwa club din kusan tukin 1hr ne but yayishi in 40min sabida yanda yake gudu plus hanya is free dare ne, tundaga bakin anguwan club motoci suke acike taresa security akayi hakan yasa yadan sauke glass na motan kasa yace  Sir ba parking space saidai kabiya na VIP dan jim yayi saiyace  nawane VIP parking space din ? Security yace  1M per hour baci yaji ransa yayi bawai kudin wani abu ne awajen sa ba but daya zubasu a club he rather bought toys and ice cream for his patients, reverse yayi batare daya kulasu ba yakoma main road kawai yayi parking awajen yasauko yaryfe motan yawuce yadanyi tafiya a layin kafin yakaraso club din ga bodyguards a gaban enterance din, line yabi anzo kansa kai tsaye yace  I m with Saleem dasauri bodyguard din yace  yohh entrance is free for Sam gees (Saleem Friends) sai aka kawo wani band da jikin band din akwai rubutu na Sam Gees aka samai a hannu, aka budemai kofan yashiga ciki yana dan gajeren tsaki kafin yatura kofan yashiga asalin cikin club din dasauri ya sauke kansa kasa ahankali yace  Astagfurllulah! Sabida mata yagani tsirara haihuwan uwarsu suna rawa a poll ga maza dayawa suna manna musu kudade yan 1k dayan dollars a duwawu da nonuwa, yakai 1min ahaka ga hayaki na su shisha ga loud music, gashi babu wani haske wajen sai irin club light dinnan, ahankali yadago kansa da kyar yadake yadago kansa yabi wajen da kallo looking for Saleem amman baiga alamun sa ba.  Hey handsome yaji muryan mace ta shafamai baya ass dawani irin sauri yajuyo tawani girgizamai nono.  You want? Dawani irin sauri Marwan yawuce yana dauke kai gabansa na faduwa, he s a Doctor but hardly yake ganin tsiraci wlh, yayi hanyar staircase daya gani cus wajajen yaga VIP Saleem can be there, yafara hawa yana kalle kalle somehow kagansa zaka gane he s JJC to zuwa club band dake writs nasa yasa bodyguards dake aiki" a wajen ba wanda yamasa magana cus mutanen Saleem are fully protected and respected in this space. "VIP room kusan 10 ne wajen, saiya fara shiga one by one yana bude labulen yaduba, daga masuyin sex" "harmasu gay yagani, har xaginsa anyi sabida yanda yake daga labule kai tsaye sabida neman Saleem& .." EPISODE "Masallacin yashiga yabi jam i akayi magrib sannan yafito yashiga mota, yadanyi jimmm kafin yakunna" "motan yaja, baya wani gudu sosai, tsayawa yayi wajen fruits yasaya dayawa kwallo kwallo aka lodamai a booth sannan yaja motan, koda yakai unguwansu it s already isha i time, ya tsaya yayi sannan yadawo yaja motan yayi horn aka budemai gate ya shiga ciki, parking yayi gateman din yazo wajen motan da sauri kafin yabude yarigasa bude masa yace  sannu da zuwa Dakta murmushi kadan yamasa, Musa yace  Dr kaga kaman dan kankare naso yakamani hannun sai zugi yakemin mezansha ? Anatse Marwan yakalli dan yatsun dayake nuna masa daya kumbura sai yace  kanada ciwo haka tun safe maisa baka sanar dani ba ? Cikeda fara a yace  banso na dameka ne Dakta, dan karamin ciwo haka sainaita raki kaman mace Marwan yasake kallon hannun again saiya koma mota yadauko wani karamin box yabude, wani katin magani yabasa yace  kasha biyu yanzu biyu da safe, idan baiyi sauki ba zan tafi dakai hospital gobe, and kaje ka kwanta don t work again murmushi sosai Musa Allah yasani yana son bawan Allahn nan Marwan yace  nagode Dakta juyawa yayi zaitafi Marwan yawuce a natse yabude booth din bayan motan yashiga ciro fruits din zai dauka kaman ance mai hadin yajuyo dasauri yataho yace  laaa bari na tayaka Dr wani kallo Marwan yamasa yace  wuce kaje ka kwanta kahuta baiyi musu ba yawuce yana murmushi sosai, babu wani ma aikaci da bayason Dr agidan nan, da kansa yadauki all the fruits yawuce babban dankararen flat na gidan yabude kofa ahankali tareda sallama, Mami ne kadai a falon da waya a kunnenta tana magana ganinsa yashigo Niki Niki da kaya saita zare wayan daga kunnenta tace  why are you carrying all of this ? Baice komiba yawuce kitchen ya ijiye yafito Mami tace  ina Musa ? Ahankali yace  I told him to rest yanada Wicklow a hannun zama yayi kusada Mami saiya dauki plate na abincin daya gani agabanta wanda salad ne yarage da chicken yashiga ci, Mami tace  ga abinci a dinning why are you eating wannan dayayi sanyi cikin yar karaman murya yace  i am very hungry Mami tsaresa da idanu Mami tayi yanda yakecin salad din ahankali, ijiye plate yayi bayan ya cinye zai tashi tace  badai bazakaci abinci ba ? Dan yatsine fuska yayi ahankali yace  lemme shower first zan sauko nabaki magani yayi maganan yana kallon kafanta daya koma normal saiya wuce stairs Mami tabisa da kallo, sama yawuce ahankali yake tafiya kana gani kasan yadan gaji sai kawai ta maida wayan kunnenta tana sauke ijiyan zuciya daga ta dayan bangaren muryan wata tace  Menene Yaya Mami? Naji kina ijiyan zuciya ?" "Ahankali tace  Marwan ne, he bearly have time for kansa all he does is take care of others, hospital, hospital, hospital, he doesn t do any other thing, baya hutawa, bayama tunanin aure Nafisa Nafisa tace" " to ba idan mun faramai maganan aure kice kaza kaza kaza ba, yaki yayi aure sai kallonsa kike & & " One of daily routine nasa is inhar yadawo before yaje dakinsa saiya shiga dakin kannensa spend time "with them cus he s always busy but yadawo dole saiya basu time, he s their uncle, dudda they re just 16 but he respect privacy nasu, knocking yayi kafin yagama knocking din har an bude kofa, daki ne mai kyau da gadaje biyu masu kyau hadaddu, Faiza ce tabude tana sanye da yar rigan bacci data saukan mata har knee kalaba ne akanta tai wani tsalle ganinsa tareda hugging nasa tace  Uncle M welcome, ya clinic yau bayanta yashafa yace  it s okay where s Farida ?  She s in the restroom sakinshi tayi tajawo kofan yawuce yana bin dresses daya gani akan gadonsu da kallo yace  who bought this dresses? Murmushi tayi tace  Mami ne takawo mana tsaraba daidai Farida na bude bayi tafito daga ita saidan towel pink ta taho da gudu tai hugging dinsa tace  Uncle M kadawo, kaga Faiza has been troubling me ko? Daman nace saina gayamaka hannunsa Marwan yakai yana share mata kumfan dake kunnenta, Faiza tace  learn how to bath first kafin kidinga kai kar&  Wani kallo Marwan yamata hakan yasa ta hadiye tai shiru kawai Faiza fa fashe da kuka abinma dariya yaso bashi but yahadiye cus yana dariyan kukan zai karu, Faiza akwai saurin kuka tace  kaga wai ban iya wanka ba ko she always bully me Uncle Marwan shafa bayanta yayi sounding very caring yace  don t mind her, kin iya wanka kumfa a kunne even me it happens to me sometimes so don t cry because of that yakalli Farida dake murmushi yace  stop teasing your sister okay Gyadamai kai tayi tace  to nima hug me hannu yamika mata saitazo dukansu yayi hugging nasu yace  did anything happen today a school ko Islamiyya? Farida tace  no, revision kawai muke next week Monday zamu fara WAEC, Islamiyya kuma yau anje hutu next week zamu koma atare sukece  how is hospital today ? Dan shiru yayi kaman mai tunani, atare dukansu suka turasa kan gadonsu ya zauna, Faiza ta dauko chair ta zauna agabansa Farida kuma na nanike dashi suna kallonsa sukace what happen today? Lumshe idanu kadan yayi saiya bude ya kallesu yanda suke kallonsa yace  we got a new patient today sai yayi shiru, ahankali yace  she s just like Farida yasake shiru yace  she s gentle, super fragile morethan Farida and she s also so a small girl, she s my first small patient since when I came back to Nigeria, she s none verbal, I have no clue on how to go about her treatment, do you guys have an idea for me future Doctors? Duk shiru sukayi sai Farida dake rungume dashi ta tashi tace  Uncle kaga in public I hardly speak I only talk at home, mutane na cewa wai bana magana, you see I have two uncle you and Uncle Sam but I hardly talk to Uncle Sam cus he doesn t play with us, my point is idan I see someone that genuinely care for me, he s thoughtful and he s intentional about me just like the way you are very caring I will talk to you Dasauri Faiza tace  you re right Farida, Uncle M kaga naturally you re caring haka Allah ya yika, I think if you continue like that with her maybe she will open her mouth and talk to you, she will trust you, then you can help her get better, don t just study her study everything that she does read her like a book remember uncle this is statement naka kace mana shine first rule na idan kanaso kazama psychiatrist Murmushi yayi kadan yana kallonsu he loves them morethan anything a duniyan nan, saiya mike strictly yana kallon Farida yace  wuce kije kisa kaya anjima kihana mutane bacci da tari mikewa tayi tana murmushi, yaba Faiza hannu yace  goodnight highfive tabashi tace  gud night BUM,best Uncle M Farida ta dawo da sauri tace  nima high-five yabata yace  rigimammiya yawuce yafita daga dakin abinsa yawuce karshen wajen akwai wani corridor nan yashiga" saiga dakuna biyu tsayawa yayi yakalli second room din saiyadan sauke ijiyan zuciya yabude kofan "yashiga dakine that s very simple yet very fine, Baban bed ne adakin sai shelf wanda medical books da" "Islamic books ne cike tam awajen maida kofan yayi yarufe, yakarasa yashiga closet nasa ahankali yasa hannu yazare glasses na idanunsa ya ijiye kan slap sannan yarage kayan jikinsa yadauki glasses din yamaida idanunsa saiya bude bathroom ya shiga akwai wani specific chamber dayake bayin next to wajen shower zare glasses din yayi ya ijiye kan chamber saiya shiga shower yayi wanka yafito yadauki glasses din yamaida yawuce yayi brush tareda dauro alwala yafito yashiga closet nasa ga karamin towel a hannunsa yana goge kansa tsayawa yayi sabida Amirah ne tafado ransa, did that man ohh father nata forcefully brought her to the hospital? What about the Mom? The girl isn t violent but why is she hitting her father? Maisa taji masa ciwo akai haka cus he saw it, He also saw kalan cizon data masa wanda it wasn t funny, how can a father zaisa wasu unknown kattin maza suyi man handling sick daughter ka haka da batada lafiya? How can a Dad brought his child to the hospital and left without paying a dime? No explanation? Bai damu da wani hali zata shiga ba? Baidamu da idan hospital din rejected her ba, He saw mutumin he looked into his eyes unlike mahaifiyar yarinyar there s no single affection or soyayya na yarinyar a idanunsa ba kaman mahaifiyarta ba da kallo daya yama matan yasa tana matukar kaunar yarinyar, the next question dayazo ransa is does the mom even knows cewa an dauki yarta? An kawota asibiti? Idan Maman tasan da zuwa asibiti he knows kotana ciwon kafafu zatai rarrafe tabiyosu akawo yarsu tare to the hospital something is fishy? Just today daya ga yarinya he knows she s not having wani autism dasuka lakaba mata, and he s sure he can help her to get better but the way yarinyar keson mahaifiyarta he can t do it alone, he needs the mother, family factors na yakara wan gani a mental condition mai kyau ko mara kyau, Babanta is a bad agent a mental condition nata but Mamanta is a very positive agent in her mental condition idan zaisa yarinyar nan ta warke he needs the Mom she s the first" step na therapy yarinyar Ijiyan zuciya ya sauke yana shafa mai wayansa ringing yahauyi screen din ya kalla Mami yagani hakan yasa ya dakatar da abinda yakeyi yadauki wayan kafin yayi magana tace  Marwan zo kasa maza Abban ku baida lafiya he just entered the house banso yaran su sani dasauri ya ijiye wayan da pajamas zaisa amman saiya dauki wata 3quater black yasaka dayar farar T-shirt mai kyau bai feda turare ba amman kamshi yake sosai yadauki wayansa yafito. EPISODE Dasauri gaske Marwan yayi stairs tundaga staircase ya hango Mami tareda wani dattijo daya manyanta "sosai atleast zaikai 66yrs yana kwance flat akasa yana wani irin haki Mami ta rude, dawani irin gudu Marwan yayi wajen yace  what happened to him Mami? Yayi maganan yana tallabo Abba dasauri," Mami tace  wlh shigowansa kenan ransa abace nasan dai ya ambato Saleem saikawai yafadi saida na "yayyafamai ruwa ma yafara numfashin nan ahankali yace  Mami bring first aid box wanda na ijiye a dakin Abba mikewa Mami tayi tace  toh, toh ahankali Marwan yace  Abba, Abba, calm down please nothing is going to happen to you kaji daidai nan Mami tadawo bude akwatin yayi da hannu daya yadauki wani allura yakama hannun Abba tashi daya yamai alluran a jijiyan hannunsa hakan yasa jikinsa yadena rawan Mami takama hannunsa tace  Alhaji Alhaji ahankali yake bude idanunsa, Marwan daya rikesa yace  Abba follow hand movement dina nagani if you can hear me Yayi moving hand nashi Abba" yabi hannun da idanu hakan yasa alhankali Marwan yace  Alhamdulillah Mami ma tace  Alhamdulillah Alhamdulilah you scare me to death Hassan meya sameka eh? Ahankali "Marwan yace  let him rest Mami, give me pillow Dasauri Mami tabasa pillow kwantar da Abba yayi kan lallausan carpet na wajen yana daura kan Abba akan pillow dake maida ijiyan zuciya yana kallonsu zai tashi danya basu waje Abba yarike masa hannu dasauri yajuyo yakalli Abba, ijiyan zuciya Abba yasauke ya tsare Marwan da idanu saiyakai hannunsa ahankali yasa agefen fuskan Marwan yana kallonsa still, hannunsa Marwan yarike yace  Abba menene what happened to you? Ahankali Abba yace  Marwan dasauri yace  na am Abba murya chan kasa Abba yace  kai d ana ne Marwan and you will always be one kaji lumshe idanu Marwan yayi yabude, Mami data gama rudewa tace  wai Alhaji menene kake magana haka Innalillahi wa innailaihi raji un ahankali Abba yace  amatsayina na wanda yake tamkar mahaifi agareka ahankali Marwan yace  Abba kai mahaifinane you are and will always be Abba to me ijiyan zuciya Abba ya sauke yace  amatsayina na Abban ka inaso na rokeka wata alfarma zaka iyamini ? Ahankali yace  Abba me kakeso zan maka dan ijiyan zuciya Abba yasauke, yace  nasan Saleem yayane agareka ya girmeka da shekaru biyu but in reality ni I see you as yayansa, shekaru is not age, shekaru shine hikima da basira da sanin yakamata dakuma kwazo na yaro wanda kafi Salim in that aspect nesa ba kusaba ahankali yace  Saleem amanata ne kafin mahaifina yarasu last year dudda yanda ya tsufa yanada shekaru 97 amman saida ya barmin wasiyya guda daya tak wato ga amanan Salim autanmu nayi hakuri dashi, nakuma rikesa amana, I tried my best nothing is working today I saw some disturbing pictures daya girgizani duk suna wayata Abba yayi shiru yace  mistake danayi shine tun bayan mahaifiyar mu tarasu lokacin yana 3yrs dana kawo Salim nan wajen naba Mami shi tabasa tarbiya ba uwargidana ba, look at you yanda kasamu kyakkyawan tarbiya a hannun yayarka look at the man you ve become, all abinda Saleem yasani is shaye shaye, zuwa club, party, mata, Astagafurullah Abba yayi shiru sai chan yakalli Marwan yakama hannunsa duka biyun yace  I believe in you Marwan sabida nasan waye kai, I trust you dako yau nafadi na mutu nasan zaka kula da iyalaina kap dinsu da dayan gidan da nan, Marwan inaso nabaka amanan Saleem, I want you to help Saleem, and change him to be a better person, bring him back here yadinga rayuwa anan damu, help me change him kaji, inama Salim kwadayin halinka da dabi unka help me Marwan, ko na rasu yau inaso kowa ya shaida cewa na damka amanar Saleem a hannunka kaji Marwan he s just an orphan shima like you kome kayi akansa Allah zai baka lada sosai, na rokeka da gir& .. Hannu Marwan yadaura akan bakin Abba yana girgizamai kai yace  Abba bankai matsayin dazaka bude baki ka rokeni ba don t do it, Saleem dan uwana ne, me and him are one, I will try my best on him Abba, he s a good person you will see, all abinda kake gani inada shi shi yama fini he s better than me Abba and one day you will see it Abba yayi wani murmushi na manya ahankali yace  shikenan Allah yamaka albarka Marwan, thank you ahankali Marwan yace  where is he" now? Ahankali Abba yace  last 2 weeks he told me zaije Dubai yafara masters I gave him card na kudi da komi amman yana Nigeria one of my workers send me this picture ina wayata Wife ? Dasauri Mami "taciro wayansa a aljihun wandonsa yace  bude kiba Marwan budewa Mami tayi tabasa pictures Marwan yashiga saiya ijiye wayan kawai Abba yace  yanzu haka yana this address club ne wai can you go get him kudawo gida Marwan? Already nakira manager na nasa duk anyi freezing account dinsa this evening gyadama Abba kai yayi ahankali yace  okay saiya mike saikuma yadawo yaduka ahankali yace  Abba kadena daga hankalinka akan abu, you have BP avoid tashi hankali kar zuciyanka tabuga karka kara damuwa akan Salim tunda kabani responsibility nashi, all I want is kamai addu a kaji Abba gyadamai kai Abba yayi yace  Naji Marwan tashi yayi yadauki key motan Mami dake wajen kawai yafita Abba yabisa da kallo saikuma ya kalli Mami yace  how did you train this boy Wife? Remind me please tayaya kika iya tarbiyantan da Marwan yayi girma yazama this responsible Man? Murmushi Mami tayi tace  Allah ne kawai Abba ya tsareta da idanu kafin ahankali yace  I m very proud of you and I am so lucky to have you as my wife Mami ta girgiza kai tace  I am the lucky one, bakowani miji zai yarda ka dauko kaninka dan one year ka kawosa gidanka ba bayan iyayenku sun rasu baki riga kin haihu ba, you supported me, ba a yaye Marwan ba lokacin kaine d first person daya sayomai abincin yara dayaci, we trained him together, and I know your reason dayasa ka kai Salim dayan gidan bayan Umma tarasu sabida kaga ina fama da dan 1yrs old akanme zaka kawomin kaninka that was 3yrs old then saisa ka kaishi dayan gidan, don t worry we will save Saleem all together and he will be a better person kaji " gyadama Mami kai yayi sai ya rungumeta sukai shiru. Shiga motan Mami yayi ya kunna sai yayi shiru kallo daya yama address dayagani a wayan Abba saiya "shiga saka address din a motan Mami sannan ya kunna motan saiya sauko yawuce gate da kansa yabude gate din yajuya yakoma mota daidai Musa na fitowa yaja motan yafita dasauri Musa yashiga rufe gate din kafin ma yasauko yace zai rufe Marwan yaja motan daganan zuwa club din kusan tukin 1hr ne but yayishi in 40min sabida yanda yake gudu plus hanya is free dare ne, tundaga bakin anguwan club motoci suke acike taresa security akayi hakan yasa yadan sauke glass na motan kasa yace  Sir ba parking space saidai kabiya na VIP dan jim yayi saiyace  nawane VIP parking space din ? Security yace  1M per hour baci yaji ransa yayi bawai kudin wani abu ne awajen sa ba but daya zubasu a club he rather bought toys and ice cream for his patients, reverse yayi batare daya kulasu ba yakoma main road kawai yayi parking awajen yasauko yaryfe motan yawuce yadanyi tafiya a layin kafin yakaraso club din ga bodyguards a gaban enterance din, line yabi anzo kansa kai tsaye yace  I m with Saleem dasauri bodyguard din yace  yohh entrance is free for Sam gees (Saleem Friends) sai aka kawo wani band da jikin band din akwai rubutu na Sam Gees aka samai a hannu, aka budemai kofan yashiga ciki yana dan gajeren tsaki kafin yatura kofan yashiga asalin cikin club din dasauri ya sauke kansa kasa ahankali yace  Astagfurllulah! Sabida mata yagani tsirara haihuwan uwarsu suna rawa a poll ga maza dayawa suna manna musu kudade yan 1k dayan dollars a duwawu da nonuwa, yakai 1min ahaka ga hayaki na su shisha ga loud music, gashi babu wani haske wajen sai irin club light dinnan, ahankali yadago kansa da kyar yadake yadago kansa yabi wajen da kallo looking for Saleem amman baiga alamun sa ba.  Hey handsome yaji muryan mace ta shafamai baya ass dawani irin sauri yajuyo tawani girgizamai nono.  You want? Dawani" "irin sauri Marwan yawuce yana dauke kai gabansa na faduwa, he s a Doctor but hardly yake ganin tsiraci" "wlh, yayi hanyar staircase daya gani cus wajajen yaga VIP Saleem can be there, yafara hawa yana kalle" kalle somehow kagansa zaka gane he s JJC to zuwa club band dake writs nasa yasa bodyguards dake aiki a wajen ba wanda yamasa magana cus mutanen Saleem are fully protected and respected in this space. "VIP room kusan 10 ne wajen, saiya fara shiga one by one yana bude labulen yaduba, daga masuyin sex" "harmasu gay yagani, har xaginsa anyi sabida yanda yake daga labule kai tsaye sabida neman Saleem& .." BACCIN SO EPISODE "Maza guda ukune a dakin da mata kusan su biyar ga abubuwan shaye shaye daban daban, sunyi tatil, ga" "bodyguards tsaye suna gadinsu while matan na shafasu babu kaya ajikinsu, wani hadaden black skin guy ne murdadden yana sanye da wata black singlet baki mai bala in kyau ga dan kunne a kunnensa, yanada suma akansa mai dan yawa, ga gashin gira dana idanu, yanada lips masu kyau pink, mata har uku na shafasa idanunsa a lumshe yana busarda hayaki ta hanci, mikewa yayi yana dan tangal tangal yana jan kafa, yadauki glass na giya yarike a hannu sannan yajuyo yakalli duka matan dasuka bisa da kallo yanuna daya da hannu cikeda maye yace  you come with me wani tsalle karuwan tayi tace  yesss yess sorry girls tama sauran karuwan club din gwalo, yayi wani kofa dake dakin wanda bayi ne yashiga tabiyosa da sauri tana maida kofan tarufe tana karama matan gwalo da ransu yabaci sosai ganin an dauketa, ijiye glass cup yayi yana lumshe idanu yatura hannunsa a aljihu yazaro ledan condom ya yaga yana bude zip na wandonsa yasauke boxer yana ciro wani bakin gindi waje karuwan tace  Holy grail the girls has been discussing how huge you are so it s true Sam wani fizgo gashin attachment dake kanta yayi tai ihu  yesss Daddy I surrender juyarda ita yayi dan amugun buge yake yakama gindinsa dayasa leda yawani tura ciki dan dama tsirara take ba kaya jikinsu yana nishi hakama yarinyar, sex yafara ba kakkautawa" yanayi yana daukan kofin giya yanasha yarinyar na kururuwa Daddy& & Daga labulen dakin akayi dasauri security suka juyo suka kalleshi but ganin band na hannunsa sai basuce komiba bin mutanen dakin yayi da kallo idanunsa suka sauka kan David a UK suka hadu da yaron a university dsame major David yayi da Saleem Law dasauri yashigo dakin kai tsaye yayi kan David yawani fizgosa yace  where s Saleem? Dan bude idanunsa kadan yayi yace  restroom sakinsa yayi batare daya kalli matan dake tsirara awajen ba sukuma sai kallonsa suke ganin hadadden guy ya shigo very class yana "kamshi, Marwan yayi wajen door dayana kyautata zaton bayi ne zai shiga bodyguard yatare kofan yace"  no one disturbs Sam when he s in cloud X daidai lokacin kukan macen yakaru gawani kara da kofan "yayi kaman yabugata da kofa ne, takaici kaman zai kashe Marwan ga hayakin dake tashi awurin dasuke busawa yadamesa sosai yana clouding glasses dinsa ma dan babu cikakken haske he can t wait yafita daga club din, yadaga murya yace  Saleem, Saleem cin yarinyar ahaukace Saleem yake but jin yanda aka kira full name dinsa saida yadanyi slowing down cus kap duniya nan yan uwansa ne only family calls his full name Saleem, friends and ko ina da Sam aka sansa ake kuma kiransa, Marwan yadaga murya yace  Saleem! Daidai lokacin yagane kowaye ahankali yace  fuck! Yacigaba abinsa, azuciye Marwan yace  Saleem bodyguard cikin fushi yace  lower your voice kana damun activity dake going on azuciye Marwan ya tsaya dab dashi yace  anki ayi lowering mezakayi? Saleem yasake daga murya with anger, bodyguard din ya matso dab dashi with annoyance daidai ana bude kofan karuwan tazube akasa tsirara ga leda condom da Saleem ya wurga kanta dake zubar da sperm nasa, Saleem yafito yanajan zip na wandonsa yana kallon Marwan dake kallonsa da takaici sosai, with a straight face yataho kai tsaye yadauki glass cup na giya akan table dan yabar dayan a bayi zaikai baki tashi daya Marwan ya fizge cup din yace  you ve had enough let s go dan kallonsa Saleem yayi yakalli cup na giyan dake hannunsa sai yayi murmushi daya bayyanar dawasu cute dimples dake fuskansa dasauka kara mai kyau cikin slow voice dan abuge yake yace  yohhh when did you start drinking ? Ijiye cup din Marwan yayi yakai hannunsa kai tsaye yakama hannunsa yace  let s go kaman daga sama Bodyguard din yazo azuciye yakai hannunsa zai tura Marwan yace  how dare you touch Sa& &  chak yaji anrike masa hannu dasauri yajuyo Saleem ne cikin kakkausan murya yace  did you just try touching my brother ? Duka yazo zai kaimai Marwan yashiga gabansa yace  let s just g& . Kasa karasa maganan yayi sabida tari daya kamasa, hayakin shaye shaye yamai yawa tun yana yaro bayaso hayaki baida athsma but yafara tari nunfashinsa har neman daukewa yake due to smoke, dan kallonsa Saleem yayi ganin yanda yake tari yana kokarin magana ma yakasa Saleem ya tsaya chak yana kallonsa tsaki yayi kawai saiyasa hannunsa shiya fizge Marwan din dake tari suka fice daga wajen yace  ubanme yakawo ka nan wajen when you clearly know this is not your type of environment now look harsukakai waje tari Marwan yake, wani plastic chair na security dake gaban club din yadauka yakai gefe sannan ya zaunar da Marwan akai dake tare sannan yadan koma baya yayi folding hannayensa a kirji yana kallonsa, ahankali tarin da Marwan yake yasoma raguwa dan hayakin da smell na watever it is dasuke shaye shaye dashi was choking his throat, tsayawa tarin yayi idanunsa sunyi ja, strictly Saleem yace  why are you here? Mikewa Marwan yayi yakalli inda suke akwai mutane ga bodyguards yace  let s talk in the car  I m not going anywhere, why are you here? Anatse Marwan yace  why didn t you tell me you were in Nigeria? Dan tsaresa da idanu Saleem yayi saikuma ahankali yace  dole ne saina fada maka inda nake when we clearly live different lives and" live in different worlds "Ahankali Marwan yace  I ve known your world Saleem dudda I don t live in it, atleast you should have" "told me ba inda kaje, we are brothers  we are not brothers! Saleem yafada azafafe yace  and stay away from me you see what you get just now by coming to inda nake right, don t ever look for me yawuce zai koma ciki karaf Marwan yarike hannunsa, chak Saleem ya tsaya batare daya juyoba murya chan kasa yace  why are you doing this Saleem? I don t care if you don t take me as your brother I take you as one and you will always be one, and I will never leave you alone ko stop coming to look for you or stop trying to change you and make you a better person than you are now just like d way I ve always" done tun muna yara har mukaje university Marwan yadanyi shiru ahankali yace  Abba almost had a stroke yau he fainted is BP is not doing good please come back home Kin magana Saleem yayi sai "Marwan yasaki hannunsa yazagayo ta gabansa ya kalli fuskansa yace  family is everything not club not club mate, all this are worldly thing, do you want to loose the only person daya rage maka a duniya? Saleem yadade yana kallon kwayar idanunsa sannan yace  do you really think I care? Marwan yayi shiru yana kallonsa Saleem yace  as long as mahaifina da mahaifiyata sun rasu kowama yarasu I don t care the world doesn t stop for no one, mutumin dayasa akai freezing account dina Saleem yadanyi murmushi yace  dude that old nigga just turned me into a broke ass nigga ko biyar banda ita shine kuma you want me to go back home inmai uban mene ya mutu mana saime waye bazai mutu ba, dalla ka kyaleni zan koma cikin club yawuce ciki abinsa Marwan na kiransa Saleem Saleem kaman badashi akeba, Marwan ya tsaya yayi shiru kobadan maganan Abba ba is high time someone step up gadangadan and save Saleem and Saleem is super stubborn da maganganu hardly pierce iron heart dinsa so he also needs to act stubborn, hannunsa yakalla har lokacin yanada tag kawai saiya wuce yashiga ciki ba a hanasa ba yawuce saman batare daya kalli kowa ba Saleem harya zauna yaga Marwan yashigo takaici yakamasa zaiyi magana saiya fasa yaja pipe na shisha yanasha yana busarwa azuciye ta hanci da baki, Marwan yasami waje yazauna bangare daya wata karuwa tazo zata zauna kusa dashi yamata wani kallo takoma dasauri yadanyi tari kadan dan hayakin yafara damunsa amman yaki tashi Saleem ya lumshe idanu yana shan shisha mata biyu sukahau jikinsa suna shafasa ko ina, dayan na murza dick dinsa ta saman wando normally anamai haka yana jin dadi sosai amman Marwan dukya lalatamai mood babu abinda yakeji gashi sai tari yake every tari dayakeyi yanajinsa har kasan ransa amman yadake yanaso yagaji da tarin" yawuce yafita da kansa yatafi. Tarin dayakeyi is not normal is like he s allergic to some substances dasuke smoking cus lungs dinsa were "getting very tight yanaji, tari tari tari yafara kowa na dakin yajuyo yana kallonsa banda Saleem daya lumshe idanu but yadena shan shishan, chan Marwan yayi wani irin nishi kaman zaiyi amai yana fadowa daga kujeran bude idanunsa dasauri Saleem yayi yawani irin jefar da shishan dake hannunsa yataho da gudu baima tsaya wani abu ba dagasa yayi yakamasa bodyguard yatayasa suka fice har waje, Saleem yataba aljihunsa yana zaro key mota ya danna yana waige waige baiga motan daya kawoba kuma shi a motan David yazo dan baida ma kudin fuel body guard dake wajen ne yace  abakin titi chan yayi parking kallon fuskansa Saleem yayi yace  seriously! What a stingy nigga, 1m dinne bazaka iya biya a club ba ? suka shiga tafiya zuwa chan bakin titi Saleem yaga motan suka bude gaba suka sashi Saleem ya tsaya yana kallonsa a sume yake tarin ya tsaya but idanunsa a lumshe glasses dinsa ya zazzago, hannu yasa yazare glasses din ya ijiye gefensa ya tsare fuskansa da kallo yace  look at who come to get me da just hayakin shisha ya bugar dashi haka, Lazy weak ass nigga yakama seat belt yasamai kawai ya rufe motan yazagaya ta dayan bangaren yashiga yazauna yarufe kofan ya kunna motan yana kokarin sa waka motan Mami ba waka yawani daki sitare yace  what kind of car is this wayansa yadauka yayi connecting to motan yayi wani blasting waka ya kure volume sannan yaja motan da mahaukacin gudu yanabin" wakan a buge yake fa but yasaba da shaye shaye da komin yanda yabugu idan yanaso yayi abu yana iyayi. Karan uban music yasa Marwan yashiga motsi ahankali saiya bude idanunsa dishi dishi yake ganin "yashiga motsi hakan yasa Saleem yajuyo yakallesa yasa hannu yadauki glasses nasa yamika masa yace  Hey blindy have your glasses hannu Marwan ya mika masa saitin inda yake ganin dishi dishin hannunsa, amman ba direction din bane, cire hannunsa Saleem yayi a sitari yajuyo yakama hannunsa yasamai glasses din, dasauri Marwan yasaka a idanunsa yakai hannunsa ya kashe music din dan kunnensa kaman zasu fita, Saleem yace  wlh ko ka barmin wakana kona fasa komawa gidan yasa hannu ya kunna music din back, Marwan kawai ya kallesa da takaici ya kyalesa, Saleem yanabin waka yana rawa yana tuki, da ace Marwan matroracine da sai yayi kuka sabida matsiyacin tukin da Saleem keyi" haka cikin ikon Allah suka kawo gida. Yawani danna mahaukacin horn Marwan yasauka zai bude gate amman gateman Musa harya fara "budewa yasa masa hannu suka bude tare Saleem yayi ciki da motan wuraren 1:30 nadare, Mami da Abba na zaune a falon daganan sunajin kidan motan, maida gate sukayi suka rufe, Saleem yakashe motan yasauko abinsa yadan bi jikinsa da kallo 3 quarter ne ajikinsa da bakar singlet da sarka da dan kunne, Marwan yazo yadan kallesa saiya zare t shirt na jikinsa ya mika masa yace  put this on cikeda Iskanci Saleem yace  why? Kana tsoro bakaso nai breaking heart din Abbanka? Yana maganan yawuce abinsa yabar Marwan da riga a hannunsa maida rigan Marwan yayi yasaka yabi bayansa su Mami na zaune aka bude kofa Saleem yafara shigowa Marwan biye dashi Abba yabi Saleem da kallo tundaga kan wani dundumemen canvas dake kafansa da gajeren wando crazy ayayyage dawani shegen dan iskan singeleti da sarka a wuyansa da dan kunne, Saleem yakalli Mami da itama ke kallonsa jikinta ba karfi yace  Hi Mams Mami tama kasa magana jikinta yayi la asar wlh ganin Saleem yakoma gogaggen maraji, Abba yamike cikeda fada yanuna Saleem from head to toe yace  what is this Saleem? What is this? Me wannan a wuyanka? Mace kakeso ka koma? Kasan cewa Allah ya tsinewa namiji maisa kayan mata?" "Meya hadaka da sarka da dankunne, jibi yanda kake warin giya eh Saleem? Irin yanda niggas ke behaving yawani bude hannu yajuyo yakalli Marwan dake bayansa yace  yooo! You see why I don t wanna come back, you see now ? Cikin tsananin fushi da bacin rai Abba yawani fizgosa ya juyo dashi yace  ba magana nake maka ba wai kana dan musulmi gaba da baya kake shiga haka kaman kafiri? Cikeda takaici Saleem yace  yooh wai menene aibun dressing dina Yays eh Wlh wlh Abba try his best to control his anger amman yakasa wai wato Yaya ne ma Yays yanzu, hannu yadaga a fusace zai dauramai mari dasauri Marwan yashiga gabansa Marin yasauka akan gefen wuyansa da side na kunnensa, Saleem ya kalli Marwan idanunsa sunyi ja Mami tace  Alhaji dan Allah calm down ba a gyara kuskure da fushi takalli Saleem tace  kuwuce kuje ku kwanta Saleem gobe zamuyi magana wucewa azuciye Saleem yayi yace  okay Mams Marwan yabi bayansa, sukai sama instead of Saleem yashiga dakinsa dake gaban na Marwan kawai yabude na Marwan ya shiga Marwan yayi dan jimm saiya shigo baice komiba, yamaida kofan tarufe Saleem yashiga cire kayan jikinsa yana jefarwa duk inda yaga dama yarage dagashi sai boxer yafada bayi, dukawa Marwan yayi ya kwashe kayan nasa tass dake wari shaye shaye ya tattara yakai Landry basket yazuba sannan yawuce yafita daga dakin koda yakoma kasa su Mami basanan anma kashe wuta sunje sun kwanta kitchen ya shiga yahada lemon tea yana warware hangover nasu giya da shaye" "shaye, sai yayi frying egg guda 4 Yayi toasting bread yadauki karamin bottle water duka yahada a tray" sannan yakashe komi yafito yataho sama har dakinsa yabude kofa har lokacin wanka yake normally yana "dadewa a bayi, ijiyemai abincin yayi kan study desk dinsa inda ka top nasa yake da folders daya kawo daga hospital na patient, ya ijiye wani kati na kwayan magani guda daya shima yana kara flushing toxins daga jiki, yadauki pen yarubuta eat and drink this, yakashe wutan dakin ya kunna mai wutan study desk din dake haska abincin sannan yakunna mai wutan closet kafin yajuya yawuce gado ya bala in gaji ya kwanta yana cire glasses nasa ya ijiye kan side drawer dake gefensa yayi addu a yashafa ajiki ya kwanta" ko 2min ba a dauka ba yayi bacci dan yagaji sosai lokaci was already 2 nadare. Wuraren 2:15 Saleem yafito ya tsaya yana kallon abincin daya hadamai a study desk yakallesa yana gado "yarufa da bargo sai kawai yawuce closet, pajamas dinsa yadauka yasaka yafito ya shinfida dadduma yayi magrib da isha i yatashi yazauna akan kujera yana kallon rubutun dayamai yakalli kwayar maganin wanda baisan na menene ha amman yabude kawai ya jefa abaki yasha yana daukan tea ya kurba, yadauki spoon yadebi egg yakai baki saiya tsaya yayi wani dan tsuki yana murmushi daya wani irin karamai kyau yace  what a terrible cook saikuma ahankali yace  is after 2 I m hungry I have to eat it like that shaye shaye nasa kaji yunwa, he knows Marwan yasan da hakan saisa ya ijiyemai abinci tass ya cinye komi dan shi yanada cin abinci, yadauki tea yashiga sha idanunsa suka sauka kan folder ahankali yakai hannunsa yace  let s see wani case kebama yaron nan headache cus any folder daya kawo g1da means one thing the case is intriguing and he needs to study more or dig more yabude file din yanabi da kallo yanashan tea, Aminatu Adamu, born 2004, an kawota akace autism& .. saida yabi komi ya karanta down to treatment da Marwan yamata yau zuwa sanin Babanta ne yakawota asibiti she was agrressive ta cije baban dariya yayi yace  woww wat a fiesty little girl, inason yara haka, aida kin yayyaga old man dinki da kumba, if I ever see you I will tell you how to handle all this trouble some old" "niggas, mine too is disturbing my life Yayi maganan yana rufe folder kawai ya ijiye." Yamike tsaye ahankali yayi murmushi yace  Aminatu Adamu Daddy s biter yadauki wayansa yawuce "zuwa gado yahau gadon ahankali harzai kwanta saiya kunna touch nasa ya haska Marwan dake bacci ya kalli wuyansa dayayi ja sai yadanji wani iri yace  bakasan yanzu mun girma ba when will you stop taking beating for me foolish boy, he s just too caring, i thought by now he will realize not everyone deserves it" especially me cus gobe still sainaje club ya kwanta yanandago bargo yarufa sai bacci. Wuraren 5 Marwan yabude idanu da kyar shima kawai dan jikinsa yariga yasaba da tashi around that "time ne for subhi, ahankali yamika hannu yadauki glasses naaa yasaka sannan ya yaye bargo yatashi zaune yana addu an safiya kafin yamike yawuce yafada bayi saida ya gyara bayin sannan yayi wanka yafito yashiga closet nashi ya shirya yafito cikin wata milk jallabiya yasa faran hula yana kamshi yazo gadon ya bubbuga Salim yace  Saleem, Saleem, Saleem da kyar Saleem yayi motsi yace  if I have the chance stitches your mouth Marwan ahankali yace  tashi muje muyi salla saika dawo ka koma bacci, tashi tashi kafin Abba yazo Sarai yasan yayansa ruwan sanyi zai zuba masa hakan yasa yabude idanu da" kyar yaki motsi yace  I can t feel my body dagasa Marwan yayi yawuce yashiga bayi yadauro alwala yafito jallabiyan Marwan yadauka daga closet yasaka yafito yana hamma ya ballama Marwan harara dake kallonsa yace  mugu murmushi Marwan yayi suka fito suka wuce mosque. JAMA A GA SALEEM GA MARWAN!!! ME KUKE GANI ZAI FARU?? KUN TABA GAN0N KANIN DA SHIKE KULA DA YAYA? AGANIN KU WA AMIRAH ZATA AURA?? EPISODE Miemie sosai take buga kofa tana kuka sosai tana kwalama Ammi kira amman shiru kuma babu yanda "za ayi ace kap gidan nan ba aji ihunta ba dan harta window taje ta tsaya tana ihu tana kiran su Maman Baby amman shiru, dasauri tai wajen wayanta dake kan gado tadauka jikinta har rawa yake tashiga dialing number Umar, a ringing na farko bai dagaba ana biyune ya daga, cikin kuka sosai tace  Ya Umar kana ina? Dadan damuwa yace  menene kike kuka meya sameki? Gani a gareji cikin kuka Miemie tace  dan Allah kazo gidanmu yanzu ka shigo har side namu dadan tashin hankali yace  wait why are you crying like this? Dasauri tace  zan fadamaka kazo kashigo ciki ahankali yace  ya za ayi na shigo cikin gidanku babu izini tasan gaskiya yafada hakan yasa tace  Ammi ta sume ne kuma kanta yabugu ni ina daki a kulle kuma babu kowa dazai budeni nabata taimako you are the only one I could think of, dan" Allah kazo Ammi first we will deal with koma menene later ahankali yace  okay gani nan zuwa tana tsaye awajen jikinta rawa kawai yake bini bini tana share hawayen dayake saukowa daga idanunta hankalinta atashe batamasan meke mata dadi aduniya ba ina yakai Amirah? Wani matashin saurayine dazaikai shekaru 30 haka aduniya kakkarfa bafulatani yayi parking Wayyo "kudina a kofar gidan yana sanye da kayan gajere dan bakaniken mota ne yaciro wayansa yayi dialing number dayasa my wife ajiki ringing daya Miemie tadaga jin tana kuka har lokacin yace  waiba nace kidena kuka ba, nothing will happen to Ammi, gani awaje cikin kuka tace  to kashigo flat dinmu ne na karshe ai kasan flat din ko rannan dakuka zo ganin Daddy ahankali yace  eh nasani katse wayan yayi ya kalli gate din dudda he s feeling uncomfortable amman haka yabude gate din yashiga luckily babu kowa a tsakar gidan yawuce flat nasu sallama yayi yadaga labule yashiga yana hango Ammi akasa flat ga jini agoshinta daya kumbura yace  Subhanallahi yayi wajen jin muryansa yasa Miemie ta jijjiga kofan tace  Ya Umar ina nan budeni kofan ya kalla sai yayi wajen ya murza key dake jikin kofan yabude Miemie data saka hijab dinta har kasa tayi wajen Ammi da gudu tarushe da kuka tana dagota tana jijjigata.  Ammi, Ammi Ammi, Ya Umar Ammi na ta mutu ne ? Dasauri yace  don t say that yamike cup ja ruwa daya gani akan table yadauka yazo wajen yadan debi kadan ya yayyafa ma Ammi a fuska amman ko gezau batayiba Miemie tarude jijjiga Ammi kawai take kaman mahaukaciya duk takara daburta Ya Umar the only thing dayazo kansa is.  Bari nakira keke mukaita asibiti Miemie tace  kafadamin gaske ta mutu ko shine bazaka fadamin ba Ya Umar yace  waiba nace kidena magana hakaba cikin tashin hankali tace  to maisa bata farfadowa bayan mun watsa mata ruwa inba mutuwa bane, idan Ammi na ta mutu nima saina bita Ya Umar ganin yanda kaman ta haukace saiya duka kusa da ita abinda baitabayi ba yayi yakai hannunsa yakama kuncinta yace  Maryam put yourself together babu abinda ya_am1 Ammi we will take her to hospital dole ke zaki tsaya mata so kudawo hayyacinki kina jina gyadamai kai tayi yamike dasauri" yafita. Ko 3min bai bataba yadawo suka shigo da keke yabudema Keke gate aka shigo Miemie tasama Ammi hijabi yashigo dakin shida Miemie suka kamata suka fito da ita daidai Maman Baby na zuwa wajen tace  Au karuwanci kika fara kike kiran saurayin naki har gida dukansu biyu babu wanda yabi ta kanta sukasa Ammi a keke keke yafice Unar ya sauka a waje yahau machine nasa yabisu abaya. Wani karamin primary health care center sukaje suna zuwa aka karbi Ammi dasauri Miemie tazauna tana kuka shiya biya kudin komi da yan kudaden dayake dashi sannan yadawo yazauna gefenta yayi shiru yana kallonta tabasa tausayi wlh yanason Maryam sosai bata taba fadamai anything akan family ta ba but zaman tare yadan lura da yan abubuwa from rannan dayazo tambayan aurenta Babansu baice komi akan Miemie ba amman yanda yadinga kiran Amirah da mahaukaciya dakuma yanda yadinga kaskantar da Ammi agabansu he knew something is going on just like that yasan Ammi bazata fadi "hakaba Miemie kuma a kulleta adaki ba sannan baiga Amira ba, he knows something is going on" ahankali yace  Maryam dago rinannun idanunta tayi tace  uhm ahankali yace  ina Amirah? Tsare "Umar tayi da kallo wani kuka nataso mata kawai saita shiga rerama Umar kuka tama kasa magana but kukanta said a lot tace  bamusan inda Daddy yakaita ba Ya Umar yayi shiru saikuma cike da tausayi yace  ya isa stop crying kar zazzabi yakamaki, kika fara zazzabi ina zansa kaina eh kinaso nakasa aiki ne? Girgizamai kai tayi yace  okay we will do this first thing first, muji da Ammi yanzu dake gabanmu muji ta farfado, tunda Amirah natare da Abba zamu nemeta okay gyadamasa kai tayi ahankali, yazaro handkerchief mai kyau daga aljihu yabata yace  wipe your friends mujira Dr I m here for you okay, you are not alone Wifey wani sanyi Miemie taji aranta Umar nada kirki sosai baida wani kudi tasan kwanan nan he s working times 3 sabida yahada kudin aurensu yana hada akwati akwai dan karamin filin dayake dashi daya daha ginin gadan gadan dan awajen yakeso su zauna gashi duk yakashe kudi anan sai yabata tausayi ahankali tace  nagode Ya Umar Allah kara buda maka dasauri yace  inhar zaki godemin da gaske godiyan danakeso is kidena kuka sabida dagamin hankali yake share fuskanta tayi tass yace  to yima mijinki murmushi kadan murmushi tayi tadanja hijabinta tana boye fuskanta yayi murmushi yace  Alhamdulillah baison abinda sai taba Miemie ko kadan, suna zaune awajen Dr yafito dasauri Umar yatashi yace  stay here zama tayi yawuce wajen Dr dasauri, Dr yace  jikinta yahau sosai that s abinda yayi contributing dayasa takasa farfadowa amman she s out of danger mun mata allurai mun dinka mata kan, tana bukatan full circle na sleep so bazata tashi ba sai zuwa gobe da safe zuwa rana haka amman Alhamdulillah no need to worry again Dasauri Umar yace  Alhamdulillah Alhamdulillah thank you Dr thank you Dr yace  zaku iya shiga ku ganta yanzu za a maidata ward tahowa wajen Miemie yayi data tsaya tana kallonsa murmushin dataga yanayi yadan kwantar mata da hankali yace  Ammi is fine yanzu amman Dr wai yamata alluran bacci sai zuwa gobe zata farfado muje ki ganta zasu maidata ward daga emaergwncy room din Gyadamai kai tayi tabisa sukaje har ward ne inda kusan patient goma suke kowa akan gadonsa suka gaida mutane sannan sukaje gadon Ammi dake bacci ga drip nabin jikinta da gudu Miemie tawani rungumeta ta kankameta Umar yabita da idanu, da yanada kudi dabazai jira 4 months da aka deba musu ba kawai aurenta zaiyi yahuta da wutan sonta dake damunsa sai yanzu hankalinsa ya" kwanta ganin tadena kuka dazu world dinsa was crumbling because of yanda take kuka. "Ahankali yazo wajen 10k ya dunkule ya ijiye kusa da ita yace  ga wannan incase wani abu come up, bari" nakoma gareji anjima zan dawo da yan abubuwan da kuke bukata dago kanta tayi takallesa saita gydamai kai akunyace tace  thank you Ya Umar Allah kara budi da arziki ahankali yace  promise bazaki kara kuka ba sauke kanta kasa tayi tana wasa da yatsunta ahankali tace  tom murmushi yayi yace  take care and take care of Ammi bye yawuce yafita yan ware din na kallonsu machine dinsa yahau yabuga sai gareji. Miemie na asibitin har magrib ta ari dadduman wacce ke next to bed nasu tai salla har akai isha i ma "haka 8 daidai Umar yayi sallama yashigo Miemie tadan dagokai ta kallesa yana gaida marasa lafiyan yan dakin yana sanye da shadda blue mai kyau yasa hula sai kanshi yake hannunsa duka biyun rike da abubuwa sannan yazo wajen gadon ya ijiye basket din yace  Umma tace akawo miki Allah kara sauki gobe zasuzo dubiya ya ijiye dayan ledan wanda yan shopping ne yamata, Miemie da kanta ke kasa tace  an gode Allah amfana zama yayi akujeran daya bata yakalleta yace  bude kula ki debi abinci kici Dan kallonsa kadan tayi ganin ba wasa fuskansa saita sauka saga bakin gadon tabude kulan dafadukan shinkafa aka dafa musu da nama da zobo mai sanyi tadauki spoon da plate ta deba tadan kalli matan dake bata Aron dadduma ta kusa da su tace  ga abinci muna kwarya matan tace  ahh Alhamdulillah an gode dawowa tayi tazauna tafara ci duk kanta akasa Umar sai kallonta yake, haka take ta gansa taita kunya ko yazo zance awaya ne take bude baki tamai magana, today is the first day datake ganinsa in reality tayi magana shima sabida rudewan Ammi ne, cinyewa tayi tasha ruwa sannan ta ijiye plate din, Umar yamike yace  bari naje to gud night akwai sock da zanin gado kisa ki rufa da kyau sabida sauro gyadamai kai tayi tace  nagode agaida Umma dan kallonta yayi yace  muje kirakani akunyace ta sauke kanta kasa wucewa yayi yay gaba sannan tasauka tasa takalmi tafito awaje ta samesa wajen wani bishiya inda akasa kujeran zama haka tawuce wajen tana tafiya ahankali ya tsareta da kallo taje saita zauna amman tabar dan gab between them, sukayi shiru sai chan yace  Maryam dago kanta tayi takallesa, ahankali yace  how are you? Tambayan ya sosa zuciyanta sosai baki tabude zatai magana kawai saita daura hannayenta akan fuskanta kaman yar yarinya tafashe da kuka, she just feel alone, she feels ayanzu right in this moment batada kowa sai Umar, ba Ammi ba Amirah, mikewa Umar yayi saiyazo ya tsaya agabanta kafin yaduka gabanta ahankali yace  Miemie is this the promise dakika min? Yakikeso nayi da raina? Do you want to kill me eh Miemie, bakiso na ko? Girgixamai kai takeyi tana shesheka irin yanda yara sukeyi hancinta harda majina tace  Ya Amirah batada lafiya, bataci abinci ba nasan har yanzu dare yayi bazataci ba tunda bataganmu ba, jikinta was hot, bansan wani hali yar uwata ke ciki ba, Ammi gata itama a hospital banda kowaaa tana kuka numfashinta har neman daukewa yake Umar baimasan" mezaiyiba sai kawai ahankali yajawota for the first time tunda suka san juna yayi hugging nata. EPISODE "Batasan metakeba kawai kankamesa sosai Miemie tayi back, Umar yafara patting bayanta yana mata" "magana a kunne,  Maryam do you also want to loose me too? Cus kukan ki zai iya halakani kinga saiki" "zama ke kadai aduniya uhn kankamesa Miemie tayi tana girgiza masa kai, ahankali yace  komi yayi zafi" "maganinsa Allah, rayuwan nan babu wanda baya cikin wata jarabawa, I just want you kisan cewa Allah baya bacci, ki karfafa imaninki, kome ke damunki ki fuskancesa kiyi addu a, kima Amirah addu a wherever she s Allah ya tsareta ya kareta yakuma bata lpy, yadawo da ita lpy, sannan Allah yabama Ammi lafiya, everything is going to be okay I promise you, kinji, I m right here fa, I will always support you and be there for you no matter what kinji ?Gyadamai kai tayi tanajin wani natsuwa da karfi a zuciyanta, ahankali Umar yace  I love you so much be strong for me okay gyadamai kai tayi, cirota yayi daga jikinsa saita kasa kallonsa kuma ta sauke kanta kasa shima yatashi yakoma gefenta ya zauna saukai shiru sai chan ya kalleta yace  bari natafi uhm, saida safe tashi ki koma ciki tashi Miemie tayi da sauri kanta akasa tace  saida safe uhm nagode Ya Umar tawuce dasauri yabita da kallo yadanyi murmushi dan hug dasukai sharing nadawomai greasy azuciya yashafa kansa yamike ahankali yawuce yahau" machine dinsa yabar asibitin. ** "Wuraren 10 na safiya Ammi tashiga bude idanunta ahankali, dasauri Miemie dake gwfenta tawani" "zabura tace  Ammi kin tashi, gani nan Ammi kina ganina ? Bude idanunta Ammi tayi ahankali tana bin ko ina da kallo kafin tasauke idanunta akan Miemie dake kanta, Miemie tace  Ammi murya chan kasa mara karfi Ammi tace  ina ne nan Miemie? Meya kawoni nan ? Ahankali Miemie tace  kanki ne yadan fashe tun jiya kike nan shiru Ammi tayi nan da nan abinda yafaru jiya yadawo mata dawani irin sauri tazabura ta mike zaune zata sauka daga gado Miemie tariketa tace  Ammi tsaya kinji dan Allah Ammi da zuciyanta yashiga bugawa dumdumdum tace  Miemie ina Amirah? Babanki yasa mazan nan sun tafi da ita? Ahankali Miemie ta gyadama Ammi kai, gaban Ammi yayi wani mummunan faduwa sai kawai ta kalleta tace  kira Dr a sallameni, bazan iya zaman asibiti bansan wace duniya Amirah take ba, kome zai samen ya samen gyadama Ammi kai Amirah tayi batare datai gardama ba tawuce tafita takira Dr sai gasu, Dr yace  Hajiya kibari agama miki treatment BP ki is very high maisa kikeso a sallameki cikin dauriya dan daurewa kawai Ammi take tace  nabar diya mara lafiya agida, lafiyanta shine gabana likita banawa ba dan Allah ka sallameni sauri nake, ganin yanda Ammi take magana sai kawai Dr yaji tabasa tausayi yace  okay amman ki dinga zuwa duk say1 sati dan mu dinga managing BP naki sannan you need to sign this discharge against medical advice form gyadamai kai Ammi tayi tai signing komi, Miemie tashiga hada kaya tass Mamie tazira hijabi ance subiya 5k suka biya suka fito Ammi bamatajin karfi" jikinta amman tafiya kawai take har titi suka tare keke sai gida. Shiga gidan sukayi bakowa agidan babu motan Daddy bangaren Maman Baby ma a kulle alamun "batanan, Ammi kawai tafiya take tana shiga flat nasu koina tabi da kallo kafin tafada ban daki ta dauro alwala tai sallolin da ake binta dan Allah ne fark1 before anything saita shiga kiran Daddy wayansa na ringing baya dagawa, da kyar tasamu akaro na kusan 20th call aka dauka, muryan Maman Baby taji tadauka tace  dan Allah kadauki wayanta kar bakin ciki ya kasheta sweetheart muryan Daddy Ammi taji" yace  tunda kin rokan mata ai hikenan yasa wayan a kunne yace  yi maganan ki da sauri dan tuki nake Zainabu dakewa Ammi tayi tana rike abinda ke zuciyanta saita kalli Miemie dake gwfebta tace  bani wuri Miemie ki rufomin kofa ta ashi Miemie tayi jikinta asanyaye tafita daga dakin tarufo kofa amman saita kasa wucewa ta tsaya tareda jingina kanta jikin kofan. Da kyar Ammi tadaure tace  Baban Baby ina Amirah? Wani dan dariyan shakiyanci yayi harda shewa "yace  har abada bazaki san inda Amirah takeba idanma abinda yasa kike kirana kenan gwara ki kashe dan bazan gayamiki ba wani abu Ammi taji yazo mata wuya ahankali tace  Baban Baby dan Allah dan darajan sa, kaduba girman Allah kagayamin inaka kai mini Amirah, karaman yarinya ce dabai kamata tana inda maza sukeba, idan suka keta mata haddi fa, ba hijabi ba takalmi ba hula jikinta, Amirah batasan komi akan rayuwa ba batada wayan kara kanta idan suka mata wani abu fa, katuna akwai Allah yarinyar nan marainiya ce, kafadamin ina ka kaita tsaki Daddy yaja yace  ai saikuma kiyi keda ganinta har abada dan wlh wlh wlh kinji na rantse miki mahaukaciyan nan bazata kara dawowa cikin gidana ba har abada wlh kuwa ki mutu idan zaki mutu munyi tafiya sai nan da yan kwanaki zamu dawo ya katse wayan Ammi tace  Baban Baby Babban Baby tai maza tasake dialing number taji akashe takira Number Maman Baby shima akashe duk dauriya irin na Ammi kawai saitaji kuka yazo mata tafashe da kuka sosai" dayasa Miemie tadaura hannunta akan bakinta tana rushewa da kuka itama. Takai morethan 20mins ahaka saita daga wayanta tai dialing wani number ringing daya aka daga wani "dattijon namiji ne yace  Zainabu Abu muryanta adan shake tace  Yaya ina yini kai tsaye jin muryanta yace  meyasameki muryanki yake haka ahankali cikin sheshekan kuka tace  Yaya zankai Abban yaran nan kara a police station one thing he knows about his sister is she s a very very peaceful person ga hakuri hakan yasa yace  Subhanallahi meya faru haka Zainabu? Ina zuwa tsaya nasa kati na kiraki katse wayan yayi within one minute sai gashi yakira Ammi back tadaga yace  what happened Zainabu? Meya batamiki rai haka dahar zakikai mijinki kara police station eh ? Duk yanda Ammi taso ta daure takasa sai kawai tafashe da kuka tahau gayamai komi tace  idan wani abu yasameta fa? Wlh batada lpy, jikinta zafi kaman wuta, me mukamai ya tsaneta haka? Nagaya maka batun yau ba mutumin nan ba kaunata yakeba gadon yakeso yaci yasa ya aureni sabida komi yadawo hannunsa, zan kaisa kara yafito min da yata yasakeni yabata gadonta mubarmai gidansa anatse Yaya yace  Zainabu inaso kibani hankalinki nan, first of all nasan duk bakin hali irin nasa bazai kai Zainabu inda za a kasheta ba wani asibitin dai zai kaita bazai tabar barma gardawan nan yarki ba ko yaje ya zubar da ita kasan gada ko kan bola zan kirasa nayi magana dashi cikin kuka Ammi tace  ko ka kira baraka samesa ba yayi tafiya yakashe wayansa Yaya, ni ta Amirah nake kabarni na kaisa police station ahankali Yaya yace  Zainabu kome zamuyi aduniya dole fa zamu dinga sara muna duban bakin gatari, ni da ke munci zamanin mu kome zamuyi yanzu a matsayin mu na iyaye yaran damuka haifa zamu dinga kallo, Alhamdulillah diyarki daya miji yafito ana maganan aurenta nan da yan watanni aji kina case da mahaifinta a police station kin rabu da Babanta ba abin kunya bane, bar wannan gefe kika rabu dashi kinada tabbacin zaki karbe gadon naku? Gadon musulmai fa ba irin na kiristovi bane da ake rubuta will ba tsaf zai iya cewa yabaku kuma ya zauna, ni kina ganin banda wani karfi kika rabu da mahaifinsu kije ina gaki da yara mata dasuka dan tasa daya mai lallura daya lafiya kalau? Eh Zainabu? Lamarin aure hakuri ake wannan shine kalman danasha gayamiki shekara da shekaru wata rana sai labari duk abinda zaman lafiya bai kawoba tashin hankali bazai taba kawosa ba" kaisa police station bazai amfaneki da komi ba saidai ya tarwatsa komi naki maybe ma har auren diyarki Maryama haka kikeso cikin kuka tace  to yazanyi Yaya cikin muryan lallashi yace  Zainabu hakurin nan "kinsha yinsa banso ki gaza, ki daure ko Maryam ne ki zauna ku aurar da ita tare daganan idan abun ba chanji sai asan yanda za ayi kinji, inaso kibani nan da zuwa dare zan nemesa zamusan inda Amirah take, addu an mahaifiya bata fadi kasa wlh babu abinda zai samiAmirah sai Alkhairi inhar kin mata addua, everything will be fine Amirah zata dawo wajwnki kinji?Banso kiyi komi kinji, kiyakuri kinji Zainabu na nafa sanki da hakuri ina ke ina zuwa police station dan Allah kiyakuri duk shedan ne kemiki huduba kibani zuwa dare kinji ahankali tana goge fuska tace  toh naji Yaya nagode Yaya yace  to zan kara kira anjima ya katse wayan Ammi tai tagumi saikuma takara fashewa da kuka bata tabajin tanajin bakin ciki" da kunci kalan wanda takeji yauba in her life. Bude kofan Miemie tayi ahankali tashigo tana kallon Ammi data shiga goge fuskanta dasauri ta kakalo "murmushi tace  zonan yammata na tahowa Miemie tayi sai kawai ta zauna gaban Ammi, Ammi ta tsareta da idanu saitakai hannunta kan fuskanta tace  kuka kikayi ko? Hawayene suka zubo suna sauka tace  Ammi kiyakuri kinji karki sake kuka rungume ta Ammi tayi tace  maza dena kukan nan banso dataga yaranta na kunci gwara ita kadai ta shiga, burinta a duniya is to always see yaranta are happy, da kyar tai shiru Ammi tace  a ina kika sami kudin kaini asibiti? Murya chan kasa tace  Ya Umar ne tsareta da idanu Ammi tayi hakan yasa tashiga fadama Ammi all abinda yafaru sai kawai ta sauke ijiyan" zuciya tace  anjima zaki kirasa saina masa godiya . EPISODE "Wuraren 9 nasafe Amirah ke bude idanunta ahankali kadan kadan, jikinta feels so relax, kanta feels so" "light, wannan rashin dadin da jikinta keyi mata baya mata yau, sake lumshe idanu tayi tabude bakinta yayi motsi murya chan kasa tace  Ammi! Kaman ta tuna wani abu a firgice ta tashi zaune tanabin ko ina na dakin da kallo da hannunta da drip ke kai tana tuna duka abinda yafaru da ita cisge kanulan tayi saiga jini ga zafi dataji tahau yarfe hannunta tana goge jinin a riganta ganin yaki dena fita tabarshi tamike tasauka daga gadon kafafunta ba takalmi kafanta fari tasss da dogayen kumbunanta masu kyau, uniform ne ajikinta ko hulan yafita akanta ribon din shima yafita akanta tai wajen kofa datagani, so kawai take ta tafi wajen Ammin ta, saita shiga kokarin bude kofan amman kofan baya buduwa, tahau buga kofan sosai tana girgizawa sai jikinta yafara bari tafara kiran Ammi muryanta kasa kasa tana buga kofan da duka karfinta ga fitsari tanaji sosai rabonta da fitsari tun jiya maybe ma sabida bataci wani abu bane yasama" bata fitsari tun jiyan ba. Zuwa wajen kofan Iyawo tayi tabude kafinma takarasa budewa Amirah tabi da gefenta zata wuce "dagudu kamata Iyawo tayi ta dagata sama Amirah takwada ihu fitsari na kufce mata, jin fitsari ajikinta yasa Iyawo tasaketa cikeda fada tace  ni kikema fitsari ? Ta dakamata tsawa dayasa Amirah takoma baya dasauri nurses na shigowa su uku, Iyawo tanuna musu jikinta tace  jibi yanda tamin fitsari ajiki? Bari nazo nacire miki kaya namiki wanka dasauri Amirah tawuce gadon ta kwanta tai lamo kawai tsoron" matan take she s so big and strong kuma bataso kowa yamata wanka. "Bude dakin yayi yashigo anatse hannunta da yanda yayi jini yabi drip din da kallo, yanda tajuya tana" "kallon bangon gadon ta kifa kanta jikin gadon jikinta nadan bari ya kalla, dan gyaran murya yayi duk aka kallesa suna gaidasa anatse yace  what is going on here? Dasauri Iyawo tace  fada take dani kuma tayi fitsari ajikinta taki bari nacire mata kaya, taki bari natabata kuma takicin abinci strictly Marwan yace  why will you remove her clothes gaban everyone dake nan, part of your job is to understand the nature na patient and respect his privacy, just because she s like this doesn t mean you should naked her in front of all the nurses yayi maganan strictly dasauri Iyawao tace  ayakuri Dr strictly Marwan yace  Excuse me and page Baaba, kuma zaku iya barin dakin ya sallami all nurses din suka fice daga dakin aka maida kofan aka rufe, ahankali yasa hannu yadauki blanket dinsa dake kasan dakin yamike tsaye yataho gently ya warware yadaura akan jikinta dasauri Amirah takama bargon ta kankame tai lamooo like a helpless orphan, Marwan ya kalleta, ahankali yace  good morning Ameenah! bugawa kirjinta yayi tai shiru jin yanda yakira sunanta, hannunsa yazuba a aljihun labcoat dinsa yace  kinaso nakawo miki Ammi ? Dawani irin sauri Amirah tajuyo ta tashi zaune tajuyo gabaki daya bawai akwai farin ciki ko murna a fuskanta bane babu kodaya, amman gesture datasa na tashi tazauna datayi means this is the greatest news he has ever given her, saitakai hannunta tasa abakinta tana tauna yan fingers nata tana motsi da fararan kafafunta tar da babu slippers ko safa ajikinsu abakin gadon, ahankali Marwan yazo ya tsaya gaban gadon directly opposite her yana kallonta, bitting fingers nata take sosai, murya chan kasa yace  idan kinaso nakawo miki Ammi akwai rules dazansa miki inhar kinyi zan kawo miki Ammi, kinaso ki ganta ? Dan gyadamai kai kadan tayi tana kallon waje daya tana cizan hannunta, Ya Allah she looks so adorable and charming, yadan sauke gajeren ijiyan zuciya yace  stop fighting my nurses they re all here to take of you, yanzu za a miki wanka kisa kaya then I will come back muyi maganan Kaganta this time bazakace da ita ake magana ba daidai Umma ta shigo wata yar dattijuwa ce sanye da uniform na ma aikata tace  sannu Dr M Gyadamata kai yayi yace  yauwa Umma, please ki taimaka mata tai wanka ta chanza kayan nan Umma tace  tom shikenan yammata tashi muje sai kawai Amirah ta sauko daga gadon ahankali har lokacin hannunta na baki tana cin kumba ga fitsari duk a wandonta tasauke kanta kasa kaman tanadan jin kunya tafiya agabansa ahaka, juyawa Marwan yayi yafita daga dakin batare daya karaba jikinta second look ba cus uniform din sundan kama jikinta shape nata yafito sosai hips dinta da boobs nata, yace  Baaba adinga samata uniform dasuka danfi wannan girma part of job nasu is protecting features na patients nasu ta yanda suransu bazai wani fito sosai dahar zaisa wani patient ko" "Dr ko worker yaganka yayi sha awanka ba," "Wucewa yayi yashiga duba other patients nasa, bayi suka shiga Baaba tahada mata ruwan wanka tace" " yauwa zo ayi wankan toh make mata wuya Amirah tayi saita shiga tafiya ahankali ta duka ta rungume buket din irin kaman kunya takeji, Umma tace  ohh kunya akeji to maza yi wankan, ni bari na gyara gadon fita Umma tayi hakan yasa Amirah tacire kaya ahankali tashiga watsa ruwan ta shafa sabulu batason soso dama gamawa tayi tadaura towel tafito taga Umma ta ijiye mata uniform tace  masha Allah angama ka kaya saka daukan kayan Amirah tayi saita kara juyawa takoma bayi tasa kayan tafito tazauna abakin gado tana murza hannunta a cinya Baaba takawo wani black cap tace  a sa wannan ko takawo tasa mata black cap din aka ta tattare gashinta tasa aciki ahankali sannan tawuce tafita dan dago kanta Amirah tayi tawuce kofa chan sai gasa yazo wajen yarataya sthethoscope a wuyansa hannunsa daya rike da folder da iPad dayan hannun rike da wani small bottle of water da karamin container da kwayoyin magunguna guda biyu rak keciki, ahankali yabude kofan yana kallon gadon baiganta akai ba, lurada mutum dayayi a gefen kofan yasa yajuyo da kansa yakalli gefen kofan tsaye yaganta kanta akasa tana wasa da yatsunta, tundaga kai yake kallonta an samata hula black, zuwa uniform na jikinta yanzu that are a bit free compare to na dazu kafanta ba takalmi ba safa haka take taka tiles din, sosai tashiga murza hannayenta sai kuma tadaga hannu daya takai tasa fingers nata a baki bata dago kanta ba dake kasa, ahankali Marwan yamaida kofan yarufe calmly yace  jeki zauna juyawa tayi tawuce taje ta zauna abakin gadon like a very obidient girl saiya taho wajen yajawo wata kujera yazauna yana facing nata saiya ijiye bottle of water da container na maganin daidai anyi knocking Umma ce takawo tray na breakfast da akama patients yau tea ne da bread da egg abincin is not bad for government hospital o, hannu yasa ya karba da kansa ya kalli abincin saiya bata yace  take this kin cire hannunta daga baki Amirah tayi takima kallonsa sai cin yatsu datakeyi tana wasa da kafafunta, he knows bazataci ba bataso, saiya juya yaba Baaba yace  Baaba akwai flask na abinci a office dina za adan taimakamin dashi Umma tace  toh Dr tawuce tafita. Ahankali Marwan yasa hannu a aljihun lab coat nasa saiya ciro leda na new dogon black socks mai dan kauri yabude yacire safan tareda mikemata yace  take put this on a kafanki, always wear sock daga yanzu left hand nata wanda shine akan cinyanta takai tamikamai still bata kallesa ba, Marwan yace  no bani hannun dama not left cire hannunta tayi daga bakin tamikamai duk saliva a jiki, tsare hannun yayi da idanu saiya saka hannunsa a aljihun yaciro handkerchief dinsa, ahankali batare da skin na hannunsa yataba fatar hannunta ba yashiga share mata yawun daga hannunta, gently Amirah tadago kanta tadan kallesa da fararen manya manyan idanunta, kawai Ammi ta tuna anytime taba Ammi hannu idan akwai datti ko ruwa ko kasa ko yawu a hannunta sai Ammi tafara sa tsuma ko wani abu ta share hannun tass kafin tabata abinda zata bata, sosai take kallonsa especially glasses dake idanunsa, da lips dinsa dasuke pink yirrr ga kamshi mai bala in dadi dayakeyi dake kwantar mata da" hankali. Tass Marwan ya goge mata hannun saiya saka safan akai tareda dago kansa karaf hada ido yayi da "Amirah dasauri Amirah ta maida kanta kasa abin yadan basa mamaki ganin takallesa, bude safan tayi saita shiga sawa a birkice wajen diddige na saman kafa instead of yazauna a kasa zata saka dayan, cikin tattausan murya Marwan yace  wait! Tsayawa Amirah tayi batare data kallesa ba, hannunsa biyu yakai kan kafan data saka safan, ahankali yakama fatar safan without touching her sai yayi adjusting ya" "daidaita safan, kaman yana magana da Baby sabida how soft he s da ita yace  jashi sama toh ahankali" "Amirah taja safan sama, Marwan yace  sa dayan saka dayan tayi same way, yasake gyara mata saiya" "koma yazauna yabude file nata sai yayi rubutu awani fresh paper, saiya dago yakallate tamaida hannunta baki, a hankali yace  I will ask you some questions inhar kin bani amsa kinyi duk abinda nace baki mana rashin ji ba zan kawo miki Ammi gobe kin yarda zakiyi ? Gydamai kai tayi tana cin hannu tana kallon waje daya, gently yace  stop eating your fingers ciro da hannun tayi daga baki ta ijiye akan cinyanta, saita shiga ninninke yatsun nata all together Marwan na kallonta saiyayi rubutu ahankali yace  kinsan sunanki ? Gyadamai kai tayi, his eyes fixed on her yace  gayamin sunanki naji dan bata lokaci tayi kaman mai tunani idan zatai magana murya chan kasa that s very tiny and slow suna kiran term din a psychiatrict world da bedroom voice idan baka natsu bama bazakaji me zatace ba, murya very very" kasa Amirah tace  A& ..mirah! . EPISODE "She speaks very low with a very gentle tone da zaka dauka a year old baby ne tai magana, muryanta" "bala in dadi, soft charming and adorable da baby yanda zatai magana da zuciyanka bazai amsa ba, sosai Marwan ke kallonta tai maganan tana wasu wired wasanni da yatsunta bazama kace itane tai magana ba, kaman badaga bakinta maganan yafito ba, rubutu yayi yacigaba da kallon gesture datake making, calmly yace  Amirah sunanki but rannan Ammin ki tafadamin asalin sunanki, kinsan asalin Sunanki? Shima magana yake mata calmly and very gentle baiso yadaurama kanta abubuwa dayawa, gyadamai kai Amirah tayi alamun eh batare data kallesa ba, Marwan daya kafeta da idanu bayako kyaftawa yace  gayamin, menene asalin sunanki wannan karan maganan ma fitowa yayi daga bakinta like whispering, kaman irin tafadi ma mutum magana a kunne dinnan, tace  Ameenatu! Wlh bugawa kirjin Marwan yayi dum! Dan shiru yayi ya lumshe idanu kadan taredakai hannunsa yadaura kan goshinsa sannan yazare tareda bude idanun, why is he feeling like this towards this patient? Yasake dago idanunsa yadaura akan fuskanta yana kallonta, wasa take da hannayenta tanadan motsi da kafafunta suma, dakewa Marwan yayi ya danne duk wani abu da zuciyansa kemai yace  dake da waye da waye agidanku ? Tafin hannunta daya shiga zufa ta share a cinyanta saita daga duka hannunta biyu zatakai baki saita tuna abinda yace dazu yahanata wasa da yatsunta tashiga yi saita kalli gefe kaman bada ita akai magana ba, chan da yar kankanuwan muryan tace  Ammi, Miemie da Amirah ne agidan muuu taja muu din like a baby tai shiru sai kawai this time takai hannun nata baki tafara ci tana kallon gefe, Marwan ya tsaya yana kallonta kirjinsa na bugawa dum dum dum yana maimaita kalan sigan yanda tajero sunansu Ammi, Miemie da Amirah ne agidan mu, irin yanda yara ke gayamaka waya da waye gidansu dinnan sai Marwan yayi circling Babanta cus bata ambato mahaifinta ba, daidai lokacin akai knocking akan shigo Baaba ce da" flask dayace takawo mai tace  gashi Dr nuna mata inda ya ijiye ruwa da magani yayi saita wuce ta ijiye "tajuya tafita, sai yadauki wani empty blank paper yarubuta Ameena boldly saiya daga paper yabata yace" " take hannunta datake wasa dashi tazare zata bashi na haggu batare data juyoba saita basa na dama yasa mata takardan ta amshi paper tana kallo yace  mena rubuta anan? He wants to know idan ta iya karatu koda kadan ne, ahankali Amirah tace  Ameenah murmushi Marwan yayi yace  good job Ameenah wani sanyi taji a zuciyanta kaman an goga da kankara yanda yace good job Ameenah, saiya mikamata hannu alamun tabasa yace  kawo basa tayi ahankali tana kallon agogon hannunsa, saiyasa hannunsa a aljihu yaciro chocolate na cabry diary milk yamika mata yace  that s all for today take your reward chocholate din ta kalla sai dawani irin sauri tasa hannu ta amshe, zata bude yace  wait, wait kisha magani kici abinci then chocholate maganin yakawo yana bude ruwa, yawanci su ne suka ba patient magani da kansu a gidan mahaukata wannan ka ida ne dan patients akwai wayau basashan magani, gently Marwan yace  haaaa kin bude baki Amirah tayi dan batason magani ko kadan takai hannuwanta biyu tadaura akan fuskanta tarufe, abin yaso basa dariya, saiya mika mata hannu yace  bani chocholate dina tunda bazaki sha magani ba dasauri tacire hannayenta dake kan fuskanta da chocholate din ke jiki taboye chocholate din abayanta tana makemai kafada batare data kallesa ba, Marwan yamata wani kallon mamaki da ace this girl is very fine kalan tsiwan dazatayi ko, ataushashe kaman mai lallashinta yace  okay tunda bakiso na amsa chocolate din open your mouth kisha magani, ko bakiso nakawo miki Ammi ? Ahankali tabude baki jin maganan Ammi, dan bugawa zuciyansa yayi sabida yanda tabudemai bakinta that is very clean, hakoranta yan kananu with her very pinkish lips and tongue, maganin guda biyu yasamata abaki tareda samata ruwa ta zuka ta hadiye tana lumshe idanu tai ahhhh, ahankali yace  karkimin amai yadan kalleta to be honest bata iya expressing happiness ko sadness ko tsana ba, she hates magani tasha taji ba dadi but fuskanta is just d way it is, rufe goran ruwan yayi yace  open your mouth nagani cus you patient are kinda sneaky now adays bude bakinta tayi ya kalla saiya wuce wajen warmer da Mami tabasa abinci saiya bude, chips ne da eggs da pepped chicken and plantain saiyasaka spoon yazo wajen yabata yace  ea& . Kafin yama karasa magana yaga takawo hannunta takarbi kulan hannunta nataba nasa takarba da sauri tadaura akan cinyanta saitasa hannu tafara cin chips din da egg da plantain, tsayawa Marwan yayi yana kallonta saiya sa hannu yadauki bottle water din yabude yazo wajen ya ijiye mata a gefenta, sai kawai yadena kallonta yabude folder yashiga rubuce rubuce saiya rufe yasake kallonta she s still eating comfortably kaman batasan da mutum awajen ba, sai yadan sauke ijiyan zuciya since she s eating today unlike jiya, and yau she s not running temperature, yajuya zaiyi kofa dawani irin sauri Amirah tamike tabiyosa hannunta daya rikeda chocholate dinta dayan rike da kulan abinci gabanta na faduwa hankalinta natashi bataso yabar inda take, dakatawa Marwan yayi ya tsaya jin tabiyosa yajuyo da sauri yakalleta tana tsaya dab dashi kanta akasa ga kulan a hannunta da chocholate, kaman zata shiga jikinsa ayanda take dab dashi yayi dan jim saiya juya yawuce yace  muje kici abinci juyawa tayi itama sum sum yanuna mata gadon taje ta zauna tasake tacigaba da cin abincin yana tsaye yana kallonta, she has a very very good appetite dudda bada sauri takecin abincin ba but she s eating well, tagama takama naman duk tanaci, abinma dariya yaso basa saiya dauke kai yaciro wayansa yana dannawa dan ita kawai yake jira, kadan tarage a abincin tadauki ruwan tasha ta ijiye saiya dago kansa yakalleta ganin tagama kanta akasa saiya maida wayansa aljihu ya matso dab da gadon yasa hannu yadauki gora sai yarufe ya ijiye a gefe yadauki flask din yakalli dan naman karamin data rage, saiya sa hannu yashiga picking abincin data zuzzubar a gadon, ahankali Amirah tadan dago idanunta ta kallesa yana wani irin sanyi takaraji acikin zuciyanta kaman an zuba kankara, rufe flask din yayi ya ijiye ya kalleta" "hada idanu sukayi dasauri Amirah tadauke kai, baice mata komiba yawuce wajen bayi dasauri tamike" tabiyosa yana bude kofa tabisa yajuyo ya kalleta saiya kunna tap yace  come wash your hand bude tap "yayi saitazo tasa hannunta akasa tana wanke hannunta saita bude baki hakoranta suka fito tai wani clapping hannunta under the running tap ruwan yawani tawarwatsa har fuskan Marwan ya tsareta da idanu ahankali yace  wasa da ruwa nace kiyi dasauri tajuyo ta kallesa sai takai hannun data wanke zatasa abaki yace  don t, clean your mouth goge bakinta tayi, yace  wash your hand again wanke hannun tayi, saiya bude kofa yace  let s go ahankali tafita yafito shima, wani takalmi canvas ne wanda shine general shoes dasuke bama patient nasu fari ya dauko a drawer dakin, saiya duka ahankali gabanta agaban gadon, Amirah ta kallesa, bude takalmin yayi yace  put your leg sa kafanta Amirah tayi saiya samata takalmi da kyau ya kulle igiyan sai kallonsa take kanta trying to put things together, he s just like Ammi, he is her second Ammi sabida yanda yake kula da ita, same thing da dayan kafan yayi ya kulle, yakalli hulanta ya zauna akanta sosai, yace  let s go saukowa tayi yadan tsaya ya kalleta fully kayan looks free ajikinta sai yajuya kawai yawuce yayi kofa tana biye da shi abaya suka fito, lobby yakaita yau drawing a painting ake koya musu, chair yanuna mata yace  sit zama tayi Malaman na kallonsu da other patients, Malaman takawo mata new board da pen ta ijiye tace  here you go anatse Marwan yace  I want you to draw anything dakika tuna, stay here I will come back anjima kadan karki biyoni yafada strictly saiya juya binsa Amirah tayi da kallo zuciyanta yashiga rawa sosai har saida tadaina" ganinsa sai kawai takifa kanta a table din tai lamo kaman marainiya tareda lumshe idanu. EPISODE ** Wuraren 1:30PM Saleem yashiga bude idanu shima sabida knocking kofan dakin da Mami tazo tanayi da "kanta ne,  Saleem maza atashi lokacin sallan zuhur yayi da kyar kaman zaiyi ihu ya juya, sai kawai Mami tashigo dakin labulen windows daki tabude dakin yayi haske abinda baiso kenan yabude idanu yatashi zaune kaman zai mata kuka yace  Mamsssss dakuwa Mami tamai tace  wuce kaje kayi salla Saleem kafito ina jiranka magana zamuyi dan kallonta yayi kadan saiya tashi ahankali yawuce bayi Mami" tawuce tafita daga dakin. "Wanka yayi yafito da gangan yakara shiga closet na Marwan yanabin kananun kayansa da kallo, they re" "to decent for his liking hakanan dai yazaro wani Zara jean blue da farin shirt na H&M yasaka, yadauki p- cap yarike a hannu yafito yana baza kamshi saiya shimfida dadduma yayi salla yawuce gadon yadauki wayansa yana dubawa miss calls ne dayawa kuma duk na abokan sa ne, message din David yaduba a watsapp yace  Johnson street yasan abinda abin ke nufi hakan yasa yawuce yafita daga dakin tundaga staircase yake kwalama Mami kira.  Mams, Mams Mami dake kitchen tare da masu aiki tace  oh ni" jama a Saleem gani nan fa fitowa tayi daga kitchen takallesa tace  zokai breakfast baiyi musu ba "yawuce yazauna kan dinning wayansa na ringing yasa a kunne yana magana Mami na zubamasa abinci," "fried rice tasamai da tea da kaji sauke wayan yayi daga kunnensa yace  you are the best cook Mams zuwa bayansa Mami tayi kai tsaye yaji hannunta akan kunnuwansa dasauri yakalleta Mami tahararesa tace  kace wani abu wlh saina rankwashi kanka bani dan kunnen nan, ko su Faiza naba suna sawa zaka sami lada, these don t belong a kunnenka eh Saleem yanajin nauyin Mami sosai sama da yayan nasa ma, cire an kunnayen tayi takai hannunta ta kwance sarkan shima ta cire kaman zaiyi kuka yace  Mamssssss zama kusada shi tayi ta tsaresa da kallo tace  Saleem! Kin magana yayi yaturo baki yana jan abincinsa yafara ci, Mami ta tsaresa da kallo, tace  Saleem wai bakaga mutuwa ake ba yau mune gobe bamu bane, menene amfanin muna sabama Allah da gangan with the little time we have left? Kayi islamiyya kayi boko, d same school dakayi shi Marwan yayi, amman baka aiki da abinda aka koyar daku a islamiyya, we all love you so much we want the best for you mesa kake haka ? Muryan Mami yadanyi sanyi, saiyadan kalleta yace  Mami don t do the sad voice here please just tell me mekikeso ? Shiru Mami tayi tana nazarinsa, all magananganunn data gamayi ko tabasa basuyi ba wlh kawai dan muryan data chanza ne bai so Abinci ma yakeci abinsa, ahankali Mami tace  aure nakeso kayi Saleem! Ruwa yakai bakinsa amman saida ya kware yahau tari yana buga kirjinsa yakalli Mami yace  wait wat? Mams mene? Aure?" "Me? Ya yunkura zai mike Mami takamasa ta zaunar tace  zauna ban gama magana dakai ba kaman zaiyi kuka mata dan jiransa ake yace  Mamii please jirana akeyi fa Mami tace  fitanma saina hanaka dasauri yace  woh woh woh nooo Mams please my friends are waiting for me Mami tace  inaso kafito da mata kai aure kaji Saleem dan dariya yayi yace  seriously Mami ? Sai yayi dariya daya lobar da dimples nasa ciki yace  Mami I hate marriage aure damuwa ne please banso there s nothing a aure Mami tace  okay shikenan zanko bar yayanka ya auro maka kowace mata ne yaga dama zaro idanu Saleem yayi yace  wat? Mams what s going on ? Cikeda hikima Mami tace  yayanka yace zai samo kowa yaga dama yamaka aure, it took me the whole night to convince him karya maka haka ya banni nizan maka magana kafito da wacce kakeso da kanka dan zaman1n nan ba a yima yaro auren dole saisa na kiraka ina maka maganan amman tunda nima baka daukeni serious ba zan barsa yamaka kome yaga dama dasauri Saleem yace  no no nooo Mams please, you know how that old man can be trouble ni zaije ya zaboma mata yanda yake jik haushin nan nawama ai wata chan zai dauko a kauye ya auromin Mami tace  ashe kasan yayanka dan shiru Saleem yayi yarasa mezaice, Mami ahankali tace  baka da budurwa duk yammatan ka Saleem wata yar dariyan iskanci yayi Mami batasan tsakaninsa da su ci bane kawai yace  banda shi Mami tace  to kafara nema zan rokesa na lallabasa yabaka nan da one month Shiru yayi baitaba sanin zancen aure can make kansa yaji yayi so blank ba sai kawai ya gyadama Mami kai daidai ana sake kiransa yamike da sauri yace  bye Mami I m taking your car keys yadauki key" motanta yafice harda dan gudu Mami tabisa sa kallo tana karamai addu an shiriya. Motan Mami yashiga duk iskancinsa hakanan yana tsoron Abba yayomai aure dan yasan karamin aikin "yayansa ne wlh ayanda yakejin haushin nan nasa, shi kawai akyalesa abarsa yayi rayuwansa abinsa, taka" motan yayi da gudu dan sauri yake he needs to make a quick stop before yaje wajensu David& .. "Takai kusan 30min ahaka sai tadago ta kalli paper drawing din, saiya dauki pencil tashiga zane, tanatayi" "ita kadai, Malaman su ne tazo wajen ta tsaya takalli abinda Amirah ke zanawa saitai jim saita wuce cus zata iyama Amirah magana taki cigaba, chan saiga Marwan yataho wajen, kamshinsa kawai Amirah taji saita dakatar da abinda takeyi takai pencil din ahankali bakinta batare data dago kanta ba, kirjinta sai bugawa yake, tahowa yayi wajen kai tsaye yasa hannu yadauki paper datai zane aciki yakai one minute yana kallon abinda ta zana saiya nannade yarike a hannu yace  let s go dasauri Amirah ta tashi sai yayi gaba tana binsa abaya da sauri kanta akasa da pencil da hannu duka abakinta tana binsa yabude office nasa yajuyo kalleta yace  shiga ki zauna ki jirani shiga tayi ahankali ta tsaya yace  zauna zama tayi" sannan yakulle kofan yawuce& & Saleem bai tsaya ko inaba sai hospital din su Marwan yawuce yayi parking yanadan gajeren tsaki cus he "hates coming to the hospital it always remind him of sanda Babansu ya rasu he dies in the hospital, parking yayi yaciro wayansa yanabin wakan dake tashi a motan na Akon yayi dialing number Marwan yanasa wayan a speaker amman harta gama ringing bai dagaba he knew this might happen sai kawai ya kashe wakan yabude motan yafito yawuce ciki yana zuba kamshi yashiga cikin psychiatric ward din yana tafiya da dan sauri, yawanci nurses ne wajen direct hanyar office na Marwan yayi kai tsaye yabude office din yashiga yana maida kofan yarufe daidai yaji ana rike masa gefen riga gam dawani irin sauri yajuyo yakalli side nasa adan firgice, Amirah ce gefen kofan kanta akasa hannayenta na baki da pencil dayan hannun kuma ta rike masa gefen rigansa dashi, ga pink lips dinta dake motsi sosai tana kallon kasa, at first ya bala in tsorata daga shigansa office out of nowhere wata tarike masa riga saura kadan yayi ihu cus yadauka aljana ce, but sai baiyiba ya tsare fuskanta da kallo especially long eye lashes nata dasuke nan kaman tai fixing da giranta dayake aciki dan idanunta na kasa da pink lips nata dan karami irin na jarirai, ga gashi a goshinta a kwance lublub kaman buzuwa, dan dukawa Saleem yayi yawani leka fuskan Amirah daidai tana tauna fingers nata suka hada idanu, idanuwanta kaman an wanke da madara sabida tsabagen haske baisan sanda gabansa yawani kalan fadi ba rassss! Amirah tadan dakatar da bitting fingers dinta datakeyi ganin fuskan wani daban daba Dr ba but he smells exactly like him dan turaren Marwan Saleem yasaka yafito abinsa, ahankali tasaki gefen rigansa while Saleem cikin wannan care free attitude din nasa yamata wani irin murmushi dayasa dimples dinsa suka lotsa sosai so deep yace  Hi, Hey, Hello Pretty! Runtse idanunta Amirah tayi da sauri gabanta na faduwa muryansa zaki and so husky saita shiga komawa baya idanunta a kulle ganin wanda bata saniba at all, daidai ana bude kofan office din dawani irin sauri akuma tsorace Amirah ta juyo tana bude idanunta Marwan ne ya shigo da lab coat a jikinsa stethoscope a hannunsa dan wani patient dake having seizure yaje yaduba, ganin Saleem a office nasa yana kallon Amirah da batada wani tazara dashi sosai saiya tsaya chak itakuma Amirah data rude saitayo kansa kaman zata fado kansa looking confuse, cikin very harsh tone ganin zata shiga jikinsa yace  ke! Tsayawa Amirah tayi chak amman dab dashi har iskan numfashin datakeyi yanaji akan" "fuskansa, hannunta daya na bakinta saitakai na biyun shima tasa a duka bakinta tana taunawa nervously, Saleem dake binta da kallo bayako kyafta idanu yace  wowwwww! Cus tayimai wani irin bala in kyau, yazuba hannu a aljihun wandonsa yana kallonta ko kadan Marwan bai kalli Saleem ba amman yaji yanda Saleem ke kallonta and yaji yanda yafurta wow, wani abu kawai yaji yayi brushing mind nasa sai ya" matsa gefe yana kallonta yabude kofa murya ciki ciki yace  let s go sum sum sum duka hannun nata na "baki tawuce tafita, Marwan yajuya batare daya kallesa ba yace  ina zuwa baima jira amsan Saleem ba" yafice tareda rufo kofan. EPISODE Amirah na tsaye gefen kofan yarufe yafito kawai yawuce yafara tafiya baima kulata ba Amirah tana binsa "kaman bindi da sauri sauri dan dasauri yake tafiya, one step nasa shine like 2steps nata, kuma ba ahaka yasaba tafiya da ita ba ahankali yake tafiya but yau dasauri yakeyi har zuwa dakinta, yabude ya tsaya gefe batare daya shiga ba yakalleta yace  get in zuwa tayi ahankali ta shiga hannayenta na baki, sai yashigo direct ya dauki maganin ta na rana yabata, batai musu ba dan taga kaman he s angry ta amsa ruwan,ahankali yace  open bude bakin tayi yazuba ta hadiye da kyar tanashan tuwa, saiyadan kalleta ko kadan batason magani yace  haaa bude bakin tayi yaduba, yace  stay here, ina zuwa yajuya zai wuce dawani sauri Amirah ta taso.  I said stay here! Marwan yadaka mata tsawa da batasan sanda takoma gado da sauri saitama kwanta agadon ahankali ta runtse idanunta takai hannunta baki dasauri tanasha tana numfashi da sauri sauri, Marwan yayi shiru baiji dadin yanda yamata ihu ba at all, but hakanan har cikin ransa baiso Saleem yaganta, there s nothing arayuwansa dazai taba iyama Saleem shamaki but wannan yarinyar sai yaji kawai he doesn t want her in Saleem s space sabida yasan waye Saleem, lumshe idanu yayi yabude saiya juya yayi wajen kofan yabude yafito yamaida yarufe yadan tsaya yayi jinmm saiya shiga tafiya, yana fitowa daga corridor saiyaga Saleem tsaye gaban office dinsa yana kallonsa yanadan murmushi ga waya a hannunsa yanajan gemunsa da dayan hannunsa, Marwan yakarasa wajen yace  why are you here? I m very busy with patients bude office nasa Saleem yayi yakoma ciki direct yaje yazauna kan kujeran Dr yayi wani rotating akai Marwan na shigowa yamaida kofan yarufe yana kallonsa sai bai kara magana ba yawuce fridge din yabude yadauki karamin bottle water yadawo yazauna yabude yakai baki yadan kurba Saleem yace  I want your ATM card kallonsa Marwan yayi wani mugun kallo ma, Saleem yace  kadaisan I m broke ko kuma bazan iya karban kudi a hannun Mami ba ko dan haka kabani kati nawuce kai tsaye Marwan yace  anki abayar din kudina bana zuwa club bane kai tsaye Saleem yace  why am I even wasting my time asking you drawer table din yajawo yadauki wallet din Marwan, black card dinsa yazara yamike tsaye ya ijiye car key Mami yadauki na Marwan yace  Mami s car sucks ba waka so ama use your own yazagayo yawuce yayi kofa yana nunamai card yace  t for thanks, I know the pin don t worry yasa hannu zai bude kofan gently Marwan yace  Saleem must you club? Can t you go just a day without clubbing? What is fun in shaye shaye and the rest? Do you know how many patients are in this facility sabida shaye shaye ya juyar musu dakai ? Dan shiruuuu Saleem yayi sai yajuyo dasauri yadawo cikin office din yajawo kujera yazauna gaban Marwan dake kallonsa yace  actually kasan wani abu little brother ?Marwan yayi shiru yana kallonsa baice komiba, Saleem yace  admit me to this hospital wani kallo Marwan yamasa Saleem yace  yesss I" "mean it, listen I m adicted to shaye shaye zuwa club u know girls yadan kannemai idanu alamun sex," "yace  amman kaga idan kai admitting dina i will be here bazan dinga zuwa ba with 1,2 ko 3weeks maybe" "na manta da shaye shaye duk kuhuta da wahala ta, the old man shima yadena fushi dani right, yadena rashin lafiya, problem fix, so admit me yamikama Marwan hannu yace  samin drip do your Doctor thing dan shiru Marwan yayi sai yace  do you think this is funny kai komi saika maida wasa and fun ? Dasauri Saleem yace  do you think wasa nake? Dude I want to be admitted here, this is me willingly nake baka kaina kai admitting dina ka mannani bangaren yan shaye shaye you guys should help me cus ni on my own can t help my self, so help me help myself little brother Dr Marwan Marwan yayi shiru yana kallonsa shima Saleem yana kallonsa, Saleem yace  bazakai magana ba? Lumshe idanu Marwan yayi yabude yace  why here? I can take you to another hospital? Kai tsaye Saleem yace  kanada wata budurwa anan ne dakake tsoron karna kwace maka?! Wani mugun kallo Marwan yamasa, Saleem yayi wani cute smile yace  just joking, I know bakada shi, and you know me I m not a rapist ko wani monster I will never attempt to touch or sleep with any patient naka that s idan ma abinda kake tsoro kenan ko koyama patients naka bad abu, no Marwan I will never do that so feel free wait one minutes Marwan yaki magana still kawai kallonsa yake, wayansa Saleem yadaga, Marwan duk na kallonsa daddanna wayan yayi sai wayan yashiga ringing Marwan baisan wayake kiraba chan aka daga wayan ba ai magana ba Saleem yadan shafa kai yana murmushi kasa kasa yace  Hi Yays cikin fushi Abba yace  ka kara kirana da sunan nan saina cikama mutunci Saleem murmushi yayi yace  Yaya nifa ba kira nayi muyi fada ba I call you to say sorry saikuma ammm Abba yace  ina jinka saikuma me ? Dan gyaran murya yayi yace  Abba inaso Marwan yayi admitting dina a hospital nasu ne, kawai nazauna nai dogon tunani nima inaso na chanza dabi una, shaye shaye na yayi yawa so inaso a kwantar dani naga professional, nayi undergoing therapy bayan kwanaki dazaisa na mance da shaye shaye Yaya, I need help I can t do it alone shiru Abba yayi sai chan muryansa asanyaye yace  Saleem kaike magana haka da kanka? Saleem yace  eh Yaya nine cikin tsananin farin ciki Abba yace  Alhamdulillah, Alhamdulillah Saleem ya juya idanu cikide iskanci yanadan tabe baki, Abba yace  bari nakira Marwan din da kaina naji yaya za ayi abin Saleem yace  ai gani nan tareda shi Yaya nazo asibitin wajensa cikeda mamaki Abba yace  da kanka kaje asibitin Saleem ? Saleem yace  eh Yaya I really want to change Abba farin cikinsa yakasa boyuwa yace  Alhamdulillah, Alhamdulillah, ba Marwan wayan zare wayan Saleem yayi yana murmushi yamika ma Marwan dake kallonsa wayan yace  Yaya gasanan, ga Yaya Marwan yayi maganan haka da gangan sabida ya karbi wayan, ahankali Marwan yasa hannu ya amsa yace  Assalamu Alaykum Abba Abba yace  wslm Marwan Alhamdulillah Alhamdulillah, banda abinda zan cemaka Marwan sai Allah yamaka Albarka, Allah yatayaka gyara naka, thank you for taking care of dan uwanka, Allah yacigaba da hada kamku kaji, thank you Son, please ku rikesa a asibitin amai abubuwan dake fitar da shaye shaye Allah yasa shiriyan kenan Saleem dakejin komi ya yatsine fuska abinsa yana juyar da kansa yakalli kofa" daidai inda yaga Amirah dazu kamanninta nadawo wa ransa sosai. "Abba yayi sallama da Marwan, Marwan yayi shiru yanadan tunani he doesn t know why but he s not just" "happy about admitting Saleem dudda idan you look at abin is a good thing, in reality for someone like Saleem to willingly bring himself yace a kwantar dashi abasa taimakon dena shaye shaye, is a good thing and he should be happy but he s not and he s a bit scared kuma yarasa mesa he s feeling that way," "yasan Saleem bazai taba attempting iskanci da wata patient nasa ba ko nurses ba, and he s not a rapist," duk Iskancin sa bazai taba shaye shaye a hospital ba to why is he scared? What is he so afraid of instead "of him to be happy Saleem yace ayi admitting nasa? Yasake tambayan kansa amman yarasa amsa, tashi yayi saiya wuce kan kujeransa yabude wani file yazaro wata paper yamikama Saleem yace  I need you to feel in this form but akwai something da I need to tell you before kayi signning in Saleem ya gyara zama yace  I m listening Dr Marwan na kallonsa yace  I will not favor you ko give you special treatment sabida kai dan uwana ne, in this building all my patients are dsame to us Saleem yace  agreed Marwan yace  you will not be coming to my office without permission aduk sanda kaga dama unless nina kiraka Saleem yace  agreed Marwan yace  current condition naka doesn t required a single private room we will admit you in ward na male patient each ward 10 patients ne awajen akwai 9 already you will be the 10th one Saleem yace  agreed dan shiru Marwan yayi yasake tsaresa da idanu akwai something dayakeso ya fahimta ya gano game da Saleem but yakasa ganin komi a fuskan sa, Saleem ne ya yarda easily ya zauna a ward da patient mahaukata dayawa haka ciki?, Marwan yace  patient namu are not allowed to use phone so you will submit your phone along side your flashy items, visitation is 2times a week sai anyi searching guest naka kafin su ganka idan sun kawo abu mara kyau bazasu ganka ba and they will be ban from visisying you ever again Saleem yace  agreed Marwan yace  lastly I will not be your Dr, Doctors aren t allowed to treat family so I will be assigning a different Doctor to you kai tsaye Saleem yace  agreed Marwan yace  then fill in the form, you will be in this facility har sai sanda muka yarda cewa kabar shaye shaye murmushi yayi yashiga rubuce rubuce abinsa, Marwan ya tsaresa da idanu bayako kyaftawa daidai wayansa na ringing yadaga wayan ya kalla saiya amsa yanasaka speaker David ne yace  yoh where are you? Dan shiru Saleem yayi sai chan yace  you know what Abba just sent me to you Cairo I will be there for 2weeks, will call you when I get back, you guys should go ahead without me baima jira amsan David ba yakatse wayan saiya kashe wayan gabaki daya ya ijiye gaban Marwan yacigaba da filling in form din, yagama tass yayi signning saiya mikama Marwan yace  here Marwan yasa hannu ya karba yakalli komi saiya kalleshi yace  are you sure you can do this Saleem?" "Rayuwa in a confined space tare da mutane da basu da lafiya, ba waya ba social media duk wani abu that makes you happy will be on stop this coming weeeks are you sure you can do this? ahankali Saleem yace  yessss I can tashi Marwan yayi yace  ina zuwa yawuce yafita, sake juyowa Saleem yayi yana kallon exact spot da Amirah was standing dazu kafin yamaida idanunsa zuwa gefen rigansa inda tarike da har lokacin yake nuna alamun tamukewa na hannunta, shafa wajen yayi yana mamakin menene dalilin dayake tunanin wacce duka duka yaganta acikin 5secs ne amman shine harya ke commuting kansa in this hospital just sabida yasami access na ya dinga ganinta what is wrong with him? Ya tambayi kansa dan baitaba yin abu kalan haka in his life ba wlh wlh, shifa mata basa gabansa he just like sex dazaran yasami kuma he s s fine saisa ko matan dayakeci ma yawanci karuwai ne yasaka CD yaci yabiyasu yayi gaba no emotions nor feelings attach kawai urge dinsa yake feeding, but yanda yarinyar nan tarikeshi just now da yanda ya duka ya kalli kwayar idanunta daidai tana bude idanunta suka hada ido wani kalan hasken sparks kwayan idanunta sukamai a zuciya har yanzu zuciyansa bugawa yake, bawai yanason yarinyar nan bane, shi he doesn t know but kawai he wants to see her again, her mouth, d way she acts, she looks so adorable and sweet like a baby he just wants to be seeing her koda bazata mai magana ba, shigowa Marwan yayi yakallesa yana maida kofan yarufe amman Saleem bai gansa ba tunani yake tsayawa yayi agabansa rikeda uniform nasa da canvas nasa ijiye kayan yayi akan cinyansa hakan yasa Saleem yayi firgigit ya farga ya kalli kayan da Marwan ya ijiye a gabansa, ahankali Marwan" "yace  wat is wrong tell me, tunanin me kake ? You can back out idan you don t want to, girgizamai kai" "Saleem yayi yace  no, I m just thinking of having one last drink kafin ka kwantar dani wani kallo" "Marwan yamasa hakan yasa Saleem ya kwashe da dariya yace  just joking maida wukan Marwan yace  change I have to check on my patients gyadamai kai yayi saiya mike Marwan yawuce yana hada file na patients dazai gani Saleem ya chanza tsaf, blue uniform din sunmai kyau sosai sun fito da muscles dinsa da murdadden hannunsa, Marwan yadan sauke ijiyan zuciya yace  let s go yayi gaba biyosa Saleem yayi suka fito tare yanabin ko ina da kallo suka wuce asalin ward ga patient dayawa dake falo wasu na games wasu ana basu magana wasu na kallo ga nurses da care takers dake kula dasu, yanzu shine yake willing ya kwantar da kansa a asibitin mahaukata just because he s curious about a particular person dayagani acikin sakan biyar? Is he okay? Kodai yarinyar aljana ce? Why is he doing this to kansa? Ward na maza Marwan yabude patients na wajen na ganinsa sukahau clapping Dr M, Dr M, murmushi Marwan yayi yace  hello boys I have new mate for you sai sukahau dariyan mahaukata Saleem yana kallonsu gado ya nuna masa yace  come sit ahankali Saleem yazo yazauna yana kallon mahaukatan dake kallonsa kaman zasu hadiyesa da idanu cikin whispering yace  Marwan must I stay with them what if sukamin wani abu murmushi yayi yana karban hannunsa dan duba pulse nasa yace  we keep our dangerous patient out of sight anyone you see nan is chill so calm down Dan ijiyan zuciya yayi yace  where is your Dr he should be here my now daidai nan wani Dattijo Dr ya shigo ward din, Dr zaikai 40 yazo yace  Hi Dr Marwan Assalamu Alaykum suka gaisa yace  this must be my new patient yabude folder Saleem yace  Hello Mr Saleem sunana Dr Dattijo but you can call me Dr D and I handle chronic drug addicts like you Patient na dakin suka kwashe da dariya Saleem na hade fuska ganin yanda Dr yakirasa da drug addict, Marwan dake kallonsa yahadiye murmushin dayake shirin yi, Dr yace  the boys are laughing sabida duk yan hannu ne suma nan dakin shi ake kira da dakin yan shaye shaye haba zokaga dariya wajen patients din, Marwan yadanyi murmushi dan yawancin su likitocin mahaukata the reality is suma din mahaukata ne cus they always act like one idan sunason mahaukacin ya fahimcesu, ai treatment na dan shaye shaye shine ka nunamai kama fishi sanin kan shaye shaye, Dr D yace  yau me kasha budemin bakin ka haaaaa Saleem afusace zai bude baki yayi magana kawai Dr Dattijo ya wangale masa baki unexpectedly yace  good boy haaaaa da kyau nagani yayi maganan yana leka bakin Saleem daya bude Marwan yajuya yana daura hannu akan bakinsa yayi dan tari na tsabagen dariya dake cinsa, ture Dr Saleem yashiga yi Dr Dattijo yace  no no, no pushing no pushing, do you want me nasa a daddaureka eh handsome boy, be a good boy you are doing a great job, bakin nan yasha shisha, 25% alcahol, wizo da maruwana last night tsaresa da idanu Saleem yayi jin duka abinda yafadi yashasu jiya Dr D yasake sa sai ya ciro wasu allurai yana injecting a drip yakama hannunsa gaban Saleem yadan fadi shida lafiyansa kalau jibi inda yakawo kansa yanzu me za a masa kallon Marwan yayi idanunsa Marwan ya kalla kawai yasan he s scared, he don t think tunda suka taso Saleem yataba rashin lafiyan da akai admitting nada a hospital ko drip ba a taba samai ba, sai yaji yabasa tausayi kuma kaman yafasa kar ayi, ahankali ya matso dab dashi Saleem yadan kallesa anatse Marwan yace  I m right here and I m proud of you tsaresa da idanu Saleem yayi, murya chan kasa Marwan yace  thank you for doing this lumshe idanu yayi yana samai alluran canula saida aka gama yabude idanunsa, Dr ya saita komi yace  I will be back in the next 30min Marwan yace"  thanks Dr Saleem ahankali yace  I don t like him ahankali Saleem yace  he s the best Dr for you trust me yayi "shiru shima Saleem haka, sai ahankali yace  do you really think I can change? Gyadamai kai Marwan yayi yace  yes Saleem yace  why? Baka tunanin I will do all this rannan da aka sallameni nacigaba " Shiru Marwan yayi yakallesa sai chan yace  Saleem you re a good person much more than yanda ka "dauka, I believe in you shiru Saleem yayi saiya sake lumshe idanu baice komiba, Marwan yace  nurses zasu dinga zuwa suna dubaka idan you need me zaka iya cema any of them su kira maka ni, akwai tendency na treatment dinnan zai dinga saka feeling nuasuw da sauran su don t be scared is a normal think yana flushing toxins daga jikinka ne so akwai da nueasa feeling attach to it, I have other patients zan gansu kafin natafi g1da I will come check on you ahankali Marwan yace  when is break, As a Muslim lokacin salla you can request for acire maka drip kaje kai salla we have mosque anan cikin lobby, saikuma every inhar babu wani treatment da akeyi 8-9 ana fito da all patient suyi little minor exercise then breakfast therapy class, health education class, piano class etc depend on wanda aka saka you are free to walk around the premises garden as long as lafiyanka kalau Gyadamata kai yayi Marwan yayi shiru yana kallonsa yace  lemme go gyadamasa kai yayi tashi Marwan yayi yace  later boys yawuce" yafita Saleem yabusa da kallo. Baije office nasa ba dakin da Amirah ke ciki yawuce yabude kofan ahankali ayanda ta kwanta dazu ahaka "yazo ya sameta amman tayi bacci hulan kanta ya zame gashinta yafitoo tsayawa yayi yana kallonta gabansa kawai yashiga bugawa non stop sai yajuya dasauri yabude kofan yafita daga dakin yarufo mata, yashiga ward." Tayi bacci sosai maybe harda magungunan datakesha wuraren 6 na yamma ta farka yana bude idanu "ahankali har idanunta suka budu tarrr shiru tayi tana kallon kofa Ammi take tunawa da Miemie she s really really missing Ammie da batamasan yaya zatayi ba saita tashi zaune da tana kallon kofa Ammi ta tuna tana wani nishi sama sama tana tunanin one of the measure thing dabata iyaba is expressing abu rashin iyawan da bata iyaba saisa duk lokacin da abu yataso mata saidai kanta yadinga mata kaman zai fashe tarasa sukuni tana numfashi wani iri, she feels suffocated acikin dakin nan, mikewa tayi tana tafiya wajen kofa tanaji kaman ana rike mata numfashi da wuya ta taba kofan saitai knocking kofan bakinta na furta Ammi ahankali, buga kofan tafarayi Ammi Ammi, saita shiga jijjiga kofan tana bugawa da karfin gaske kaman zata balla kofan daidai wata nurse tazo zata wuce jin yanda take buga kofan saita tsaya ta kalli room number saitace  stop banging kofan man haka you are disturbing other patients Amirah taki denawa hakan yasa tashiga bude kofan tana budewa Amirah tazo zata fito nurse din tace  ina zak? Ihu Amirah ta kurma ta turata saita shiga tafiya nurse din na danna wani bell Amirah tashiga tafiya da sauri kanta akasa hannunta daya takai baki tana ciza tana fadin Ammi murya kasa kasa kana ga gashinta na lilo, Iyawo ne tasha gabanta tace  ina zaki tsayawa Amirah tayi jikinta nawani kalan bari saita kurma ihuu patients dake lobby duk aka juyo Amirah tawani juya ta kwasa da gudu Iyawo tabita, hanyar kofa data gani dake kai mutane compound tayi daidai zata fita Saleem na kokarin shigowa Iyawo na biyota Amirah na ihu tana gudu towards him gashinta nawani irin lilo kirjinta na bouncing sosai dudda free kaya ke jikinta amman kana gani, numfashin Saleem tsayawa yayi chak yanajin wasu kwari masu danyi dake" motsi na yawo acikinsa ganin fuskanta ko kadan Amirah ma bata lurada shi ba she s just running screaming tana waigawa baya tana kallon Iyawo dake biyota da gudu ga all patients na wajen dake sanye da uniform sun taso ana dariya ana ihu harda clapping abunka da mahaukata Saleem ya tsaya chak gaban kofan bai koyi motsi ba yanaji numfashinsa na neman fita daga kirjinsa cus he just realize he s inlove with this mad girl dako sunanta bai sani ba! Daidai Amirah na taka lace na canvas dake kafanta tai wani gaba zatai tumble tafadi Saleem yataho da sauri dan yakamata yana gab da isowa aka bude kofan wani daki dake next to door din Marwan yafito da hannu daya ya tallabota tafado jikinsa gabaki daya chak Saleem ya tsaya Amirah tawani irin kankame Marwan tana manna kanta a kirjinsa sosai tasa hannayenta biyu ta rirrike lab coat nasa tana wani irin numfashi sama sama bakinta na kiran Ammi Ammi Ammi saikuma ahankali kafafunta suka lankwashe tasume ajikinsa!. GUYS WHAT IS HAPPENING? WANI SADAUKARWA YAFI SALEEM YASA AN KWANTAR DASHI A ASIBITI SABIDA KAWAI YASAMU YAGA AMIRAH! MARWAN IS JUST BEING A DOCTOR! A GANINKU WAYAFI DACEWA DA AMIRAH CIKINSU??? EPISODE Dawani kalan sauri Saleem yazo wajen yaduka yana kallon yanda take a sume jikin Marwan kirjinsa "kawai yaji yanamai kaman yakama da wuta, duk yanda yaso ya danne yakasa baimasan ya akayi ba kawai yaga yamika hannunsa yakai zai tabata more like yataya Marwan riketa wani tsawa Marwan yadakamai da saida lobby gabaki daya ya amsa.  Do not touch her! Jikake tsit kaman anyi ruwa an dauke, Marwan nayin maganan yatashi tsaf rikeda ita kaman yarike yar paper, Saleem yaci abu yatabamai zuciya yakalli chocholate dinta that was on the floor awajen saiyakai hannunsa ahankali yadauka zuciyansa kawai sai bugawa yake ba kakkautawa kafin yatashi tsaye, saiya wuce yatafi hanyar" dayaga Marwan yabi. "Bude dakinta Marwan yayi ya kwantar da ita akan gadon, she just had a panic attack, he felt bad" "somehow he felt responsible cus dazu yamata ihu da fada, saiya tsaya yadafe karfen gadon, she needs her mother, saiya dauki bottle water dake wajen yabude ruwan kadan yadeba ya yayyafa akan fuskanta ahankali Amirah tashiga bude idanunta tana kalle kalle, kafin tadaura manyan idanunta akansa suka hada idanu dasauri tawani lumshe idanu tai lamooo, she seems very scared dudda bawai ya nuna a fuskanta bane, but he could see it, cikin sanyin murya yar karama cike da lallashi yace  I am sorry! Yana kallonta still bata bude idanunta ba, kaman yanama yar yarinya magana yace  namiki ihu dazu ko? Gyadamai kai tayi alamu eh ahankali kaman yar karaman yarinya, Marwan yace  bazan karaba toh sit up tasowa Amirah tayi ahankali tana bude idanunta kadan kadan tadan kallesa saitakai hannunta baki tazauna, Marwan yace  zan kawo miki Ammi gobe okay ? Gyadamai kai tayi saita daga hannunta dayan ta kalla chocholate nata take nema, saita juya ta kakkalli gadon Marwan na kallonta dasauri ta sauka daga gadon tamike taduka Marwan yace  me kike nema? Shiru tayi batai magana ba, saita mike tajuyo ta tsaya dab dashi agabansa takai duka hannayenta bakinta, Marwan dake kallonta sosai yace  me kikeso ? Hannunta dayan taciro daga bakinta sai kawai takai aljihun lab coat nasa tasa aciki na side Marwan dake kallonta yace  you want chocholate ? Gyadamai kai tayi kanta akasa, yace  abinda kike nema kenan? Gyadamai kai tayi, ahankali yace  okay muje nabaki sai yayi gaba yabude kofan ya tsaya jikin kofa yace  muje ita tafara fita daga dakin, tana fitowa taga Saleem tsaye a corridor rike da chocholate yana kalle kalle daga gani kasan dakin nata yake nema chak ya tsaya ganinta tafito kanta akasa kaman bata gansa ba daidai nan Marwan yafito kallo daya yama Saleem yadauke kai saiya tsaya agaban Amirah da kanta ke kasa, Saleem yataho da sauri harwani leka Amirah dake bayan Marwan yake yayi murmushi tsabagen how nervous he s yace  Hello Pretty girl! Maheer jiyayi kaman ya watsamai barkono a zuciya, one thing with Saleem he s straight forward baida gulma ko munafinci, he s straightforward, saiya wani leko bayan Marwan dan yaganta da kyau, dawani irin sauri Amirah ta manna fuskanta a bayan Marwan tasa hannunta tana kama masa rigansa kaman taga dodo, da kyar Marwan ya iya daidaita muryansa yace  can you stop this Saleem ? Saleem yadan dawo baya yakalli Marwan ido cikin ido yace  stop what? Dannewa Marwan yakarayi calmly yace  stop scaring her, she s uncomfortable tabe baki Saleem yayi yadaga chocolate na hannunsa yace  I m here to give her this chocholate dasauri Amirah ta dago kanta saita leko ganin chocholate nata ne a hannunsa saita fito tasa hannunta akan chocholate din zata amshe Saleem yarike yamata wani cute smile cikeda kauna yace  Hey my name is Saleem ni yayan this your Dr ne Marwan, I m his bro& . Wucewa kawai Marwan yayi fuuu duk yanda yaso yadaure ya tsaya yakasa jiyayi kaman zai kama da wuta, yanada wani irin zuciya sometimes mara kyau, Amirah tadago kanta dasauri takalli Marwan daya wuce jin yawuce, this is the second time Saleem ke ganin kwayan idanunta, tunda yake aduniya baitaba ganin yarinya that is as fine as this girl ba, sannan takeda shiga rai kaman new born baby ba, sakinmai chocholate din tayi saita bi Marwan da sauri sauri gudu gudu Saleem yajuyo yana kallonta batama iya sauri da gudu ba and she has shape what! Marwan na fitowa lobby yasa male nurse a maida kowani patient ward nasa, yasa Umma ta maida Amirah daki dudda yana gani tana kokarin zuwa wajensu but yaki ganinta kawai ransa yabaci" yawuce yashiga wani ward abinsa yayi banza da ita. Wuraren magrib yasa akaimata magani da abinci lafiyaye yawuce yatafi batare daya ganta ko yaje yaga Saleem ba. ** Ammi na zaune bayan sallan isha i tabuga taguma tai shiru daga ita har Yaya babu wanda yasami Daddy "dan wayansa a kashe har lokacin, Miemie tai girki takawo mata amman takasa ci, saida yayi parking a compound dinsu sannan yayi jimmm batare daya fito daga motan ba saiya kalli folder nata dake dayan seat din yakai hannu yadauka ahankali yabude yayi shiru yana kallon details na next of kin nata da details na mother wanda duk info daya ne awajen Zainabu Auwalu same phone number wayansa yadauka saiya kwashi number yasa ya ijiye folder gefe yayi shiru, contacting family patients is a normal thing a asibitin mahaukata da akeyi dan tambayoyi kam patient da sauransu amman baitaba yo dakansa ba receptionist ake sawa suyi aikin but baisan mesa shiyakeso yayi na Amirah da kansa ba, they is this urge dayake feeling na he wants her to get better he believe he can help her get better he knows it she s to young and too innocent tafara suffering from all this matsala at a young age haka, jiyan zuciya yasauke sai yayi dialing number yasa wayan a kunne Ammi na zaune wayan yafara ringing dasauri tasa hannu tadauki wayan dan taja expecting wayan Yayanta amman saitaga number da bata sani ba kaman bazata dauka ba saikuma tadauka takai wayan kunne ahankali da muryanta da duk ya shake sabida kuka tace  Assalamu Alaykum Shiru Marwan yayi kaman mai nazarin muryanta saiya amsa sallaman anatse yace  ahmmm kece mahaifiyar Ameenah? Wani zabura Ammi tayi tamike tsaye dasauri Mimie tamike itama tana kallon Ammi, Ammi tace  eh eh nice nice, kaga diyata ne? Nemanta mike tun jiya? Waye Kai bawan Allah? Kagan mini Amirah na ne? Muryan Ammi yakoma karami cus she was getting emotional calmly Marwan yace  sunana Dr Marwan and your Daughter na asibitin mu I called to tell you inason ganinki gobe by 10 hawaye Ammi tagoge tace  Alhamdulillah, Alhamdulillah Doctor lafiyanta kalau ko? Gani nan zuwa ma yanzu basai gobe ba wani asibiti ne Dan bata dauki muryan Marwan bama, a nutse yace  kokinje yanzu baza a barki ki shiga ba dan ba a zuwa da daddare, and Ameenah is fine, just come tomorrow general asibiti ne but asalin ward din psychiatric zakizo building dinmu daban da general Ammi tana goge kwalla tace  Doctor nagode nagode daka kirani ka sanar dani inda Amirah take, kaine Dr damuka ganinrannan nan ko ? Ahankali Marwan yace  uhn Ammi tace  nagode nagode nagode katse wayan Marwan yayi kawai yana sauke ijiyan zuciya yayi shiru sannan yabude mota yafita yana" tafiya ahankali. Yana bude kofa yaga wutan falon akashe ahankali yakai hannu ya kunna wutan falon  suprise! Akai ihu "yaga anyi decorating falon sosai ga Mami, ga Farida da Faiza, saikuma gawasu mata guda uku wanda duk manya ne Ya Ammah, Ya Maryam da Ya Fadila, kap gabaki dayansu suna kama, kana ganinsu kasan yayyinsa ne especially Fadila wanda ita Marwan kebi tabasa 2yrs, ita ke rike da cake da akwai candles na 34yrs ajiki, suka hau waka.  Happy birthday to you, Happy Birthday to you Happy birthday, happy birthday to Marwan, happy birthday kid bro kansa yadan shafakai cikeda takaici zai juya Ya Fadila tace  zai gudu dasauri Ya Ammah tazo ta jawosa tace  zan cimaka mutunci fa Marwan kaman zaiyi kuka yadan kalli Mami dake dariya na manya tana kallonsu yace  Mami Mami tace  don t call me, kasan how long they ve been planning this? Kowacce tazo gidan nan sabida kai kana wani Mami awajen, menene problem dinka da birthday naka ? Ya Maryam tace  zaunar dashi Ya Ammah ya hura candles nasa zaunar dashi Ya Ammah tayi tana karban folder hannunsa da labcoat, tace  Faiza take this folder to your" "Uncle s room dasauri Faiza ta amsa tawuce sama, Ya Fadila takawo cake din tana murmushi sosai tace"  Happy Birthday Kiddo wani kallo yamata yace  waye Kiddo ? Ya Maryam wacce Fadila ke bi tace " kahura candle kadena wahalar damu Mami ya kalla gyadamai kai tayi alamun yayi, baiyi musu ba, ahankali ya hura candle din, sukahau tafi, Ya Fadila ta lakato icing sugar ta shafa masa a fuska tana dariya, Marwan yace  Mami zuwa wajen Mami tayi kaman zata mata fada sai itama ta lakata ta shafa mai a kumatu tace  happy birthday Son, Allah maka albarka saita mannamai kiss a goshi, lumshe idanu yayi, Ya Ammah ta rungumesa tace  I love my only brother Ya Maryam itama ta zauna tace  I love him even more, Faiza kumana hoto dasauri Marwan ya yunkura zai tashi suka rikesa, Ya Fadila tace  Wlh" "saika dauki hoto yahade fuska twins na dariya suka mummusu hotuna," Ya Ammah takama fuskansa tace  smile dan Baby this is what you get idan all yayyinka mata ne kaman "zaiyi kuka yamike zai wuce Fadila tai hugging nashi tace  tsaya kaji ina zaka sabida kai aka hada meeting dinnan fa dan tsayawa yayi ya kalleta yace  meeting na mene ? Mami ganin yagaji and tasan bazasu barsa yahuta ba tace  sai gobe za ayi go and get changed yanzu ka sauko let s do dinner dan kallonsu yayi duk suna kallonsa, understanding mata is so hard yakasa gane anything, sai kawai yajuya yana magana kasa kasa yace  why do i have to be their younger brother not elder please, i hate this! Ya" Maryam tace  Allah ne yakeso yakama ka kuma ba yanda zakayi bai kara magana ba yawuce abinsa. "Ya Ammah wacce kebin Mami tace  but how s the girl like Mami? Duk Mami suke cemata kap dinsu, Ya" "Maryam tace  banson yarinya mara tarbiya fa wacce zatazo tarabamu da kanninmu, we raised kaninmu together zumuncin mu is thriving so she has to be good and from a good home ahankali Mami tace  kawai namai sha awabta ne, tanada hankali sosai, ga kirki, she called me jiya taji ya kafan nawa, kawai ni namai kwadayin yarinyar sabida nasan baida budurwa, kuma naga itama sai Satan kallonsa take, zanso ahada bikinsa dana Saleem suyi aure, he s 34 why is he still single yakamata yanada yara by now Ya Ammah tace  ai haka likitoci suke wlh idan bamu tsaya akansa ba auren ma bazaiyi ba dayayi aure zaiyi gwara yaje yakaro course kan wani abu daban karatun likitoci baya taba karewa fa aduniya " "duk sukai dariya, Fadila tamike tace  lemme go and bring him down ." EPISODE "Sama Ya Fadila tawuce knocking dakinsa tayi batare data bude ta shiga ba, he might be kanninsu but all" "of them even Mami wacce take matsayin mamansa da mamansu duka respect him, sabida Marwan nada natsuwa, da hankali, they all play and crack jokes but they respect his privacy sosai, sake knocking tayi tace  idan bakace na shigo ba Allah zan shigo abu&  bude kofan Marwan yayi yana sanye da 3qauater wando na common flag dawani dari green sleeve daya kamasa hakan yasa muscles dinsa suka bayyana" na hannunsa a mummurde yama baza kamshi da farin glasses din a idanunsa yahade fuska sosai itama Fadila tahade fuska tana kallonsa tace  wai sabida kaga kafimu girma shine you are feeling kaman kaine "babba hararanta yayi kawai yajuya baiyi magana ba, shigowa dakin tayi tanabin ko ina da kallo dakinsa kamshi sosai everywhere looks clean tawuce bakin gadonsa ta zauna shikuma tana kallon wani English novel dake wajen babba masu irin thousand plus pages dinan mai suna love wreck, tadauka tabude tana murmushi tace  you book warm Marwan ya wuce closet nasa dan Saleem ya hargitsamai kaya aikin yakeyi, ahankali Fadila tamaida novel din ta ijiye tanabin ko ina da kallo tace  Doc kasan mene ? Shiru yamata still hakan yasa tamike tashigo closet din ta tsaye gefensa tana kallon yanda yake arranging kayansa tace  Mami wants that girl for you dan tsayawa yayi chak saiya juyo ya kalleta looking very confuse yace  which girl? Ya Fadila tace  wacce ta taimaketa a airport dan gajeren tsaki yayi yajuya yacigaba da abinda yakeyi bai magana ba, sai Fadila tazo gaban closet din ta tsaya gabansa tana kallonsa sosai, ahankali yace  what? Hannu tasa ta karbi hannunsa tarike cikeda dan damuwa tace  Marwannnnnn dan rage murya tayi tace  please get married kaji kodan hankalin mu ya kwanta gabaki daya, kagama school you are doing well for yourself, to what is stopping you from getting married?" "Kobakayi dan mu ba do it for Mami kaji, you know batason takuraka tana sonka da yawa amman batada burin daya wuce kai aure kasami yarinya daga gidan arziki ka aura kaji shiru yayi baice komiba, Fadila tace  Kanada anyone yet dakakeso tunda bakason wacce Mami keso ? Ahankali yawuce yana tattara kayan laundry kaman bazaiyi magana ba yace  I don t know dasauri Ya Fadila tace  I don t know? What does I don t know mean? Is that a yes ko no saitai shiru kaman mai tunani saita zaro idanu tace  akwai wacce kakeso amman baka riga kafada mata ba kenan Marwan is that abinda kake nufi ? Wucewa yayi yashiga restroom abinsa Fadila tai wani tsalle tace  yesss, yessss saita wuce tabar closet din dasauri" tasauka kasa. "Around 9 ya sauko yau duk agaidan Mami yau yayyinsa suka kwana, kitchen yawuce yasami Mami na" bama Faiza cereal tace  morning Best Uncle kanta yashafa yace  how are you tace  fine ta karbi cereal tafita yace  Mami ina kwana Mami tace  nace maka we have meeting yau ina zaka kuma ? Ahankali yace  I have patients now anjima idan zaku fara calll me zan dawo dan jim Mami tayi saita gyadamai kai tace  muje kai breakfast toh dasauri yace  Mami nadawo zanyi I don t want to eat this "early, or pack for me yayi magana tuna Amirah dayayi& .." "Wuraren 10 yakai asibitin parking yayi yafito as usual yana tafiya a nutse dayake yau Friday, wani soft" "yadi ne ajikinsa dark blue anyi wani simple karamin aiki a wuyan Ya Rabbi yayi wani irin kyau kaman ango, baisa hulaba gashin kansa sun kwanta suna kyalli glasses na idanunsa sunmai kyau, hardly yake rike kulan amman yau yadauki kulan abincin da Mami tasamai da kansa yawuce ciki yana shiga reception yaga Ammi zaune da hijabi har kasa tareda wata yarinya da kusan kansu daya da Amirah zamatafi Amirah kiba saidai Amirah tafisu haske sosai but suna kama tana sanye da black hijab, yana ganinta yagane itane Miemie da Amirah ta rubuta, tunda ya shigo reception din Miemie takafesa da idanu tunda take arayuwanta bata taba ganin namiji kyakkyawa dan gayu irinsa ba ba lab coat ajikinsa so he doesn t look like a Dr, yana shigowa reception din yadauki kamshi, kallo daya yama Ammi yaganeta batama ganesa ba saiya taho wajen kai tsaye alamun mutum na zuwa towards them yasa Ammi tadago kai itama bata ganesa ba danba lab coat a idanunsa amman glasses na idanunsa yasa tadan dauki fuskan tamike" "da sauri tace  Doctor ina kwanan mu anatse Marwan yace  Assalamu Alaykum, ina kwana Ammi " ahankali Ammi tace  lafiya lau ta taba Miemie dake kallonsa tace  baki iya gaisuwa ba dasauri Miemie "tace  ina kwana Gyadamata kai yayi batare daya amsa koya kalleta ba yajuya yace  let s go dasauri Ammi tace  to suka bisa abaya har zuwa office nasa Ammi sai kallon wajen take yanda wajen yakeda kyau kaman ba a Nigeria ba ga patients da uniform suna breakfast mai kyau shayi da bread da egg, ga ma aikata ana kula dasu, suna ganin Marwan suka fara ihu.  Dr M good morning hannu yadaga musu yace  morning friends yabude office ya shiga yace  bismillah shigowa su Ammi sukayi suka yanuna musu couch Ammi gabanta faduwa kawai yake ta kosa taga Amirah, labcoat dake hanger Marwan yadauka yasaka tareda daukan sthethoscope nasa yace  bari nakawota Ammi tace  tom yawuce yafita Miemie tabisa da kallo Ammi ta daka mata duka tace  baki taba ganin likita namiji bane kike binsa da idanu haka dasauri Miemie tace  Ammi wlh bantaba ganin Dr dan gayu kyakkyawa kaman balarabe ga charisma irinsa ba, Ammi inama ya auri ya Amirah, yaransu will be very fine Baki Ammi tabude tana kallon Miemie, sai kawai takai hannu ta dan bugi bakinta tace  shirmammiya yimin shiru Miemie tadan" turo baki bata kara magana ba. Ahankali yabude kofan dakin Amirah na zaune bakin gado an gyara dakin tsaf Umma na tareda ita tayi "wanka ta chanza uniform Umma na bata abincin data kawo mata taki karba yana bude kofa Amirah tajuyo da sauri ta kallesa sabida kamshin dataji, yana sanye da lab coat baisa botura ba kana ganin blue yadi dake jikinsa wani irin sanyi Amirah taji da batasan sanda tadaga hannunta takai baki ba tana bitting nails nata kafafunta farare tasss dan ba a Riga an maida mata black sock dinba, Umma tace  barka da zuwa Doctor karasowa wajen yayi anatse yace  sannu da aiki Umma Umma tace  takicin abincin hannunsa yamika yadauki chat na Amirah yana dubawa dan yaga abubuwan da nurses sukai logging in yace  barta zaki iya tafiya wucewa Umma tayi ta bar dakik yana tsaye wajen yana duba chat nata Amirah da hannunta ke baki tasake dago kanta kaman yar Baby ta kallesa wlh yamata kyau genunaa da sajensa akwance suna shinning yana kamshi sosai wani irin haske taji azuciyanta tareda sanyi juyowa Marwan yayi yadaura kwayan idanunsa cikin nata wani kalan kwarewa tayi da tari sabida tsabagen sanyin dataji sabida yanda ya kalleta cire idanunta tayi tana tarin maida folder yayi yarufe saiya taho ya tsaya gaban gadon daidai tarin na tsayawa hannunsa yasa yadauki black sock dinta dake gefen gadon batare daya kalleta ba yace  baki iya gaisuwa ba sai kallon mutane dayan hannunta takai tasa abakin tahada duka biyun ko tadanji dama daman abinda takeji cikin yar karaman very tiny bedroom voice din tace  ina kwana  how are you Ameenah? Ya amsa da very husky manly voice yana kallon fuskanta ganin wani katon pimple guda daya daya fito mata a kumatu wanda babushi jiya yana gani yasan kuma na menene, shiru tayi takasa magana, saiya sa mata safa a kafa without touching her skin juyowa tayi ta kallesa dukawa yayi saiya dauki canvas nata ya zazzage datti dake ciki yashiga samata yana kulle igiyan yasa mata Second one din saiya mike yakalleta dasauri tadena kallonsa yace  kinaso kiga Ammin ki? Dasauri tajuyo ta kallesa lumshe idanu yayi yabude yace  let s go dasauri tawani sauko daga gadon jikinta har wani tsuma yake dudda fuskanta is normal ba farin ciki nor bakin ciki saiya juya yayi gaba tabisa da sauri yabude kofa yajuyo yana jiranta danya lura bata iya tafiya da sauri ba ficewa tayi yafito yarufe kofan yawuce tana biye dashi har zuwa office nasa, bude kofan yayi Ammi tamike dasauri hakama Miemie Marwan ya matsa yana kallon Amirah yamata alamu data shiga dawani irin sauri ta shiga ganin Ammin wani tsuma jikinta yafara kaman tai shekara bataga Mamanta ba kawai saita wani irin kwasa da gudu tai wani tsalle kaman yarinya tawani rungume Ammi ta kankame Ammi gamgam tana manna" "fuskanta sosai a kirjin Ammi kaman zatasha nono, batace anything but kalan hugging Mamanta datayi" "says morethan enough, she misses mahaifiyarta, kankameta Ammi tayi idanunta na ciko da hawaye" "sosai duk yanda Ammi taso kartai kuka amman takasa sai hawaye tana shafa bayanta tace  Amirahhhhh Miemie ta share hawaye tana kallonsu she s so happy taga sister ta, Marwan yadade yana kallonsu dazai shigo office dinne amman saiya maida musu kofan yarufe yawuce they need the" time. EPISODE Ammi taciro Amirah daga jikinta da bataso ta barta taga yarinyar kaman ma takara kyau ne tana bin "jikinta da kallo tundaga sama har kasa tace  Yammatan Ammi ta tsare Ammi Amirah tai da idanu tana kallonta batako kyafta idanu, Miemie tace  ni barakimin magana ba ko kallonta Amirah tajuyo tayi saita shige jikin Ammi dasauri tai lamo amman still tana kallon Miemie dake murmushi sosai, Ammi tacirota daga jikinta ta zaunar da ita cikeda kulawa irin na mahaifiya ta taba uniform din tace  wayake samiki kayan nan Amirah ? Ahankali tana kallon Ammi da yar karaman muryan tace  ni Ammi tace  an ina ? Ahankali tace  bayi Ammi tace  wanka fa waya miki ?ahankali tace  ni Ammi tace  da me da me nace babu kyau namiji ko mace su taba miki idan sun taba kiyi ihu ki gudu ko kiyi cizo sannan ki sanar dani ahankali Amirah ta nunama Ammi boobs da wajen fitsari, cikeda hikima Ammi tace  wata ko wani yataba? Girgixama Ammi kai tayi alamun a a, wani ijiyan zuciya Ammi tasauke tace" " Alhamdulillah ,Alhamdulillah Ammi takai hannunta tadaura gefen fuskanta tana murmushi sosai hawaye naso su kara zuba amman ta tsaresu tace  bari Dr yazo saimu tafi gida ko sake hawa jikinta Amirah tayi ta kankame Ammi wlh kaganta zaka dauka nono zatasha she s super clingy to her Mom, Knocking kofan akayi Ammi na kokarin cireta taki fita daga jikinta tai lamo Marwan yabude kofa tashigo batare daya kallesu ba yamaida kofan yarufe Ammi tabisa da kallo kawai taji zuciyanta ya natsu da Dr ganin diyarta is fine babu wanda yayi kokarin cutar da ita a facility or take advantage of condition na yarta na rashin wayau da shirme haka, zama Marwan yayi ahankali Ammi tace  Doctor Marwan dan dago kansa Marwan yayi dan baitabama tunanin Ammi zata rike sunansa ba ko ta kirasa in full hakaba, baki Ammi tabude zatai magana but she s so emotional saitai shiru kafin tace sauke iniyan zuciya tace  this past kwanakin nan sune the saddest day of my life Ammi takai hannu ta sharce hawayen daya zubo mata hakan yasa Marwan yasauke kansa kasa Ammi tace  banda tunanin daya wuce is y ata fine? Taci abinci? Tana ina? Yana wajen wa? Yarinya na bata magana, what if wani ko wata take advantage of condition nata kaganta ba uhm ba uhmhum ba wayau ba& .. Ammi tai shiru sabida kuka dayake cinta, Ammi tasauke sauke ijiyan zuciya tace  naga diyata she is fine, healthy, babu abinda yasameta, she looks healthy than yanda takema a gidana, zzzabin yatafi nobody took advantage of her, she s well taken care" "of and it s all thank to you Dr Marwan, dan haka nagode nagode, Allah yayi Albarka sannan Allah" "yabiyaka nagode dakin duk akai shiru, ahankali Ammi tace  zan iya tafiya da ita ai ko Dr? Dan shiru" "yayi saiya dago kansa yakalli Ammi yace  before that akwai maganan danakeso muyi dake saiya mike yazagayo yayi wajen kofa yace  Maryam keda Amirah ku biyoni dasauri Miemie tamike tana mamakkin yanda yakirata cikeda izza kaman yana kiran kanwarsa, ahankali Ammi tadaga Amirah daga jikinta tace  bi Miemie kuje zamuyi magana da Doctor gani nan zuwa awani kalan shagwabe Amirah takara kwakwume Ammi, Marwan na kallonta kai tsaye yace  come with Maryam Amirah ba musu tasaki Ammi ta taso, saitazo sai yayi gaba wani room yabude kayan wasa ne adakin da tv saiya bude yace  ku zauna anan shiga sukayi yamaida kofan yarufe yawuce yakoma office din Ammi tabisa da kallo tace  ina fatan komi lafiya lau Dr ahankali yace  eh, sit here yanunama Ammi kujeran dake gaban table hakan yasa Ammi ta taso tazo wajen gaban tazauna Marwan yazauna yana bude locket saiya ciro zanen da Amirah tayi daya linke yamikama Ammi yace  Ameenah tai zanen nan ahankali Ammi tasa hannu ta karba saita shiga warwarewa batamasan Amirah tai zane ba Ammi ta zana tsafa akasa ga Daddy yana kaimata punches da duka dasauri Ammi tarufe zanen takalli Marwan dake kallonta tace  Dr Amirah tai zanen nan? Bata taba zane a agida ba banmasan ta iya Zane hakaba ahankali Marwan yace  kids like her nada talents da dama da bazama kasani ba sai randa zasuyi zakaita mamaki, and yara irinsu nada wani irin memory da basa mance abu, she might not be verbal but she has many ways na communicating abu example this drawing datayi Marwan yayi shiru sai chan yace  I know this is your private life and baikamata nasani ba, but did you know what this means for yara irin su Amirah the day dasuka fara samun takardan zane su zana abin nan sai Marwan ya karbi paper ya warware yakalallo Ammi yace  it means this is matsalan dake damun Ameenah! I believe I can help Ameenah get better but I can t do it without your help dole saikin taka rawan gani a nema mata lafiya, please answer me sincerely yayi shiru kafin kai tsaye Marwan yace  idan mijinki na dukanki agaban Ameenah yakeyi?! Sauka tambayan yayi a kunnen Ammi kaman saukan aradu, bawai tambayan yana dukanta ko ba a dukanta yayi ba no kai tsaye yamata tambayan cus he s sure anayi ne sai Ammi takasa magana, ahankali Marwan yace  I am sorry I know my question might be somehow on your ear, amman condition din Amirah shine wannan, akwai cases na children dasukai withnessing domestic abuse, ana dukan iyayensu agabansu dayasa suka shiga depression, wasu suka sami ciwon hauka etc Marwan yace  I read history nata she was okay as kid but around 6/7yrs kika dawo da ita hospital dinnan akan she hardly talks, ko a school batason mutane, she s so clingy towards you batason ta barki even for a second, that means alokacin brain dinta yafara wayau tafara understanding someone is hurting her mother or her mother is always sad ko abu makamancin haka am I right? Lumshe idanu Ammi tayi hawaye na fitowa saitasa hannu ta sharce ahankali tace  Dr are you saying nine sanadin da Amirah take haka? Ahankali Marwan yace  not entirely but kin dauki 70% na dalilin dayasa she s like that Tashi Marwan yayi saiya wuce wani drawer saiya dauko wasu abubuwa kaman roba kaman ceramic amman all of them brain ne guda biyu yace  can you touch this hannu Ammi tasa ta taba na farkon Marwan yace  what did you feel? Tace  karfi yanuna mata dayan alamun ta taba ta taba tace  taushi wannan Marwan yace  good I want you to picture brain na Amirah as mai taushin nan Ahankali yace  yawanci a matsalan kwakwalwa duk wanda zakiga yakeda tabun hankali kokuma wani matsala na kwakwalba abu daya zuwa biyu ko uku ne, na farko akwai heredity inhar a danginka kunada mai ciwon hauka so likely a lineage naki ko family naku akwai Wanda zai dauka, sai nabiyu family, family plays a big role good or bad a ciwon hauka now this is inda Ameenah tashigo, don t forget nace ki dauki brain na Amirah as soft one dinnan, Allah yana halittan" "mutane with different features, akwai mutane masu taurin rai, taurin zuciya karfin hali da sauransu," "akwai mutane masu sanyi zuciya, hakuri, peaceful marasa damuwa, Example now Amirah and Maryam" "are siblings amman Maryam looks tough a inda Amirah take, Amirah is a child dakika haifa that s so soft consider her an egg, she s so dalicate abu kadan zai iya tada mata da hankali sabida haka Allah ya yota, that girl loves you more than anything and all of a sudden tana yar karaman nan maybe she witnessed kullum mahaifinta ke dukanki her little delicate brain couldn t take it and boom Marwan yadauki brain din ya wurga a kasa saiya fashe ga abubuwan brain din sun tarwatse Ammi takalli abin Marwan yace  this is brain na Amirah, her brain doesn t function well sabida she s traumatize with abinda take gani a g1da saisa she doesn t act normal, ganin mahaifinta triggers her anxiety, she s always clingy towards you cus she feels that s her own way of protecting you idan tana jikinki nobody can hurt you babu wanda zai taba mata Mama, she s scared, afraid of mutane she feels kaman za a daketa they might hurt her yanda ake miki, gani mutane da yawa na daga mata hankali, she s constantly not at peace, she s always sensing danger around duk inda take, hallucinating it, she s never at peace saisa bacci kemata wahala koda yaushe she s thinking or imagining you might be in danger, she s sad from abubuwan dataga ana miki saisa she grew up not to know yanda ake smiling ko wani abu her face is always straight da sauransu, low speech tone, her voice is always low, she hardly talk, very attach to you dake kadai take yarda aduniya, all this are signs na Schizophrenia spectrum disorder, wanda particularly trauma during childhood, can disrupt healthy brain development and trigger symptoms na schizophrenia, that s why kike ganinta she s not a normal girl as she should be kaman sauran yara yammata of her age duk yanda Ammi taso ta daure takasa tafashe da kuka sosai gaban Marwan, wlh da gaske ne ilimi ba karya bane, bata taba sanin cewa yaro yataso yana ganin fadan iyaye, dambe ko ana dukan mahaifansa yakansa yasami trauma dahar kwakwalwansa zata buga ba sai yau, brain na kowa daban akwai wanda baida karfin zuciya da abu kadan koda tsoro ne zaisa kansa ya tarwatse, Ammi tabasa tausayi saiya sauke kansa kasa yayi shiru, Ammi takama bakin hijabinta ta share fuskanta tace  bantaba sanin i could be the reason why diyata is like this ba sai yau Doctor and it breaks my heart so so much Ya Allah! Ninaja y ata is like this Ammi ta share hawaye, da kyar tai shiru muryanta yayi rauni sosai tace  Doctor Marwan can she be fine? Ana warkewa ? Ajiyan zuciya Marwan yasauke yace  lemme answer you as a Muslim cewa duk cuta nada magani banda mutuwa da tsufa so yes, as a Doctor kuma idan mutum yakamu da schizophrenia ba a warkewa amman ana warkewa ahankali yace  what I mean by ba a warkewa shine inhar zata koma tacigaba da ganin mai dukan ki ko ana dukanki still you are in pain or you are sad she will always be coming back to square one, she will not be fine, ana warkewa idan har an kiyaye duk wani abu dazai dinga triggering anxiety nata, if you re the problem you need to be in a space with her dazata tabbatar cewa you are 100% safe and happy hakan zaisa she will be relax and calm tafara sakewa, then in my side as the Doctor I will take my part na giving her therapy, teaching her how to manage her anxiety, how to overcome her fears dasauransu, your daughter have high chance of getting better she s still young she s just 20, zata warke and act like any other kids kawai yawan magana hira da sauransu sune ahankali ahankali zatazo ta saba da yi Ammi tai shiru sai chan tace  it s all my fault and kome zanyi zanyi dannaga Amirah tasami lafiya, akwai bukatan ta zauna a asibiti? Gyadamata kai yayi yace  yes I want to monitor her for 21days that s 3weeks and see progress chat nata, in those days inaso ki dinga zuwa ganinta after every 3-5days, before yanzu kitafi talk to her and kigayamata kinaso tanemi lafiya taji sauki, what I mean is for the first time I want you kiyi magana da Amirah kaman kina magana da an adult not yarinyaShe understands things sama da yanda kike tunani, just talk to her, and pray for your" "daughter s health addu an mahaifiya babban abune, pray for her to be strong minded, tazama yarinya" "that can live and depend on kanta even without you being there, just pray hard kibarma Allah komi " "Ammi tadade tana kallon Marwan dake magana gabaki dayan rayuwanta bata taba ganin matashi ko likita mai hikima daya bata lokaci yamata bayan1n rashin lafiyan Amirah, sannan yakaranci Amirah yagano matsalan Amirah like this doctor right here for the past almost 20yrs kenan, kawai saitaji Marwan yashiga zuciyanta sosai, ahankali tace  nagode Marwan nagode kwarai, Allah yamaka albarka gyadamata kai saiya mike yace  go and meet her wucewa tayi yayi Ammi ta mike tana bin Marwan da" kallo yabude kofa ya tsaya Ammi tazo tawuce sannan shima yafita yakai Ammi dakin. WHAT DO YOU GUYS KNOW ABOUT CHILDHOOD TRAUMA??? "ITS VERY BAD YARA KANANA SUNA GAN0N IYAYENSU NA DAMBE KO FADA, PLEASE PARENTS TAKE NOTE" AND NEVER TRAUMATIZE ABINDA KIKA HAIFA!!! EPISODE Budema Ammi kofan dakin dasuke ciki yayi yahada idanu da Amirah datai lamo ta kwanta ajikin Miemie "kaman itace kanwar Miemie, Miemie kuma itace yayan, Miemie na playing game da wayanta na candy crush Amirah na kallo, kana ganinsu kaga siblings dakeson juna dakeda hadin kai, inhar babu Ammi to tasan Miemie, idan kuma akwai Ammi, Amminta kadai tasani, hada idanu dasukayi yasa Marwan yadauke kai yawuce yana rufo musu kofa Ammi ta shigo dakin, ahankali Amirah tacire idanunta daga kofan ganin Ammi ta tashi daga jikin Miemie Ammi tazo ta zauna zata shiga jikinta sai Ammi tace  tsaya tsaya Amirah, magana zanyi daku dukanku especially ke Amirah Amirah ta kalli Ammi asanyaye, Ammi tadan sauke ijiyan zuciya maganan namata nauyi sosai abaki amman ta tattaro duka natsuwanta tace  hospital ba shine wajen daya kamata nayi irin maganan nan daku ba amman dole anan zanyi ta da ku cus is very important Ammi tasakeyin shiru, saitace tana kallon duka yaran tace  Amirah bata gama cika shekara daya aduniya ba mahaifinta yarasu ta sanadiyyan hatsari dayayi! Ammi tai shiru saita kalli Amirah tace  Babanki was hardworking and he s doing very well, baiyi makaranta kaman Yayansa Baban ki Miemie ba dan Babanki dan boko ne, sannan shine kannin Babanki, trailer yake tukawa yana zuwa su lagos da sauransu ahaka Allah yabudamai yasai nasa trailer yafara tafiya da ita kafin yarasu yanada trailer guda uku tasa ta kansa, gidan mu dinnan nasa ne, da motoci biyu wanda an saida Babanki Miemie yasai sabo da kudaden, da sauran kudin gadon ki duk yana wajensa Ammi tai shiru saita sauke ijiyan zuciya tace  bayan Babanki ya rasuwa tun kafin nagama takama Babanki Miemie yaje yasami Umma ta" "kafin tarasu kan zai aureni sabida ke marainiya, menene, menene, Umma ta yarda da hujojin daya bayar" "dudda raina bai soba amman da Umma tamin bayani nima naga gaskiyan ta, mace ce diyata, bakowani" "namiji zai yarda najemai da yarinya ba, sabida ke na yarda na auresa badan ina sonsa ba ko wani abu kawai Umma tadage sabida tagansa babba yanada hankali, ga ilimi zaiyi kasuwanci da gadonki kudin hayayyafa duba da iliminsa menene menene itada yayana dai saida sukasa nai auren, tunda nai auren banjin dadi, gashi immediately saina sami cikin ki Miemie, saisa dake da ita shekara dayane banbancin ku Ammi tai shiru duk tana kallon yaran dake kallonta tadan fuzar da ijiyan zuciya tace  cin mutuncin yau, daban na gobe daban Amman ina hakuri na daure ganin Allah yariga yabani yara mata da kansu yake daya to ya zanyi idan ban hakura na zauna ba? Natafi wazai kulamin da ku Maman Baby ko ganinku bata kaunar yi, banda komi, gadon duka ya amshe yana hannunsa, nasan kun riga kun sani mahaifinku mutum ne mai saurin kai hannu, so yakan dokeni tai maganan tana kallon Amirah dake kallonta batako kyafta idanu, saita kalli Miemie ahankali tace  nasha tunani da dama but among reason dake hanani daukan mataki harda ke Miemie, nakanyi tunani idan nabar gidansa aurenki fa? Nine mahaifiyanki I need to stand akanki na shirya ki na koyarda ke zaman gidan miji, yaya kenan? Ammi tai shiruu tace  as yarana banda abokan shawara ayanzu sai ku, ko yayana ban sanar da shi abin nan dazan fada muku yanzu ba sabida bazai barni ba, kunakeso na sanar sabida kune hakkin ku ke kaina Ammi tai shiru kafin ahankali tace  inaso na rabu da Babanku auren mu yakare gabaki daya kun yarda? Duk sukai shiru suna kallonta, Miemie ce ta iya breaking silent din tace  Ammi kika rabu da Daddy yazakiyi? Ina zamuje? Yaya baida kudi balle muje gidansa, I m sure Daddy bazai taba baki gadon Amirah ba har gidan ma dudda gidan Amirah ne ina zamu? Murmushi Ammi tayi tace  banson gadon yarike, gadon nata ma duka yarike, akwai wani fili da Baban Amirah yabani tun yanada rai, Yaya naba alokacin ya ijiyemin takardun suna wajensa zan sa adaga filin asa akasuwa konawa na samu zansai karamin gida haka abarayin unguwan su Yayana, sai na miki siyayyan kayan daki dan nasan narabu dashi zai iya cewa bazai siya miki komiba, na rike na neman maganin da asibitin Amirah, sai na ja jari nakama wata sana a sabida na iya kula da Amirah in sha Allah, kun yarda? Ahankali Miemie tace  na yarda Ammi, Ammi you re a good woman, Daddy baya sonki at all, babu amfanin zama da wnada bai sonka, sabida mu baikamata kiyita cutuwa ba, I know halin dana shiga rannan dakika sume akasa, I m with you and I pray Allah yasaka miki da abu mafi alkhairi, sannan Allah yabiyaki hakurin dakikayi all this years sanadiyan mu Ammi ta lumshe idanu tace  Ameen Ameen, thank you Maryama na saita kalli Amirah tace  kin yarda na rabu da Daddynku Ameenatu? Bazai kara tabani ba, he will not have power over me, zamubar gidansa and live far away kinason haka ? Gyadama Ammi kai tayi alamun eh, murya chan kasa yar karama kaman mai tsoron magana tace  I don t like him murmushi Ammi tayi saita kama hannunta tarike tace  kinsan menakeso kimin yanzu Ameenatu na? Girgixakai Amirah tayi alamun a a, Ammi tace  I want you to stay here kiji sauki completely, Dr Marwan is a good Dr, inaso ki sami lafiya Amirah, kizama daidai dakowace diya mace sa an ki, kafin nan nikuma da Miemie munsai sabon gida, mu koma sabon gida, Daddy ki will never touch me again, nor beat me, or make me sad, we will always be happy, sannan muyi aure da bikin Miemie, zan zo jibi, upper jibi sainazo na daukeki mukoma sabon gidan mu just me and you da Miemie ko kinason haka ko? Tadade tana kallon Ammi saita gyadama Ammi kai alamun eh, Ammi tace  kidinga bude baki kina magana, biggest buri na aduniya is naga kin warke, inhar kin warke I will be very happy babu abinda zai kara damuwa, kinason Ammin ki ta kasance cikin farin ciki? Gyadama Ammi kai tayi alamun eh, Ammi tace  naganki kin warke shine zaisa naji farin ciki, promise me you will be fine daga yanzu tunda ba Daddy ? Ahankali ta gyadama Ammi kai tace  I promise murmushi sosai Ammi" tayi tace  toh bari nakama gashin nan ahankali zan miki kinji gyadama Ammi kai tayi Ammi ta kwantar "da ita akan cinyanta tafara mata manya manyan kalaba, gashinta tsantsi, wuraren 12 Ammi tagama saita" "maida mata hulan goshinta yadan fito tayi kyau, Ammi tace  muje toh Ammi na rike da hannunta suka fito daga dakin daidai Saleem na saukowa daga sama ward nasu, he s feeling very sick today, sai amai yake gawani kalan tunanin Amirah daya addabesa, baisan yarinya ba, baimasan sunanta ba amman ko kulle idanu yayi ita yake gani wlh, ganinta tareda wata mata dayana gani yasan mahaifiyanta ne saida gabansa yafadi, gawata yarinya da kusan kansu daya da Amirah, she look a bit older or bigger than" Amirah ma. "Knocking yaga Matar tayi suka tsaya, muryan Marwan sukaji a nutse daga ciki yace  come in bude kofa" Ammi tayi ta shiga kaman Amirah taji ajikinta ana kallonta dan dago idanunta tayi karaf tahada idanu da Saleem daya tsaya chak yana kallonta dasauri tadauke kai kirjinta na bugawa sosai itada Miemie na shiga cikin office din. "Marwan na magana dawani male patients ne, daidai sun gama su Ammi suka zauna patient din yafita," "Ammi takalli Marwan tace  Dr zamu tafi Amirah zata zauna anan kuma tayi alkawari zata dinga shan magani dan ta tsani magani, sannan zata dinga jin magana, bazatai komi dabe dace ba ko Ameenatutu nah ? Gyadama Ammi kai tayi tai lamo jikin Ammi kaman marainiya, Ahankali Marwan yace  that s okay Ammi tace  akwai wani kudin da za a biyane? Cikeda girmamawa yace  no babu Ammi tace  to shikenan bari muje, tashi muje Miemie mikewa dukansu sukayi harda Amirah dasaurinta Ammi zatai magana , calmly Marwan yace  sit down Ameenah komawa Amirah tayi ta zauna amman tai tsuru tana kallon Ammi da Miemie dake tsaye, Ammi saita bude jakanta tabata wata yar leda dake cikeda snacks harda cincin tace  kiyita ci kinji zanzo jibi i promise kinji yarinya na gyadama Ammi kai tayi jikinta duk yayi sanyi sai Ammi kawai tajuya dasauri tafice cus wani abu yazo mata wuya kaman tai kuka dasauri" Saleem yaboye awani lungu ganin mahaifiyar yarinyar tafito tana tafiya dasauri. Daidai Miemie dake waigowa tana kallon Amirah idanunta yacika da hawaye zata fita itama Marwan "yace  Maryam dasauri Miemie tajuyo bakinta nadan rawa tace  na am yawani kalam cika mata idanu saiya juya taje gaban table dinsa da sauri ta sauke kanta kasa takai bayan hannu tana goge idanunta tace  gani he just wants to help them baisan yazaiyi ba kuma yasan Ammi zata hana saiya bata envelope yace  kiyi transport dan kunya ma yakeji yace  suyi transport kasa karban kudin Maryam tayi tace  La munad& .. wani kallo Marwan yamata da batasan sanda takasa karasa maganan ba tasa hannu ta amsa, tama rasa mezatace tace  Allah amfana Yaya saita juya tasake kallon Amirah saita mata waving hannu alamun bye, itama tafice duk Saleem na kallonsu taje tasami Mamanta awaje suka wuce, ahankali" yadafe kansa yace  what s wrong with me Man? Why am I so interested in mad girl ? EPISODE "Fitowa yayi daga lungun yataho office din Marwan, instead of yayi knocking saiya bude kofan kai tsaye" "idanunsa fix on Amirah da kanta ke kasa tana wasa da duka hannuwanta hulanta yadan zame baya kadan gaba gaban kitson da aka mata yafito, sai jelan kalaba daya yafito ya kwanta awuyanta har zuwa bayanta, tayi wani irin kyau kaman ka saceta ka gudu, dago kansa Marwan yayi jin an shigo office dinsa ba knocking ba sallama yaga Saleem ne he look sick but ya tsare Amirah da idanu da kaman batamasan yana wajen ba, abu yaji ya tsaya masa azuciya yanda yake kallonta, hakan yasa yamike tsaye yakalli Amirah da kanta ke kasa yace  let s go kallonsa Saleem yayi Marwan bai kallesa ba, wlh jiyake kaman zai haukace sabida Amirah abu kaman anmai asiri, ahankali yace  can i talk to her please Doc? Wani kallo Marwan yamai zaiyi magana amman sabida Amirah saiya kasa kawai yabude kofa daidai Nurse Nucy tazo wajen yace  take her to her room please dasauri Nurse tace  okay Dr, let s go takai hannu zata kama Amirah, wani ihu Amirah ta tsandara zata fada jikin Marwan yadan koma baya strictly yace  follow her nace ahankali tajuya tabi Nurse kana ganinta kasan she s not happy saiya dawo office dinsa yamaida kofan office din yarufe, yashigo zai wuce yaje yazauna sai Saleem yakama hannunsa ahankali yace  Marwan wlh I m serious I lov& .. Marwan bai bari yakarasa maganan ba yace  menene yarjejeniyan damukayi ni da kai before I admitted you? You can just go around and be trying to talk to my patient da haka muke bari maza suyi ai da yanzu asibitin yayi loosing integrity nasa, can t you see that she s sick? Bakaga abinda tayi just now ba? What are you trying to do? Ka tsorata ta? Asanyaye Saleem yace  amman ai zaka iyasa ta dinga yarda dani kaman yanda kasa tabi nurse din chan zaka iyasa nima ta yarda dani wani kallo Marwan yamai zaiyi magana sai ahankali Saleem yace  I love her Marwan!!! Wani kalan bugawa kirjin Marwan yayi, wlh takardu yake shirin dauka amman saida yazubar dasu saiya duka dasauri jikinsa yahau rawa yana daukan papers din yana kokarin controlling kansa, Saleem dabai lura da komiba yasami waje yazauna kan kujera yayi shiru cikeda damuwa yace  I know you might not believe me but wallahi wallahi I love her, you know this Marwan, Tunda nake bantaba soyayya ba, bantaba ganin wata inaso ba wlh, but this girl I saw her once shima by accident nazo wajenka a office shikenan, the moment na kulle idanuna ita nake gani, what s funny is ko sunanta ban sani ba ma, I know nothing about her, I know she s sick but I just don t care, I really, really just love her, imagine I m in this hospital nasa ka kwantar dani just because of wacce nagani for just few seconds, I don t know what s going to happen but please Marwan help me kaji, I want to marry her, I don t care about batada lafiya or wani abu ni ko kanjamau takedashi ina sonta ahaka and I want to marry her, I want to make her my wife, please Doc Bro make her talk to me nasan this is not our agreement, I know, I just want her ko hi ne tacemin ko zuciyata taji sanyi please yayi maganan yana kwanciya akan dogon couch din yana kallon saman dakin, Marwan da tuntuni yake aduke yamike tsaye da kyar, yanaji kaman zuciyansa zai fito daga kirjinsa sabida yanda yakeji, har wani duhu duhu idanunsa ke masa wlh, tashi zaune Saleem yayi dasauri saiya mike tsaye yazo inda Marwan yake jin baice komi ba gashi yanaji kamna zai zare, yakalli Marwan daya sauke kansa kasa yana hade haden wasu takardu a file, saiyakai hannunsa yakama hannun Marwan ahankali yakai saman kirjinsa yace  Marwan kaji yanda kirjina ke bugawa, I have no one but you, I don t have someone like Mami in my life dazan gayama matsalata take sona har zuciyanta and she will see to it nasamu solution to my problem no, nataso a hannun Matan Yaya na wacce she doesn t care about me, I have no one to tell Marwan, you re all I got, please help me, I really, really love the girl, wlh, wlh ina bala in sonta ahankali Marwan yadago idanunsa dasuka dan kada kadan" "ya kallesa amman yadake sosai bazaka taba gane halin dayake ciki ba, cikeda karfin hali yazubamai idanu," "wlh saiyaji yabasa tausayi, baitaba ganin Saleem suffering and struggling like this ba plus he looks very" "very sick kaman harda withdrawal syndrome ma kedamunsa na alcahol, ahankali yace  why are you" "putting me in a very tight spot Saleem why? I m a Dr here I m not meant to be arranging meet and greet na patients dina suyi soyayya, soyayya can be dangerous for masu matsalan brain especially if it sour saiya kara juya kansu, to be on a safer side we don t welcome it, why Saleem? All my patients are under my care and watch why are you making me do this eh? Why me ? Ahankali Saleem da muryansa yayi rauni sosai kaman zai mai kuka , yace  sabida nasan duk duniyan nan you re the one person dazan iya kira dake sona tsakani ga Allah dudda baciki daya muka fito ba! Nasan babu abinda bazaka iyamin ba, idan is against law na asibitin muyi soyayya komu kebe I saw her parents sunzo dazu, stand for me lemme inaso naga iyayenta na nemi aurenta, I want to marry her Marwan! Yayi maganan daidai Abba na sallama tareda knocking yana bude kofan office din dan tunda aka kwantar da Saleem baizo yadubasa" "ba, karaf maganan a kunnensa, ya tsaya jikin kofan yace  you want to marry wace Saleem?! ." EPISODE "Dukansu juyowa sukayi suka jin magana da muryan Abba, da ace any one of them zai lurada Marwan" "hatta yanda numfashinsa ke fita ya chanza he started breathing kaman wanda is about to faint, dukansu babu wanda ya iya magana ganin Abba, tura kofan Abba yayi yashigo office din yana gyara babban rigansa dake jikinsa dayasha aiki, yataho har zuwa wajen table din sai yasa hannunsa kawai yakama Saleem yajawo hannunsa Saleem yabiyosa dan ba karfi ajikinsa ma, cikeda so dan wlh Abba na son kanninsa ba kadan ba yace  Abubakar Saleem mekace just now ? Tsare Abba yayi da idanu still baice komiba, Abba dasauri yace  kanason kai aure naji kace? Gyadama Abba kai yayi yana lumshe idanu yabude, Abba baisan sanda yace  Alhamdulillahi Rabbil Alameen yasake kallonsa yace  wacece yarinyar dakake so ka aura? Yar wani gida ne ? Shiru Saleem yadanyi saiya kalli Abba muryansa ya kwanta sosai kaman batasa ba yace  Abba nima ban santaba, rannan danazo nan wajen Marwan na ganta yadanyi shiru saiya kalli Abba yace  the only reason nazo hispital dinnan sabida na amshi katin Marwan ne dan banda kudi, ina bude office dinnan na ganta and my heart skipped for a moment yayi shiru all memory na Amirah da abinda yafaru rannan na dawomai kaman yanzu ne akeyi, asanyaye yace  Yaya wlh itan dana gani yasa nace a kwantar dani, for the first time naji sense of responsibility, naji I want to be a better person for her, I really want to let go of my bad life and set up a good one and become responsible person for wacce nakeso Abba dake kallonsa yace  da kyau Saleem very good Abba yace  wacece? Nurse ce ko likita? Dan lumshe idanu Salesem yayi yace  Yaya mara lafiya ce itama anan, i don t even know her name Abba ya tsaresa da idanu sosai kafin yace  Saleem duk wanda ke cikin facility nan idan ba Dr ko nurse, ko wani ma aikaci ba it only means ko yan shayeshaye kokuma mahaukata koba hakaba ? Dan ijiyan zuciya Saleem yasauke yace  Yaya ko gurguwa ce ni ita nakeso, I" "don t care about her condition Yaya, ita nakeso ka auramin! Saleem yafada adan zafafe dan he s damn" "serious he s not even ready ya saurari duk wani wanda zaice mai mahaukaciya ce, menene menene ko" "matatta ce ba mahaukaciyaba yanason abinsa," "Abba yadade yana kallon Saleem yana nazarinsa, Saleem is a very stubborn yaro tun yana yaro, ayanda" take maganan nan idan bai masa abinda yakeso ba tsaf zaiji agari Saleem yaje yayi aure. Ahankali ya juyo yakalli Marwan dake bude bude folder yana cicciro takardu wanda ko ganin takardan "bayayi da kyau tsabagen yanda kansa yadauki zafi Abba yace  Marwan ijiye takardun Marwan yayi yace  na am Abba Abba yace  wacece yarinyar wani ciwo ke damunta? Abu Marwan yaji aransa yakai kusan 20secs baice komiba chan saiyace  ahhmm bata magana ne haka Abba, rashin son mutane da sauransu Abba yayi dan jimmm yana tunani saikuma yakalli Saleem dake kallonsa looking very serious, sai Abba yamaida kansa yakalli Marwan yace  yakake ganin za ayi Son? Do you think with condition na yarinyar zata iya aure ? Wannan karan hannu Marwan yasa yaja kujera yazauna danji yayi kaman zai fadi saiya dauki pen yabude wani file kaman yana rubutu dan baiso yakara making eye contact dako Abba ko Saleem zasu iya gane something is going on with him, da yar karaman murya yace  I dont know Abba is her parents that can decide that Abba yadanyi jim yana tunani yace  kuma hakane, how about kabani number mahaifinta? Ahankali Marwan yace  bamu da number mahaifinta Saleem saiya juyo shima ya kalli Marwan din dayake rubuce rubuce kaman da gaske, Abba yace  to zaka iya bani address na gidansu yarinyar ? Hannu yasa yadauki file na Amirah dake kan table nasa saiya mika ma Abba batare daya dago kai ba dasauri Saleem yamike yasa hannu ya karbi folder, hannunsa har rawa yake tsabagen kosawa, yabude folder Amirah, the first abu daya gani was sunan Aminatu so is that girl dayaga file nata a" dakinsa rannan itace oh what a destiny. Dasauri yawuce address din yace  ga address din Yaya ka dauka saikaje ka gayama Babanta karba Abba "yayi yana karanta address din yace  nasan layin nan sosai ai, zan nemi mahaifinta in sha Allah kam saiya rufe folder yaba Saleem, daidai pager na Marwan na ringing dasauri yamike batare daya hada idanu dasu ba yace  Abba bari naje inada patients Abba yace  to, to, toh kaje nima bazan wani jimaba zan" tafi Dasauri Marwan yayi kofa yabude yafita. Juyowa Abba yayi yakalli Saleem cikeda so yace  Saleem kasan abinda kakeyi kuwa? Kasan menene "auren wacce batada cikakken lafiyayyan kai kuwa? Don t just think of now? Think about your future kids da sauransu, are you sure ? Ahankali Saleem yace  Yaya nizan zauna da ita ba wani ba, yaran kuma nawane, ko gurguwace inasonta ahaka, idan kuma wannan ma bazaka tsayamin ba zan fita na nemi wayanda zasu tayani neman aurenta Saleem yayi maganan cikeda rashin kunya da rashinji, Abba yayi shiru yana kallonsa yazaiyi maraya ne Saleem, kuma amana, dan kallon Abba Saleem yayi jin yayi shiru ganin fuskansa yanuna baiji dadi ba saiyace  I m sorry Yaya, this days the only thin danakeyi is tunani, mesa zan kamu da son wacce ko sunanta ban sani ba banda yanzu danaga folder ta, soyayya magani ne and she can be fine, I sincerely love her and I will take care of her, Abba she s the most purest girl" "aduniya, she s like a dewdrop, very clean, fragile and pure Abba yayi shiru yana kallonsa kaman ba" "Saleem ba ahankali yace  shikenan I will meet mahaifinta this weekend, ya jikin naka ? Ahankali yace"  fine tashi Abba yayi yace bari naje toh. Abba nafita yasake bude file din yana dubawa yana karance karance. Marwan na fita wani Dr daya gani yaje yatayasa duba patient din yafito da sauri yawuce motansa "yabude yashiga yarufo thank god motan tinted ne babu mai ganinsa, glasses yacire da sauri yana wani irin nishi kaman mai asthma kirjinshi namai zafi, Allah yasani shi baisan takamaiman meke damunshi ba, is against ethics na profession nasa wato likita ya tsaya yana soyayya da patient nasa, patient dinsa is under his care, why would he harbor love feelings towards yarinyar da bamatasan menene love ba or understand menene so. Shi baisan ko sonta yakeba that s one, menene toh numfashinsa ke nema ya tsaya sabida Saleem ya nuna yana sonta zai aureta ahaka? Why is he feeling kaman zai mutu? Is he truly in love with Amirah? How? Why? And his brother too is inlove with her! Ya runtse idanunsa, daidai wayansa yahau kuka, ciro wayan yayi yana maida glases nasa ganin Ya Ammah ce saiyaki dagawa harya katse, wayan yashiga ringing Mami ce this time hakan yasa yadauka kafin yayi magana Mami tace  kana ina Son is time for the meeting dan jim yayi saiya kalli agogon hannunsa, murya chan kasa yace  Mami" "is already time for juma a daga masallaci sainazo ahankali Mami tace  toh shikenan Allah kaimu lokacin, meya sameka why is your voice so down ?Ahankali yace  kaine kedan ciwo Mami tai shiru kaman bata yarda ba tace  kadawo gida kasha magani ka kwanta daga background din yaji muryan Farida tana Mami I want to talk to Uncle M, wayan yacire yasa a speaker ya ijiye kancinyasa Mami tace  ga Farida" zatai magana dakai ahankali yace  okay yanajin muryan Mami tana cewa fitinanniyan yarinya. Farida tai dariya tana daukan wayan ashagwabe sosai tace  Uncle M ahankali yace  Anty F strictly "Marwan da muryansa bata fita da kyau yace  I m at work banson shirme so what s the matter? Tafiya tashigayi he could feel tafiya take yaji karan tarufe kofa ahankali tace  cikina ke ciwo and I took maganin nan is not stopping kawai saita sakin mai kuka yayi shiru, saiyasa hannu yadauki wayan yacire a speaker ya kara a kunnensa ahankali yace  ask Faiza to make tea for you I will come back soon saina miki allura okay, stop crying ki kwanta and rest Gyadamai kai tayi tace  ohkay katse wayan yayi kansa na sarawa," yakai 10min ahaka sannan ya kunna motan yaja nasallacin juma a yatafi. EPISODE Yaune rana na farko dayake zaune yanajin hudba amman zuciyansa zafi yake masa kaman yayita kuka "haka yakeji, sai kawai yafara kiran sunayen Allah hakan yasa yadanji natsuwa, shi baimasan sanda yafara sonta ba? Baisan mesa yakesonta ba? Amman jiyake kaman zai mutu sabida what ever is happening, ahaka akai salla aka idar sannan yafito yana tafiya ahankali yashiga motan sa yaja zuwa gida, horn yayi Musa yabude masa gate yakarasa yayi parking yana kallon motocin dake compound wanda duk na" yayyinsa ne he thought by now kowacce ta tafi yanzu zasu damesa. "Bude kofan motan yayi ya fito ba labcoat ajikinsa yabarsa a mota, sai yar small Leda asibitin su wanda na" "alluran dazaima Farida ne a hannunsa yawuce da sallama yabude kofan falon yashiga ciki yana maida kofan yarufe all sisters dinshi suna falon saikuma wata da kallo daya yamata yadauke kai cus baisan wacece ba kuma baiga amfanin kallonta ba, Mami ta tsaresa da idanu tace  ya juma an? Ciwon kan ya sauka ? Anutse yace  Alhamdulillah Mami, where s Farida? Mami tace  suna dakinsu sun kwanta ahankali yaji wata murya tace  ina yini Ya Marwan dan tsayawa yayi saiya juyo ya kalleta still baiganeta ba gashi sai kallonsa take, gyadamata kai yayi alamun yauwa yajuya abinsa yayi staircase sai Ya Fadila tabisa yayi sama Mami na kallonsa, Ya Fadila na whispering.  Wai is this how you treat girls Doc? Dan juyowa yayi ya kalleta looking confuse yace  wat ? Daidai sun karasa sama kamasa tayi tace  didn t you recognize that girl? Marwan yace  which girl ? Ya Fadila takama kanta tace  Ya Allah wani kalan mutum ne kai Marwan saita juyar da kansa tai masa pointing Ramla tace  that girl dake zaune next to kujeran Mami is she not the girl data taimaki Mami a airport, Mami asked her to come here dan muganta tana sonka da yarinyar and she s good kasan mene, she studied accounting as Major a Florida, tanada masters, and she s only 26, very young uhm Marwan lumshe idanu yayi sannan yabude yakalleta yace  I have no business with whatever you guys are doing here, I came back for meeting idan kuma bashi zakuyi ba i have plenty patients waiting for me a hospital plus I have headache kafin tai magana yawuce" dakin Farida ransa abace abin yaba Ya Fadila mamaki hardly Marwan ke fada haka. Su Mami suka cigaba da hira dan daman bata nunama yarinyar komiba tun jiya sukai magana itane ma "tace tanaso tazo ta gaida Mami, Mami tace mata tazo yau juma a, Mami ta lura yarinyar takamu da son Marwan and tanada hankali she just wish Marwan will see the girl." Allura yama Farida yakalli Ya Fadila dake kansa yace  I m hungry give me food balla masa harara Ya "Fadila tayi tace  kira Mamanka Mami mara mutunci mai masifa dan murmushi Farida tayi ta yunkura tace  Uncle nizan kawo maka dasauri yace  no kwanta abinki Ya Fadila tace  au iyye hakane yarinya wato I love my uncle I don t love my Aunty zaki kirani ai ina zaman zamana for something Farida baniba boye kanta tayi abayan Ya Marwan tana murmushi, shima Marwan yayi murmushi kadan, Ya Fadila tajuya tafita yajuyo yana kallon Faiza datai bacci yace  kema sleep gyadamai kai tayi sai ahankali tace"  Uncle you don t love that girl right? Tsareta yayi da idanu yace  who ? The one that s with Mami "downstairs, ahankali yace  do you love her ? Girgizamai kai tayi tace  no ahankali yace  why? " "Ahankali tace  cus I know she s not the type of girl you will love tsare Farida yayi da idanu yace  what type of girl do you think I will love murmushi tayi tace  someone like me and Faiza tsareta yayi da idanu saiyaja hancinta baice komiba yamike yanajan bargo yarufe mata yajuya yafita daga dakin daidai Fadila na hayowa sama da abincin sa a tray ya kalleta ta ballamai harara tace  Mami tace kagama ci ka sauko katayata sauke Ramla agida kafin kawuce asibiti baice komiba kawai ya karbi abincin yawuce dakinsa yazauna ya ijiye abincin yawuce gado ya kwanta bazaima iyacin abincin ba yasa hannunsa a switch na wutan dakin saiya kunna, saiya kashe, saiya kunna saiya kashe yana tunani, knocking kofan dakin akayi tareda budewa aka shigo Mami ce, suka hada idanu saita kalli abincin dako tabawa baiyiba, saita maida kofan tarufe ta taho wajen gadon hakan yasa cikeda karfin hali Marwan yatashi yazauna, Mami ta taho bakin gadon tazauna ta tsaresa da idanu, dauke idanu yayi da sauri dan yanzun nan saita ganosa, calmly tace  meke damunka yau ? Ahankali yace  bakomi tsaresa da idanu Mami tayi baya kallonta yake maganan, jintai shiru saiya juyo ya kalleta, ahankali yace  Mami do you really want me to marry that girl? Idan ita kikeso na aura I can marry her for you shiru Mami tayi tana kallonsa, ahankali tace  why will you marry wacce bakiso ? Dan ijiyan zuciya yasauke yace  sabida babu abinda zaki bukaci namiki da bazan iya miki ba Mami na kallonsa sosai tace  nafison ka auri wacce ranka keso gyadamata kai yayi saiyayi shiru, duk Mami na kallonsa, saita matso dab dashi tadaura hannunta akafadan sa tace  did something happen a hospital naku ne? You look very sad lumshe idanu yayi baiso tacigaba da kallon kwayan idanunsa dan zata ganosa tsaf, murya asanyaye yace  kaine ke dan ciwo kawai nai bacci zai dena ko kadan Ammi bata yarda ba amman batason ta takura shi, ahankali tace  koma menene I m right here Marwan, you re not alone kaji, stop being sad, komi nufine na Allah, kwanta to Mami ta kwantar dashi dakanta tasa kansa a pillow dataji yayi dumi, ya lumshe idanu yaki budewa ya kalleta and this is one behavior nasa tun yana yaro, idan yanada damuwa daya bude idanu Mami ta kallesa ta gane gwara ya kulle idanunsa and end up sleeping, sai Mami taja bargo tarufesa tana kallon idanunsa tacikin glass ganin kaman hawaye yafito daga eyes nasa ya tsaya a hanci, tasan is not this yarinyar nan that is" "making him sad, tun dazu data kira taji muryansa wani iri meke faruwa toh." EPISODE Yauma har dare su Abba basu dawoba amman Ammi tariga tagayama Yayanta yasa filinta a kasuwa agani. "Bayan isha i taji ana bude gate na gidan dasauri ta tashi tabude window taga Daddy ne da Maman Baby," hakanna jitayi she s stronger than before komawa tayi tazauna Miemie data fito daga dakinsu tace  Ammi Daddy ne? Gyadamata kai Ammi tayi batare datai magana ba chan tace  daukomin hijabi na Miemie dasauri Miemie tawuce bedroom na Ammi tadauko ma Ammi hijabin tafito takawo mata karba tayi tasaka sannan tace  kijirani bance ki biyoni ba Miemie tace  toh bude kofa Ammi tayi tafito tasaka "takalmi saita wuce flat na Maman Baby Sallama tayi duk suna falon kananun yara _u biyu maza aura ta ne suka amsa sai Ammi tadaga labule tashiga tana murmushi tace  Hassan an dawo lpy yaran suna dariya sukace lafiya lau ? Takalli Maman Baby dake kusada Abba tace  Ya hanya Maman Baby wani banzan kallo tamata bata ansa ba Ammi takalli Abba tace  inason magana dakai kaman jira Abba yake yace  daga zuwana bazaki barni na huta ba indai zancen mahaukaciyan nan ne zakimin wlh bazakisan inda take ba, bari kiji wallahi wallahi kinji nai rantsuwa har abada mahaukaciyan nan datakusna kasheni bazata kara shigowa g1dana ba, duk yana kumfan bakin nan Ammi kallonsa take adake sai kawai tazagayo tazauna akan kujera ta fuskanci Daddy sosai tace  ba sabida Amirah nazo ganinka ba sabida kaina nazo Daddy saiyadanyi shiru yana kallonta hakana Maman Baby, da kyar yace  Ina jinki dudda akwai yara awajen amman Ammi ta share tace  inaso ka sawwakamin ne! Hakanna Daddy jiyayi gabansa yafadi dum Maman Baby tawani gyara zama tanaji har wani sanyi sanyi ajikinta, Ammi dake kallonsa sosai tace  karka damu I don t plan on collecting gidan y ata ko motocinta ko dukiyanta dake hannunka, idan kaga dama kabamu, idan kaga dama karka bayar duk daya, sonake kasakeni nabar gidanka peacefully y ata naruga nasan inda take a asibiti zanje na dauketa mukoma gidan yayana da zama wat I want is kasake ni, nazo ja tambayeka ne sabida karubutamin takardan kabani idan baka bani ba the first abu dazanyi gobe da safe is naje namakaka a kotu dan na gama aurenka har abada wlh tunda yake da Ammi bata tabamai magana dakai kalan tone dinnna ba for 19yrs yanzu sai kawai yaji kirjinsa na bugawa itakuma Maman baby taji wani mugun farin ciki, baki Abba yabude zaiyi magana Maman Baby tace  dalla Sweetheart kai shashasha ne dasai ta makaka a kötü ta tona maka a_1r1 zaka saketa iyye? Ka saketa mana! Taje Chan _u karata wanchan diyarta ka kira dan garejin nan ka daura musu aure abar mana gidanmu oho Daddy ya kalli Maman Baby sosai saiya kasa magana ma Ammi tace  kainake jira Maman Baby kawai tamike tashiga wani daki tafito da takarda da biro tazo tabama Daddy tace  idan kai ba tsinanne bane shine mace zatazo ta tasaka agaba kan ka saketa ka kasa ita taci baya wlh kana rufamata ma asiri dalla ka saketa hannu Daddy yasa yakarbi takardan saiya kalli Ammi yace  inhar na sakeki wlh ko takarda bazan siyawa Maryam takai gidan miji ba and blame it akanki ke kikaja Ammi dake kallonsa cikin idanu tace  duk abinda kakeso kayi ransa yaji yana baci ganin kaman so Ammi take ta kuresa tadauka bazai iya sakinta bane kodanbtaganta kyakkywa iyye saiya shiga rubuta ni Idriss na sakeki saki Maman Baby dake kansa tace  saka uku dan tasan amfaninka wlh wlh Daddy yarubuta uku yayi signing instead of yaba Ammi saiya jefar akasa yamike tsaye fuuu afusace yabar dakin Ammi tasa hannu tadauki paper tamike tawuce tafita Maman Baby tace  idan bakibar gidan nan gobe ba wlh" sai an watsar da kayan ki . Wucewa Ammi tayi takoma flat nasu tana shiga taga Miemie a kofa Miemie tace  Ammi bai dakeki ba girgiza mata kai tayi ahankali tazauna saitadan sauke ijiyan zuciya takalli takardan saki kawai saitaji kuka bawai she loves Daddy bane but saki is something dake taba kowace mace wlh wani iri taji saitakai hannu ta share fuskanta Miemie ta rungumetata tana shafa bayan Ammi sun dade ahaka Ammi tadago kanta tace  ba lallai aurenku yakai nan da 2month ba Babanki yace zai kirasa yadaura aurenku zaro idanu Miemie tayi ahankali tace  Ammi murmushi Ammi tayi tace  karki damu kome yayi zan miki "kayan daki zanmiki komi daya kamata kinji Maryamana gyadama Ammi kai tayi, ganin jikinta yayi sanyi" "Ammi tace  maza muje mufara hada kaya, mufara da dakinku bari muhada kayanki dana Amirah ko Ammi tasaka takardan sakin a handbag nata sukasauke yan akwatinan su aiki suka shiga yi tass suka hada komi Miemie sleep ma daga baya Ammi ta lullubeta tawuce kitchen ta hahhada kayayyakinta tanada buhu tazauna tabude envelope na kudin da Marwan yaba Miemie bandur na yan 1k guda biyu ne that s 200k da kudin zata sami mota gobe dazai kwashe jayahta tasss sutafi gidan Yayansu bata taba" sanin kudin zai taimakesu hakaba. Batai bacci ba tass ta kwashe komi da komi duk tahada tarkacen su a falor tai sallan dare tama yaranta "biyu addu a Miemie Allah sa albarka a aurenta Allah basu zaman lpy Amirah kuma kan Allah yabata lafiya daurarriya, da asuba Ammi tadata Maryam dan salla salla tayi tadauki wayanta taga miss calls 5 na Umar dasauri ta kalli Ammi tace  Ammi Ya Umar yakirani sau biyar jiya kafin Ammi tai magana yashiga kiranta tace  Ammi shine Ammi tace  kidauka ahankali tadauka tace  Hello shiru tayi chan saitace uhn jikinta yayi sanyi sosai takatse wayan idanunta na ciko da hawaye tace  Daddy yakirashi jiya yace yazo da safen nan da magabatansa yadaura masa aure wai ya sakeki yanaso dake da abinda kika haifa kubar gidansa, Ya Ynar bai fadaba amman abinda Abba yace kenan Miemie tafashe da kuka sosai Ammi tace  stop crying everything will be fine, ya isa ya Isa, Allah sa hakan ne mafi alkhairi bugo kofan dakin akayi atsirace Miemie tafito daga jikin Ammi, Ammi tamike tanaji anyi ball da kwanuka jikake ratssss abu na fashewa Ammi tafito falo Miemie biyeda ita, Ammi tace  go inside Maryam da taga idanun sa, yace  duk wani abu dana saya kada ki tabamin Ammi tace  bakaga tv ka abango ba, babu abu naka dana taba you can still check kagani sosai Daddy yake kallonta yace  nikikema magana haka? Wlh wlh tsinke bazan siyama yarki ba large goman safen nan zan daura aurenta gwara tasan bankata komiba sAbida uwarta ne, you out here up to this, Ammi tace  you think sabida baka mata kayan daki ba nika cutar, kanka ka cutar ai dan Maryam yarka ce kuma bazata taba mance abinda kamata ba aure happen once in a life na diya mace amman dan kaci mutuncinta shine kakira yaron zaka aurar da ita awulakance dan kaci zarafina zarafin kanka kakeci  nikikema magana haka Zainabu ? Yawani yo kan Ammi, azuciye Ammi tadauki wani muciyan tuka tuwo tace  kai ba mijina bane yanzu wlh ko hannu kasa ajikina saina babballaka yau dakatawa Daddy yayi dan Allah yayisa da tsoro yace  ashe mahaukaciya ce ta haifi mahaukaciya Ammi tace  yess say that again katabani saina kakkaryaka da itacen nan juyawa Daddy yayi yace  I don t have your time today useless woman zan koya muku hankali dake da yaranki you will come back to me begging idan yunwa halakaki agidan fakirin yayanki yawuce yafita, Ammi ta jefar da muciyan saita zauna kawai chan ta mike tawuce takoma dakin takalli Miemie datai zuru tace  kiramin umar idan yanada masu mota yaturomin inason kafin karfe goman dazasu zo munbar gidan nan gyadamata kai yayi tashiga kiran Umar tace  Ya Umar muna neman mai mota kanada shi da safen nan? Baima tsaya yaji menene dalili ba yace  eh zan aiko da wani zaizo before 7:30 takatse wayan tace  zaizo by 7:30 Ammi kawai tashiga lazimi abinta duk suna zaune around 7:20 Umar yakirata yace  yana waje katse wayan Miemie tayi tace  yazo Ammi Hijabi sukasa suka shiga kwashe kayan itada Ammi wanda bazasu iya dauka one one ba su dauka tare suna kaiwa waje duk Daddy na compound yarasa sukuni sai masifa yake yana kallon abinda ake fitar dashi Ammi bata taba su TV kujeru da gadajen dakin ba dan duk" shi yasaya amman all other things natane sukakai komi Ammi takalli Maryam tace  jekima Babanki Sallama kasa tafiya tayi tace  tsoro nakeji Ammi Ammi tace  wuce kije bazai miki komiba ai dadai "Amirah ce Wucewa tayi gaban flat na Maman Baby inda Daddy yake ahankali yana wani kallonta kaman zai kasheta tace  Daddy zanbi Ammi muje gidan Kawu cikin fada Daddy yace  tunda mahaifiyanki ta bataki ta huremiki kunne and you choose her listen to what I m about to tell you Maryam ta sauke kanta kasa Daddy cikin kumfan baki yace  dint come back to my house again, zan daura miki aure dan garejin chan na zuwa ku kukasah yanda zakuyi responsibility dinki yariga yafita daga kaina so wuce kibarmin gida idan kinga dama kema ki kashe naki auren kaman yanda uwarki ta kashe nata ahankali Miemie tajuya bata kara cewa komiba tahada idanu da Maman Baby dake dariya tamata wani banzan kallo tajuya tasami Ammi dake gate tsaye duk Daddy na kallonsu suka fita motan suka shiga gaba, aka jasu wata chan dutsen dala wanda nan gidan Kawu yake Ammi bata fadamai komiba wlh dan tasan zai hanata, parking sukayi a kofar gidan wajajen 9 tai sallama tashiga gidan tareda Miemie yara sun tafi school matansa ne kawai Lami ke wanke wanke a makwarara taba ganin Ammi tawani taso da gudu tace  Maman Amirah yau agari murmushi Ammi tayi tace  dakaya nazo amin afuwa sa mayafi Dasauri Lami tace to to, tanada kirki sunada mutunci sosai yawanci suke zuwa wajen Ammi dan Daddy baya barinta fita kayan suka shiga shigowa dashi Lami tasa asa awani daki dayake ba kaya sosai tana Taya su Ammi jerawa har aka gama Ammi tace  nawane kudinka driver yace ai Umar yabiya 50k Ammi tabasa taki yarda yayi godiya yatafi hakan yasa Miemie ta cire hijabi tawuce tacigaba da snake wanken ganin Ammi" da Lami na magana. Lami tace  barka Zainabu ni wlh natayaki murna bazan iya kirga adadin fadan danayi da Malam akanki "ba ina dalili wannan azaba haka Allah sa hakane mafi alkhairi ga gida na. Yo ko daki daya mukada shi haka duka zamu taru ciki ballema ga wannan wlh gidan nan nakine kuyi zaman ku anan, Maryama da Amirah duka nawa ne, bari nakira Malam tashiga kiran Kawu, Miemie washing plate kawai take amman gabanta faduwa take sosai itane za a daurama aure yau? This is 9 something already 10 Daddy yace shikenan tazama matan Umar just like that, gama wanke wanken tayi tsaf tadauka takai kitchen tashare ko ina Lami na fitowa tace  sannu sarkin aiki murmushi tayi tace  meza a daura Anty? Lami tace  shinkafa da wake ne daman, waken na wuta duba idan yayi bari nataya mamanki gyara waje Miemie na girki itada Ammi suka shiga gyara dakin suna diri da komi, saiga Kawu yashigo gidan yana parking Babur dinsa a zaure dan Satan machine akeyi kayi parking awaje yashigo Miemie yagani a kitchen tana fifita gawayi dagudu tafito tace  Baffa sannu da zuwa Baffa yace  Yammata na yau agarin sannu da zuwa ina zuwa Miemie tasakesa yashiga dakin bakaramin fada yama Ammi ba kaman yarinya matsayinsa na yayanta, saikuma yayi shiru ya kalleta tabasa tausayi ahankali yace  Allah sa hakan ne yafi alkhairi agareki, kiyi zamanki anan, nafison kina gabana bazan barki dake da yara kananu mata kusai gida" "kuje kuyi zamanku ku kadai ba ba namiji hadari ne Lami tace  kwarai Baffa yace  kome nakeda nakune, kowani hatsi nasamu tare duka zamu zauna muci, yanzu Yaushe zaki dawo da Amirah ? Ammi tace  zanje na ganta gobe a asibitin Baffa yace  tom shikenan wayan Miemie dake dakin ne yashiga kara Lami tadauki wayan tafito taba Miemie dake kitchen faduwa gabanta yayi sosai ganin Umar ne saita dauka ahankali tasa a kunne, cikin wata murya mai dadi yace  Assalamu Alaykum Matar Umar wani" "rufe fuska Miemie tayi iirjinta na bugawa sosai tana jin wani irin tsoro, ahankali yace  gani kofar gidanku" zanhau machine nakoma gida su Baba sun wuce an daura mana aure kinzama halaliyata daga yanzu katse wayan da sauri Miemie taji kirjinta nawani irin bugawa saita tashi tazo wajen dakin batare data "daga labule ba akunyace tace  Ammi Ya Umar wai an daura Baffa yace  Masha Allah kinga kicemai inason ganinsa zuwa yamma haka juyawa tayi duk junta take wani iri kaman ma batada lpy lapy Tai dialing numbersa immediately ya katse yakirata back yana murmushi kasa kasa yace  yes Matata ina jinki kulle fuskanta tayi kaman yana gabanta, ahankali kaman ba itaba tace  Baffan mu yace kajo yanason ganinka anjima yana wani murmushi yace  to Amarsu sai aturomin address ko katse wayan tayi duk kunya ya isheta tawani murguda baki tana turamai address na gidan ta ijiye wayan tacigaba da" girki abinta gabanta sai faduwa yake duk idan ta tuna tazama matan Umar. GUYS WLH I HAVE EXAM RANNAN MONDAY! AMIN AFUWA RANNAN TALATA ZAN CIGABA DA POSTING!! LOVE YOU EPISODE "Koda Abba yabar hospital din, shima Saleem kin barin office din yayi, daga bayama alwala yaje yayo" "abayin office din ya shimfida dadduma yayi sallan azahar yatashi yazo ya kwanta a kujeran yabude folder Amirah yana karantawa every single detail, daidai da harafi daya bai bari ba, dudda rubutun Marwan looks like normal rubutun likitoci but he read everything, tashi yayi daga kan kujeran yatafi desk na Marwan wanda ya tabbata dole wayansa will be around there, yana jawo drawer saiko ga wayansa, yadauka yayi maza ya kunna yadawo kujeran yazauna, number Ammi yadauka yayi saving sai yayi jimmm yana tunani yakira Ammi ya sanar da ita yana son Amirah ne? Wait no, tunda Abba yace zaije yaga mahaifinta bari gwara yajira Abba yaga abinda zai biyo baya, if needs be sai yakira Ammi da kansa, data ya kunna every medical term da Marwan ya rubuta saida yayi browsing yagano meaning din tsaf yagane meke damun Amirah da condition nata dan Marwan wrote everything down, kan tana ganin" domestic violence yasa she s like this Saleem yace damn no wonder she bit the old nigga. Yayi murmushi yarufe file din yana kallo saiyadan kishingida akujera ahaka bacci yayi awon gaba dashi. ** "Wasa wasa har wajajen yamma Amirah bata ga Marwan ba, anytime aka taba kofanta ko a kwance take" "saita tashi ta zauna ta kalli kofan ko shine amman saitaga ko nurses ko masu kula da ita, yau taga Ammi she feels so happy so relaxed batada damuwa ko guda daya amman kawai Marwan sai zuwa zuciyanta yake sabida yanda tadade bata gansa ba, tun dazu da Ammi ta tafi abinda baitaba faruwa ba kenan" "tunda tazo this hospital, wuraren 6:30 bacci yayi awon gaba da atattakure akan gadon." "Wuraren 6 na yamma Saleem, agurguje yamike yaje yayi salla yadawo saiya sake zama, yayi jimmm wai" "haka so yake dama? He just wants to see Amirah, yanda Marwan bai dawoba har yanzu he s sure probably yatafi gida, should he impersonate him yaje ya ganta yasan she will talk to him? Ya kalli lab coat din Marwan saiya mike tsaye ahankali, uniform na jikinsa ya kalla na marasa lafiya, saiya kalli wani babban locker wanda Marwan always put few clothes awajen saiya tafi wajen yabude wani jean da riga yazaro that smells Marwan sosai, yacire uniform din yasaka sun zauna jikinsa sunmai kyau, saiya dauki p- cap yasaka yadawo wajen drawer Marwan dasauri yajawo yadauki spare glasses dinsa yakai idanu zaisa kansa yaji yadauka yace  damn is this wat Marwan ke sawa a idanu kullum ? Sai yayi dan jim yana tunanin dole yasaka, rike glasses din yayi yafara daukan labcoat din Marwan yasaka yadauki sthethoscope yasa a wuyansa yasaka crocs na Marwan sannan ydauki file nata yasaka glasses din yanaji kansa na juyawa amman yabude kofan with much confidence yawuce abinsa the only abu dazaisa kagane ba Marwan bane shine skin color nasu dan Saleem bakine amman saika lura sosai, babu wanda yataresa yayi hanyar dakin da Amirah keciki, haryakai wajen babu wanda yataresa sai kawai yasa hannu yabude kofan dakin nata ahankali kirjinsa nawani kalan bugawa ya shigo yana kallon gadon da Amirah ke bacci, maida kofan yayi yarufe yasake juyowa dasauri yakalleta, she s sleeping peacefully agadon kwata kwata bata rufa da bargoba, hulanta ya zame kasa sosai kalaban da Ammi tamata da sukai kyau ya bayyana akanta sosai, gaban Saleem cigaba da dukan uku uku sukayi, baitaba ganin mutum mai kyau like" "this girl ba, Ya Allah she s so pretty!" Karasa shigowa yayi yazo gaban gadon ya tsaya numfashinsa har wani karkacewa yake yana bin Amirah "dake baccin ta da kallo tundaga kan kafafunta dake cikin black socks zuwa laps dinta, zuwa hips nata dasuka kwanta, idanunsa ne suka sauka kan fatar cikinta, yanayin kwanciyan datayi ta hannun damanta tana facing kofa yasa riganta yadan daga kana ganin inda wandonta na uniform ya tsaya wanda rubber waist akema all patients, cikinta fari fatt so flat ga cibiyanta adan ciki mai kyau, kulle idanunsa Saleem yayi dasauri baitaba ganin mace wanda just fatar cikinta yasa yaji yajefasa a sha awa ba sai yau, kodan this few days baiyi sex bane baiyi shaye shaye bane yasa system dinshi is messed up bane oho, sake matsowa yayi dab da gadon saiya kawo hannunsa daya ahankali zai daura akan fatan cikinta sai kuma ya" "tsaya gabansa na faduwa, hakannan saiyaji yana shakka da tsoron tabata, saiya cigaba da kallon nata" "yana sauke idanunsa kan boobs nata, this time sake runtse idanunsa yayi yana kallon boobs nata yasan" "babu bra ajikinsu, kaikayi yaji hannunsa sun shigayi har wani dunkule hannun yayi yabude yarufe jikinsa nadan rawa rawa bude kofan dakin aka shiga yi dawani kalan sauri yajuyo Marwan ne yashigo ya tsaya chak jikin kofa dawani kalan sauri Saleem yasauke folder Amirah dake dayan hannunsa zuwa gaban" wandonsa but Marwan already saw erection nasa!. EPISODE "Marwan baice masa komiba, saiya shiga tahowa cikin dakin kai tsaye yazo gaban gadon batare dayama" "kalli jikin Amirah dake bacci ba yaja bargon sa dake gadon kawai yarufa mata har wuyanta, yakai hannunsa yakama hulanta batare daya taba gashinta ko skin nata ba yaja hulan sannan yajuyo yakalli Saleem yabasa hannun yace  my labcoat ahankali Saleem yazare folder ya ijiye saiya cire lab coat din yabasa Marwan yasa hannu ya karba yajuya yace  let s go wani kalan bugawa kirjin Saleem yadinga yi kawai hakanan for the first time in his life saiyaji yana mugun tsoron Marwan ma, ahankali yadago kafansa saiya bisa abaya suka fito daga dakin Marwan yashiga tafiya from step nasa kadai kasan azuciye yake hanyar fita daga reception din Marwan yayi hakan yasa Saleem yadakata ya tsaya, Marwan yajuyo yakallesa wani kallo yamasa hakan yasa Saleem yataho Marwan yawuce Saleem yabisa abaya har wajen motansa, Marwan yashiga yazauna yana kunna motan, Saleem yashigo baima idasa rufe kofan ba Marwan yataka motan wuta yaja wlh saida Saleem ya firgita yasake rufo kofan motan da kyau Marwan kawai zuba uban gudu yake a titi Saleem yayi shiruu tareda lumshe idanu saikuma chan yabude idanun yakalli Marwan ahankali yace  okay I m sorry! Yayi shiru yana kallon yang yayi kaman baisan Saleem na magana ba, Saleem yace  I know i shouldn t have gone to her room pretending to be you Yayi shiru sai chan yace  I swear ko hannunta ban tababa you can check CCTV Camera idan akwai gaban wani" "rehabilitation center Marwan yayi parking, yakashe motan yabude motan yace  let s go " Asibitin Saleem ya kalla sai yayi zamansa cikin motan batare daya fito ba the only asibiti dayakeso is nasu "idan kuma they don t want him there he s not going to any rehabilitation center, Marwan yakai minti goma tsaye yana jiransa yafito amman yaki fitowa hakan yasa yadawo motan ya kunna yaja sun danyi nisa atafiyan Saleem yace  can you park please Marwan baice komiba sai yayi parking, Saleem ya kallesa yace  for the second time Marwan I will explain myself, I know this is your job, and me as your brother ina behaving that way awajen aikinka was very wrong, I just did abinda nayi sabida banson anything dazai hanani karnaje dakinta banson aganeni, but wlh wlh ko hannunta na rantse da Allah ban tababa yadanyi shiru sai chan yace  I know you saw my condition runtse idanu yayi ahankali Saleem yace  I am a man Marwan, and naga wacce nakeso tana bacci agabana how do you expect my body to react? Yayi shiru saiya kalli Marwan yanda ya runtse idanu yace  kaga Yaya is my blood uwa daya uba" "daya but wallahil azeem nafi jinka a matsayin dan uwana na jini sama da yayana na jini, I came back to" "that house sabida kai, I love fun but I left fun cus you were coughing kaman zaka rasu nasaka a mota and" "drove you back home Saleem yadanyi shiru chan yace  you remember the way I always protect you at school nakare maka fada, wayanda will be making fun with your glasses I will beat them up and get your glasses back yayi shiru chan yace  d way nayi protecting naka muna yara i should have still been the one protecting you not other way round, but it seems the only ever time I fell inlove with someone Marwan you can t protect and tolerate me nika dauka zaka kai different asibiti, shikenan, nagode, just know this, idan nakoma old life dina is you yabude kofan yafita daga motan saiya tare machine kawai yahau Marwan na kallonsa ta madubi idanunsa sunyi jaaaa, jikinsa har zafi yayi, zuciyansa yamai badadi, tunda yake yataso just fine and normal babu wani abu wanda yataba basa bakin ciki kalan wanda yakeji" "yanzu da bazaima iya describing ba, yayansa dan he consider Saleem his blood is in love with his patients, abun namasa mugun mugun zafi da daci arai, abun na sosamai zuciya sosai, and just now yadawo asibiti yana shiga office nasa yasan someone was there ganin wayan Saleem kan kujera ba lab coat nasa yasa yatafi dakin Amirah, yana zuwa he clearly saw erection din brother sa akan patient nasa his heart" "skipped kaman ransa baya jikinsa, har wasu abubuwa yakeji kaman anamai magana a kunne kan yakashe sa yakashe Saleem yahuta like shedan dawani bakin kishi yaji sunhau kansa, he just wanted Saleem out of the hospital, he feels kaman kar yakara bari har abada Saleem yadaura idanunsa akan Amirah, he just wants to hide Amirah from him, he wants to marry Amirah not him, meke damunsa? Is he hating dan uwansa sabida Amirah dabatama san meke faruwa ba? Batamasan menene so ba? Batamasan anything ba? Idan dan uwansa yakoma ga halaka mezaice eh? All abubuwan da Saleem yafadi was true, Saleem protected him dasuna yara, mesa yakejin wani kalan uncountrollable force na soyayyan Amirah all of a sudden, how can he fall inlove with his patient? Wannan wace kalan musiba ce, his brother or his patient lover wazai zaba? Akwai abinda bazai iya barinma Saleem ba? His an orphan da baida uwa baida uba, he s lost and this girls love is bringing him to the right path, alkhairi ce agaresa kuma silan shiryuwan sa ne, magrib aka kira saiya gangara mosque yafito yashiga masalaci, yana idarwa saiya shiga" mota yasan club zaije saiya tada motan danyaje yasamesa. Direct club Saleem yawuce yashiga ciki kansa na sarawa sosai bottle na giya daya gani yadauka yakai "baki ya kwankwada yakalli karuwan dayazo wajensa da sauri tace  Saleem kadawo daga eypt VIP yawuce tana biye dashi yazauna yana bude kafa yana kafa giya abaki da hannu yamata alamu datai kneeling tashamai, Kneeling karuwan tayi tabude wandonsa taciro dick dinsa tafara sha yana kwankwadan gida yana tuna all abinda yafaru ransa na baci saiyaje give me your phone dasauri tacire bakinta akan abinsa yashigasaka number Abba, har wayan yagama ringing ya katse ba a dagaba, yasake dialing number manna ta katse ba a dauka ba, ihu yayi yace  pick d damn call old nigga Karuwan dake shamai bura ta kallesa ganin ransa abace tacigaba da sha, akaro na uku Abba yadauka yana kokarin yayi sallama ahaukace Saleem yace  tunda kaki auramin Amirah saina cicci karuwai na mummusu ciki akawo maka yaran karike, ke come here and talk to Yayana yawani fizgo attachment na karuwan wacce da sauri tace  hey Babyyyyyy Abba na ihu yana kwalaama Saleem kira Saleem ya jefar da wayan ma yawani daga yarinyar yau baidama CD dan ba kayansa ne ajijinsa yawanci kayansa dole zaka tsinci" "condom daya zuwa biyu amman kayan Marwan ne jikinsa, yanda ransa yake abace azuciye yashiga cinta" ahaka tana ihu dan Saleem namiji ne kuma anan VIP basu shiga bayi ba yau ko tsoron azo agabsu bayayi yana cinta yanashan giya. "Marwan na tuki yama kusan zuwa club din wayansa yashiga ringing Abba ne, yadanyi jim saiya sa hannu" "yadaga wayan Abba yace  Son Saleem na ina ? Ahankali Marwan yace  Abb& &  saiya kasa magana yayi shiru, Abba saiyayi salati yace  go and get him Marwan wlh yana club, he even threaten me wai idan ba aura masa yarinyar nan ba saiya taromin jikoki da karuwai asanyaye Marwan yace  I m already at the club Abba ya katse wayan yayi parking akan hanya yawuce yashiga club din wanda babuma mutane sosai sai ma aikata cus yanzu 7 yayi, around 11 ake fara zuwa club dayanan kasa yakejin ihun karuwa sosai, gawasu ma aikatan ma akasa suna shanawa abinsu suna cin juna dan Saleem duk ya jikasu runtse idanu Marwan yayi yana kiran sunan Allah baiso yakuma tsani ganin tsiraci he hates it sosai, kawai yawuce sama, direct dakin dayakejin ihun karuwan yayi kawai yadaga labule Saleem yagani akanta kaman zai kasheta karuwan na kuka sosai Saleem na kwankadan giya da hannu daya yacire wandonsa gabaki daya ya yar kasa yana ci yana kallon dan uwansa, Marwan yajuya dasauri yabasu baya azafafe yace  Saleem! Saleem daya gansa yayi ihu.  Leave me the fuck alone Marwan! Yacigaba yace  this is the life dukanku kukafison ganina aciki so be it, menene namutu naje jahannama I know makomata, so get out! Yacigaba, karuwan na ihu  dan Allah help me Marwan daya kasa juyowa yace  leave her, Saleem we will talk, don t kill her Saleem yawaniyi smacking ass nata yace  she s a whore this is her job she can take me yacigaba da karfi dayafi nada kawai Marwan yafita dasauri yanajin kukan karuwan yakaru chan Saleem yafara nishi kafin yaji shiru, chan saiga karuwan tafito tsirara da rarrafe kallo daya Marwan yamata yadauke kai saiya taho yakoma dakin Marwan na maida wandonsa Marwan ya tsaya kawai yana kallonsa yama kasa magana tass yagama saka wandon yana maida numfashi yasake daukan gida zaikai baki Marwan ya fizge ya jefar yana kallonsa akman zai dakesa sabida takaici yace  let s go Saleem yace  baza a jeba, stay away from me Marwan yakama hannunsa yaja yace  let s go Saleem fizge hannunsa Saleem yayi yace  as long as you re not ready to listen to me ko kubani abinda nakeso allow me to leave the life da atleast nake samun satisfaction aciki, da dan uwa irinka that can t tolerate me gwara yan uwan club that cheer me up and her always happy to see me baka gani ba, ko" banda kudi zan iya zuwa naci gindi nasha giya anan kyauta! "Cikeda tsabtsan so idanun Marwan sunyi ja yace  I don t want you in this kind of life Saleem, you are" "killing yourself, this yanuna kwalban giyan daya fasa yace  and that lady, do you know how many people she sleeps with in a day and kaima you come to her without any protection are you trying to kill yourselft? Sosai Saleem ya tsaresa da idanu this is one of the reasons he loves Marwan, Marwan is so soft, and he s kind, he s also genuine, he s caring, ahankali yace  yes I am looking for quick things that will end my life, I want to di!! Hannu Marwan yasa akan bakinsa hawaye yacika idanunsa sosai saiya girgiza masa kai yabude baki zaiyi magana saiyayi shiru yakasa sai kawai yayi hugging Saleem ya manna fuskansa a wuyansa Saleem najin hucin kuka hawayensa sukahau bin wuyan Saleem, He s crying sabida he just realized inhar yanason yayi saving Saleem dole yahakura da Amirah, after all Saleem yariga yarigasa fara sonta, da furtawa da komi, yana ganin yarinyar he started changing, inhar Amirah zata iyasa dan uwansa ya chanza yabar aikata zunubi akanme zai hana, Allah shine masani, yayi Imani da Allah, mutum baya wuce kaddaransa dan haka dagayau zaisa zuciyansa tayi BACCIN SO na soyayan" dayakema Amirah ya barna dan uwansa. EPISODE Jikin Saleem wani kalan sanyi yayi if he remembers correctly the last time dayasan Marwan yayi kuka "was sanda suna secondary school yashigan ma Marwan fada akamai duka sosai, sai Marwan yazo ya rungumesa yana kuka sosai duk dukan da aka kawomai na sauka akan Marwan today jin yana kuka sai all memories na childhood dinsa yadawo masa ahankali yace  damn it! Waikai bakasan ka girma ba do you still have this habit na kuka saikace mace dalla ni saken yayi maganan zai turasa dan kukan Marwan na taba zuciyansa saiyaji shima yanaso yayi kukan, dan kukan mai hakuri da hadiye abu kuka ne babba, Marwan bai sakesa ba, jikin Saleem yayi sanyi sosai, hannunsa yadaga zaikai bayansa sai ya kasa sai chan yakai hannun yadaura abayansa ya bubbuga ahankali yace  I m sorry toh nadena wlh stop this, yanzu idan wata crush dinka tazo taganka ahaka kuma fa, so kake mace ta rainamin kai eh, stop Marwan saiya ciro Marwan daga jikinsa ahankali juyawa Marwan yayi da sauri yakai bayan hannunsa ya gige fuskansa tsaf yazare glasse ya goggoge idanunsa Saleem ya tsaya yana kallon bayansa, maida glasses din yayi saiya juyo yakallesa idanunsa sunyi jajir har sundan kumbura cus ya mummurzasu kuma dama bawani lafiya suka cikaba ahankali yace  I will accompany Abba muje mu nema maka aurenta, amm promise me kabar wannan rayuwan har abada Saleem yanuna club din, Saleem dake kallonsa sosai ya gyadamai kai, Marwan yadanyi jimm sannan yace  promise me you will take care of her, you will be gentle with her, and you will be extremely soft towards her cus that s the type of man she needs in her life kota warke har brain still remains brain dabaison damuwa tashin hankali da fitina cus she s very very fragile so promise me zaka bita ahaka Saleem Ahankali Saleem yace  Wallahi Wallahi I promise you Doc gyadamai kai Marwan yayi yace  let s go I will introduce her to you, but you re leaving hospital I want you to join company Abba and be among the company s legal representatives start working tunda aure zakayi, avoid club and women, I will be tracking activities naka idan kakoma our deal is off dasauri yace  promise mita suka shiga, Marwan yatada motan yace  you have to be on prophylaxis Dasauri Saleem yace  why? Wani kallo Marwan yamai sai yadan shafa kansa yace  dazu i was so angry saisa banma tsaya neman CD ba Bantaba yin abu babu protection ba sai yau, ai Dr na yamin all tests I m clear baka gani ba idanun Marwan nakan titi yace  nagani Wayan Abba ne yashigo wayan Marwan hakan yasa yadaga yace  gani nan dashi Abba, zamuje hospital but zamuzo gida daganan Abba yace  to toh saikunzo suna kaiwa asibiti Marwan yayi parking Saleem yafito shima yafito sai suka shiga hospital din office dinsa suka wuce ahankali Marwan yace  go and shower Saleem baiyi musu ba yawuce yashiga bayin Marwan yazauna kan desk nasa yayi shiru kagansa saiya baka tausayi kasan karfin hali kawai yakeyi yazauna yayi shiru kawai, yana wajen Saleem yafito daure da towel saiya bude drawer yaciro another kaya yasaka tsaf ya shinfida dadduma yayi salla yana idarwa yamike yakalli Marwan dake rubuce rubuce yace  na idar muje karasa rubutun Marwan yayi saiya mike tsaye rikeda wani new big drawing book, da wani jar da pencils da crayons da eraser ke ciki suka wuce Marwan na gaba Saleem na binsa abaya, ahankali Marwan yabude dakin da Amirah ke ciki batadade da tashi daga bacci ba tana zaune" akan gado duk ta damu sabida yanda bataga Marwan ba tun safe Umma takawo mata abinci kadan taci nurse ce adakin tagama duba vitals dinta tana rubuce rubuce jin an bude kofan dasauri Nurse din ta juyo "itama Amirah tadan dago kanta hada idanu sukayi itada Marwan to his biggest suprise saiyaga ta turo baki tareda sauke kanta tamaida kasa yakarasa shigowa Saleem na shigowa Nurse tace  barka da zuwa Dr gyadamata kai yayi yamika hannu takarbi record na Amirah Saleem na shigowa dakin Nurse tabi Saleem da kallo dan bata sanshi ba he s so handsome kaman Dr, duba chats din yayi saiya bata yace  you can go tace  okay Dr Saka sthethoscope yayi a kunne ya tsaya gaban Amirah yana ijiye drawing board da pencils tin a gefenta, ahankali yace  how are you? Bakinta kawai yayi motsi kadan alamun fine maganan ma bai fitoba, hannunta ya kalla yace  give me ur hands hannunsa takawo zata basa saitaga alamun inuwan mutum na tafiya wanda ba Dr ba saita mika hannunta instead of tabashi saita rike gefen labcoat dinsa ta sauke kanta kasa sosai, Marwan dake lurada ita yadake yana danne zuciyansa sosai yace  this is my brother sunansa Saleem saiya juyo yace  Saleem come zuwa Saleem yafarayi wajen gadon Amirah takara rirrike lab coat din Marwan, daidai Saleem ya iso wajen kaman dodone yazo wajen sai kawai unexpectedly tai hugging Marwan daga zaunen datake tana manna fuskanta awajen kirjinsa da six packs din cikinsa, takai dayan hannunta tana kama dayan bangaren labcoat dinsa batare data bama Saleem ko one single look ba, sosai gaban Marwan yake bugawa sabida yanda tai hugging nasa so tight, wani abu Saleem yaji yazomai wuya ganin yanda Amirah ta rungume Marwan gabaki daya kirjinta na" "manne ajikinsa amman kuma sai yakore abun dayakeji cus yasan waye kaninsa Marwan ba dan iska bane, kuma the way Marwan is principled he doesn t look like wanda will ever develop feelings for any patient nasa, itama Amirah wani iri taji data shiga jikin Dr, she s always doing this to Ammi and Miemie idan Ammi bata wajen amman batajin komi, but jikin Dr yau saitaji wani iri, saitaji wani dumi dawani comfort dawani irin sanyi da dadi, ga kanshi dayakeyi dataji kaman yana sata sakejin bacci, tadauka she will feel normal yanda takeji ajikin _u Ammi idan ta boye ajikinsu amman bataji hakan ba, wani kalan nishi tayi ajikin Marwan cus what she s feeling is so strange, all this happens in few seconds, strictlymuryan Marwan sounding a bit harsh yace  cikani ahankali Amirah tasaki labcoat dinsa tana fitowa daga jikinsa saita koma kanta akasa still takai hannayenta biyu zatasa abaki Marwan yace  noo dakatawa tayi bata sakaba, yadanyi jimm, Saleem da jikinsa har rawa yake yataba Marwan alamun Marwan yasa tamai magana, dan ijiyan zuciya Marwan yasauke, ahankali yace  akwai abinda yake miki ciwo yau? Gyadamai kai tayi alamun eh, murya chan kasa yace  mene? Shiru tayi batai magana ba, saiya tsare fuskanta da kallo saiyaga second pimple yafito mata a kumatu this time, saiya dauke kai yace  baki gaida Brother na ba Saleem dauke kanta tayi gabaki daya yanzu tana kallon gefe tana wasa da hannunta, Saleem saya kasa daurewa saiya duka gaban gadon ta side din data maida fuskanta cikin sanyin murya yace  Hi My Amirahhhh! wani abu Marwan yaji yatabamai zuciya kaman numfashi sa zai fita dauke fuskanta Amirah tayi daga side din dayake da Saleem yazo tamaida fuskanta dayan side din tana wasa da yatsunta" "kaganta zaka rantse batasan Saleem na wajen ba, Saleem yasake zagayowa yace  my name is Saleem will you be my friend tsare Amirah Marwan yayi da idanu datay1 kaman bada ita ake magana ba ga Saleem na duke akasa, strictly yace  baki iya gaisuwa ba ahankali fuskanta na kallon nowhere exactly" cikin yar sanyin muryan tace  uhn& .ina yini! Ya Rabbi she actually talks like baby Saleem dafa kirjinsa yayi yace  Wayyoo Allah na Marwan sonta zai kasheni! Hawaye Marwan yaji kaman yana taruwan mai a idanu dasauri yajuya yace  let s go dago kanta Amirah tayi takalli Marwan daya juya saita yunkuro zata tashi kasawa tayi Marwan na kallonta ta gefen idanu Saleem yace  bye see you tomorrow Amirah data kasa tashi tabisu da kallo bataso Marwan "yatafi ko kadan kawai saitaji ruwa yana taruwa a idanunta, now this is the thing part of kalan ciwonta" "shine bata kuka, cus kuka shima is emotions which batada shi ko ace bata iya displaying ba, dadi ko rashin dadi, bakin ciki damuwa ko fariciki baka are something da baka gani a fuskanta, ko ciwo take saidai kaga zufa ba hawaye ba but kawai saitaji ruwa yataru a idanunta ahankali takai hannu ta taba idanunta daidai lokacin hawayen ya fito daga idanunta yazuba hannu tasa ta goge takai hannunta ta shafa cikinta dake mata ciwo sosai, saida sukakai office nasa suka shiga Marwan a natse yace  I have to" see a patients kafin mutafi ina zuwa Saleem dake tsananin farin ciki yace okay. Fitowa Marwan yayi yawuce kofa Amirah taji ana budewa hakan yasa ta kalli kofan goshinta na hada "zuwa tanaso ta tashi zaune takasa, maida kofan yayi yarufe saiya tako zuwa gadon hannunshi zube a aljihun lab coat ya kalleta yana kallon yanda goshinta ke zufa, gently yace  meke miki ciwo ? Bakinta ne yayi motsi muryanta yafito kadan.  Cikina! Strictly yace  mesa dana tambayeki dazu baki fadamin ba? Shiru tayi taki magana, gently Marwan yace  ba magana nake miki ba ?  I don t like wanchan baice komiba yagane Saleem take nufi, matsowa dab da ita yayi yana kallon kwayan idanunta dayaga kaman tai kuka, bugawa kirjin Amirah yafarayi sosai tana kallonsa tanajin tafiyan some cold butterflies in her stomach, bata taba ganin mutum mai kyan this Dr ba arayuwanta she s still feeling kaman tai hugging nasa, batasan meya faruba amman ahankali da yar baby voice tace  Yaya Marwan! yanda takira sunansa shi kansa Marwan saida kirjinsa yabuga baitaba sanin sunansa nada dadi hakaba sai yau, amman sai bai nuna mata ba ya tsareta da idanu yadake his heart beating so fast yace  na am Ameenah! Batasan mema zatace ba but kawai she s feeling wired, having some creepy feelings ajikinta data rasa na menene, sai kallonsa datake da idanunta dasukemai walkiya a idanu sabida haske ga ruwa na cikasu lips dinta na rawa rawa, da murya yar karama yana kallonta har lokacin kaman yana magana da baby yace  talk I m waiting magana Amirah tashiga kokarin yi amman saita kasa batasan mezatace ba, batasan meya sameta ba wani karfi yazo mata kawai saita yunkuro kadan and just hug him passionately then abinda takeji saiya kara tasomata kawai tasakinmai kuka da she can t describe na" menene exactly. Da ace Ammi zataga Amirah na kuka datai mamaki cus rabon dataga Amirah na kuka tun shekarun "yarinta little girl, you know mutumin da bai iya fitar da emotions ba duk randa emotions din zai fara zuwa mai rasa yanda zaiyi yake da how to properly display the exact emotion dayakeji, yanda kirjin Marwan ke bugawa kaman zai fito sabida yanda Amirah ta kankamesa tana kuka she could hear it da ace zata tsagaita kukan, wani irin kuka mai pericing zuciya dayake so gentle so light so low yet ashagwabe and heart melting takemai, he s trying his best yaturata tafita daga jikinsa amman yakasa, da kyar ya iya tattaro the little words dake bakinsa, asanyaye yace  why are you crying like this, kinaso ki kasheni ne? Girgizamai kai tayi tana jikinsa still ta rikesa, ahankali tace  to sakeni saiki fadamin menene makemai kafada Amirah tayi ashagwabe no dan bataso yaje ko ina, batason ya saketa, batason tabar jikinsa, bataso tadenajin kamshin turarensa, batason tadenajin dadin voice nasa dakeda taushi, yakuma ke cika" da lalama. "He has little self control idan yanason mutum, he just realize that, cus Amirah na neman jefasa wani" "yanayi, da kyar yace  Ameenahhh! Wani sanyi Amirah taji aranta saita sake kankamesa sosai nipples dinta nawani kalan tashi yanajinsu akirjinsa sosai danta manne sa sosai ta kwakumesa da kyau, rawa jikinsa yafara, Amirah batada hankali nor wayau, is very wrong of him yabiye mata or entertain such innocent abu datakeyi, ahankali yace  tsaya toh mugani Amirah Ammi saiya shiga cirota daga jikinsa batai musuba sabida cikin lallashi yamata maganan, saita fito idanunta sunyi kananu, kallo daya yamata yadauke kai sabida the way her nipples were pointing out kaman an chokalo tsinke, jikinta yasaki batamasan meka faruwa ba kawai kallonsa take innocently, takai duka hannayenta tasa abaki tana" kallonsa she knows absolutely nothing! Idan mutum baida karfin Imani he will take advantage of her innocence cus ita kanta batasan metake ba "ko meke damunta ba, ko meke faruwa ajikinta ba, bargonsa yadauka saiya daura saman jikinta from shoulder to shoulder har lokacin yana kokarin dawo da kansa daidai his body is still shivering falling madly in love with Amirah more and more dudda yayi alkwarin cewa zaiyi BACCIN SO." EPISODE A office Marwan yasami Saleem dake zaune sai murmushi yake shi kadai Marwan ya dauke kai yace " let s go tare suka fito suka shiga mota zuwa gida, a compound suka tarar da Abba shi kadai tsaye Marwan ya tsare Abba da idanu duk yayi zuruu saiya kalli Saleem dake murmushi abinsa yace  can you give this man peace of mind Saleem? Karka manta yanada yara, idan kai baka bukatansa y ayansa needs him da matansa stop troubling him Saleem dan kallon Abba Saleem yayi dake tahowa wajen yayi, yatabe baki yace  ya nemamin aure yaga idan zan karabi takansa yana maganan ya bude mota yafito Abba yakara saurin tafiya yana nuna kansa yace  ni kake cema zaka kawomin yaran karuwai Saleem yayo kansa da zafi kaman zai dakesa, Marwan daya fito saiya tare gaban Abba tareda rikesa yace  Abba dan Allah no, Saleem ba yaro bane and kai hannu ko daga murya will not change anything, babu amfanin kullum kaita fada da dan uwanka ana jinku Saleem yataho yana dan sosa kai yakalli Abba dake kallonsa yana huci yadan dauke kai, yace  sorry Yaya amman nidai kawai kanemamin auren Ameenatu, gobe zan fara zuwa office a company and join the legal team, I m making you one last final promise cewa bazan kara troubling nakaba, I will be responsible da aiki da komi just handle aurena kaji Yays yadan kannema Abba idanu cikeda shedanci, Abba dake kallonsa yace  nika maida dan iska ko Saleem ? Saleem yawuce abinsa yace  a a amman dai kai Yayan dan iska ne Saleem yayi wucewan sa Abba yabisa" "da kallo idanunsa sunyi ja, Saleem was never like this before tunda yafara shaye shaye yazama dan iska," "kuma mara kunya wanda baya ganin kowa da gashi, Abba zaiyi magana Marwan calmly yace  Abba let" "him be, karka biye masa kaji, kayakuri, Allah ya shiryar dashi tsayawa Abba yayi saiya tsare Marwan da idanu yana kallonsa cikeda tsantsan kauna dakuma so ahankali yace  nagode ko Marwan, Allah yamaka albarka ahankali yace  Ameen Abba yace  Wife tacemin dazu kadawo kanka na ciwo ya kan yanzu ? Ahankali yace  yadena Abba Abba yace  Masha Allah tom muje ciki wucewa ciki sukayi Saleem yasamu tareda Mami a dinning tana basa abinci yana bama Mami labarin Amirah Mami na sauraronsa, everything yafadama Mami daga yanda yaganta rannan bayan ya ari motanta yaje office wajen Marwan yabata abinci down to details na abinda yafaru yau da all history Amirah daya karanta a file dinta abun yama Marwan ciwo patient history is confidential akanme zai bada labari Abba zama yayi a falo yasa glasses yana bude wata jarida Marwan yayi hanyar staircase zaiyi sama Mami tace  hala wani laifin abincin yamaka Saleem dakecin abinci abinsa yace  Mami ai wannan bana jin zai so abinci fa , common let s eat, Mami s food is delicious Mami ya kalla ahankali yace  lemme shower zan sauko nasha tea bata cemai komiba tadauke kai yawuce ahankali su Faiza yafara shiga yaduba sannan yafito yashiga dakinsa, ya watsa ruwa yafito yana saka kayan bacci yaji sallaman Mami, dasauri yakarasa saka pajamas yafito yazo wajen kofa yabude Mami ne rikeda tray na abinci, hannu yasa dasauri yakarba yace  Mami why are you stressing yourself zan sauko ai tsaresa da idanu Mami tayi dan harya fada mata, ciki yashiga saita biyosa tamaida kofan tarufe, Marwan ya ijiye tray kan desk nasa yajuyo yakalli Mami data zauna akan kujeran wajen tana kallonsa saitace  what was our agreement tun kana yaro? Shine zaka dena zurfin ciki, komeke damunka you will tell me right? Kanada wata uwa aduniya ne sama da ni" "Marwan? Girgizama Mami kai yayi alamun no, asanyaye Mami tace  to meka damunka harka fada haka? I could clearly see it, idan kowa zai kalleka bazai gane damuwanka ba ni dazaran na kalleka nake ganewa, What is it Marwan? Shiru yayi shi baijin zai taba iya bude baki yafadama Mami abin nan ba, sauke kansa kasa yayi Mami na kallonsa, chan tace  wacece Aminah dinnan patient dinka da Saleem ke maganan" "ta? Dan dagokai yayi ya kalli Mami ta tsaresa da idanu kaman tana shirin ganosa, saiya maida kansa kasa, ahankali Mami tace  shikenan ka nunamin iyakata ai tamike zata wuce hannunta Marwan yarike Mami ta dakata ta tsaya tana kallonsa, ga magana abakinsa amman yakasa fadi, hannunta ta karbe daga hannunsa kawai tawuce tabude kofa tafita Marwan yayi shiru yakalli abincin datakawomai, shayi kawai" yadauka saiya koma gado yazauna yana sauke ijiyan zuciya idanunsa sun kada sunyi ja. EPISODE Wuraren 8 bayan sallan isha i wayan Miemie yashiga ringing tana tsakar gida tareda Mustapa da Bashir "yaran Baffa dasuke kansu daya da Miemie suna hira, macen Baffa daya kuma she s only 5 tana wajen su Ammi dake tareda Baffa, tafito da gudu takawo ma Miemie wayan tace  ana kiranki Mustapa yace  ango ango ke kiranta hararanshi tayi saita tashi taje kitchen tadauki wayan tamaki magana, murmushi" "Ya Umar yayi yace  kicema Baffa ina waje katse wayan tayi saita fito, Baffa da Ammi da Lami duka suna" dakin saita fito tashiga dakin akunyace tace  Baffa wai gashi nan awaje Baffa yayi murmushi yace  to "acemai ya shigo Mamama Maryama gyadamai kai tayi tawuce tafita saitaje wajensu Mustapa tace  Baffa yace kushigo dashi dasauri Musty yamike daga kan tabarma yana kakkabe riga yace angama saiyayi zaure itakuma Miemie tawuce dakin Ammi da gudu tana zaune adakin taji an shigo dasu yana gaisawa dasu yaran, falon Abba aka shigar da Umar inda Baffa ne awajen kawai da Lami Ammi bata wajen sabida alkunya, zama Umar yayi kansa akasa bayan sun gama gaisawa Abba yayi gyaran murya yace  ammm to Masha Allah Umari, daman dalilin dayasa na kiraka shine duba da kaddaran data faru ysakanin iyayen matarka dole nakiraka anan naji menene plan dinka Maryama dai tazama matarka, na farko dai zamuso kadan bamu lokaci kafin ta tare tunda auren yazo haka bagatatan bamu gana yan shirye shirye a bangarenmu ba wanda zamuso muyi yanzu kafin ta tare amman fa idan ka yarda kenan tunda kaine mai gidan yanzu Baffa yayi shiru cikeda natsuwa da kamala da girmamawa Umar yace  ammm Baffa eh ba matsala nima a bangarena gidan danake ginawa wanda ashi zata zauna ciki ban karasaba, zai daukeni sati hudu zuwa sati biyar na gama, so tarewanta zai zamana nan da wata daya da sati daya gyadakai Abba yayi yace  masha Allah lokacin ya ishemu, ina muku fatan alkhairi yakalli Lami yace  kiramin Maryama batai musu ba ta tashi tafita tashiga dakinta inda Miemie na zaune tana wasa da Asiya dan mazan harsun fice su Mustapha sai anjima za a gansu tace  tashi sa mayafi Baffanki na kiranki a falonsa na zaure gyadama Lami kai tayi tamike tadauki maroon hijabinta tasaka tafito zuwa zauren sallama tayi kanta akasa, Baffa yace  bismillah shigo Maryama shiga ciki tayi tasamu gefe daya ta zauna, Baffa yace  ga mijinki nan Maryama kisani cewa hakki ke akanki kimai biyayya shine jagoranki ayanzu sannan aljannan ki na tafin kafansa, banso naji ance kin shiga makota ko kinje chan ko nan batare da izininsa ba, ko ina xaki sanar dashi, makaranta ne sanar dashi kina jina ko, idan yace karkiyi kasa" karkiyi yace yi kaza to kiyi kinjiko gyadamai kai tayi. "Baffa yace  Umaru Maryama yarinya ce amananta muka baka, kazama jagoran arziki, miji daya iya" "soyayya, ya iya daraja iyalansa, miji mai hikima, mai kirki, mai tausayi, mai yawan yafiya dan mata saida yafiya Baffa yayi murmushi hakama Umar, Baffa yace  toh Allah muku albarka, bari nabaku wuri kuyi magana ni zandan zaga nan bayan unguwa na dubo wani aminina dayake da dan matsala a kafafunsa Umar yace  Allah basa lafiya Baffa yace  Ameen Ameen yamike yafita daga dakin yafice daga gidan sukaji karan rufe kofan waje dan a zaure dakin yake yawanci anan Abokan yake ganinsu suka zo, kan Maryam akasa gabanta sai faduwa yake Umar ya tsareta da kallo yanda take wasa da yatsunta kanta akasa duk tsoro tsoronshi ma take tunda taji an daura auren nan, matsowa yayi dab da ita adan tsorace Miemie ta yunkura zata tashi kaman abinda yakeso kenan yawani fizgota tafado jikinsa a rude ta zaro idanu tace  Ya Umar za a shigo murya kasa kasa yana kallon fuskanta da sai yanzu ya iya yagani yace  babu wanda zai shigo bayan ansan mijinki na tareda ke kasa jure yanda yake kallonta tayi, tashiga kokarin tashi daga jikinsa yace  bazaki denama mijinki gardama ba adan tsorace tabude baki zatai magana tama kasa tarasa mezatace Umar dake kallonta yanaji kaman ya cinyeta yace  ina sonki sosai Maryam i am so happy yau kin zama matata runtse idanunta tayi akunyace tama kasa magana tana jikinsa saiya taho ahankali yana kawo fuskansa saitin nasa bude idanunta tayi tar jin alamun mutum zata" koma baya yawani riketa yahada bakinsu duk yanda Miemie taso ta kwace kanta takasa sosai Umar ke "kissing nata yana numfashi da sauri da sauri like he really really loves her, wani yammm yam jikinta" "yafara tadan turesa ta fizge bakinta har saida abin yayi kara tajuya zata sauka daga jikinsa sai yakai hannunsa zuwa saman kirjinta yakamota yasata ajikinsa hannayenaa nakan boobs nata ta saman hijab amma yana maida numfashi sama murya chan kasa yace  ni mijinki ne fa Maryam hakkina ne, jikinki belongs to me now Yayi shiru yanaji tana kokarin türe hannunsa daga kirjinta, murya chan kasa yace  wat time kukeda lectures gobe? Ahankali tace  by 10 ahankali yace  daga yanzu kullum nizan dinga" kaiki makaranta in dawo in maidoki hidabkinii "Gyadamai kai tayi duk jikinta rawa yake, ahankali Umar yace  bantaba ganin ki ba hijabi ba yau inaso" "naganki ba hijabi a matsayina na mijinki runtse idanu tayi ahankali tace  kunya nakeji dan Allah kabari Ya Umar murmushi yayi yace  okay to naji amman nadaga hijabinki nakalleki kawai toh kin yarda Gyadamai kai tayi a sanyaye cike da rashin wayau saiya sauketa daga jikinsa daga hijabinta yayi yabi jikinta da kallo wata diguwan rigan atampa ne ajikinta ya tsare manya, Boobs nata da idanu before Maryam tai wani tunani kawai yasauke zip na riganta kasa yaja rigan kasa saiga bra nata baki kafin Maryam tayi kokarin wani abu yasauke bra kasa kawai taji bakin Ya Umar akan nononta Ya Allah! Saura kadan tai ihu takasa tana tsoron kar akamasu kanta kaman zai kwance Umar tariketa gamgam yanashan nono ayanda yake ganin romance he loves it and he will so do it shi Allah sa ma ya iya hakura bai sadu da matarsa ba har zuwa lokacin, Umar kaman maye kama yarinya yayi yadinga tsotse mata nonuwa saida shida kansa yaji an bude kofar shigowa sannan yasaki nonon nata yafito daga hijabi Miemie takifa kanta akafafunta tanajin ciwo sosai muryan _u Mustapa yaji sun wuce cikin gida abinsu saiya jawo Maryam jikinsa yace  yakuri yakuri wlh ina son komi naki kinji my Miemie, stop crying Gyadamai kai tayi da kyau saiyakai hannunsa kuma yashiga murza mata nonuwan yace  Maryam I can t stop I love you ture hannunsa tayi ta tashi kanta akasa tafice daga dakin da sauri tawuce cikin gida tana maida ijiyan zuciya" duka gabaki daya ta rude. EPISODE "Gabaki daya Marwan ko shayin dayace zaisha ma bai iyasha ba, and luckily for him sai Saleem baizo" "dakinsa ba yau yaje dakinsa, yadamu sosai, zuciyansa yamai nauyi sosai, kawai Amirah yakeji a zuciyansa, lumshe idanu yayi remembering the way Amirah tai hugging nasa, no one has ever hugged him that tight, or that way, kokuma yace baitaba rungume wata as tight as that ba all his life and she cried yanajin karamin little sound of her cry like a little girl, he felt every bit of thing that s on her chest pressed on his feeling when nippis nata ke motsi suna fitowa, she s developing feelings and emotions all at the same time but why? Why did she cry on him not mahaifiyarta daya lura takeso morethan anything in this" "world," "Her Mom can t remember the last time yarta tai kuka, kota turo baki, what was Amirah trying to tell him" "data kasa conveying and communicating maganan verbally saidai ta hug da kuka? Calling his name Yaya Marwan, yatambayi kansa yana runtse idanu da karfi yanajan bargonsa har zuwa saman kansa yawani yi wahalallen kara yakai hannunsa ahankali yadaura zuwa kan maransa, anything dazaisasa ya shiga wannan yanayin yana avoiding cus yanacin bakar wahala bakadan ba, wani kalan banzan jiki garesa mara hakuri da yajishi haka he s always tempted yakai hannunsa yataba kansa koyaji Rahama amman baitaba yiba tunda yake, idan abun yataso masa har suma yanayi, idanunsa ne suka hasko masa nipples din Amirah kafin yarufeta da bargo tanashan hannu dawani irin sauri Marwan yace  noo damn it! He hates the way zuciyansa ke fantasizing masa yarinya mara lafiya yana ganin jikinta, ahankali yadaura hannunsa saman kan wandon pajamas dake jikinsa, Subhanallahi Wabihamdihi Subhanallahil Azeem! Girman gabansa takai tsayin girman muciyan tuka tuwo, banbancin kawai shine abin tafi muciyan tuka tuwo kauri, kaurinta zaiyi sau biyu mugun kauri da tsawo, kuttubi me mulmulalle, doguwa, dakeda murdaddun jijiyoyi, zare hannunsa yayi jin yana dilalar da ruwa akan, maransa da cikinsa suka shiga daurewa kaman ana daddaure hanjinsa ana musu kalaban dake ake ma hanjin kaji, yaye bargon jikinsa yayi yana wani kalan nishi yamika hannu yana tattabawa da kyar zai dauki glasses nasa kafin yakunna wutan dakin tsabagen ciwo da kadawa da cikinsa keyi hannunsa buge glasses din yayi yafadi kasa, daidainan cikinsa ya juya kaman anyi flipping hanjinsa zuwa other side din, wani kara yayi.  Auuuuuuunnnn Yayi wani juyi yafado sosai daga gado jikake tim yafadi akan glasses dinsa dake kasa shima yafashe, karaf karan a kunnen Saleem dake wasa da waya dan yakasa bacci baisan mesa ba amman idan yana dakin Marwan nan da nan bacci ke kwashesa he feels peaceful a dakin Marwan, jin kara saiya tashi da sauri the only thing dayazo kansa is Marwan is looking for glasses nasa bai gani ba yaje yabuge or something sai kawai ya ijiye wayansa yataho wajen kofan yabude yafito dasauri yabude kofan dakin Marwan da kamshi yamai sallama ga sanyin AC bai ganin komi adakin hakan yasa yakai hannu ya kunna wutan dakin, Marwan yagani akasa yana wani irin mika yana twisting hannunsa akan cikinsa from all indications baimasan inda kansa yake ba, wani irin bugawa zuciyan Saleem yayi dasauri yamaida kofan yarufe yataho wajen gadon sosai yasa hannu gabaki daya yana dago Marwan kafin yayi magana ma idanunsa suka sauka kan huge erection dake tareda shi ga hannaysnsa dake cikinsa Saleem ya tsorata cus shi baitaba sanin Marwan dawani ciwon ciki ba yace  Marwan Marwan wani juyi Marwan yayi ajikin Saleem jikinsa na kakkarwa kawai yafashe da kuka yana magana da baya fita sosai.  Cikina zan mut& .. hannunsa dasauri Saleem yadaura kan bakinsa yace  tsaya kanada magani mezan maka? Kankame Saleem yayi ya matse hannunsa in agony yace  draw& &  kafin yagama magana Saleem ya yunkura yana rikeda shi yajawo drawer saiko yaga allurai ajere awani box guda uku dake cikin syringe saiya dauka yakalli Marwan da baya hayyacinsa yana wani kalan zufa, Saleem yace  ban iya allura ba mezanyi hannunsa kawai Marwan yabasa baida bakin magana hawaye nabin gefen idanunsa hakan yasa Saleem yakai yadan saiti jijiyan hannunsa wanda baisan ko daidai yakeyi ba ya danna alluran yana fesamai ciki Marwan yasake fashewa da kuka amman bamai karfi sodai ba, Saleem yace  yakuri sannu, sannu toh yaciro alluran ya ijiye agefe baimasan mezaiyiba kawai har zuciyansa yanajin son Marwan da tausayinsa, cus Marwan is one person dayake ganin they re alike, da suna yara yana mugun tausayin Marwan sabida shi baida Mama baida Baba baimasan iyayensa ba yana 1yr suka rasu, while shi alokacin mahaifiyarsa ce kawai tarasu Baba nadarai, duka duka Baba baima dade da rasuwa ba, so he always have this pity for Marwan duk sanda yatuna he s just an orphan that lost his parent while he s a baby" "yataso hannun yayarsa wacce take first born dinsu sai yakara jin tausayinsa, saisa Marwan keda dan" "shagwaba, da raki, and he s soft and gentle wanda rainon Mami da sauran sisters nasa ne yataso cikin" "gata suna bala in sansa tun yana karami ana ji dashi sabida maraya ne, yanzu ne ma Marwan yarage shagwaba da sauransu sabida yasoma girma yayi hankali yazama cikakken matashi but this is just" Marwan. Gabaki daya yana jikin Saleem tun hawaye nabin gefen idanunsa har suka tsaya sai maida ijiyan zuciya "yake ahankali ahankali kafin bacci yayi awon gaba dashi Saleem ya tsaya kawai yana kallonsa cikeda kauna, Marwan nada kyau dudda yana namiji yafi duka yan uwansa mata kyau wlh, sosai Saleem ke kallonsa bakinsa ne yayi dan motsi yace  kama fini bukatan mace angaya maka jiki is firewood dazaka zauna ba mace jikinka bazai fadamaka ba, look at dangerous ciwon cikin dakakeyi yayi shiru still yana kallonsa saikuma yadaga idanunsa yasauke agaban wandon pajamas nasa saiya cire idanunsa dasauri baitaba sanin Marwan is this huge ba, dudda sun taso tare baitaba ganinsa ba sai yau shi kansa saida ya tsorata cus gani yayi gindinsa is like half na Marwan amman yarike mace kuka take Marwan ai kashe mace zaiyi, dan shafa kansa yayi saiya kwantar da shi kasa ahankali yana kallon hawayen gefen idanunsa yace  kai wlh da mace kazo kawai kowama yahuta, wannan ai kai zaka dingama matarka shagwaba yamike yawuce yadauki paper yana tattare glasses nasa daya fashe ya kwashe yakai trash sannan yaje wani locker nasa a closet yakawo wani sabon glasses ya ijiyemai a waje daya sannan shima yakawo filo da bargo kawai ya kwanta kasan yarufesu yakashe wuta nan da nan bacci dayake ta nema yayi awon" gaba dasu. EPISODE LAST FREE PAGE!!! Ahankali Marwan ke bude idanunsa wuraren 9 na safe tunda yake baitaba fashin zuwa sallan asuba "without dalili ba, Saleem yagani dishi dishi yafito daga closet nasa sanye da suit black dayamai kyau sosai yazauna a jikinsa yakalli Marwan saiya taho wajen yadauki glasses nasa saiya duko yasa masa Marwan ya tsaresa da idanu murya ciki ciki yace  why are you wearing my suit? Dan shafa kai Saleem yayi yace  uhnnn let s see okay firstly zan fara zuwa aiki yau kasan ina under legal team banda suit so saidai naka, saikuma dalili na biyu na dauki suit din as tukuici na dan ka wahalar dani jiya dan kallonsa Marwan yayi dan baigane kan zancen ba, Saleem ya tsaresa da idanu ganin da gaske Marwan baifa tuna komiba yasa cikeda tsokana Saleem yace  yanzu baka tuna yanda ka dingamin kuka tsakar dare kanason kaci gindi ba ? Wani irin runtse idanu Marwan yayi yace  Astagafurullah! Dakamai duka Saleem yayi yanadan dariya ganin yasa yaji kunya yace  munafuki irinku wlh kunfimu yan hannu ma jaraba, saura kadan dasaina kira wata karuwata tacimin kai jiyan nan dan saura kadan ka rasu sabida bakin sha aw& .. bai" "karasa maganan ba sabida yanda Marwan yamike irin baison maganan dinnan, yayi hanyan bayi Saleem" yadan bisa da kallo kafin ahankali yace  start planning on getting married Marwan cus this suffering is "unnecessary tundakai bakacin karuwa& . Bude bayi Marwan yayi dasauri yashiga yamaida kofan yabugo Saleem ya kwashe da dariya, jingina yayi da kofa yadage kansa dake ciwo sosai komi daya faru sama sama na dawo masa bai wani tuna da kyau ba but he knows sabida cikinsa yafara ciwo baimasan sanda Saleem yazo ba, duk kunya yaji wlh, yama kasa barin wajen knocking kofan akayi Saleem yace  dalla Malam kai wankan tsarki kafito kai salla nida kai da Abba muna jiranka we are going out, kaji ko, kuma wankan tsarki zakayi wani tsakin takaici Marwan yayi ahankali yace  I hate you Saleem! Saleem yace  ohh Allah, sabida na rufa maka asiri ban kira Mami da Yaya sunzo sunga abinda ke damunka ba ko, okay akwai gobe zan baka mamaki, I will make sure nasa kowa yasan kai jarababbe ne kaman yanda akasan nawa you silent beast, harijin banza kawai dan iska Saleem ya kwashe da dariya duk takaici ya ishi Marwan saida yaji Saleem yabar dakin sannan yayi wanka yafito yaje yayi salla sannan yasa kaya, hospital zashi so jean yasaka da riga dark blue daya haskasa yana kanshi sosai yafito rikeda labcoat a hannunsa bai nemi su Faiza ba yasan sunje school, yana saukowa yaga Abba yasha manyan kaya tareda wani amininsa a falo, Saleem na zaune a dinning da Mami datai serving nasa abinci jin kamshin Marwan saita juyo ta kallesa idanuns shows sign na kaman kuka kuka amman sai batace komiba tace  zokai kari ahankali yace  Mami asamin naje dashi hospital wani kallonsa Mami tayi saiya sauke kansa kasa yaje ya gaida su Abba, Abba yace  yauwa Marwan zamuje yanzu gabaki dayan mu muga mahaifinta! Abu yaji ya daki zuciyansa sai ya gyadama Abba kai yajuyo hada idanu yayi da Mami dake tsaye gaban cikin da flask a hannunta dazata hadamai abincin sai kawai tadauke kai tawuce, tahadamai komi da komi tadagokai ta kallesa yana zaune yaciro wayansa yana dannawa saita taho wajen tabasa kulan tace  gashinan saura karkaci ahankali yace  Mami kidena fushi dan Allah tsaresa da idanu tayi saita dauke kai tajuya kawai Abba yamike yakalli Saleem dake zakalzakalan abinci yace  kai kasan zamuje office ko tashi muje kaje office akwai abinci tashi yayi yana share baki da tissue yace  to Yaya Marwan ma yamike sai duk suka fito, motansa Marwan yashiga Saleem yashiga Abba da Amininsa suka shiga tasu driver yajasu su Marwan biyeda su abaya ahaka har unguwan su Amirah, saida suka danyi tambaya aka nuna musu exact gidan suka karasa sukai parking kirjin Marwan sai bugawa yake non stop, saukowa su Abba suka yi shima Saleem yafito Marwan yakasa fitowa daga mota abu yaji ya tsayamai a wuya, jikinsa yamasa wani sanyi kaman kankara, wani yaro Abba ya aika yayi sallama da su, Daddy na zaune a falo yaran duka sun tafi makaranta ya shirya tsaf shima yayi shirin fita yaro yazo yace ana sallama dashi, mikewa yayi saiya biyo yaran abaya yana bude gate abinda yafara gani is wata ranger over na 2025 Ya Allah dakuma tesla white dake biyeda ita abaya gawasu manyan dattawa sunsha manyan kaya da manya manyan katon cikinsu da kasan kudine yacika suna tsaye suna kallon Daddy, dawani irin sauri Dady yakarasa yana basu hannu yace  Assalamu Alaykum, Assalamu Alaykum kune ke sallama dani ? Abba yace  mune Malam Abubakar amm dafatan this si a good time ? Dasauri Daddy yace  of course of course lafiya dai ko ? Abba yace  kwarai ko zamu shiga daga cikine Daddy yace  Bismillan ku Juyowa Abba yayi yakalli Saleem yace  ina Marwan Dasauri Saleem yabude kofan motan yace  Marwan let s go myrmushin yake Marwan yayi yabude motan yafito suka hada idanu da Daddy Dayana ganinsa yaganesa amman sai baice komiba yaga manyan mutane masu dukiya yace  muje shiga ciki sukayi har falon yakaisu yace  bismillah ku saiya wuce dakin Maman Baby data fito daga wanka yace  munyi baki suna falo masu kudi ne ina zuwa kafin tai magana yafito yazo falon yakallesu yace  Madak zata fito tahada shayi Abba yace  aaaahhh no need munyi breakfast tasowa Saleem yayi sai kawai yazo har" gaban Daddy yaduka more like kneeling yace  ina kwana Babana abun yaba Daddy mamaki harda su "Abba ma Abba kawai yakada kai aransa yana cewa Allah ya shirya Saleem, Daddy da abin ya burgesa" "ganin dan masu kudi ya zube gabansa yana gaidasa yace  how are you my son, stand up stand up tashi Marwan yayi yana murmushi sosai yawuce, ahankali kan Marwan akasa yace  ina kwana ba yabo ba fallasa Daddy yace  lafiya lau saiya wuce ya zauna Abba yayi gyaran murya yace  ammm Malam Abubakar sunana Muhammadu Muntari CEO na Gold and irons co Wani zaro idanu Daddy yayi cus babu wani dan garin nan da baisan this company ba wat yadai daure bai nunaba, yace  wannan kuma shine baban aminini shakikiya Ibraheems kenan Alhaji Ibraheem yace  Assalamu Alaykum Daddy yace  wslm Abba yanuna Marwan da Saleem yace  wayan nan kuma yarana, Dr Marwan d ana ne Barrister Saleem kuma kanina ne uwa daya uba daya Daddy yace  tabbas ba shakka ga kamannin nan nagani, Doctor nedai banga kamanninba Abba yace  babban abu yakawomu nan dan haka I will go straight to the point Daddy ya gyara zama da sauri yana kallonsu, Abba yace  kanina Saleem yaje asibitin da d ana Marwan ke aiki sai cikin iko da kaddara irin na ubangiji yaga diyarka Ameenah sai Allah ya dauramai soyayyan Amina wanda shi aurenta yakeso yayi inhar kabasa izini, bakinsa kadan Marwan yabude jin kaman baya iya numfashi da kyau kansa akasa, Daddy yayi shiru sai yace  Aminatu fa ciwon hauka ke gareta, bata magana, takan doki mutane dan koni nan takusan hallakani, Saleem zaka iya auren mahaukaciya? Saleem yawani washe baki yace  eh Babana ina sonta ahaka Daddy yayi shiru yana calculating shifa ba auren ne gabansa ba tunda yadaura idanu akansu all lissafin da kansa keyi yazaiyi yaci kudinsu yasami kudinsu yayi kudi yayi arziki sai Abba yadan rage murya yace  toh ni banki takuba tunda kuda kanku kunga Ameenatu kunsan matsalanta ahaka kukace kungani inaso, amman saidai bazan muku kaya ba ni banida kudin aurar da ita, koda na kaita asibiti ku tambayi doctor nan guduwa nayi dan sisin biya banda shi, gidana ba abinci da ace zaku zaune zuwa anjima kadan zakuga an koro yarana daha makaranta sannan gidan nan na hayane an bani notice ina neman muhallin zama da yar mota dazan dinga zurga zurgan rayuwa da ita Marwan dayasan gidan nan nasune kawai yahau mamakin mutumin jin karya kiri kiri, anatse Abba yace  duk wannan ba matsala bace babu abinda zai gagara, zanma PA na magana cikin gidajena na lowcost za a baka daya ka koma chan, da mota da komi dakuma kudi infact kome kake bukata zaka iya sanar dashi zai baka wani zaro idanu Daddy yayi yakasa boye farin cikinsa abin feels like dream yakalli Saleem yace  tell me Son Yaushe kakeso adaura maka aure da Aminatu ? Wayyooo Allah wani dadi daya kama Saleem saikawai yawani mike yayi jumping yace  sati daya shima sabida nayi body pre& .. Abba yace  Saleem ganin zai saki layi, Saleem yakoma yazauna yana murmushi yakalli Marwan dayaga yaciro pager nasa dake kuka yadan dago idanunsa da Saleem yaga kaman sun chanza but saiya tuna yayi kuka last night maybe saisa idanun sukai haka, yace  I am an emergency patient I need to go Abba yace  maza tafi, Allah dai yabaku ladan aikin nan Marwan yatashi yafita harda dan gudu Saleem yabisa da kallo, yayi mota yabude yashiga yana numfashi sama sama yaja motan da gudu yabar gidan zuciyansa namai kaman zata tsage ta tarwatse yahau titi yana gudu idanunsa na kukkullewa kansa namasa nauyi, yana ganin jiri, zuciyansa namasa zafi da radadi," jikake kirrrrrgaramm!!!! Babban mota ta kwashe motarsa yayi sama ya wulwula yafadi akife!!! MEYA SAMI MARWAN? KUNA GANIN ZAIYI SURVIVING THIS ACCIDENT KO ZAI RASU??? EVERYBODY DESERVES SECOND CHANCE! MUTUM NA LAIFIN DAYAFI NA SALEEM ALLAH YA YAFE MASA! AMMI ZATA YARDA A AURAN DA DIYARTA AMIRAH? IDAN DADDY YA DAURA AUREN BATARE DAYAMA GAYAMA AMMI BAFA SAI BAYAN AN HADA AUREN?? KUNA GANIN AMIRAH ZATA YARDA DA SALEEM A MIJINTA IDAN YA LALLABATA YABITA AHANKALI??? MEYA SAMI MARWAN? LAST FREE PAGE! THIS TIME AROUND BAZANYI EXCLUSIVE BA SABIDA SCHOOL BANSO NAZO BANA BAKU UPDATE DA KYAU!!! JOIN TELEGRAM GROUP DA 1k ONLY! IDAN KINASO NACIGABA DA TURAMIKI UPDATE A EMAIL IS 2k OR YOU CAN READ ON AREWABOOKS! ZAN CIGABA DA POSTING ON TUESDAY!! KO YAYI NISA? EPISODE "Gama komi akayi akai fixing daurin auren a babban masallacin Juma a karfe 2 na rannan asabar, Daddy" "da jikinsa har rawa rawa yake na dadi yace  yaushe manager zaizo yaganni Alhaji? This time saida Abba yadan kalli Daddy kafin anatse yace  zan basa number ka he will call you yau dinnan yabaka duka abinda kake bukata Daddy yashafa kai yana washe baki yace  to, to, toh shikenan, Allah kara girma mikewa su Abba sukayi dan tafiya, har waje Daddy yarakosu suka shiga mota yana daga musu hannu, suna wucewa ya dawo cikin gidan, a compound yaga Maman Baby tahaderai sosai dan taji duka maganganun da akayi tayaya mahaukaciyan nan zata sami miji dayafi na yaranta kudi kafin Daddy yayi magana rai abace tace  akan wani dalili zaka aurar da mahaukaciyan nan? Daddy na kallonta ransa na baci sabida maganan kudi ne wannan yace  ke kinada hankali kuwa bakiji zan sami gida da mota da kudi ba kike cewa kaza kaza Maman Baby tace  tayaya zaka sa mahaukaciyan nan tai aure gidan hutu, yoh idan aure kakeso kamata kenemo wani mahaukacin mana ka auramata ? Dan rage murya Daddy yayi ganin ranta abace yake sosai saiya kama hannunta yace  zokije ke dadina dake wani zubin bakida lissafi kanki kaman an zuba dusa yazaunar da ita kan dakali, Daddy yace  kap Nigeria babu kampanin dayakai gold and iron co dinnan kudi da matsayi, nashaji ana cewa kudinsu ba hakanan bane dan generational wealth garesu, don t look at mahaukaciyan nan, look and pay attention to analysis dazan miki, masu kudi kawai suzo gidana su dage mahaukaciya zasu aura kuma da zafi zafin su, I demand for so much amman ba ruwansu they re ready to give me, what does that tell you? Maman Baby tai shiru tana kallonsa, Daddy yarage murya yace  trust me wani abu zasuyi da jinin mahaukaciyan nan dan su karayin kudi probably bokansu yace they need to find virgin mahaukaciya and dansu dake aiki asibiti yagaya musu gawata shine sukazo gadan gadan nan neman aurenta, inba hakaba ubanme yaron nan zaiyi da mahaukaciya? Yaro dan gayu, wanda yayi karatu a kasan wajen Maman Baby tai shiru tana kallon Daddy ta gamsu da maganan sa itama takara rage murya tace  kumafa hakane to me zasuyi da mahaukaciya mai dukan mutane mara magana kumafa naji duk kafada musu sun yarda, gaskiyan ka ne ruwa baya tsami banza Sweetheart, nima kasa abani jari da tawa motar Daddy yace  karki damu ai nafara karban na yau tukunna, kome nakeso saisunmin idan sunga dama daren farko ma sukasheta wlh ko jana iza bazaniba shida Maman" Baby suka kashe suna dariya duniya tamusu dadi kawai kudin dazasu samu suke hararowa. "Company suka wuce, kampanin su yahadu iya haduwa, bin company da kallo Saleem yayi rabon daya" "tako yazo kampanin tun zamanin da suna secondary school an chanza komi from yanda yasani, shiga ciki sukayi shida Abba dakemai magana yace  this is our company this is inda muke making kudin damuke cin abinci, I don t want drama here Saleem, na nema maka aure I want to see you start behaving responsibly kanajina ko, kamini alkawarin chanzawa so live up to your promise, Saleem nothing beat gyara rayuwanka domin samin aljanna da rahaman ubangiji rannan gobe kiyama dan Allah kamin alkawari kabar rayuwan ka nada ahankali Saleem yadan turo baki yace  naji tsayawa Abba yayi yana kallonsa sosai hakan yasa ahankali yace  in sha Allah Yaya adaita mana addu a dan kallonsa Abba yayi kawai saiya kadakai ya wuce suka shiga elevator ma aikata sai kallonsu suke ana gaidasu, 5th floor suka wuce direct Abba yashiga office nasa secretary dinsa na gaidasu yawuce ya zauna Saleem yayi zamansa kan kujera yana ciro wayansa yana daddannawa, Secretary Abba yashigo wanda namiji ne kafinma ya gaida Abba, Abba yace  is Barr Precious back from court ? Secretary yace  eh tadawo Oga tun dazu Abba yace  call her please secretary yace  to Alhaji yawuce yafita, Abba yakalli Saleem dake taba wayansa yana murmushi kawai yadauke kai Allah dai ya shirya Saleem, wai aiki yazo yake daddanna waya haka, kusan 3min akai knocking kofan office din Abba, Abba yace  come in wata very classic cooperative matashiya ce tashigo office din rike da wani file a hannunta, tana sanye da suit black wanda mai skirt ne ba wando ba, skirt din ya tsaya just kafin guiwanta, kafafunta sanye da bakaken hills masu bala in kyau da tsini, kanta sanye da human hair attachment amman irin mai kyau dinnan mai kuma tsada ya sauko har shoulder nata, tasaka boturan suit din amman kana iya hango boobs dinta tawajen kirjin not in a bad way bawai exposing jikinta takeba amman dai kana gani wanda suke manya da katon bombom dinta shima that s is curvy da flat tummy kana ganinta idan kai dan duniya ne kasan she works on her body anyi surgery, one thing about Abba wayayye ne he allows kowa from different backgrounds to work with him as long as kasan me kakeyi and baka wani dabi u mara kyau a company sa ba ruwansa da kai, Precious has worked for him yanzu for 5yrs kenan she s very good with her job and she s very very responsible, kallo daya Precious tama mutumin data gani zaune a kujera taji kirjinta yabuga cus he s so cute kaman American celebrity tadauke kai da sauri kaman shine wanda take ganin hoto sa akan table na Ogansu bata sake kallonsa ba tataho gaban table din cikin turencinta mai kyau da dadi tace  good morning Sir! Dago kansa Saleem yayi jin muryan mace mai dadi data iya turenci kuma yasauke idanunsa akan hills dinta masu tsini saiya farabin kafafunta da kallo tanada dan haske but ba fara bace sauke idanunsa yayi a katon bombom dinta kafin yadauke kai yakalli sama yana kallon manyan nononta sannan yadaura fuskansa akan fuskanta tana magana da Abba tanamai wasu bayani Abba na kallon file din data basa, dan tabe baki Saleem yayi yadauke kai so Abba nada hot staff like this, gama duba file din Abba yayi sannan yace  nice work Barr, Goodjob murmushi tayi tace  thank you Sir Abba yarufe file din ya ijiye a gefe sannan yakalleta yace  this is my younger brother our last born Saleem yanuna mata Saleem takallesa waya yake dannawa abinsa, cikeda professional ethics saita basa hannu tace  nice to meet you Mr Saleem, I m Barrister Precious Ayomide Tunde Saleem da yanaji sarai amman yayi kaman baijiba cikeda fada Abba yace  Saleem bakaji ana maka magana ba dagokai yayi yakalli Abba yana yatsine fuska yace  ni idan fada zaka faramin har anan zan tafi wani firm na nemi aiki dakaina Yaya Sosai Precious taji gabanta na faduwa yana bugawa bata taba ganin kyakkywa hadadden huge guy irinsa" ba gashi kawai tasan bayaji ganin yanda yakema CEO dinsu rashin kunya. "Kasa magana Abba yayi, Saleem yajuyo da idanunsa yadaura akan Precious bugawa kirjin precious yayi" "again kin amsan hannunta yayi yace  Hi Abba kawai yakadakai cikeda takaici yace  ahhmm Barrister kinga, I want you to teach him all the legal aspect na company nan and everything dakukeyi, shima he s a lawyer kaman ke, so for now hope you will not mind sharing office naki with another person before office dinsa is ready murmushi tayi tace  no bakomi Sir, I m happy to share, and I will teach him to the best of my ability sir! Abba yace  good, good, thank you Barrister saiya kalli Saleem dake danna wayansa yace  tashi katafi office dinku baiyi musu ba yamike fuu yawuce saura kadan yabuge Precious saida ta matsa gefe dasauri Abba ransa yabaci amman yadake baice komiba yakalli Precious yace  he s not easy going so just be patient gyadama Abba kai tayi tawuce tafita dasauri, tsaye taga Saleem a gaban office din yamata wani dan iskan kallo rufo kofan Abba tayi tace  let s go kin motsi Saleem yayi sai kawai tawuce sai Saleem yabiyota abaya tana tafiya yana kallon katon ass nata bayama kunyan kallo kaman taji ajikinta juyowa tayi ta kallesa ko kunya Saleem baiji na cire idanu ba sai kawai Precious tajuya ta staircase suka I down to 4th floor anan office dinta yake tabude wani kofa tashiga shima Saleem" yashigo. 2 peoples office ne amman dama she has always been the one in the office cus she made the request to "Abba kan batason surutu she needs office nata alone and Abba granted her, maida kofan Saleem yayi yarufe Precious tajuyo takallesa saita nunamai dayan desk da ba a using amman akwai desktop da komi akai tace  this is your space Sir wani kallo Saleem yamata sai yawuce dogon couch na wajen yayi kwanciyansa tareda lumshe idanu baiyi wani bacci da kyau ba jiya, Precious ta tsaresa da idanu tama kasa motsi, idanun Saleem arufe yace  am I making you horny why the look? Dasauri ta dauke kai jikinta nawani yammm sabida yanda yayi maganan iskanci, zama tayi a table dinta saita shiga bude wasu files tana bubbude papers din and at d same time tana typing on keyboard so abin was making so much sound hakan yahana Saleem bacci wani mikewa yayi kaman zaki yataho gaban table din yasa hannu ya zubar da all the files din kasa dasauri Precious tace  Saleem! Ranta yadan baci zagayowa yayi ya tsaya dab da ita yana kallon kwayan idanunta kaman yanda take kallonsa yace  I m trying to sleep cikin fushi tace  and I m working, this are important files kazubar kasa, I need to give them to yayanka, acquisition memo ne nawani draft na stock sosai Saleem ke kallonta, cikeda iskanci yace  don t you have man that eat and fuck this your body dazai gajiyar dake dako aikin nan bazaki iyaba! Sosai Precious ke kallon Saleem tama kasa magana jin maganan batsa dayayi, abim yabata mamaki cus yayansa is not like that abin was so new to her, daman akwai musulmai yan iska haka is this one Muslim like his brother? Cus Abba is so decent, tsare fuskanta Saleem yayi da kallo da bakinta ahankali yace  gurl your life revolve around work nobody bang this pussy of yours right? Hannu Precious tadaura a kunnenta tama kasa magana, sai da gangan Saleem sabida yau iskanci kawai yakeji yakawo fuskansa saitin kunnenta yace  you re so unlucky I just got engaged this morning da I would have fuck this your body miserably dasaikinyi bacci for good 3days runtse idanu Precious tayi tanajin abu nabin kafanta Saleem yajuya yabarta awajen a sandare sai kawai yawuce ya kwanta yace  don t disturb me again I need sleep belt na wandonsa yashiga kwancewa yaja wandon kasa ana ganin white boxer daya saka gabansa ya mike sosai sabida maganan Iskancin dayayi kawai yasa hannu yarike gindin tasaman boxer yace  sleep please we" are not fucking any pussy tonight wait for our wedding night this coming Saturday Ya lumshe idanu abinsa Precious ta kallesa ganin yaciro gindi dake tsaye chak a boxer waje hannunsa samanta yana "shafata kawai jikinta yashiga kyarma kusan 6month rabonta datai sex tunda sukai breakup da ex dinta, bata tana ganin big dick like this ba, batasan me Saleem yamata ba but he just messed with her body completely yayi distabilizing brain nata yajuyar mata da kai kawai taji she wants him so so soooo bad, mikewa tayi dasauri tana cire hills na kafanta tawuce bayin dake office din dasauri tarufe kofa dan bude idanu Saleem yayi yakalli kofan bayin sai yadan saki gajeren tsaki dan hakanna wlh yaji yanajin mugun sha awa yanaso yaci gindi sosai sosai, gindinsa yakara mikewa yarike gam yana tuna alkawarin dayama Marwan da Yayansa, dan ganin katon duwawu da nonon yarinyar nan duk ya bata masa lissafi shifa ko baya sonki duwawu da nono inhar kinada shi zasu iya daga masa hankali kuma baida sukuni sai ya sosaka miki sannan zai jisa daidai, and this girl looks like kaman yayi making attempt zata basa she s horny he s horny kawai yacita awuce wajen rannan asabar yayi aure duk yabar halin nan yanada matarsa" dazai dinga kaimata bukatunsa anytime of d day. Mikewa kawai yayi jikinsa na tsuma yafara tafiya zuwa wajen bayin kai tsaye yasa hannu yabude kofan "bayin Precious na tsaye tadage skirt nata sama tacire pant nata tarike a hannu Saleem yashigo tsabagen tsorata ihu tabude baki zatayi Saleem yakai hannunsa yadaura akan bakinta yace  don t you dare scream, i know you re horny and it s my fault and I m here to help rawa jikinta yafara, bata taba ganin fearless dan iskan mutum irin wannan ba, Saleem yazare hannunsa daga bakinta yana ciro dick nasa daga boxer yace  ko bakison katuwar gbola na taciki? I don t rape you know I will just go rawa jikin Precious yake tama rude tace  wat are you doing to my body we just met like 2mins go Kai tsaye Saleem yace  and I want to fuck you so good at d 3rd minute kafin tai wani magana kawai ya juyar da ita doggy yasoka mata dick wani bankarewa Precious tayi cus yamata girma zafi zata gudu Saleem yakamata da kyau yawani buga mata gindin ciki da kyau jikinsa nadan tsuma funny enough she s very sweet and warm and gindinta bai wahala ba kaman na karuwan daya saba ci dasuke asake, muryansa nadan rawa yace"  nadena kona ciki eh Barrister Precious dasauri Precious tace  fuck me please Sir Saleem! EPISODE "Kawai Precious taji wani irin dadin gaske, Saleem yahau fireing gindin, yafito da boobs nata yana" "matsawa sosai, Precious tafara kuka wiwi, ba a taba cinta taji dadi hakaba and he s so huge kaman zai fasata squirting yashigayi zata kwace kanta yace  nooo girl Saleem is just getting started yarufe masai ya zauna yadaurata akai suka cigaba yakama boobs nata abinda bai sabayiba yahau sha cus katunkatun ne sunji silicone, Precious na kuka wiwi, kusan awa daya da rabi Saleem yayi yana cinta yafara wani gurnani zai kawo, Precious na turesa don t cum inside Saleem amman ina yakasa haka yajuye ciki yakama boobs nata yanasha ya kwantar da kansa a kirjinta ya lumshe idanu yayi lamoooo hankalinsa na kwanciya sosai," Precious tabi fuskansa da kallo tana kallon yanda yake zukan nipples nata sai kawai taji takamu da sonshi "yawani shiga ranta sosai, sakin boobs nata Saleem yayi yadan kalleta dasauri tadauke kai yace  idan baki" "koshi ba zan iya kara cinki amman aka kamamu ni babu abinda za a iyamin you will loose your job dasauri ta sauka daga jikinsa Sperm dinsa nabin cinyanta, mikewa Saleem yayi yana maida gindinsa cikin wando yafice daga bayin abinsa yaje kujera ya kwanta ko 2min bai daukaba sai bacci kaman daman" rashin sex dinne yahanasa yin bacci. Wanke kasanta Precious tayi dayayi dama dama da cum dinsa tana mamakin kanta how can she let "stranger fucks her like this haryana kawowa ciki? Idan tai ciki fa? No ba wannan ba idan yanada wani cuta fa? Saikuma wata zuciyan tace mata girl you just fuck one of the CEO of this company, idan ya aureki fa dasauri tace but yace this weekend is his wedding, dayan zuciyanta yace idan ya maidake side chick nasafa, he will be giving you plenty money da sauransu kuna zuwa vacation tare, nan da nan precious ta fola dumu dumu a soyayyan Saleem tana tunanin abubuwa daban daban, tamaida pant nata" tafito tana tafiya ahankali dan wlh taciyu a hannun Saleem tabisa da kallo dan yana bacci abinsa. Saita tashi tazo wayansa dake gefensa tasa hannu tadauka tana tabawa taga babu key saita shiga saka number ta takira kanta saita ijiye wayan takoma. Wani kalan crazy go slow aka hada har mai trailer saida yayi parking aka shiga bude motan Marwan dake "hayaki sosai road safety luckily suna ta wajajen road din akazo aka bambare kofan aka ciro Marwan that was unconscious jini duk a jikinsa da bama ka gane takamaimai ina da inane yaji ciwo wani officer yashiga duba motan ko za a Sami means if identity wayansa tafashe luckily sunga sthethoscipe labcoat da ID card nasa officer yace he s a Dr a General nan da nan aka sasa amota suna wani mahaukacin gudu sai general, suna shiga emergency almost all the doctors dake emergency suka taru akan Marwan cus ansansa when your fellow Dr wani abu yasamesa nan zagaka gata, aka shiga kokarin ceto rayuwansa, tunda gari yawaye Amirah ta tashi da ciwon ciki she slept so well kodan sabida maganin daya batane Umma da sassafe tazo ta kaita bayi tai wanka ta kimtsa kanta tsaf tazo takara kwanciya nurses sukazo ganin yanda cikinta kemata ciwo saida suka kira Marwan but number sa baya shiga sai aka kira wata Dr" mace ita tama Amirah allura da kyar sannan takoma bacci. Mami na zaune wuraren 12:30 na rana going through some invoices dan Mami nada manya manyan "super market sunkai 15 across Nigeria wanda suke nan exact standard na Shoprite kuma duk na Marwan ne gadonsa ne tadingamai Sana a dasu tun yana karami yanzu kudin ita kanta batasan iyakansu ba, wayanta ne yashiga ringing dake gefenta saita kalli screen din taga number ne da bata saniba saitai shiru kawai gabanta yafadi saita mika hannu tadaga kafin takai kunne wayan ya katse immediately sai akahau" kiranta na biyu dasauri tasa bannu tadauka takai kunne muryan wani kaman Dattijo taji yace  is this Madam Hamdiyya Muhammadu Yakasai ? Ahankali Mami da kirjinta ke bugawa nonstop tace  eh nice "dan ijiyan zuciya yayi yace  we found your number as next of kin to Dr Marwan are you his Mother? Dasauri Mami tace  eh nice, what happened to him meya samesa? Ganin macene sai Dr yace  he s fine but can you come to the hospital right now! Mikewa tsaye Mami kirjinta wani bugawa yake" nonstop tace  meya sami Marwan? Where is he bashi wayan dan Allah Anatse Dr yace  Ma am please come to the hospital as soon as you can I have to go ya katse wayan sai "Mami tabi iiran baya dagawa saita shiga kiran Abba daidai tanajin sahun gudu Musa mai gadinsu ne hankalinsa tashe yabude kofan yau ko sallama baiyiba daidai Abba yadauki wayan yana shigowa yace  Hajiya Ha& .yanzun nan kanina da Dr yasamama aiki a asibitin su yakirani, Doctor yayi hatsari yanzu haka an shiga dashi operation! Wayan dake hannun Mami tasaki kasa gabaki daya wayan yama tarwatse hannunta yafara rawa tawani kalan kankare in shock bakinta mason magana yama kasa, Musa mai gadi bai lurada condition a Mami ba yace  road safety suka kawosa asibiti wai trailer ta takesa baya Mami tayi zata fadi ta dafa kujera dasauri daidai wayan Musa na ringing yataba aljihunsa Abba yace  mekace Musa?  Kanina dake aiki a asibiti yakirani trailer ta taka motan Marwan yanzu haka yana cikin thearter Abba da hanklainsa kwance yace  kada kabari Hajiya tai tuki ganinan zuwa Mami data gama rudewa sunan Allah kawai take kira tai kofa bako mayafi key motan ma baya daukaba Musa yace  Hajiya Yallabai yace kijirasa kada ki tuki a haka dan Allah tashi agabana Musa! Mami ta dakamai tsawa ya matsa da sauri Mami tafita ko takalmi bata sakaba bata ma dauki makullin mota ba ko hijabi tai wajen mota zata bude yaki buduwa, fitowa daga office Abba yayi yana kiran wayan Saleem da baya dagawa hakan yasa da kansa yawuce 4th floor din kai tsaye yawuce office din yabude kofa precious na zaune tana aiki ganin Abba tamike dasauri Abba ko kallonta baiyiba yawuce wajen Saleem dake kwance yana bacci yawani dakamai duka ransa abace Saleem yabude idanu zaiyi magana Abba yace  Marwan had an accident we are going to the hospital zabura yayi yamike yace mene, Abba baima iya magana ba yawuce yafita Saleem yabiyosa aguje kirjinsa na dukan uku uku gida suka je suka dauko Mami data gama kidimewa sai kuka suka wuce hospital din around 1 sukakai suka shiga sukaga nurses doctors da other hospital staff cike a reception duk an tsaya anyi charko charko wata Nurse na ganinsu tace  his parents are here dasauri wani babban likita yazo wajensu sai yace  come with me please hanyar wajen theatre yayi dasu yace  your son is in the operation table right now don t worry our doctors are doing their best to save him he will be fine Mami dake kuka cus komi na dawo mata hatsari yakashe iyayensu Marwan Shika gashi yayi hatsarin kuka shima trailer tace  me, mesa akemai operation Abba yakama hannun" Mami dake rawa yace  meya samesa ?. EPISODE Ahankali Dr yace  Akwai few glasses dasuka shishiga jikinsa so su ake cirewa an operation room Mami "tarushe da kuka tace  idan suka katsamai hanji fa ? Abba yace  kul karki kara tunani haka babu abinda zai samesa da izinin Allah ahankali Saleem da jikinsa yayi sanyi saiya wuce ya tsaya gaban operation room din ta glass ya leka baya ganin komi amman dudda haka yacigaba saikuma yadawo yazauna yadafe kansa yayi shiru, da kyar Mami tai shiru tace  kira min Ammah Alhaji baiyi musu ba yakira Ya Ammah Mami ta karbi wayan tafada mata tana kuka kawai ta katse wayan within one hour suma sukazo duka" yayyinsa idanun kowa yayi jajir& .. "Yaune rannan da Ammi zataje taga Amirah, girki tamata mai dadi ta iso asibitin around 12:30 tana ganin" "yanda asibitin yarikece saita wuce bangaren mahaukata tana tafiya anatse tana zuwa taga nurses suna a tsaitsaye hankalin kowa atashe gaidasu tayi tace  nine Maman Amirah Dr Marwan yace yau nazo na ganta jikin Nurses din yakara sanyi jin sunan data kira, daya daga cikinsu takasa daurewa tace  Dr Marwan yanzu haka yana cikin theater fighting for his life yayi hatsari babban mota ta takesa! Wani kalan faduwa gaban Ammi yayi tace  Innalillahi wa innailaihi raji un! Nurse tace  wlh on his way coming to the hospital abin yafaru, anyways nacikaki da surutu, Nurse Wali take her to Patient 422 room Nurse tace  muje Hajiya wani iri jikin Ammi yayi saitaji hankalinta yatashi gabaki daya saitaji ta bala in damu kaman ta juya taje wajen dayake tabar Amirah, bata taba haduwa da likita mai kirki da mutunci irin Dr Marwan ba, Allah yabasa lpy, Allah yatashi kafadunsa, ahaka aka bude mata dakin da Amirah ke ciki tashinta kenan tareda Umma, Umma kebata labarin ance Dr yayi accident kawai saita fashe da kuka da Ammi tashigo taga Amirah na kuka saita tsaya turus tama kasa motsi daga wajen tana kallon Amirah, Amirah ke gani na kuka haka ko idanunta ke mata gizo? Nurse tai ciki dasauri tace  meya sameta take kuka? Umma tace  gayamata nayi Dr dinta yayi hatsari shine take kuka ni banmasan tana kuka ko magana ba wlh Nurse da sauri tace  you don t tell patient irin abubuwan nan Umma, ya isa Amirah, nothing will happen to Dr M kinji, kinga see your Mom is here to see you, stop crying now juyowa Amirah dake kuka sosai tayi takalli Ammi data tsaya turus tana kallonta mamaki ya kasheta saita wani tashi da gudu tazo tai hugging Ammi kukan yakaru harda shesheka kaman zata mutu, tsorata ma Ammi tayi tace  ke Amirah kukan ya isa haka babu abinda zai samesa kinji, kinji yan matan Ammi cikin kuka sosai Amirah da yar karaman muryan nan tace  Ammi ina sonshi! Dan dakatawa Ammi tayi kaman bataji maganan ba dan ahankali tayi maganan, Nurse da bama su jitaba dan bata magana da karfi tace  bari muje Madam itada Umma suka fita daga dakin, Ammi tafito da Amirah daga jikinta dake kuka nonstop tace  me kikace Amirah? Cikin kuka tana shesheka tana huci lips nata nakara komawa so pinkish sabida uban kuka ahankali tace  Amirah na son Yaya Marwan Dr Mai saka glass! Sandarewa Ammi tayi gashi tai maganan exactly kalan sequence datake magana kuma ahankali, tunda take bata tabajin Amirah tace tanason wani ba, Amirah bata ma taba mata long sentence haka ba, yanda abin keba Ammi mamaki saitaga kaman she s over thinking abun maybe so as her Dr take nufi cus ina takeda hankalin sanin wani so, but for Amirah taita kuka haka yarinyar da batada emotions sau nawa ita" "Mamanta na ciwo saidai Amirah taita kallonta with that straight face ba tausayi ba kuka, yarta taji sauki" ne? Amirah tasoma warkewa? Her little soft brain yafara processing something called love? Tausayi da "damuwa ne? Ammi bata gama lissafe lissafen datakeyi ba Amirah takama hannunta tana rera kuka kaman waka tace  zanje wajensa Dasauri Ammi tahada fuska tace  banson shirme fa Amirah mutumin dake operation ne zakije wajensa, wuce kizauna kafin na sassaba miki kallon Ammi Amirah tayi saita juya ahankali ta wuce gadonta ta kwanta saita juyawa Ammi baya takai duka hannyenta biyu baki ta lumshe idanu tana kuka ahankali mai tabarai, yau Ammi ke ganin abu Amirah fushi tayi da ita? Ko Ammi tama Amirah fada da ihu Amirah still bata bar1n side dünya tana nanike da ita saidai ta sauke kanta kasa Amman jibi Amirah yanzu? Zuwa Ammi tayi saita zauna bakin gadon tabude jakanta tana ciro kula tace tazo nadafa miki abinci mai dadi na soya miki kaza ko motsi Amirah batayiba, wasa wasa babu wani kalan abu da Ammi batama Amirah ba Amirah taki kula Ammi sai kuka ba kakkautawa jikinta ma yarikice yayi zafi Ammi sai kawai tazauna tana kallonta daidai likitan dake dubata yau tashigo ganin Amirah na kuka yasa tace  Subhanallahi meya sameta haka? Jikin Ammi yayi bala in sanyi tace  wai Dr Marwan zataje gani take kuka haka gabaki daya narasa gane kanta dasauri likitan datake dattijuwa tace  oh no kuka sosai haka is not good for her, Amirah Dr Marwan is out of danger Alhamdulillah yafito daga surgery lafiya lau he s with his family, gobe zan kaiki ki gansa kin yarda? Make kafada Amirah tayi batare data kalli likitan bama, Ammi tace  kodai natafi da ita gidane Dr naga tasoma samin sauki tunda har tana iyama kuka tana magana daidai gwargado Dr tace  uhmmm I can t say for now bansan what plan na treatment Dr M ke dashi akanta ba bai rubuta a fill dinta ba, but I will advice tunda keda kanki kinyi acknowledging progress na treatment nata kibari zuwa gobe ko jibi haka Dr M yadan dawo daidai I will talk to him idan ya yarda saina sallameku okay Gyadamata kai Ammi tayi wlh kukan da Amirah keyi har zuciyanta yake sosawa yarinya has been crying for how many hours now, ahankali Ammi tace  likita dan Allah nadan fita da zuwa zuwa waje haka nadanyi magana da ita maybe tahakura tai shiru likita" tace  yeah please cus this kuka da sadness dinnan is not good "Idan kun dawo nurse zata gayamin zanzo nadubata again, I will let the nurses know nina baku" "permission na fita da ita so za a barku, zuwa Ammi tayi dab da ita takoma kfadanta cikeda lallashi tace"  tashi to mufita Amirahn Mamanta Cikin muryan kuka yar karama sosai tace  zakikai Amirah wajen Dr Marwan? Tsare jajayen rinanun "idanunta Ammi tayi da kallo saita gyadamata kai kawai batare datayi magana ba sai Amirah ta taso hijabin da Ammi tazo mata dashi daga g1da tabude handbag nata taciro hijab milk color ne 2 yards ya tsaya mata wajajen ciki, Ammi ta duka tasaka mata takalmi sannan ta share mata fuska tass da hannunta tarike hannunta tace muje toh ahankali tasauko daga gadon jikinta ba karfi Ammi tabude kofa suka fice kanta akasa she looks very very pretty sweet and innocent, babu wanda yahanasu suka fito compound na asibitin kanta akasa bata kallon kowa sai Ammi tashiga tafiya sukai wajen asalin dayan bangaren asibitin sai suka shiga ciki Ammi ta tsaya dan batasan ta ina aka kwantar da Dr ba kowani abu, Umma dake kula da Amirah tagani tana zuwa wajen zata fita batama kurada _u ba dasauri Ammi tace  dan Allah wani daki Dr M yake Umma ? Umma tace  ohh Dr M dai Allah yamai farin jini yau kinga marasa lafiya dake kuka sabida shi, kinga benen nan zaku hau kuje na uku private dakuna ne dakinsu ne 651 " gyadamata kai tayi sai suka wuce Ammi na tafiya da Amirah dake hawa bene ahankali dan cikinta ciwo "yake, tun kafin su karasa hayowa straights din Ammi taga room 651 din kawai jitayi Amirah ta karbe" hannunta daga na Ammi harda dan gudu gudunta tawuce& & EPISODE Waiwaye baya kadan! "Wuraren 3 aka fito dashi daga surgery aka kawosa private room, Mami, Ya Ammah, Ya Maryam, Ya" "Fatima dukansu sun iso hankalin kowa atashe idanunsu yayi jajur, Saleem was so down shima, Abba ma haka duk suka shiga dakin yana kwance akan gado ga oxygen a hancinsa, bai farfado ba yana sanye dawani riga na operation, ganinsa ahaka su Ya Amah suka kara fashewa da kuka, Dr strictly yace  idan kuka zaku mana i will send you outside, he s fine, he s completely out of danger, he will recover soon, zai farfado soon godiya yakamata kuma Allah he survived irin ghastly accident dinnan Abba yakallesu yace  dan Allah kudena kuka, wai Mami kinayi sunayi wazai hana su toh eh Sweetheart ? Shiru Mami tayi tana goge fuskansa, Dr yace  bari naje he will wake up soon ahankali Saleem ya tsaya gaban gadon yana kallon Marwan yayi folding hannunsa a kirji idanunsa kuri kan fuskansa, saiya juyo yakalli Mami yace  Mami kinzomai da any spare glasses dazai saka ya farka? Dasauri Mami ta kadakai alamun aa, Ya Fadila tace  nazomai da wani dayake gidana tai maza tabude handbag nata taba Saleem ya karba saiya ijiye kan side drawer na gadon yana kallon fuskan Marwan har lokacin kaman yacemai yabude idanunsa, anatse Abba yace  zomuje masallaci Saleem gyadama Abba kai yayi dudda yasan bazai iya salla ba saiya bisa suka fice dakin yarage su Mami kadai dasuka zazzauna Mami tazauna gefen gadon tana kallonsa" takama hannunsa tarike while su Ammah nakan couch kowa na addu a. PRESENT MOMENT& & Da gudu Amirah tai wajen dakin Ammi na kirana.  Amirah! Amirah! Amman dasaurinta ta murza handle "na kofan tabude tanajin wani shauki na sanyi da gudunta tashiga dakin saita tsaya turus da sauri kanta akasa ganin mutane, daga Mami, Ya Ammah, Ya Maryam, ya Fadila duk suka juyo suna kallon wata yar yarinya mai fitinannen kyau data shigo dakin ba sallama, ba magana, bakomi kanta akasa takai duka hannayenta biyu tasa abaki tai tsit, baki Mami tabude zatai magana wani dan karamin motsi Marwan yayi hakan yasa Mami tajuyo da sauri ta kallesa, daidai hannunsa na motsi dasauri Mami tamike tana shafa kansa cikeda so tace  Marwan, Marwan, katashi? I m right her Son ganinan Amirah na tsaye chak inda take su Maryam duk suka taso zuwa gadon, ahankali Marwan yashiga motsi yana kokarin bude idanunsa Mami tai maza tadauki glasses nasa tabude tarike a hannunta, kadan kadan yashiga bude idanunsa dasukamai nauyi sosai yana ganin dishi dishi Mami tasamai glasses din anatse yace  Son can you see me ?Bude idanunsa yayi sosai yana kallon Mami da tun yana ganin dishi dishi harya fara" washewa idanunsa yana ganinta da kyau da sauran yayinsa ÿ Mami cikeda so tashafa fuskansa tace " Alhamdulillah, Alhamdulillah Marwan kaganeni ganinan Mamin ka ? Wani kalan sanyi yaji yanaji saiya" "lumshe idanunsa yabudesu ahankali yajuyar da idanunsa sai ya daura kwayan idanunsa akan Amirah dake tsaye ita kadai wajen kofa kanta akasa hannayenta duka biyun abakinta standing she looks like an angel, ya tsareta da gajiyayyun idanunsa na marasa lafiya dayasa daga Mami dasu Ya Maryam dukansu suka juya dan bin direction na idanunsa suka abinda yake kallo haka, sai sukaga yarinyar data shigone dazu ba sallama nor gaisuwa Marwan ke kallo, ahankali Mami tace  bamusan wacece ba kasanta ne? Baiyi magana ba idanunsa still na kanta, wani irin kallo yakema Amirah da tunda Mami tasan Marwan tun yana a year old bata taba ganin yama wata irin wannan kallan kallon ba, dan kallo ne dake muna tsantsan madaran so da matukar kauna, dakuma bege, sai Mami tasake juyawa itama takalli Amirah da kyau from head to toe, she looks like patient na inda Marwan ke aiki, she s wearing uniform na mahaukata and from the way batai magana ba kuma tasa hannaye baki tanaci kasan she s not that okay, sai Mami takalli su Ammah dake kallon Amirah tace  ku koma wajenku ku zauna basuyi musu ba dukansu suka koma suka zauna sai Mami ta sauka daga gadon ta matsa gefe tana kallon Amirah tace  kinzo duba Dr ne yarinya ? Amirah kaman bada ita ake magana ba ko kanta bata daga ba, ahankali Mami tace  zoki gaidasa sai kawai Amirah tashiga tafiya ahankali ahankali kanta akasa tana tahowa still hannunta abaki looking damn adorable, Mami tajuyo tazubama Marwan idanu dake wani kalan kallonta," Marwan is in love with a mad crazy girl? Mami ta tambayi kanta! Zuwa gaban gadon Amirah tayi saita tsaya dab dashi saita dakata da yanda take cizan hannunta amman "bata ciro hannun daga bakinta ba saita shiga dago idanunta ahankali kadan kadan tadaura akan Marwan da idanunsa ke kanta bayako kyafta su yana wani irin kallonta kaman yau yafara ganinta, tsaresa Amirah tayi da idanu itama fararen idanunta na kyalli kaman an wanke da madara, wani abu taji yazo mata wuya mara dadi ganin duk ciwo ajikinsa ga waya a hancinsa na oxygen, he looks so sick and not strong, Ammi da Miemie suna rashin lafiya zata tsaya taita kallonsu batajin wani abu aranta, well kotanaji ma bata saniba amman yau seeing Marwan saitaji ciwon data gani a jikinsa tanaji anata jikin, saitaji wani abu kaman tausayi kaman ciwon yadawo jikinta shi ya warke sai kawai tahaujin abubuwa da batasan na meba kuma batasan yaya zatai controlling kanta ba, sai kawai ta duko tana cire hannayenta abaki, tashi daya tai hugging nasa ta kifa kanta a wuyansa takai hannunta mai bala in taushi dayayi zufa and saliva nakai sosai ta ijiye a gefen fuskansa kan sajensa da kunnensa ta kankamesa kawai tashiga rera kuka mai sanyi da zaki dakeda dan sound a kunnensa tana shesheka bana wasaba, tasake kwakumesa ta" kankamesa batare data damu da akwai mutane adakin ba. EPISODE Dawani irin sauri Mami tadauke kai daga kallonsu hakama sauran yayinsa like babu wanda ya iya motsi ganin yanda yarinyar ta kankame kaninsu tanamai wani kuka that sounds like kukan shagwaba da "damuwa da tsoro, Ammi data kasa shigowa dakin ta tsaya jikin kofa amman tana iya gano komi ta yar" "karamin glass dake kofan ta tsaya turus itama ganin abinda Amirah tayi kirjinta na bugawa dum dum dum!, Wani abu Marwan yaji tundaga kafafunsa zuwa kwanyan kansa yanda Amirah just hugged him so tight feeling scent of hijabin da Ammi takawo mata dake kamshi mai dadi sosai na turaren wuta, hannunta a gefen fuskansa that is moist zuciyansa kaman zai bude yanaji kaman yakamata yasa a zuciyansa yaji sauki, lumshe idanu yayi yabude kadan, ga yayyinsa awajen duk saiyaji kunya especially yanda babu wanda yayi magana cikinsu, he knows dole Saleem da Abba suna this hospital, danne feelings nasa yayi tunawa da Saleem zata aura, bakinsa da ba karfi dan ko ina na jikinsa yamai nauyi sabida anesthesia, muryansa ba wasa ciki cikin dakewa yace  stand up from my body kin motsi Amirah tayi bataso tasakeshi, bataso ta tashi daga jikinsa, murya chan kasa mai bala in dadi Marwan yace  Ameenah! Ahankali batare data cire hannunta daga fuskansa ba tadago fuskanta takawo dab da nasa takallesa daidai hawayen dake fuskanta shabe shabe suna diddigowa fuskansa lips dinta sunyi pinkish sosai sabida uban kuka amman tamai bala in kyau kaman ya lallasheta, yana kallon kwayan idanunta sosai yace  dagani! Batai musu ba Amirah ta taso still crying tana kallonsa yakalli fuskanta wani iri yaji yasake runtse idanu yabude kadan but this time bai kalleta ba, saida ya dake sosai kaman bai santa ba yace  meya kawoki nan? Shiru Amirah tayi batai magana ba tana kuka tana tabe baki yanda yara kanana keyi, sai Marwan yakalleta jin taki magana yadaure fuska sosai, yace  Mami kiramin any nurse azo amaidata ward ahankali Mami tace  okay Amirah takara rushewa da kuka jin yace azo atafi da ita, daidai Dr dazu tashigo dakin suprisenly tace  saida kikasa mamanki takawo ki nan ko Amirah ? Kallonta Dr Marwan yayi, Dr tace  yes her Mom come today tadubata ta tambaya ma ko zata iya tafiya da ita nace I have to tell you first juyarda kansa Marwan yayi gefe, ahankali yace  discharge them adinga kawota for session weekends Dr tace  yayy you can go home now Amirah takalli Amirah dake kallon Marwan sosai hawaye na sauka daga idanunsa, Marwan yace  tafi da ita sutafi gida Dr Dr tajuyo takalli Amirah tace  let s go kin motsi Amirah tayi, hakan yasa Marwan yajuyo yamata wani mugun kallo yace  wuce kutafi gyadamai kai Amirah tayi batai musu ba saita juya ahankali, Mami da kowa na dakin na kallonsu daga Amirah har Marwan, tabi Dr ahankali tana tafiya kadan kadan tana juyowa tana kallon" Marwan dake kallonta shima da sanyayyun idanunsa har suka fita daga dakin. "Ammi was not at door, tunda taga katobaran da Amirah tayi, bataso ma iyayensa su ganta ko shi" "Marwan din kunya bazai barta ba saita wuce takoma wajen bene, tana wajen bene tsaye tanabin Amirah dake goge fuskanta da bayan hannu still hawaye na sauka biye da likitan, Dr tai murmushi tana kallon Ammi dake bin Amirah da kallo tace  yauwa Dr yace zan iya sallaman ku zaku dinga zuwa check up weekends, yanzu tunda cikinta na ciwo zan rubutamuku maganin dazaku saya gyadamata kai kawai Ammi tayi takasa magana saita sa hannu ta kama Amirah suka shiga sauka daga staircase din saiga Saleem da Abba suna dawowa daga mosque ganin Ammi da Amirah dawani kalan sauri Saleem yazube gabanta da guiwa har kasa yace  ina yini Mama dan tsayawa Ammi tayi ganin mutum agabansu yaduka har kasa yana kallonta, Amirah dasauri takoma bayan Ammi tai lamo tana manna fuskanta abayan Ammi, Abba yakalli Amirah sosai, ahankali Ammi tace  lafiya bawan Allah, tashi dan Allah Saleem yatashi yana murmushi sosai yace  Yaya ga Mamana nan, ga Amirah kuma Abba yace  ba shakka ina yini Madam ya" mai jiki ? Itadai Ammi bata sansu ba amman ganin yanda suke gaidata maybe suma iyayen patients ne "sanadin hakan sukasan Amirah sai cikeda girmamawa tace  Alhamdulillah Ya Iyali, Amirah bazaki" "gaisuwa ba ? Wani sake kankame Ammi Amirah tayi abayanta ko fuskanta baka gani Abba yace  barta, barta Ammi tai murmushi tace  to sai anjiman ku tawuce Saleem yawani bisu da kallo especially Amirah da hijabinta yakama jikinta yabi curvy ass nata da kallo har saida Abba ya tallabe masa kai firgigit Saleem ya kalli Abba yashafa kan yana turo baki Abba yace  wuce muje karka cinyeta da idanu suka" wuce. Amirah na fita Mami ta zauna awajen tace  yaya jikin meke maka ciwo ? Girgixama Mami kai Marwan "yayi daidai su Abba na dawowa lumshe idanu Marwan yayi Saleem yafara shigowa cike da farin ciki yace  Mami, Mami, Mami Mami ta juyo dasauri Jin yanda Saleem ke kiranta, dasauri yace  I saw Amirah tareda wata Dr probably nan sukazo kun ganta? Wata yarinya haka yar fara tana sanye da uniform na hospital da milk hijab kunganta Mami, she s full haka tanada diri, Ya Ammah kunganta? Abba saida yaji kunya yanda Saleem yace diri, gyadamai kai sukayi alamun eh, wani cute smile yayi yace  itace Amirah dazan aura! Bugawa kirjin Mami yayi haka ma sauran yayyin Marwan, Saleem yace  this Saturday zamu daura aure she s so pretty right Mami ce tai karfin hali tace  Masha Allah, Allah yasa albarka Saleem murmushi yayi yazo wajen gadon yana kallon yanda idanun Marwan suke a lumshe yace  probably tazo tagaidashi ne but bai tashi ba ko ? Wannan karan Mami batai magana ba amman itama kallon Marwan din tayi dayayi kaman bai tashi ba kuma tasan idanunsa biyu yanajin komi, Abba yace  Allah yabasa lpy duk suna zaune a dakin kaman daga bayama baccin daukan Marwan yayi da gaske to dama meya tadasa dazu? Dan lokacin tashi sa baiyiba, da magrib Mami takalli su Ammah tace  tashi ku kokkkoma gida kunbar yara Abba yace  gaskiya ku tashi, harda kema _u Faiza nachan duk sun damu ahankali Mami tace  anan nakeso na kwana Alhaji Abba zaiyi magana Saleem yace  Mami zan kwana dashi kutafi gida girgixakai Mami tayi tace  no Saleem inhar ban kwana anan ba hankalina bazai taba kwanciya ba, dan Allah karku hanani dan Allah Alhaji shiru Abba yayi saiyace to shikenan yanzu medame kike bukata sai muje gida mu kawo miki? Ammi tace  kutafi zan kira _u Faiza na fada musu zasu hada komi saisu baku " Abba yace  toh kumuje yatasa su Ammah agaba duk suka tafi dakin yarage just Mami da Marwan dake bacci jikinsa ma harda gajiya baya "hutawa she will personally talk to Dr dudda tasan za a basa hutu but abasa mai tsawo ya huta ya warke tai salla tadawo tazauna Doctors suka shigo dubasa hakan yasa tafiya dan kiran su Faiza, _una zuwa gida agurguje Saleem yayi wanka anan daki yakara maimaita sallolin dayayi a masallaci dan bazai iya cema Abba yanada najasa ajikiba yagama yayi ishai sannan yafito yana kanshi sosai yana sanye da jean da riga yasauko falo yasami Abba tareda suFaiza da Farida dasuka hada basket idanun Farida yayi jajir taci kuka Saleem na ganinta ya ballamata harara yace  yarinya sai shegen kuka sake rushewa da kuka tayi Abba yace  wai me haka inda Marwan yafika kenan, Uncle dinsu yayi hatsari basu gansa ba why won t they" cry . EPISODE Cikin fada Saleem yace  to mutuwa yayi datake mana kalan kukan nan Yaya? He s fine and zasuje su "gansa gobe ko they should be happy, I don t like when yara are over reacting, banson shirmen banza Yaya ni yasa hannu yadauki basket yace  ni natafi yayi kofa, da ace Uncle Marwan ne dazasu iya cewa" zasu bishi amman Saleem sunsan bazaije dasu ba suna kallonsa yafice Abba ne yashiga lallashinsu. Wuraren 8:30 ya isa asibitin yafito yadauki basket din yashiga ciki yabude kofan ahankali Mami ne kadai "zaune akan kujera tanajan charbin hannunta tana kallonsa yataho ya ijiye basket din ya tsaya gaban gado da dan damuwa yakai hannunsa yataba goshinsa yace  har yanzu bai fark aba Mami Mami tace  no ya farka yadai koma bacci ne, kaman all this drip dasuke samai ke aasa bacci gyadamata kai yayi sai yazauna bakin gadon yayi shiru yana kallonsa Mami ta tsaya tana kallonsu, ita Karan kanta tasan cewa she married the best husband sabida Abba mutum ne baitaba kyaran kaninta ba, yarike Marwan tamkar dan cikinsa, bai bari sun taba gadon Marwan ba he uses money daga pocket nasa yayi sponsoring education na Marwan har yakawo wara haka, despite yanda Abba kesin Marwan tasan son dayake ma kaninsa Saleem daban ne dan shi jininsa ne, batason abinda zai bata zumuncin su ko zaman lafiyan su, komin yanda Marwan keson yarinyar chan dudda tasan shine yafara haduwa da yarinyar dan shine Dr Amman tanaso Marwan ya hakura ya hakura da soyayan gabaki daya yabarwa Saleem daya rigasa fur ta cewa yana sonta, shi Allah yabasa wata matan nagari, inhar bai hakura ba case dinnan zai zama babba kuma at the end of the day fadan will affect relationship nata da mijinta tasan Abba will always choose brother sa akan Marwan, and she will always choose Marwan akan Saleem, wuraren 10 Mami tace  Saleem maza tashi katafi gida kaji baiyi musu ba yace  to idan ya farka ki kirani Mami ko karfe nawane gyadamai kai Mami tayi tace  naji tohh Saleem yace  good night Mami, take care don t cry again kinji gyadamai kai tayi tana murmushi tace  toh Naji Saleem murmushi yamata yafita yadauka" yafice waje zuwa mota yashiga. Shiru yayi shi kadai a motan hakanan brain dinsa yayi wani tsalle yakoma dazu da rana wlh yaji dadin sex "dayayi da yarinyar office dinnan sama da yanda yakeji idan yanacin karuwan club dinnan, her pussy is sweet, tashi gabansa yayi at d same time wayansa yahau ringing saiya kalli screen din saiyaga Precious Baby yayi shiru cus he can t remember yataba saving wani number da kalan sunan nan, shi bayama karban number mata har wayan yakatse bai dagaba akaro na biyu wayan yafara ringing saiyakai kunne baiyi magana ba Precious data kasa daima tunanin sa Saleem yagama tafiya da imaninta tace  Hi Papi muryan Saleem yadauka amurtuke yace  lafiya kike kirana? Faduwa gabanta yayi dasauri tace  I m" "sorry is it a bad time strictly Saleem yace  no but don t ever call me without asking first, and who gave" you the right to touch my phone and even saved your number in it wani abu precious taji awuyanta "saitaji kaman tafashe da kuka sai wulakanci yake mata asanyaye tace  yakuri toh bazan karaba gud nigh& . Wait! Saleem yafadi strictly yayi shiru ayangance yace  I know you want to see me, I will send you an address come meet me there immediately! Dasauri cikeda lallabawa tace  Papi it s already 10 ba lallai nasami abin hawaba, can you please come take me ? Awulakance yace  text me your address kafin tai magana ya katse wayan ya kunna motan daidai ta turomai address, yadauki wayan yaduba baimasan wajen ba yasa a map kawai yaja motan da nisa sosai sai tsaki yake ahaka yakai area that looks like area thugs, text yamata you have 1mins to come down, yana cikin mota ko 2min ba ayiba yaga tafito daga ita sai wata yar riga data tsaya mata a cinya yanda take sauri boobs nata na shaking ba bra cikinsu, attachenment nata looks very fine gashin ya sauko tayi makeup mai kyau abinta tsayawa tayi dan akwai motoci wajen batasan nasaba horn ya danna mata hakan yasa ta tsallako tazo tabude gaba Saleem yadauke kai tarufo kofan tazauna ya kunna mota yaja she smells good, murmushi Precious tayi tace  Hi Papi batare daya kalleta ba yace  I thougth I will see you with suit office baddie murmushi tayi wlh Saleem na burgeta he s so fun abinsa ga ya iya tsokana, gashi dan gayu kaman ba Muslim ba, he have sex abinsa, saida suka shiga titi batare daya kalleta ba yace  wat are you waiting for? Bitch suck me dasauri tace  Yes Papi dukowa tayi tasa hannu taja zup na wandonsa dayake a mike takai bakinta tasaka gindin ciki Saleem yadauke runtse idanu yace  damn it shan buransa Precious tashigayi da kyau dan she wants to make him loves her ya ijiyeta atare dashi and spend on her maybe he might even changed her life, professionally take shamai dick shida yakeso yadena abubuwan nan aurensa rannan sunday mesa yazo yahadu da wannan data iya komi yanda ta kware a aikinta haka ta kware a sarrafasa siayahau gayama kansa bayan rannan asabar zai rabu da ita, sosai yake tuki ahhhhhh shittt! Yahau ihu Precious tace  you like it Papi  damn it don t stop, eat my cock yohhhh! Saleem yayi Saura kadan yayi hatsari Allah yakiyaye Precious kanta taji tsoro ta tsaya, Saleem yace  continue cigaba sukayi ahaka suka shigo GRA, anguwan dake bayan layinsu yawuce yanada wani gida awajen wayansa yadauka ya danna wani abu gate din yabude da kansa yashiga gate din yarufe yayi parking yana kama attachment" nata yace  come here seat din baya ya kwantar yace  ride me hawa jikinsa Precious tayi ta zauna kan gindinsa daya shiga da "kyar Saleem nawani lalataccen kara shi kansa baisan mesa Allah yasamai jarababben son cin gindi ba Ya Allahu, riding dinsa Precious tashigayi tun Saleem na daurewa baiso yayi loosing steeze yashiga ihu sosai yace  Baby you are sweeeet ohh no noooooo fizgeta yayi daga kansa ganin tanaso tasakasa yakawo ahankali yana ijiyan zuciya yace  let s go fitowa yayi itama tafito yayi gaba tana biyeda shi abaya yasa key yabude gidan suka shiga ga furniture amman duk an rufe da leda sabida kura, duplex ne gidan sama yayi tana biye dashi yabude wani daki yashiga gadon arude da leda shima yabude fridge dake dakin yaciro wani kwalban expensive giya yana budewa yace  do you drink ? Ijiye wayanta Precious tayi tazo gabansa tawani shige jikinsa tana shafasa tana juyamai idanu tana tura hannunta cikin wandonsa tace  yesss i do Papi wani lumshe idanu yayi jin yanda takamamai bura tana murzawa yakafa kwalban giyan abaki yashiga sha yana kallonta tana wani lashe lips tana murzamai gindi saiya bata kwalban, karba tayi itama tashiga sha yana kallonta sosai yajawo drawer yaciro taba ya kunna da lighter yabata daya ta karba shima yasa daya abaki sannan yacire ledan gadon Precious na tsaye tana shan giya da taba she s" "good a shaye shaye, shan giya ba bakonta bane at all." "Gama cire ledan yayi ya juyo yakalleta tasha giyan sosai har idanunta sun soma ja, kawai yashiga zare" "wando da riga yahau gado yace  come here ijiye kwalban tayi tahayo yakashe taban da yakesha karewa tashiga cire kaya her boobs are big very big sama dana Amirah ma hakama ass nata ga flat tummy to jikin yasha surgery hayowa gadon tayi saitajau jikin Saleem tafara kissing nasa aciki jikin Saleem na tsuma, saita koma tundaga kafa tafara laso Saleem tun yana daurewa saiya fara mata ihu sosai tazo wuyansa tafara sha ba kakkautawa kafin tasauka abakinsa baya kissing karuwai wlh amman taja fara kissing nasa kawai ya amshe bakin suka shiga kissing juna tana tura dick nasa tafara rinding nasa, Precious ta iya riding fa ko ex nata cemata yake she s a whore in riding yanda Saleem ya kakkamata tun yana daurewa saiya saki bakinta yafara ihu sosai samai Nono tayi abaki yarike Previous yakai good one hour taja cinsa sannan yakawo bata taba ganin namiji dazai kawo yasami karfi ba sai shi ko tsoron yanda yake kawowa aciki batayiba cus tama kanta alkawari saita zamanmak Baby Mama, tasan musulmai basa auren Christy Amman saita zamanmai Baby Mama dantaita samin kudi kaman yanda Baby Mamas din Davido ke samin kudi, wani kalan juyar da ita Saleem yayi yafara cinta doggy Saleem was totally lost dan baitaba samin wacce body language dinsu yayi sinking haka ba syncing, wayansa around 12 yahau" ringing Abba ne amman ina basumaji. Bai bar cin Previous ba sai wajajen karfe hudu na asuba yakawo sau uku acikinta sannan yakoma gefe itama haka tana maida ijiyan zuciya saikuma tazo jikinsa ta kankamesa bai hanata ba yasa hannu yana shafa bayanta yamika dayan hannunsa yadauki wayansa 10miss calls yagani daga Abba sai message nasa da gudu yabude. " Ni bazan taba maka aure ba idan nasan baka shiryuba bazaka sa alhaki yakamani ba na innocent yarinya," I ve tried my best tunda rayuwan banza kazaba Saleem Allah baka sa a Dawani sauri yatashi yaja kayansa yashiga sawa Previous tace  Papi where are you going? Dasauri yace " I need to go, amm you can stay here as long as you want, can you drive ? Gyadamai kai tayi riga yadauka yana sawa yace  okay I will get you a car today karasa saka kayan yayi saiya zo wajen drawer dakin yajawo kudi ne sosai awajen wrap na yan 1k guda biyar ya dauko ya ijiye kan gado yace  take this buy something that will flush my sperm from your body, don t get pregnant, bye yajuya zai wuce cikeda shu umanci tace  no kiss Papi dawowa yayi saiya manna mata kiss a goshi yace  also I don t want to see you with another man bye yasaketa yajuya yafita da sauri, Precious tawani kalli kudaden gabanta da dakin sai kawai ta tashi tai wani tsalle tace  Precious you are very special ohh my God saita duka tajawo drawer taga kudade harda dollers tamaida tarufe tace hauka nake I swear saina dauki cikinka Saleem I must give you an hair dudda you don t sound like nadawo gidan nan dundundun but I will bring my things here, zan dawo da kayana duka nazama matarka Dudda tagaji amman saita shiga gyaran gidan ta gyara ko ina tasssss tai mopping ga gidan yahadu akwai komi wlh sai wuraren 7 tagama tai wanka tai maza tafita dan she needs to go home ta shirya ta tafi office daganan takoma gida ta tattaro kayanta kap" da babban mota tadawo nan taga Saleem yama ijiye mata key a table na falo tai maza tafice& . Wuraren 5 Abba yataho masallaci tun kafin yakai yaga motan Saleem agaban masallacin dayake shi "daman yakan he masallaci da wuri tun kafin lokacin salla yana shiga yaga Saleem zaune da al Qur ani gabansa da charbi saiya ci tura ya tsaya saikuma yataho da sauri yace  Saleem Yaushe kadawo dagokai yayi yace  tun wajaje goma nabar hospital sainazo nan, kawai addu a nake Allah yaba Marwan da matana Amirah lafiya Abba, sai kuma Allah ya shiryani, ban shigo gida bane sabida nasan bacci zanyi bazanyi kiyamun layli ba maganan duka ahankali yayi sabida baimaso Abba yaji warin giya da bakinsa" yake da taba. EPISODE *** "Suna kowama world aka rubuta ma Ammi magani dazata siyama Amirah, aka tattara yan few kayan" "Amirah aka bata ta amsa tasaka a jaka, koda taje pharmacy aka bata maganin Ammi tace  nawane? Wanda ke wajen yace  is this not patient din da Babanta yakawota ya ijiyeta ya gudu or did I read her number wrong? Yayi maza yakara dubawa saiya kalli Ammi yace  Hajiya Dr M ai all bills dinta are on him shi yake biya dan mahaifinta guduwa yayi daya kawota rannan, kije da maganin kawai it has been settled dan jimm Ammi tayi zuciyanta yawani narke yanzu dama mutumin nan kawo yarinyar nan yayi bai biya ko sisi ba yagudu aka daurama Dr dawainiya? Lallai likitan nan yacika mutum Allah dai yabasa lafiya, saikuma ahankali tace  nagode takalli Amirah dake gefenta tadena kuka mai kara amman hawaye sai fita yake daga idanu tadamu sosai, Ammi tace  muje mu shiga keke toh Ammi takama hannunta suka fita waje suka tare keke tafarasata tashiga itama ta shiga sundanyi nisa, yanda take goge hawaye tai dama dama da hijabin ya ishi Ammi, Ammi tace  wai bazaki dena kuka ba so kike muje gidan Baffan ki aga kina kuka ? Kallon Ammi tayi zuru saita matso dab da Ammi tana kallon fuskanta ahankali tace  Ammi Dr Marwan zaiji sauki? Ammi tahaderai dan bata so tai entertaining wannan shirmen sabida tasan tabar Amirah tafara sonshi lamarinta lalalcewa zaiyi tatas cus ina Amirah ina Dr? Ko amafarki ba aurenta zaiyi ba saidai wata kaddaran, tace  wane? Har ga Allah Ammi bamata hararoma Amirah aure ayanzu ba dai cus waye zai aure wanda baida cikakken lafiyan kai tsakani ga Allah, ai Amirah nada nakasu so bataso tazo tafara soyayyan Dr da baisan tanayi ba later abin yazo yasa takara haukacewa sosai, kafin Amirah tabama Ammi amsa, Ammi tace  kika karamin maganan wani saina bubbuge dan bakin nan naki daya iya maganan maza fitsararriya kawai turoma Ammi baki tayi abin yakara bama Ammi mamaki, tadaiyi shiru bata kara kulata ba taki kwanciya jikin Ammi gashi tagaji bacci" "ma takeji, chan kawai saita kwanto Ammi ta kalleta bata kulata ba itama tai lamo jikin Ammi kaman yar" baby ahaka sukakai gida keke yayi parking Ammi ta sauko tana sauko da ita tabiya kudin keke tabude "kofa suka shiga gidan da sallama Lami da Miemie ne ke daka a turmi suna ganin Amirah da sauri Miemie tasaki tabaryan tawani taho da gudu.  Amirah oyoyooooo tsayawa Amirah tayi takalli Miemie sosai, Miemie da subconsciously take jira Amirah ta boye bayan Ammi kaman yanda tasaba saitaga bata boyeba ta tsaya, wani kalan dadi da Miemie taji batasan sanda tawani rungume Amirah ba ta kankameta tsamtsam tana tsalle tace  wlh Ya Amirah na taji sauki oyoyoooo Ammi tadan kallesu yanda tabar Miemie tai hugging nata dudda ita she s not hugging her back, boyayyen ijiyan zuciya tasauke ko ahaka akabar Amirah wlh wlh she s grateful Alhamdulillah, jiki yasoma kyau, Lami da farin ciki ya lulubeta tana tsaye gefe har wani lekasu take dan is not common kaga fuskan Amirah yarinyar dake nanike da mahaifiyarta kowa tagani saidai ta manna fuskanta ana Mamanta, ita kanta bazata iya gayamaka ga yanda fuskan Amirah yake ba Amman yau tagani ba karya Allah yayi halitta anan Allah kenan jibi yanda yakero yarinya kaman itace mai kanta amman kuma kan ba dadi, sakinta Miemie tayi Lami tace  Amirah ya karfin jikin ? Boye fuskanta dasauri Amirah tayi ajikin Miemie, Ammi tace  kinga kyale miskilan nan Lami zomuje muyi magana, Miemie samata ruwan zafi a wuta tai wanka ta chanza kayan nan Miemie tace  toh Ammi tashiga daki Lami tabita ciki compound din yarage just Amirah da Miemie, Miemie tace  muje nahada miki ruwa kiyi wanka, kinajin yunwa? Gyadamata kai Amirah tayi alamun eh, Miemie takamata suka shiga kitchen tare, tunkunya tabude tazufama Amirah dafa dukan shinkafa da wake dasukayi da kifi takusan sama Amirah duka kifin suka fito takawo chokali biyu suka zauna tare taba Amirah daya suka faraci tare, sosai Amirah kecin abincin Miemie na murmushi wayanta yashiga ringing da sauri ta kalla tun jiya bayan abinda Umar yamata takasa daukan wayansa sabida kunya ga mamakinta sai kawai Amirah tasa hannu tadauki wayan takai kunne muryan Umar ne taji yace  Miemie haba dan Allah mesa kika hukuntani haka Miemie na kallon Amirah bata hanata ba, Amirah ta kalli Miemie, Miemie ta gyadamata kai alamun tai magana, cikin yar karaman muryan nan kaman mai tsoro tace  Ya Umar Amirah ce! Kunya da mamaki Umar yaji baitaba jin muryan Amirah ba sai yau dasauri yace  Ya Amirah Ina yini yaushe kika dawo? Shiru tayi batai magana ba, Miemie tai murmushi, Amirah tace  Miemie gatanan da Amirah! Miemie ta kyalkyace da dariya, wani dadi takeji yanda Amirah ke magana, Amirah tacire wayan a kunnenta tamike mata sa wayan Miemie tayi akunya tawani Sunna kai kasa tace  ina yini strictly yace  Allah kika karamin kalan abin nan saina ma Baffa magana kawai kin tare na karbi gidan haya turo baki Miemie tayi Amirah na kallonta kaman tv kafin ahankali tace  Ya Umar dan Allah yanzu aiki nakeyi kaji ahankali yace  okay nima aiki nake I will call you back anjima Miemie ta kalli Amirah tace  jiya Daddy ya daura mana aure sabida yayi fushi munbar masa gidan ahankali Mairah tace  ke matan Ya Umar ne? Gyadamata kai Miemie tayi, Amirah na kallonta sosai chan tace  nima inaso nazama matan Dr Marwan zaro idanu Miemie tayi tadan kalli dakin dasu Ammi ke ciki takai hannu tasa akan lips nata tana nuna mata karta bari Ammi taji dasauri tace  anjima saiki fadamin mesa kike sonsa," muje kiyi wanka & & . Wuraren 4 Marwan yabude idanunsa kadan Mami na kansa tana tofamai addu a sabida yanda yaketa "motsi bakinsa ma haka yakira sunan Amirah kusan sau biyu, bude idanunsa yayi ahankali Mami tasamai glasses nasa tazauna bakin gadon saita shafa kansa takama hannunsa ta bala in damu this boy dakuke gani anan this Marwan wlh wlh tanajin Marwan azuciyanta sama da yanda takejin nata yaran data haifa da cikinta batasan mesa ba kodan tun yana dan baby jariri bearly one year old yasa haka oho, akwai wani special tausayi da Marwan ke bata rashin iyaye fa ba dadi d moment akace bakada Mama bakada Baba babban magana ne, cikeda so ta duko ta mannamai kiss a goshi lumshe idanu Marwan yayi yabude su Mami takama hannayensa takai bakinta tamusu kiss sannan ta shiru tana kallonsa tace  bazaka fadamin abinda ke damunka ba Marwan? Mesa kake bacci kake kiran sunan patient dinnan naka yarinyar da Saleem yace ita zai aura ? Lumshe idanu dasauri Marwan yayi, Mami taji hannunsa na motsi, Mami ahankali tace  duk tare kukaje neman auren jiya Abba told me bayan anyi fixing date rannan asabar kace kanada emergency, Marwan do you love her that much dahar zakaje ka shiga gaban mota" batare daka sani ba? Runtse idanunsa sosai Marwan yayi Mami taga hawaye yazubo daga gefen idanunsa Mami itama "hawaye ya zubo daga nata tace  mesa kakemin zurfin ciki? Mesa baka sanar dani damuwanka? Eh? Look at the condition you are in babu wanda yasan dalilin banda ni, mesa kake nauyin baki, the first time dakaji kana sonta maisa baka sanar dani ba kabar har Saleem yazo yamaka shigan sauri wanda kasan baya ganin mata ya kyale especially kalan wannan yarinya that s so tender batasan komi ba eh ? Da kyar bakinsa yayi motsi ahankali yace  please Mami don t say bad things akan Saleem cikin dan fushi tace  I know what I m doing kasan tun jiya tunani tunani nake, yanda na sanka haka nasan Saleem I will always say ga halinka ga halinsa, yarinyar nan kuka auramata Saleem ai cutar da ita akayi so kake Saleem ya idasa saka ta haukace tatas, I don t know anything about her, I just saw yanda ta rungumeka cikeda" "shirme, she s so pure tayaya zatai rayuwa da rikakken dan iska mai bin karuw& .. Mami!" EPISODE "Marwan yakira sunan Mami, Mami tai shiru tana kallon jajayen idanunsa da kyar yace  stop! Stop saying" "that about Saleem, ya chanza trust me, the moment yaga Amirah he changed and commit kansa into becoming a more better person, he doesn t go to club, ko drink ko sauransu, he will protect and take care also love Amirah genuinely he promised me that! Tsaresa da idanu Mami tayi chan tace  are you sure Saleem kaunar yarinyar nan yake da gaske ko jikinta kawai yagani yaga dolancinta yakeso kawai ya more da ita? Cus yarinyar has everything Shiru Marwan yayi ya lumshe idanu, Mami tace  I want to tell Abba the truth kar shirmen ku yayi costing this poor sick girl her wellbeing, Saleem abinda yakeso awajen yarinyar nan daban, Saleem babu abinda zaiyi da yarinya mara kan gado da bazai iya fita da ita" "yanunama duniya ba, karkuje ku cuci yarinya ku kara haukatata, I m a mother bazan so wani yayi taking" "advantage of diyata ba, diyata gwara ta auri mai sonta not maison more jikinta especially yarinyar that is" "not that mentally okay, daga ganin yarinya a asibiti bakuma gayama yarinya kuna sonta ba kun tafi neman aurenta dauke kai Marwan yayi daga kallon Mami yakalli gefe ahankali yace  Mami kokin fadama Abba wani abu yafasa auren nan bazan taba auren taba! Mami dake kallonsa tace  why? Ahankali yace  bazan iyacin amanan Saleem ba Mami! Yayi maganan hawaye masu dumi suna zubo mata, sai Mami tajuyo da fuskansa tace  Marwan kasa magana yayi sai kawai yayi hugging Mami acikinta yana kuka ahankali yace  yes yes yesss Mami I m inlove with Amirah! I love her so much Mami da I feel kaman d moment ta auri Saleem rayuwana ya kare but bazan iya aureta ba no matter what tunda dan uwana na sonta, Mami stop talking about her please bansoooo wlh yaba Mami tausayi saitaji kuka yazo mata tashafa kansa tace  shikenan Allah zaba maka abu mafi alkhairi agreka ahankali yace  if you want me to get married I can marry that girl dakikeso! Mami tai shiru saitace  mubar maganan" haka Marwan & & ** "Wani kalan farinciki ne ya lullube Abba ganin kanninsa masallaci zaune yana karatun Al Qur ani, farin" "cikin yakasa boyuwa akan fuskansa yace  da kyau Saleem, haka nakeso Abba zai zauna Saleem ya mike dasauri yace  cikina na murdawa Abba bari na zaga Abba yace  tototoh Saleem yawuce da sauri yafita daga mosque don ko motansa bai ja ba yashiga gidan yana sauke ijiyan zuciya Allah ya kubutar dashi yawuce direct dakinsa fadawa bayi yayi yahau wanka yana lumshe idanu he had great sex that girl is good, murmushi yayi yafito ya chanza kaya yasa jallabiya harda hula yarike charbi yafito yakoma mosque akai salla aka idar Abba na kallonsa yaga yakara daukan Al Qur ani kunga yanda Abba ke farin ciki har Abba yakoma gida Saleem na masallaci daga baya yamike yashigo gidan Abba na falo yashigo yana murmushi yakalli Farida yace  cry cry baby shirya toh I will take you to see your favorite Uncle Dawani sauri ta tashi tazo wajenshi da sauri tace  Uncle Saleem da gaske hade fuska yayi yace  ina wasa daku ne daman maza agama hada breakfast mutafi dagudu sukai kit eh. Taya masu aiki Saleem yazo wajen Abba dake murmushi saiya duka gabansa yasauke kansa kasa yace  Yaya inaso dan Allah kayafemin duka laifin dana maka, I know I ve stressed you Amman baka taba hukunta ni ba dan Allah kayafeni kaji bazan kara halayyata tabaya ba acigaba da samu a addu a wani dadi daya lullube Abba dasauri yakamosa yace  tashi tashi ni bantaba rikanka a zuciya ba Saleem, Allah yamaka albarka yabaku zaman lafiya da Amirah, jiya daman nakema Maman ka Uwargida maganan akwatin ka takarbi kudi zata hada maka ahankali Saleem yace  mesa ba Mami ba ? Dan shiru Abba yayi yace  sabida naga hannunta ka taso, kuma kaga yanzu Mami na dawainiya da Marwan, yanzu sai gidan dazaku zauna anan GRA zan baka key na gidana na Layout 5 ai yamaka wannna ko achanxa ? Ahankali yace  Yayi Abba Abba yace  yauwa zan kira ayi unfreezing account naka, go to the house kayi duk abinda yakamata ayi na gyara da sauransu okay Allah baku zaman lpy yasa albarka ahankali yace  Ameen bari naje na shirya yawuce Abba yabisa da kallo," kafin ya zauna yaciro wayan yana kiran Mami dan yaji yaya jikin Marwan. "Wuraren 8 ya sauko su Faiza sun shirya sallama sukama Abba suka tafi, wuraren 8:30 sukakai asibitin still" "sun sami Marwan na bacci, dan gabaki daya jikinsa ya rikice matsalansa ma ba operation da aka masa bane kawai wani mugun zazzabi yakamasa sosai Ammi ta bala in damu, Saleem ya zauna dasu sai" wajajen 9 yabar hospital din. Wuraren 10 yabude kofan office din bata ciki wucewa yayi yazauna yaciro wayan yana dannawa chan "saiga Precious ta shigo yabita da kallo tana sanye da suit blue matsastsu wani murmushi tayi ta maida kofan tarufe tazo gabansa dasauri ta duka tace  hey Daddy good morning wani kallo Saleem yamata baice komiba hannayenta tasa akan kunne tace  waya tabamin Daddy tuba nake Dady wani tashi gabansa yayi yanason yanda takemai biyayya, still baice komiba tace  me kakeso namaka da zai saka farin ciki I belong to you Dady, your wish is my command sir wani dan iskan kallo yamata, da yatsa yanuna mata dick dinsa daya tashi yace  suck this dasauri Precious tace  okay Daddy tashiga bude wandonsa tafito dick din takai baki tafara tsotsa kaman minti, ta lura yanaso ana shamai bura saita shiga yi da kyau Saleem najin wani kalan dadi yana gurnani yana lumshe idanu idan bakin wannan is like this a dick nasa, yasa dan karamin baby bakin Amirah akan dick dinsa ai zai iya suma kenan, yawani kama attachment nata ya fizgo kanta ganin tana neman sa yakawo, cikin husky voice yace  kinsai maganin wanke sperm din? Gyadamai kai tayi tace  yess Dady Nama sha yace  I love your pussy I don t plan on using CD dan haka do wat you gatto do karkiyi ciki, am I clear ? Cikeda makirci tace  yes Daddy bazan taba saba umarninka ba kansa har wani kumbura Saleem yayi yace  good girl yawani daga skirt nata yana juyar da ita dasauri tace  Daddy door buga mata gindi yayi ciki yace  I don t care yawani lumshe idanu yanajin dadi yana picturing kugun Amirah da yanda zaiji idan yana mata doggy itama yashiga cinta, Allah yasani Precious tagaji but ta lura nunama Saleem kaman shine Allahn ta da bashi gindi ba gardama sune kadai abinda zaisa takamasa ta mallakesa, hakan yasa tadaure dudda har zafi zafi takeji dan tun jiya yake cinta ta daure, ina tana bukatan Saleem kudaden daya bata 200k da safen nan harta turama iyayenta ta POS dake kauye, taba Mamanta labari, Mamanta tace tarikesa kome yakeso tamata, life" "dinsu is about to change, tama iyayenta alkawari saiya bata gidan nan ma tadawo dasu birni." Bata taba ganin mara tsoro kalan Saleem ba and he s so lucky ba a kamasu duk wanda zaizo wajen kofan "nan sai yasan anacin gindi dan bakaramin bugamata gwatso yakeyi ba, yana murje mata nono, wlh yanason sex, kusan 1hour yayi yay kara ya feso duka kafin yace  sit tazauna kan kujera, dasauri ta zauna, kwanciya yayi akujeran kansa kan cinyanta yakai hannunsa da kansa yaciro boobs nata yakai bakinsa dick dinsa d still yake a mike yana tsayaya yakama hannunta yasa akai yace  make me sleep dasauri" "Precious tace  okay Yummy Dady! Wani girma kansa yakara yawani sauke ijiyan zuciya, Precious tashiga shafamai bura tana shafamai kai zuwa kunne da sumansa yanashan nono, Saleem feels so relaxed and happy a hannunta haka yakeso mace na tattalinsa tana nan nan dashi tana worshiping nasa like a God, yashiga lumlumshe idanu yanajin bala in dadi, ahaka bacci mai nauyi da baiyi last night ba" "yayi awon gaba da shi," "Precious na kallonsa da gindinsa bakin kirin sai uban jaraba, wlh, wlh taji tana mai wani kalan so da bata" "tabama wani irinsa ba aduniya, Saleem is so adorable and simple bashi gindi and that s all he needs, wayansa dake gefensu a kujeran yayi haske, ahankali tazare hannunta daga kansa tadauka tabude ba password babu inda bata shiga a wayan ba, har account balance nasa taduba da bata iya karanta kudin dake ciki ba dan sunyi tsawo, babu abinda bata sani ba nasa, ta ijiye wayan ta kallesa tana tunani yayi aure zai iya rabuwa da ita ko? Wlh batason su rabu? Anya bazata gayama Momy ayi wani abu yafasa auren wacce zai aura ba ita ya aureta? How will she just sit down and watch Saleem married another girl and lose him? Yaro ga dadin gindi da kudi, tsayar da tunanin tayi jin yanda ya gyara kwanciya yana zukan nonon sosai yana sauke ijiyan zuciya ta kallesa tace  No! Ni kadaice zan zama matarka Saleem not wata" Wallahi wallahi! . EPISODE "Daddy fa gida har gida ya karba da mota jeep Range Rover, hauka ne kawai baiyiba aka bashi papers yayi" "signning, at first yaso yagayama Ammi cewa zai aurar da Amirah amman tunda yaga an basa gida kudi mota yace wlh wlh bazai sanar da itaba sai an gama daurin aure nan dan wlh wlh bazai bari Mami ta batamai wannan alherin daya samu ba, nan suka fara shirin tashi daga gidan su koma sabon gida, kuma" tsabagen son kudi da greediness saiyasa gidan gadon Amirah akasuwa. ** Yau Thursday da sassafe aka kira Baffa kan an sami mai sayan filin Ammi akan 6M dukansu were so "happy, Amirah na jikin Ammi data bude Qur ani tana karantawa Amirah tai lamo tana sauraron Ammi, Dr Marwan ne kawai azuciyanta shitake tunani day and night Ammi hanata yimata maganan sa Miemie kawai takema maganan, Ammi ta dage da gyaran Miemie kusan duka kaji da ciccibin da akema Miemie tare sukeci da Amirah the only thing da bata yarda taci is magani mai daci amman any other thing" "saitasha taci kuma, sometimes tamafi Miemie ci." * Tunda aka kwantar da Marwan a hospital tun rannan Monday yaune Saleem yaci nasaran samun sa "idanunsa biyu, haryau ba a sallemsa ba dan rashin lafiya yake sosai har yadan fada ya rame, dakin" yashigo yana sanye da kayan juma a sai wani shinning yakeyi dan this days arana yanacin Precious sau "uku, kullum awajenta yake kwana saidai Abba ya gansa a masallaci da asuba bawai yanason Precious bane but she has a soft spot a zuciyansa sabida yanda take worshipping nasa tuni yasai mata mota, babu abin jikinsa da bata sha, yau da gangan yaciro yakawo abakinta tass ta shanye sperm din sai yaji tawani" burgesa. Ya Ammah ne tareda shi da karamin yaronta Mami taje gida tadawo yana bude kofa yahada idanu da "Marwan dayaga ya rame ya tsaresa da idanu sai Marwan yadauke kai ahankali yana murmushi da Arkham dake jikinsa baimaso yatuna gobe za a dauramai aure dan gobe ne Saturday zuciyansa har tashi yake yatuna,Ya Ammah tace  shigo mana Saleem ka tsaya a kofa shigowa Saleem yayi yamaida kofa yajuyo yace  I just got carried away tunda aka kwantar dashi sai yau nagansa idanunsa biyu duk nazo yana bacci Ya Ammah tace  muma haka Mami tace cikin magungunan sa harda na sa bacci zuwa bakin gadon Saleem yayi saiya tsaya chak yana kallonsa ahankali yace  ya jikin? Dagokai Marwan yayi yakallesa saiya sauke kan dasauri kawai he can t help it yakalli Saleem wani abu yakeji a wuyansa kaman kishi da zafi da ciwo dan he s marrying wacce yakeso ahankali yace  fine tsaresa da idanu Saleem yayi sosai, rashin lafiyan ne yasa Marwan baya making eye contact dashi ko is another thing but baiso yayi thinking so deep saiya kalli Ya Ammah yace  Ya Ammah daga gobe ne, daga gobene fa cikeda raha Ya Ammah tawani hararesa tace  toh mara kunya gabana Saleem kake cewa daga gobe ne dariya yayi saiya kalli Marwan dake magana da Akram dake jikinsa kasa kasa Saleem yace  yaushe za a sallameka? Batare da Marwan yadago kaiba yace  I dont know yet kaman Saleem zaiyi kuka saiya zauna bak1n gadon yakalli Marwan kaman zaiyi kuka yace  who will be my best man wajen daurin auren toh? Please kace su sallameka Ya Ammah dake lurada Marwan since batadai ce komiba tamusu shiru, Saleem yace  kaga yanzu haka wajen designer dinmu zani na karbo mana kayan daurin auren mu gobe, please kace su sallameka, su Mama sunkai akwati fa wani abu Marwan yaji zai bude baki yayi magana saiyahau tari dasauri Ammah tace  sannu Marwan sannu, Saleem varsa haka karfin halice fa yake maka magana Akram taho Uncle ya kwanta tadauki Akram, sai Saleem dasauri ya kwantar da Marwan daya lumshe idanu ahankali tarin na tsayawa, Saleem yakai kusan 20min yana kallonsa saida sukaga kaman yayi bacci sannan Saleem yace  Ya Ammah bari naje I have a lot of errands today, ga zuwa duba jeren da akeyi da sauransu Ya Ammah tai murmushi tace  Allah yasa albarka Saleem yayi murmushi yafice abinsa Akram na binsa da kallo Saleem ba children freak bane inda Marwan yafisa kenan, fita yayi yashiga mota Marwan was acting wired today saikuma yace  he s sick wat do you expect? He undergoes surgery ga rashin lafiya yabata yi ahankali yacd  Allah sa a sallamesa yau i need Marwan on my big day yawuce yana kan titi Wayansa yashiga ringing ya kalla Precious ne koda safen nan fa saida yafita kafin ta tafi office why is she calling him he told her today he will be busy he will see her in the night, karo na uku yadauki wayan baiyi magana ba muryan Precious yadanyi sanyi ahankali tace  Daddy sabida gobe zakai aure shine kafaramin wulakanci cikin dan fushi yace  to menene i gave you enough sex this morning, I gave you plenty money this morning just to say thank you for your kind service, I bought you a car, nasai miki wani apartment acikin gari I told you to park your things dakika kawo gidan nan ki koma apartment din banson ki zauna area mu my wife and my family house duk awajen suke is risky, why are you" disturbing me haven t I done enough ? Wani abu Precious taji aranta sai ahankali tace  toka yakuri Daddy daman ce maka zanyi i organized a bachelorette party for you anjima da daddare kazo please this "is my own way of saying thank you for everything dakamin sabida nasan one kayi aure gobe mun rabu kenan so please for the sake of old times and the good moments we shared kazo kaji please My Daddyyyyy Shiru Saleem yayi yaji yanda tacemai mai Daddy har brain nasa ahankali yace  okay okay but I might come very late I have plenty errands Dasauri tace  it s okay ko karfe nawa ne come to GRA house, don t worry gobe dasafe I will move into the new aloarymeng daka sayamin Saleem yace okay ya katse wayanta dasauri yana kara gudu yana kallon abubuwan dake dayan seat na gaban motan magungunan maza ne daga eypt yayo order su yanda yake murna yakejin wani farin ciki he can t wait for first night nasa da Amirah, zai more Amirah sosai wlh yajawo searcher daya yabude yanasha yana" murmushi. Sabon gidan Daddy dasuka tare aka kawo akwati all this drama da akeyi da gin su Saleem fa basusan "cewa Ammi ba Matar Daddy bane har yanzu bama Asan cewa basa gidan ba, same thing with Ammi" "batamasan anayi ba wlh, bakin ciki yakusan halaka Maman Baby ganin akwatin da akama Amirah da gwalagwalai aciki." Tunda Saleem yafita jikin Marwan yarikice da Ya Ammah saida takira Doctirs har oxygen aka samai tai "maza takira Mami tadawo hospital din, Dr yacema Mami his heart is developing issue Mami tai kuka harta godema Allah wannan wani kalan jarabawa ne haka, Abba bayan yayi closing daga work yazo dubasa yana bacci yakalli Mami yace  let s take him outside toh I will talk to my Dr immediately nayi settling this stubborn boy an dauramai aure gobe sunday or at most Monday we fly Marwan to UK" right? Gyadamai kai kawai Mami tayi she s so scared tace tom. EPISODE "Tun bayan rannan nan Umar bai samu yakara matse Miemie ba cus da gangan take zuwa da Amirah," "kuma bata zuwa ko ina sabida makarantan su sai kawai suka tafi srike, Ammi ta karbi kudin filin taba Baffa miliyan daya kyauta yaki amsa saida tai da gaske ya amsa, miliyan biyu suka shiga yima Miemie sayayyan kayan daki, Ammi tadauko professional mai hayran jiki hakanan kawai tace ayi da Amirah gyaran fatan dasu turare Amirah is still d way she s just that yanzu tanama Ammi da Miemie magana" suma bawai sosai ba but she s calm bata cikin tsoro da fear dinnan hankali ya kwance gidan Baffa kowa na sonta Baffa ko bai sayoma yaransa komiba saiya sayama Amirah wani abu yana wani kalan jin Amirah "aransa tausayi da sauransu ga condition nata ga rashin mahaifi, sai Amirah tafara sakewa dashi har saida ta cemai Baffa Amirah na son Dr Marwan, saida yasami Ammi yamata maganan Ammi tace shirme ne" kawai inma da gaske ne yazatayi wazai auri yarinya mata kan gado. Saleem yayi nan yayi chan har gidansa inda za akai Amirah yaje shiyayi komi harda furnitures yashiga "yaga komi yahadu yashiga master bedroom yana kallo yayi murmushi tunawa da gobe zaiyi amfani dashi dan bazai yarda a kwanan masa agida ba at all wayansa ne yashiga rining yadaga Abba ne kai tsaye yace  kana ina? Murmushi yayi yace  Yaya nazo gidan nan ne ina duba ayyukan i did a lot today wlh nagaji yanda muryansa ke eco yasa Abba yakara gamsuwa yace  okay tom ni xan kwanta ahankali yace  nima gani nan zuwa Yaya wayan Precious ne dataci gayu tai decorating gidan da flowers dawasu dim light tasaka wasu kaya da basuda banbanci da tsirara, kallon wayan tayi Mom tadauka tana dagawa tace  he s still not here Mom Maman cikin yare tace  badai kin hada magungunan ba? Kinsha naki dasauri tace  that s the first thing I did bayan na karbo su daga park Maman tace  don t worry Saleem belongs to you, he will come just do as I say ahankali tabude baki zatai magana saikuma tafashe da kuka sosai tace  Mommy I swear I really love him, I m very scared I don t want to loose Saleem Mommy, he loves wacce zai aura he s so excited about the wedding cikin daga murya Maman na dukan kirji tace  as long as nina tsugunna aduniyan nan na haifoki da kaina saikin sami yaron nan just do as I say and leave the" rest he will come gud night To be honest Saleem yama manta haryakai gida wayansa yashiga ringing ganin Precious ne yaja tsaki "yajuya motan funny enough today he s not even in the mood for sex dan yagaji sosai saiya juya kan motan fidan is just bayan layinsu yawuce yashiga yayi parking yafito yana bude kofa yaji wani kamshin turare ne yamai sallama dayaji ya fuzgesa hakan yasa yashigo yamaida kofan yarufe kawai yaji kaman magnet na jansa murya chan kasa yace  I m back flower daya gani akasa yashiga bi har zuwa stairs yayi sama yanadan murmushi kamshin na shiga kansa sosai harya bude kofan bedroom nasa red fliers yagani akasa da gadon kan white duve ga table da shisha ke kai dawani kwalban gida da an bude dakuma kaza, fitowa Precious tayi daga bayi da tsinannun kayan tasa hills ga red lipstick tawani taho gabansa Saleem ya tsaya chak, bata taba saka kalan kayan yan iskan nan ba saitazo gabansa tai wani hugging nasa tana shafa gaban wandonsa tace  welcome Daddy come nasan ka gaji takama hannunsa tai gaba yabita kaman wawa yana kallon yanda take juyamai duwawu sai kawai tadaga kwalban gida tana addu a Allah sa yasha dan aciki maganin yake tace  I bought your favorite alcohol tadauki cup ta tsayaya tabasa karba yayi yakai baki ya kurba yaji dadin yanda yakeda sanyi yace  ahhhh shit I m so thirsty wani dadi ne ya lulkube precious ganin yasha, yabata cup din yace samin again dasauri tace  no muje namaka wanka tashiga bude boturan rigansa yana wani kalan kallonta hakanan saiyaji yau tafi kullum kyau kawai zuciyansa yahau narkewa yana kallonta, taciremai rigan sannan tashiga ciremai wando tana kallon yanda" gabansa yatashi tace  muje muyi wanka makemata kai yayi yace  I don t want to leave you even for a second I want you yajuyar da ita zai cita tabasa pipe na shisha yakarba yana buga saita shiga bin wakan "dake tashi tawani faramai rawa tana hijjiga duwawu kan Saleem harwani juyawa yahauyi saitazo tafara shafasa,abubuwa daban daban Precious take bashi yana amsa gabaki daya yafice hayyacinsa babu abinda yakeji ko yake gani kawai sai Precious tass tasa ya shanye giyan da shishan tabude wani giyan agabansa tazuba maganin but baisan inda Kansa yakeba sannan saitazo tafara kissing nasa tabata kansa yafara ci abinda baitaba yiba yayi kuka yau, yahau mata kuka wiwi yana cemata don t leave me, wani dadi Precious taji tana kallon camera data saita a dakin kafin gari yawaye saida Saleem ya shanye kwalban giya hudu, cin juna kawai suke baya bacci ya mance da komi da kowa na duniya tana kallo ana kiransa at that junction ita keda full control na jikinsa kawowa yayi zai cigaba tace sha nono kai bacci Daddy, Saleem baiyi musuba yakama nononta yahau sha ya kankameta yana lumshe idanu, wayanta tadauka nan aka samata app na camera tabude ta yanko wani bangaren sex dayake kuka yake bugamata gwatso, da inda yake shaye shaye saita kalli time is just 12PM na yau Saturday, ganin Abba yacigaba da" kira yasa tamai message. " I will meet you at the mosque, ina tareda friends dina " Precious ta ijiye wayan& . Yau da Safe Daddy da kansa yakira Baffa cikeda mutunci suka gaisa yacemai dan Allah yanaso yagansa babban masallaci karfe biyu Baffa yadauka kan Ammi za ayi magana ko yaran saiya aminta yace toh zaizo. "Kafin 2 na rana ma masallaci yacika makil da jama a, Abba yayi gayya sosai bana wasa ba na manyan" "mutane, dattawan arziki manyan kasa masu fadi aji, dan yanada good relationship da mutanen gwamnati senators, da sauransu, securities cike burjik wajen, manyan giznoni ne kawai ke yawo awajen." "Baffa ma yazo massalaccin batare dayasan meke faruwa ba, sun gaisa da Daddy yacemai yana zuwa" "zasuyi magana bayan an gama daurin auren nan, Baffa yace dai toh yashiga masallaci yazauna." Abba dayayi shigan alfarma kiran Saleem yake baiga Saleem ko abokan sa ba kodaya masallaci sai su "iyaye, ga liman ya tambayi wakilin Amarya Dady yace gashi, still ba Saleem dasauri yace ina zuwa dan Allah Liman, yafita waje dasauri kirjinsa sai bugawa yake yashiga kiran Saleem ba amsa, watsapp message yagani daga Saleem yabude dasauri video yagani saiya danna download yashiga, Saleem yagani tsirara yanashan giya yanacin mace baitaba ganin al auran kaninsa ba sai yau, dasauri yafita daga video" yana istigifarai da karfin gaske kaman mahaukaci.  Astagafurullah Astagafurullah! " Saleem, Saleem, Saleem Precious tai tapping fuskansa Saleem da idanunsa sukai jajir sun kada sun juya" "yasaki nononta yace  uhn Precious tace  zan kira Yayanka nabaka wayan, kacemai kafasa auren ya aurama wani yarinyar, kai Precious kakeso ita zaka aura, okay? Gyadamata kai yayi yace  okay Abba nacikin dilemma kawai yaga video call from Saleem cikin fushi yadaga wayan iya fuskan Saleem yagani ga nono abakinsa woh wlh Abba saiya kasa magana yakai hannunsa yadaura kan kirjinsa dake neman bugawa, Saleem da baya hayyacinsa yace  Kai Yays! Nafasa auren! Ka aurama wani ita! Ni Precious nakeso! Yawani ja nipples Precious ta katse wayan, baya Abba yayi zai fadi dasauri Babba Amininsa" daya biyosa waje jinsa shiru jama a sun taru ana jiransa da ango ya taresa& & . EPISODE "Dasauri Babban aminin Abba Alhaji Bashiru yace  subhanallahi, lafiyan ka kalau ? Abba yace" " Sa& sal& &  yakasa magana yana wani haki bana wasaba, yanada BP sosai dakemai barazanan ciwon zuciya, Alhaji Basharu yace  kaga dan girman Allah calm down put yourself together ga jama a anan, babu abinda yafi karfin Allah, kace Innalillahi wa innailaihi raji un! breathing out Abba yayi da kyar yace  Innalillahi Wa Innailaihi Raji un! La ilaha illallahu Muhammadu Rasulullahi SAW! Alhaji Bashiru yani bakinsa suka karasa tare yace  to gayamin menene? Abba daya sami natsuwa da kiran sunayen Allah dayayi cikin murya mai raunin gaske yace  Saleem ne yakirani video call yace yafasa auren, karuwai yakebi, wai karuwan sa yakeso ita zai aura, nama mance sunan daya fadi ni Abba yama kasa boye zancen karuwan, yabawa Alhaji Basharu tausayi sosai bana wasaba, ahankali yace  ya isa you don t have to beat yourself up like this, Matar mutum kabarinsa, dama chan Allah yayi ba matarsa bace, yanzu yazamuyi? Mesamu cewa duka mutanen nan eh? Abba idanunsa sukai jajir yace  ni Saleem zai tozarta yasa nazama karamin mutum anan? I will become laughing stock ai, ince musu an fasa aure ko yazanyi? This is so embarrassing Alhaji Basharu da shima Sam baiji dadin abin ba dan duk manyan manyan gari na wajen yace  babba dakai ai sai darajan ka yazuba wlh da kimarka kaje kace ango wanda duk an dauki Saleem a matsayin danka yace yafasa auren, think of something kan Abba yakulle baya tunanin komi yayi shiru kawai, Alhaji Basharu yace  Marwan fa?! Dasauri Abba ya kallesa kirjinsa na bugawa, Alhaji Bashiru yace  naga Dr Marwan shi ya dauke ka a matsayin mahaifinsa tunda maraya ne yataso a hannunka, we just have to do something and get out of this mess Abba yadade yana kallon Alhaji Basharu daya ambato sunan Marwan take wani natsuwa yashigesa sabida wlh yasan kukansa ya kare indai Marwan ne zai sharemai hawaye, anatse yace  nasan d ana, nasan cewa Marwan bazai tabaso na" "tozarta nazama abin kunya da abun dariya aduniya ba, Marwan yaro ne mai Imani da amana, da dattaku, da hakuri Abba yayi shiru kafin cikeda karfin guiwa dawani sabon confident yace  muje Marwan zan aurama Amirah Abba yayi gaba Alhaji biyedashi abaya suka wuce ciki, yana shiga duk aka bisa da kallo harda Baffa dan yasan Abba sosai a TV baitaba sannin zaiga mai kudi haka da idanunsa ba, karban" "speaker yayi yace  dan Allah ayakuri, ango yayi hatsari yanzu haka yana asibiti masallaci akadau salati," Abba yayi murmushi yace  let s go ahead adaura auren Ya Liman sunan d ana Dr Marwan! Yaba Liman "speaker, alot of people basuma lurada difference dinba, dan a IV is Saleem, yanzu yace Dr Marwan, Daddy dai mamanki yakamasa cus yasan Saleem yasan likitan mahaukatan kuma Marwan, what happened? Saleem yacema yayansa shi bazai auri mahaukaciya bane yagudu tunda gashi yaki zuwa" shine uban zai aurama Dr? Lallai mutanen nan rikakkun matsafa ne Daddy yafadi yana murmushi abinsa. "Daddy, Baffa, Abba, jama a da abokar arziki, suka sheda daurin aure tsakanin Dr Marwan da Ameenatu" Amirah akan sadaki naira miliyan daya da Abba yabiya take yanke wajen Daddy ya amsa amatsayinsa na uba dakuma waliyi na Amirah aka shafa Fatiha! Aure ya dauru damdam! "Marwan na asibiti, Saleem na gindin mace, Amirah na gida dukansu babu wanda yasan meke faruwa" "banda Baffa dayaji an kira sunan Ameenatu Amirah wanda yasan cewa diyar kanwarsa ce Haleematu, sai Daddy da Abba!!!!!" Jama a yakuke ganin zata kaya ne EPISODE "Gaban Baffa bugawa kawai yakeyi trying to understand what is happening, me yakeji, ko banda" "Ameenatu Amirah shima Daddy yanada diya da Maman Baby mai suna Aminatu dasuke kira da Amirah ne? Sai gaishe gaishe ake ana rabe raben abinci lafiyayyu, mabukata na rububi ana amsa, Daddy yazo inda Baffa yake a tsaye jiki asanyaye yawashe baki yana gyara Babban rigan giznan dake jikinsa yace  Bismilah Baffa Baffa yabisa suka zaga waje inda Daddy yayi parking Range Rover dakeda rai tana numfashi Baffa yabi motan da kallo, Daddy yabude masa yace  shiga bismillah shiga Baffa yayi yazauna Daddy ma yashigo yajawo kofan yarufe yawani kunna AC yace  yauwaa sanyi yadan dake ka, ahhhhm Malam Sani yajira sunan Baffa yana zaro miliyan dayan daga aljihunsa saiya rabata biyu tsabagen maitan kudi yace  ga wannan miliyan dayan sadakin Amirah ce, ga dubu dari biyar ka kaiwa Uwarta a matsayina na ubanta dana aurar da ita narike wannan Baffa dake wani irin kallonsa batare daya karbi kudin ba yace  Amirah ka aurar Yusufa! ? Daddy yace  to laifi nayi dan na aurar da ita uban waye ubanta inba niba? Nine yayan mahaifinta uwa daya uba daya, a hannuna ta girma mahaifinta ya rasu, dudda kan ba dadi amman Allah yayi ta sami miji da Saleem zata aurar Babban amman kaman yayi tunani yace yafasa auren, uban ya aurama dansa karamin likitan ta Dr Marwanu, to me aciki bakin ciki" kake mata? Zuciyan Baffa yayi zafi shine ke gayama Ammi kullum tayakuri idan tana kawomai karan Abba amman yau ransa ya munnana badan komi saidai tayaya zai kama yarinya ya aurar bai sanar da "mahaifiyanta ba eh, Baffa yace  mesa zaka yanke wannan Babban hukuncin akan rayuwan Amirah batare daka sanar da mahaifiyarta ba Yusuf? Cikeda gadara Daddy yace  sabida na isa ne uba keda yarinya ba mahaifiya ba, ni ba kiranka nayi muyi musayan yawun baki ba dan banda lokacin nan sauri nake nakoma gidana dake GRA da Range Rover dita, ga sadakin ta nan ka kaimata zan basu address na gidan ka suzo su amshi matarsu atoh! Wuce kafitarmin daga mota karka samin dauda nidai Daddy ya shiga kakkabe kakkabe dan ko abu daya baiso yagani a motan, Baffa yadade yana kallonsa kafin yayi wata murmushi yasa hannu yadauki 500k da Daddy ya ijiyemai a jiki yajuya kudin ya kalla saiya kalli Daddy dake kallonsa yace  nayarda da abu daya daka fadi wanda babu amfanin musayar yawun baki nima bazanyi dakai ba amman dai kasani cewa akwai Allah Yusuf, sannan Allah yana kallon komi, ga kudinka niba dan sakonka bane, kaje ka kaiwa mahaifiyar yarinyar kudin da kanka ya ijiyemai kudin yabude kofa yafita Daddy ya sauke glass kasa yana ihu yace  oho dai kuma idan an isa Kuki Kai yarinya gidan mijinta kuga wlh ko kötü kuka kaini nafiku gaskiya dan nine uban yarinya saidai ku mutu Daddy" yahau zage zage. Machine Baffa yahau bazaima iya tantance ga abinda yakeji ba aurar da Amirah? Yarinyar nan is a total "sick girl, meta sani kan aure? He see sometimes Mamanta kemata wanka ma wlh, yana ganin yanda Amirah ke shirme, me Amirah tasani? Meta iya? Idan aka cutar da ita agidan auren fa mijinfa? Menene manufan su na auren yarinyar da ana gani andan cewa at this junction Amirah ba abar da za a aura bace dan babu kan,& Sosai Baffa ke lissafi haryakai gida, azaure yayi parking da sallama yashiga gidan Amirah da Ammi yagani a tsakar gida Lami da Miemie na kitchen, Ammi na tsefema Amirah kalaban kanta Amirah kuma na rike da bowl da naman Kazan kayan matan Miemie ke ciki tanaci tayi wani irin kyau da fresh tayi bulbul takara haske dan ana musu gyaran jiki, sallaman sa yasa Ammi yadago kai lami ma tafito tace  harka dawo Malam gyadamusu kai yayi Ammi ta tsaresa da idanu ganin yanayinsa daman yagaya musu ina zaije daki yashiga yace  zo Maman Amirah da Lami dasauri Lami tabi Baffa ciki Ammi takalli Amirah dakecin kaza abinta tace  Miemie karki bari taje wajen rijiya Miemie tace  toh Ammi tafito" tazo zata cigaba da mata tsifan Amirah ta make mai cikin tar kannauwan murya tace  naki zafi Uwardaka Baffa yashiga Lami tabiyosa dasauri tace  meya faru Babansu? Mesa kai wani iri haka? Daidai "Ammi tai sallama Lami tace  shigo shigo Maman Amirah labule Ammi tadaga tashigo tana kallon Baffa daya zauna bakin gado saitaja kujeran dake gaban dressing mirror ta zauna takalli Baffa tace  Baffa meya faru? Karka wani damu kanka indai mutumin nanne, meya faru? Ammi ta kallesa sosai tana jira yayi magana, ijiyan zuciya Baffa yasauke ahankali yace  Haleematu ammm yasake shiru sai gaban Ammi tashiga bugawa sosai, ahankali Baffa yace  mutumin nan ya aurar da Amirah! Wani kalan zabura Ammi tayi tamike tsaye Lami ma haka ta dafe kirji tace  Innalillahi wa innailaihi raji un, Amirah ya aurar Baffa yadan sauke ijiyan zuciya yace  kodanakai masallacin naga mutane yace na zauna zamuyi magana bayan an daura auren nan kawai jinayi ana daurama Amirah aure, aka gama yakirani zuwa motansa yabani dubu dari biyar cikin miliyan daya na sadakinta wai nakawo miki, nabar masa kudin awajen yace zai bada address namu azo daukan Amarya kirjin Ammi bugawa yake sosai ba wasaba, saita koma ta zauna ahankali takai hannu tadaura hannunta saman fuskanta brain dinta was blocked for a moment saita kalli" Baffa da murya wanda bazaka iya tantance wani yanayi take cikiba tace  kasan wanda ya aura mata Yaya? Ahankali Abba yace  that is where it gets complicated sabida Yusuf cewa yayi wai yayan "yakamata ya aureta sai kuma aka aurama kanin Dr Marwan! Dawani kalan sauri Ammi takalli Baffa, Baffa yace  kuma mahaifin ya sanar a masallaci cewan yayi hatsari yana asibiti iyakan abinda nasani kenan Ammi tai shiru tai mutuwan zaune yaya yakamata ya auri Amirah sai aka bama kani wanda ke asibiti in all this thing the only person data sani is Marwan, da Yaushe har sukaje neman auren Amirah ita tana mahaifiyar Amirah batasan komiba, Dr Marwan bata taba ganin alamun yana son diyarta ba, wayan nan mutanen dasauri Ammi tace  yaya zaka iyamin kwatancen uban angon? Baffa yace yanada jiki da katon ciki haka yanasa glasses a idanu gemunsa fari tabbas sune wayanda yagani rannan da sukaje inda Marwan yake does that mean wanda yaduka ya gaidata dinnan shine Saleem din sai yafasa aurenta maybe sabida mahaifin najin kunya sai aka bawa Dr ita, wani abu taji a wuyanta, saitaji zafi aranta badan komiba saidan cewa Dr Marwan datake ganinsa mai amana yasan da anason diyarta bai sanar da itaba, ahankali Baffa yace  dakata Haleematu yawanci akaga diya anaso uba ake nema ama magana ba uwa ba kada ki fushi dashi wannan itace gaskiya! Ammi bamatasan maganan zucin datayi awaje tayisa ba, mikewa tayi azuciye dasauri Baffa yace  ina zaki? Batare da Ammi tajuyoba tace  zanje naga mutumin nan nanne fuu zata fice a falo Baffa yaci mata yarike mata hannu yace  Haleematou! Dasauri Ammi tajuyo tace  Yaya me kakeso nayi look at her kalleta! Tanuna Amirah dake compound kan tabarma Miemie namata tsifa saura guda daya hannuwanta biyu duka abaki tace  Yaya kai karan kanka zaka yarda a aurar da yarinya mai kalan wannan laluran me aure zai amfaneta dashi eh? Ka kalleta" Yaya Baffa yace  nasani Haleematu but fushi baya maganin komi ki tsaya ayi magana Asan yanda zamubi "abim nan cikeda hikima dan aure fa ya dauru unless mijinta ne ya saketa kokuma kotu taraba aure amman dai Amirah kam ta auru MATAR wani ce yanzu hawaye masu zafi Ammi suka fito daga idanunta, Baffa yace  I know what you re feeling amatsayina na babba abu daya zan gayamiki tashin hankali baida amfani karki manta abinda aka gayamiki game da Amirah bata kaynar ganinki cikin tashin hankali ko damuwa dan warke wan nan da muka samu tayi zata koma gidan jiyane, da Dane kin isa kibar Amirah kizo nan bata biyoki ba? Ammi ta girgizamai kai Ammi tace  to kingani, shi mutumin chan so yake ki biyosa kuyuta bala i kuma bazaki bisa ba, kome yayi yaje shida Allah, aure fa ta auru yabada iko yanada hurumin aurar da Amirah da Miemie dan haka kibar wannan I think ni atunanina tunda kunsan likitan nan amatsayinmu na manya mu nemesa da iyayensa mu sanar dasu laluran Amirah mu nemi yasaketa" kawai Ahankali Ammi tace  babu abinda bai sani kan Amirah ba anatse Baffa yace  shine mutumin da Amirah "tagayamin tanaso? Shiru Ammi tayi saita gyadamai kai, zatai magana sai Lami dasauri tace  tsaya Maman Miemie, zuwa asibitin sa ya_a Amirah taji sauki haka kinyi tunanin cewa tunda tana sonshi aurensa yasa kuma ta warke gabaki daya fa ? Ammi dasauri tace  to shi yanasonta ne Lami? Shirme kawai Amirah takeyi? Yana likita akan wani dalili zai auri mai matsalan kai eh anatse Baffa yace  banson ki nemi mutumin chan, ni zan nemi gidansu ko asibitin inda yake zaki gayamin naje nai magana dashi Ammi tadade tana kallon Baffa batai magana ba, Baffa yace  I know you re hurting kiyakuri kinji hawaye ne masu zafi suka zubo daga idanun Ammi batasan metama Daddy ya tsaneta da yaranta" hakaba amman dai tabarsa da Allah. EPISODE Daga wajen daurin auren nan bayan ya gaggaisa da mutane driver ne yatuka Abba bai tsaya ko ina ba sai "asibiti, Mami na zaune kan gadon kusada Marwan data ke basa oath da kanta da yau shiya tambayi oat din, yarame Mami tayi kuka fin adad1 bata taba sanin soyaya zata iyasa Marwan yafice hayyacin sa ba, wayanta ne yahau ringing hannu daya tasa zata dauka sai Marwan yasa hannunsa ahankali ya karbi bowl din yana magana kasa kasa yace  take your call Mami Mami tadan kallesa taga yacigaba dashan Oats din ahankali, takai wayan kunne batamaso ta tambayesa an daura aure lafiya cus she s afraid she will hurt Marwan more sai kawai tai shiru, ahankali Abba yace  fito parking space akwai maganan dazamuyi yanayinsa taji saitace  okay tom saita kalli Marwan dayayi kaman baimasan da Abba take magana ba, tace  Abban ka na kirana, ina zuwa Gyadamata kai kawai yayi baice komiba Mami tawuce tafita daga dakin tana gyara mayafinta tafito direct zuwa motan Abba daga ciki yabude mata baya tana zuwa saita shiga tana kallonsa baya farin ciki yana cikin damuwa tace  baka da lafiya ne meya sameka? Takai hannunta zata taba jikinsa saiya kama hannunta tareda sauke ijiyan zuciya yace  Zainab yau namiki laifi " Abba yayi shiru Mami takasa magana gabanta sai faduwa yake "Ahankali yace  I know Marwan kanni ki ne, kece matsayin mahaifiya garesa amman yau amatsayina na" "wanda ya dauki Marwan dan cikinsa na dauki wani babban hukunci kanaa batare dana tambayi shawaran ki ba Abba yayi shiru saiyace  babu abinda zan iya boye miki aduniya saiya bude wayansa yashiga chats na Saleem yace  watch this video da zuciya daya Mami ta amsa tana danna video tai wani ihu ta yarda wayan kasa ta kulle idanunta tana salati Abba ma haka dukansu sunajin karan muryan Saleem da karan yanda yake sex dan Mami bata danna purse ba ta yarda wayan Abba ne yaduka yadauki wayan saiya tsaye da video yakalli Mami yace  nasan bai dace na nuna mikiba but inaso kiga abinda ya tunzurani nayi abinda nayi ne yayi shiru yace  bayan Saleem yaturomin video nan yakirani video call yana kan aikata alfashan sa idona idanun Saleem ya sanar dani shi bazai auri Amirah ba karuwansa yakeso ina miko magana lokacin biyu tawuce jama a birjik masallaci manyan mutane da fada aure bama aa ango ba zai zama abin kunya gareni da iyalaina dana sana ata, the only solution to the problem danagani is yaron daya daukeni tamkar mahaifi wanda bazai taba saba umarnina ba and bakowa bane wannan ba illa Marwan! Abba yayi shiru yana kallon Mami kaman yanda take kallonsa, saiya kama hannunta asanyaye yace  I don t know idan zaki dauki abinda nayi kaman na cutar da kaninki ne na aura masa wacce bawai lafiya kaman kowa gareta ba, zaki iyamin kowani hukunci kikaga dama amman na" aurama Marwan Amirah Sweetheart! Mami tadade tana kallonsa she s extremely happy dan yau takara yarda cewan Allah baya bacci kuma "inhar mutum matarka ce ko anika kake sai tazama matarka, ciwon da Marwan yake yakici yaki cinyewa sabida mugun so dayakema yarinyar nan, Abba knows nothing about Marwan na sonta amman look at" "how ya aurama Marwan, soyayyan da Marwan kema Amirah is a secret wanda ba huruminta bane ta" "fadaba tunda shi Marwan bai fadaba itama ganewa tayi dan haka bazata fadama Abba ba, lumshe idanu tayi tabude ahankali asanyaye tace  ka tabbatar da Saleem yafasa auren koko shaye shaye yasa ya furta haka banson abinda zai zama suzo suna ga maciji shida dan uwansa Marwan banso Alhaji Mami tafadi ciki da damuwa Girgiza mata kai Abba yayi bacin ransa nakara bayyana yace  kinga Saleem! Saiyayi shiru yace  banso na furta abinda ke zuciyana but I will tell you one thing wlh wlh koda ban aurama Marwan yarinyar nan ba bazan taba aurama Saleem itaba ko ina hauka yaje ya kashe yar mutane da kanjamao, koya dinga bata giya tanasha ko kayan hayaki, ai yaje chan ya auri daidai shi, nasan Saleem amanane amman baka iya tike amanan da baiso arike, nayi iyakan bakin kokarina, ni Saleem zai tozarta, ni zai aikama video alfashan dayakeyi sabida bai daukeni a matsayin komi ba i am nothing gani banza, ni Saleem zaima haka Abba is really really hurt Mami ta matse hannunsa ahankali tace  ya isa, Allah ubangiji ya shiryar dashi, Allah ya ganar dashi gaskiya, Allah ya yafemak zunubansa Abba baice komiba yace  muje naga d ana yabude mota yafito, Mami ma haka, suka wuce cikin hospital din Abba yana rike da certificate na aurensu wanda ayanzu manya manyan masallatai suke bayarwa, ahankali Mami tabude dakin da sallama Marwan na zaune yadan kishin gida, black tee ne ajikinsa mara any design sai white glasses a idanunsa, yayi wani haske, gashin kansa sun kara nannadewa sosai sabida yawan kwanciya dayake this days, lips dinsa sunyi pinkish sosai, yarame but he looks so damn cute and rich, irin rich" "yaran nan dake asibiti marasa lafiya," "ya rufe da bargo daga kafansa zuwa wajen cikinsa ganin Abba yasa ya yunkuro, dasauri Abba yakamasa" "yace  yi zaman ka dan albarka ya jikin gyadama Abba kai yayi batare dayayi magana ba yacire idanunsa daga kallon Abba dan kayan jikinsa yanuna daga wajen daurin aure yake zuciyansa yahau masa wani iri da har saida fuskansa ya nuna Abba yace  wani abu namaka ciwo ne nakira Dr ? Girgiza Kai yayi baiyi magana ba, gabaki daya yazama baya wani magani kwanan nan yakara zama miskili sosai har Mami saitayi da gaske zaiyi mata magana, Abba yadan sauke ijiyan zuciya saiya zauna bak1n gadon Mami tazo ta tsaya gefensa dukansu suna kallon Marwan dayaki kallonsu yasa idanunsa akan TV dakin dake aiki dudda baisan me ake yiba bayama ganewa, ahankali Abba yace  Saleem baizo wajen daurin auren ba! " "Sarai Marwan yaji me Abba yace amman sai baiyi any motsi ba, ahankali Abba yasauke ijiyan zuciya" yace  ba a daura auren da Saleem ba Marwan! Juyowa Marwan yayi ahankali yakalli fuskan Abba da "kyau trying to really get mai Abba yake nufi da ba a daura auren da Saleem ba, ahankali bakinsa yayi motsi zaiyi magana saiya kasa, Abba yace  Saleem bazai taba chanza hali ba, shaye shaye, bin mata bazai taba chanzawa ba gently Marwan yace  Abba Saleem ya chanza, yadena all those thin& & .  Karya" yamaka! Abba ya katse Marwan. EPISODE "Abba yace  karya yamaka Marwan, this is what he sent me yaba Marwan wayan Marwan ya karba yana" "kallon watsapp din saiyamaki danna video dan from irin hoto dake nunawa ajikin video kafin ka danna ka kunna yaga Saleem dawata tsirara saiya ijiye wayan ahankali, Abba yace  Saleem yakirani awaya yana aikata abu mafi muni yana cemin yafasa auren Amirah na aurama wani karuwansa zai aura sosai kirjin Marwan ke bugawa Allah yasani he believed in Saleem sabida yaga he was serious about yanda yakeson Amirah harda kwanciya asibiti he really did change what happened? Why? Ko Sheri aka masa, Marwan! Abba yakira sunansa Hakan yasa yakalli Abba yace  na am Abba ahankali Abba yamika masa certificate dake cikin babban envelop da aka rubuta Alhul Sunna Daawa community da larabci yashiga zaro certificate din gabaki daya idanunsa yasauka kan sunansa dakuma sunan Amirah kafin yagama gane kan abinda yake karantawa Abba yace  na auramaka Amirah! I choose you to become Mijin Amirah! Faduwa certificate din yayi daga hannun Marwan yakalli Abba dasauri kirjinsa na wani kalan bugawa kaman saukan aradu dumm! Duumm! Dumm! Yakasa furta daidai da kalma daya, Abba ya lumshe idanu yabude, yace  I have so many soo many reasons dayasa na aura maka Amirah I will tell you few Abba yayi shiru, yace  ata bangarena nasan duk duniya Marwan kai kadaine zaka cireni daga kunya dan uwana na jini almost made me karamin mutum amman nasan babu abinda bazakayi ba dan kare darajata da martabata a idanun jama a so this is one of the reason that has to do with me outside that Marwan, bantaba ganin someone as caring as you re ba, I see the way kake tolerating Farida, Faiza da sauran yaran yayyinka inhar zaka iya kula dasu haka kayi hakuri dasu haka kakuma sosu haka Amirah take she will have your care, your attention koda baka sonta wannan shine dalilina na farko! Abba yayi shiru dalilina na biyu shine I believe in you can help yarinyar ta warke gabaki daya, ban hadu da uta adakin nan dakai hatsari ba amman Maminka tacemin nan tazo sabida na gayamata mun ganta akasa, this simple means despite yanda yarinyar take batason jama a dan data ganmu boyewa tayi bayan Mamanta harda rufe fuskanta da hijabin Mamanta abinda nake fadi anan shine despite condition nata zuciyanta acknowledge and identify you sama da mu anan duka har shi Saleem din rannan ko kallonsa batai ba, so what if dalilin auren nan naka yasa ta warke gabaki daya kasan kalan ladan daka samu dalilina na uku shine I saw na girl all I see is a pure innocent girl da idan Allah ya bata lafiya mace ce dakowani namiji zaiyi burin damunta agidansa, you will teach her everything ilimin ad1n1, boko zamantakewa, irinsu sune matan da ake building healthy and a fruitful marriage life with, and I see you in a better position to take care of her ba Saleem dakeda garagara ba, you are gentle so is the girl you re the best man for her just give it a time I know zakaso ta and for me na tunaninka na aura maka ita only means Allah ya kaddara daman matarka ce I know namaka ba daidai ba ban tambayi shawaranka ba but I feel inada wannna ikon akanka dan kai d a nagari ne Marwan, dan haka Amirah, I mean Ameenatu matarka ce ayanzu, get well a sallameka zansa yayyinka suje gidansu dauko matarka kaji! tunda Abba ke maganganun nan kirjinsa ke bugawa, he knows Saleem ayanda yakeson auren Amirah, kome yace Abba kome ya turoma Abba he did it in state of baya hayyacinsa he was high giya ta bugar dashi, ahankali yace  Abba! Abba na kallonsa saiya hade fuska cikin kakkausan murya yace  banson ka furta koma wani kalamai kake kokarin furtawa dan zan saba maka Marwan! Mami tai murmushi kawai bata cemusu komiba, sauke kansa kasa Marwan yayi yay shiru, asanyaye yace  Abba tayaya zanyi rayuwa da wacce yayana keso is it proper? Dan dariyan takaici Abba yayi, saiya kalli Mami yace  kinsan mene everything is just coming back to me komi is getting clear yanzu nake kara fahimtan Saleem wato ko Allah ko cike yake daya hikima Allah kuma ba azzalumi bane baya bari acutar da mumini yace  I don t think Saleem" "yataba kaunar yarinyar nan, dan iskan yaron nan if you look at it ubanme zaiyi da yarinya mara kai?" "Kawai shiyasan meya gani shirin morewa yayi, dan duk wanda yakeson wani so na gaskiya zaibar aikata" "abubuwan da Saleem yake yajira auren sa, so Please Marwan karna karaji kace Saleem na son yarinyar nan trust me Allah ne ya kubutar da ita daga hannunsa data kara haukacewa, Amirah matarka ce Allah ya sanya albarka a aurenku, bari naje manyan baki na na jirana a company yadauki certificate din da kansa yasa a hannun Marwan saiya dago kan Marwan suka hada idanu ahankali Abba yace  I know babu abinda bazaka iyamin ba and you will never disappoint me, I choose this girl for you kariketa amana kabarni da Saleem, kayi wani abu Marwan I will not be happy with you this marriage yanuna mai certificate din, yace  this Marraige is forever Marwan! Saiya mannamai kiss a goshi yajuya kawai yafita Mami nawani kalan murmushi kaman taita ihu Marwan was speechless bazai iya tantance ga exact yanda yakeji ba, he feels wani sanyi sanyi azuciyansa yanajin duk wani damuwa na jikinsa na barinsa for the first time in this 7days dayake hospital saiyaji duka ciwukan dayakeji just varnish and dissapers, bangare daya na zuciyansa na tunanin Saleem kuma while bangare daya na zuciyansa na tunanin Amirah dayaji yana wani kalan jin yunwan kewanta he just wanna see her, dago idanunsa yayi suka hada idanu da Mami dake murmushi tana kallonsa dauke kai yayi dasauri saiyaji yanajin wani kalan kunya, da gangan Mami tace  uhn my son feels better bar1 na nemo Doctor Naji Yaushe za a sallamemu tawuce" kofa tafita su Ammah takeso taje takira. Marwan yayi shiru saiya kalli certificate din yakai yatsansa yana shafa rubutun sunansa zuwa rubutun "sunan Ameenah he can t believe he s the husband is he dreaming? He can t just believe it at all, but bangare daya na zuciyansa sai tunanin Saleem yake wayansa yadauka saiya shiga jiransa har wayan ya katse ba a daga ba, yacigaba da kiran he promised kansa bazai bar kiran wayansa ba saiya dauka amman shiru, akira na kusan biyar ne aka daga wayan tass tass tass kawai yakeji na sex ga ihun Precious datakeyi da gangan.  Yes Daddy! Yess Daddy! Yess yess yess&  cire wayan saga kunnensa Marwan yayi cikin kakkausan murya yace  Saleem! Dasauri Precious tace  tell him the same thing you tell your brother Daddy so that they will leave us alone  Saleem! Marwan yakara kiransa hakan yasa Saleem yace  what!? Mtsww yayi tsaki cikin muryan shaye shaye yace  I m fucking some good damn ass pussy yoh," "why d call? I said I don t wanna marry that pagal girl, fuck you Marwan and fuck yays! " Dasauri Precious tace  tell him ni zaka aura dasauri Saleem yace  ama marry my baby right here! Suck suck suck my dick bab& .. Marwan katse wayan yayi yay shiruuu saiya ijiye wayan kawai. Sunci juna yafi sau ashirin sannan tasasa bacci tadauki wayanta tafita falo tashiga kiran Mommy tace " Mommy what next? Mommy tace  good girl now when he wakes up kuje any mosque make sure you wear their kind of outfit kuje a daura muku aure, make a story that kin musulunta but his parents refuse to accept you okay dasauri tace Mommy you are the best, dariya Maman tayi, bayi Precious tashiga tai wanka tanada sabuwan abaya ta saka tazo gado ta tada Saleem da kyar yatashi tacd  muje kayi wanka wucewa yayi, koda yafito sanye da towel ya tsareta da idanu wani mahaukacin sha awanta yakeji yayi" kanta rikesa tayi tace  no idan mun dawo ga kayan dazaka saka shaddan yadauka yasaka tace  muje fita sukayi da kanta tai tuki har zuwa wani massallaci anan bakin titi tai parking tajuyo ta kallesa tace  we are getting married i want you kashiga that mosque kace na musulunta iyayenka refuse to accept me so kake muyi aure am I clear wani iri yaji azuciyansa amman saiya gyadamata kai yafita yashiga haka akayi nan da na. Aka daura musu aure yabiya 50k cash dake jikinsa har wani tsalle takeyi. WANNAN SHINE SALEEM YACI GINDI MAI TSADA! MUJEDAI ZUWA!!!! EPISODE Har tsakar dare Ammi takasa runtsawa daga ita harsu Baffa da Lami babu wanda ya sanar da yaran "abinda ake ciki, wayanta ta laluba saita kunna flash din cikin kudin data samu banda gadon data siyama Miemie tasa musu babba adakin da katifa mai kyau babban gado ne da ita da yaran duka suna kai, Miemie ce char karshen gado Amirah ko saita tabiyo Ammi ta kwakumeta sannan take iya bacci, tsare fuskanta Ammi tayi da kallo, she just can t help it ne dazaran kanada d a dakeda damuwa you can t help it but to worry about yaron, tunaninta is tayaya wannan yar yarinyar da batasan komiba zatai aure, har yau har gobe tanama Amirah wanka ta shiryata da kanta, idan tana period ita ke shiryata, she knows tun suna yara tasa Amirah islamiyya but she s not even sure idan Amirah ta iya wani abu cus bata magana daga baya tazo tafara tsoron mutane hakanan tahakura tadena aikata islamiyyan, tasan cewa duk abinda aka koyama Miemie Islamiyya da gida idan tadawo tana koyama Amirah tare kuma sukeyi homework, but will she depend on that tace yarta tasan wani abu a islamiyya? Sabida condition nata Amirah bata taba azumi ba, tanasata tai salla but ita kanta Ammi batasan ko sallan ma mai kyau bace cus Amirah bata cikin yaran daza a kira da sunada cikakken hankali, as long as suna tare duk sallan da Ammi zatayi tana sata tayo alwala tare sukeyi, Amirah ko indomie batasan ya ake dafawa ba, ko tea Amirah bata taba dafawa da kanta ba, itada Miemie does everything for her, bata wanki saidai tasa hannu taita wasa da ruwan kumfa tanajin dadi idan taga Ammi na wanki tayaya Amirah zatai rayuwa gidan miji or is she thinking too much? Is she exaggerating? Ammi ta tambayi kanta, abu na farko kenan da Ammi ke tunani, bata kalli Amirah as wacce keda wayau na tarairayan miji, kula da muhalli da abincin da miji zai ci ba, idan aka koma kan bangaren tarayyan miji fa? Ammi tun yaranta na kanana 3yrs haka take dena cire" "kaya gabansu dan babu kyau, she s not even sure cewa Amirah tamasan ya jikin mata yake balle na maza," ko Miemie batajin Amirah ta taba wani ganin jikinta haka ba balle kuma namiji tayaya zasuyi wannan "rayuwan? Mijin ta zai iya hakura bai nemeta ba har zuwa sanda zata warke tasan menene rayuwa? Tayaya Amirah zatai handling bukatan miji idan kuma Mijin mabukaci ne yaya diyarta zatayi? Will aure help condition Amirah kuwa koko it will make it worse? Dr Marwan dudda yanada kirki amatsayinsa na likita shin zai kasance yanada kirki a matsayinsa na miji? Zai kula da diyarta? Yanason diyarta kuwa tunda wanaa ne yaso diyarta shi yace yafasa aka aurama Dr, dan da Dr na son diyarta dashi zai fara fadi tunda ai shine likitan Amirah? Ammi takama nan takama chan tadamu gani take banda ita babu wanda zai iya kula mata da diyarta aduniya batason Amirah tafada hannun miji kalan _u Daddy a azabartar mata da yarinya da daman bawai lafiyan ya isheta bane, yanzu yazatayi tajira su Baffa yaje yagansu tukunna ko" mene?. "Wuraren 7:00AM Baffa ya fito tsar gida ya shirya tsaf cikin shiddan sa mai kyau kal kal, Ammi dake shirya" "Amirah datai wanka tana jamata zip na bayan riga ne Baffa ya kwalama kira, Ammi tace  maza to je wajen Miemie ta daura miki kallabi wucewa tayi wajen Miemie da ita tagama sa kaya Ammi tafice waje tace  Baffa ina kwana  amm ku tashi lpy zanje asibitin yanzu idan ba a sallamesu ba nagansu, idan kuma an sallamesu zanyi tambaya naga kozan gano gidansu gyadamasa kai Ammi tayi yawuce yaja" Babur nasa yatafi. Wuraren 8:30 Baffa yakai asibitin yayi parking har room number Ammi tabashi saiya wuce yashiga yawuce sama. Tun jiya da daddare da Dr yazo yaduba Marwan yace zai sallamesa sosai yaga he was much better this "morning zasu tafi, Abba ma da sassafe yazo dan dakansa yakeso yatafi da su, Marwan na zaune ya chanza kaya zuwa wasu simple t-shirt na wando black inda aka masa operation ma baya masa ciwo ya warke tass, Mami tahada komi, knocking akayi a kofan dukansu suka kalli kofan sai Abba dayafi kusada kofan yataho yasa hannu ya bude wani dattijo yagani that is dressed properly yana kamshi mai dadi looking homely kai tsaye yamika masa hannu suka gaisa Baffa yace  amm kaine mahaifin Marwan? Nan ne dakin da Marwan yake ? Dasauri daga Mami har Marwan suka kallo kofa sai Abba yace  eh nan ne bismillah Bismillah shigowa Baffa yayi kallo daya Marwan yamasa saiya sauke kansa kasa cikeda kunya yaga yanayinsa da Ammin Amirah Baffa yashigo Mami tace  ina kwana dasauri yace  ina kwana yamai jikin yakalli Marwan da kansa ke kasa anatse Marwan yace  ina kwana kallonsa Baffa yayi anatse yace  ya karfin jikin Marwan? Allah ya sa kaffara ne  ahankali kowa yace  Ameen Abba yanuna masa kujera yace  bismillah zauna zauna amm saidai ban gane fuskan ba anatse Baffa yace  amm kuma ku zauna dan Allah yar magana yakawoni bamusan gidanku ba da nan mukazo amman anmin kwatancen nan saisa nazo nan din zama Mami tayi Marwan ma yazauna kansa akasa Baffa yace  ammm sunana" Muhammad nine Yayan Mahaifiyar Amirah uwa daya uba daya Abba yace  Masha Allah ahh sannu da "zuwa dan shiruuu Baffa yayi sai yace  tsakanin mu babu boye boye, kanwata bata gidan Yusuf wanda" "yabaku auren Amirah, sannan Amirah ba diyarsa bace diyar kaninsa ce uwa daya uba daya wanda yarasu tun Amirah na karama sai aka hada mahaifiyarta da yayan baban Amirah Yusuf kenan aure Allah yabasu Maryam Baffa yayi shiru shi kansa Marwan baitaba sanin mutumin ba shine mahaifin Amirah ba sai yau no wonder yanzu komi ke making sense, Baffa yace  dudda rabuwansu bai dade ba amman dai sun rabu, zancen danake maka bamuda sanin zancen auren nan sai jiya da safe daya kirani awaya kan yanaso nazo masallaci kaza danazo yace nadan jirasa bari agama dayrin auren nan yaganni nadaiji ana daura aure da Amirah, Baffa yayi shiru hakama duka yan dakin yace mahaifiyarta batasan komi akan zancen ba, Abba yasauke ijiyan zuciya, ahankali Baffa yace  dalilin dayakawo ni anan yau sabida nagana daku ne iyayen Marwan, sabida Yusuf ya sanar dane cewa ada yayan Marwan ne zai auri Amirah amman yafasa Dr ya aureta, daga mahaifiyarta hatta ni munada yar damuwa, na farko dai Amirah yarinya ce da bazan boye muku ba condition dinta ba yau ko jiyane yafara ba a a tun tana yar kankanuwa abin yafara, so ba lallai tama iya wani zamantakewan aure ba, and condition nata is not a good thing da on top of everything" zatai rayuwa da wanda ba lallai yana kaunantaba! Hakanan Marwan yaji kirjinsa yafara bugawa yana Jin wani tsoro har baiso Baffa yasake wani magana "dan gani yake kaman za ace yasaketa kirjinsa bugawa yake kawai wlh wlh Sauda Mami ya lura, Baffa ahankali yace  munsan komi nufi ne Allah sannan bawai nazo danna kashe auren bane a a abinda Allah yahada shine zai raba ba niba! Wani boyayen ajiyan zuciya Marwan yasaki, Baffa yace  kawai inaso nasan cewa eh Marwan yasan wacece diyarmu sannan zai riketa amana, idan bazai iyaba amm& . " Dasauri Abba yataresa yace  Hakan bazai taba faruwa ba! "Baffa yakallesa, ahankali Abba yace  ko bana duniya Marwan mutum ne dazan shedesa cewa bazai taba" "cutar da Amirah ba wallahi wallahi, zai riketa amana, and zai sama mata lafiya da izinin Allah wani sanyi Baffa yaji azuciyansa ganin yanda iyayen mutanen arziki ne, anatse Mami tace  zaka iya binkici kan wanene Marwan tundaga kan asibitin nan zuwa gida dako ina, Marwan mutum ne mai amana, tausayi, dakuma zuciya mai kyau murmushi Baffa yayi sai cikeda hikima irin na manya yace  Marwan! Saida gaban Marwan yafadi yanda Baffa yakirasa, dago kansa yayi ahankali suka hada idanu da Baffa dake kallonsa anatse yace  zaka rike Amirah amana Marwan? Lumshe idanu Marwan yayi saiya budesu ahankali, cikin murya mai dadi dakenan anytse ba garaje ciki yace  zan rike Ameenah amana Baffa" namaka alkawari! Wlh wani sanyi Baffa yaji sai yaji ya yarda da yaron sai yayi murmushi yace  Masha Allah ina addu a Allah ya albarkaci auren ku Ameen Ameen Mami tadan kalli Marwan sai ta kalli Baffa tace  yaushe zamu iya zuwa daukan Amaryan mu dan "dariyan manya Baffa yayi yace  eh toh ga mai gidan nan Hajiya ai sai abinda yace Marwan yasake sauke kansa dake kasa sosai cikeda kunya Baffa na kallonsa, Baffa yace  da so samune dai, Maryama zata tare gidan Mijin nata nan da sati biyu da yan kwanaki, to zanso ahada bikin ayisu idan Mijin nata ya yarda " Dasauri Mami tace  ai yama yarda muma kafin nan mun gama shiryawa gabaki daya Abba yace  kwarai "kam, Allah yakaimu lokacin duk akace Ameen Ameen sai Baffa yatashi yace  to bari na koma Abba" "jiyayi yanason Baffa sosai yace  muje na taka maka tare suka fito suna zance na manya, harya rako" "Baffa wajen machine dinsa, Abba jiyayi yanason Baffa sosai saiya taba aljihunsa yaciro kudi duka dayake jikinsa wanda bundle na yan 100dollars ne yace ga wannan ayi tsaraba dasauri Baffa yace  ahhh bazamuyi hakaba Allah na amfana, nagode kwarai Allah yakara sauki damai jiki ya buga machine nasa" yayi gaba Abba yabisa da kallo sai yayi murmushi Tunda yace Ammi bata tare da mutumin abu dayane yazo ransa Alhaji Bashiru babban abokinsa matarsa "tarasu 10months kenan yanzu baiyi aure ba, yaga Ammi she s so gently and homely zaiso itada alhaji" "Bashiru suyi aure, yaransa uku duka maza duk sunyi aure, shi kadaine agida sai Chefs dinsa maza dake masa girki bari zaimai maganan yaga." EPISODE "Komawa gida Baffa yayi wannan karan a falon Lami yasamesu gabaki daya, Amirah tayi lamo jikin Ammi" "tana danna wayan Ammi, yanda take bala in son waya tanason game idan tagama game saita shiga danne danne babu inda bata sani awaya ba tafara danna wayan Ammi kona Miemie sai takusan karan da chajin ko ka amshi shine zaka tsira, doguwan rigane ajikinta na atampa red wani kalan sheki takeyi bana wasa ba, tana glowing ga kamshin datakeyi da turarata da akeyi, karbe wayan hannunta Ammi tayi tace  baki iya gaisuwa ba ahankali ta tashi daga jikin Ammi takalli Baffa dake murmushi yana kallonsu murya yar karama tace  ina kwana Baffa yace  Amirori yaya an tashi ince anyi kari dai ? Ammi tace  wannan tafi karaman Salma neman abinci da sassafiyan Allah komawa jikin Ammi zatayi Ammi tace  jeki wajen Miemie tana daki kin tashi tayi Ammi tace  maza nace ahankali ta mike rikeda wayan Ammi tajuyo tana kallonta saita wuce tafita tashiga Dakinsu duk Ammi na kallonta kafin Ammi tajuyo takalli Baffa, dayayi murmushi na manya yace  Haleematu kinga dai bani kaunar halin Yusufa amman Allah yasani mijin daya aurama Amirah naga yaron kuma Allah ya dauramin kaunar sa da yarda dashi dan haka ni na" yarda da auren nan dari bisa dari fatana Allah ya kyautata zamansu "Wani kallon Baffa Ammi keyi, Baffa kuma ya gyadamata kai cikeda gamsuwa yace  I know duka abinda" "kike tunani, kina tunanin Amirah batai girma da wayan dazatai rayuwa inda babu ke ba, now the question is yan kwanakin datayi a asibiti ai baki wajen ko? And she was fine, infact kalli improve Ada Amirah bazata taba barinki taje wani daki ke kina wani daki daban ba Lami tace  kwarai! Baffa yace  ki kwantar da hankalinki kibita da addu a karki rigima da mutumin chan Babansu ki barsa da halinsa, munyi" concluding zasu tare rana daya da Miemie dan haka ki kama shirye shirye kinji Baffa yadan sauke murya "yasan yanda takeson yarinyar Amirah saidai in baka zauna da itaba wlh saika sota, ahankali yace  is time" "for Amirah to grow up a inda baki haka rayuwa yake, this is her next step na rayuwa, ki daure ki koyar da ita the little you can in this period, kibarma Allah komi, Allah na ganin komi Haleema, and Allah bazai baki kunya for all hakurin dakikay1 ba, in sha Allah Dr Marwan will take care of Amirahn mu da kyau and zata warke tass tass kinji gyadama Baffa kai tayi ahankali saita lumshe idanu saiga hawaye wlh wlh tana ma Amirah wani so da batason tarabu da ita ko kadan batason tarabu da baby girl dinta, Baffa yace  laaaaaa Lami tai yar dariya tace  kukan tunanin rabuwa da yar diyarta take Baffa yace  tun yanzu, yau naga Maman Amarya mai kuka dan dariya sukayi, sai Ammi ta share fuskanta tass takalli Baffa da Lami tace  ragowan kudin dana rage zanja jari bari kawai muyi amfani dashi nama Amirah kayan daki ko Baffa yace  nima zan kara miki daga miliyan daya ta wajena dasauri Mami tace  ah ah Baffa kabarshi " suka cigaba da hira. Daga Bbaya Baffa yafice yaje kasuwa Ammi tawuce tashiga dakinsu Amirah na tare da Miemie tana "kwance jikin Miemie suna kallo da wayan Ammi a YouTube dan Ammi nada data Miemie data dinta yakare amman anjima Umar zai samata, bama suji shigowan Ammi ba, Ammi tace  ahh yayi kyau sharan kenan ko Miemie dasauri Miemie ta kalli Ammi Amirah ma haka saita taso daga jikin Miemie ahankali, Ammi tawuce bakin katifa ta zauna dasauri Amirah tazo wajenta Ammi zata mata magana kawai saita zauna ajikin Ammi tana kallon fuskanta sosai muryan nan chan ciki tace  Ammi tsareta da idanu Ammi tayi tace  menene kika haumin jiki kaman mage ? Yanda Ammi taga tana kallon kwayan idanunta yasa tagane Amirah harta gane tai kuka kafin abin yashiga ranta ya zauna ya tada mata da hankali saitai sauri tace  gashi yafadamin ido, idanuna sunyi wani iri ne? Gyadamata kai Amirah tayi itama Miemie na" zuwa wajen dasaurin ta. EPISODE Cikeda hikima da dabara irin na Uwa Ammi tace  huramin idanun Amirah Dasauri Amirah tadaura soft "hannayenta akan fuskan Ammi saita hura mata iska a idanun, Ammi tai murmushi tace  iyye yammatana" "ta iya fa kinga gashin yafita Miemie, Miemie tai dariya, sai Ammi tasa hannunta takama na Miemie tazaunar da ita gefenta tace  zauna kiji " "Zama Miemie tayi duk suka kalli Ammi, Ammi tai murmushi tace  mesa kika gayamin kinason Dr Marwan" "Amirah ? Wani kyalli idanun Amirah sukayi sabida Ammi tahanata maganan Dr Marwan tamata fada sosai ganin Ammi yau tamata tambayan akanshi wani sanyi taji saita kankame Ammi sosai Miemie tawani kwashe da dariya tace  Ammi wlh da gaske Amirah son Dr nan takeyi jibi yanda take farin ciki sabida kin tambayeta, ohh su Ya Amirah anga fine Dr Ammi takalli Amirah yanda take murna tana wani" blushing kyawawan hakoranta na nunawa tace  ina jinki fadamin ahankali Ammi tai shiru tana kallon Ammi tana tuna duka abubuwan da Marwan yamata tace  Dr Marwan nama Amirah kirki kaman Ammi Miemie tace  wooooohhh! Ammi tai shiru harareta hakan yasa tai shiru Ammi ta kalli Miemie tace " mesa kikace haka Safan kafanta tanunama Ammi ahankali yace  yasama Amirah takalmi da safa, yaba Amirah chocolate, da abinci mai dadi, yahana Amirah kuka, Dr shima Ammi na ne Ammi " Tunda Amirah ke maganganun Ammi ke kallonta batajin there sa single soul in this world as innocent as "Amirah ba, nobody can understand abinda Amirah tafadi inba a mother ba, in the moment when she was scared tai feeling alone ba Ammi ba Miemie gardawa sun dauketa mutum daya saved her with a kind hearted spirit yabata exact kulawa irin wanda Ammin ta ketaba sai for the first time sai Ammi taji zuciyanta ya natsu da auren it might be a good thing afterall, cike da hikama Ammi tace  na aura miki Dr Marwan ahankali Amirah dake wasa da yan flowers na gaban rigan Ammi ta tsaya ta kalli Ammi dasauri, Miemie ma haka, wani tsare Ammi Amirah tai da idanu kaman tasan menene aure, Ammi tace  an daura auren ku jiya a masallaci karfe biyu sadakin ki na hannun Babanku, kema yanzu matar aure ce kaman Miemie rana daya za a kaiku gidan mazajen ku wani mamaki ne yakashe Miemie, wani kalan bugawa zuciyan Amirah keyi, ahankali tace  Mama Lami matan Baffa ne, Maman Baby Matan Daddy ne, Miemie Matan Ya Umar ne, Amirah Matan Dr Marwan ne? Gyadamata kai Ammi tayi alamun eh, wani washe baki sai tawani kankame Ammi tahau kyalkyala dariya da karfi abinda basu tabaji Amirah tayi ba tawani kankame Ammi, Itama Miemie saitahau dariya tace  laaa Ammi wlh Ya Amirah batada kunya, wai dadi fa takeji an mata aure ko Ammi kawai girgixa kai tayi irin na manya tana kallon yaran nata dake dariyan rashin hankali kawai tunani take yanda zata rabu dasu tai rayuwa ita kadai, dakewa tayi tace  ku tsaya" ban gama magana daku ba zonan Amirah Ammi tadagata daga jikinta wani murmushi takeyi sai Ammi taja kujera ta ijiye gabanta tace  zauna "anan zama tayi anatse, Ammi tace  kinason auren? Dasauri ta gyadama Ammi kai, Ammi tace  kinsan me akeyi a aure ? Dasauri tace  zanci abinci nima na haifo katoton jariri Miemie tawani kwashe da dariya Amirah ta kalleta sai itama ta kwashe da dariya dan she s extremely happy, Ammi ta kwadama Miemie duka tace  tashi ki fita wuce jeki daura sanwa mara kunya tashi Miemie tayi takalli Amirah tace"  Amaryan Dr Marwan Amirah tasake washe baki. Ammi na kallon ikon Allah saida Miemie tafita Ammi tace  ki natsu ko kinaso raina ya bac1? Dasauri ta "girgizama Ammi kai tana wani kalan cute smile dake melting zuciyan mutum, Ammi tace  anayin abubuwa da yawa agidan miji, dagayau zan fara koya miki girki, da yanda ake gyara gida kinji gyadama Ammi kai tayi tace  Ammi anjima mijina zaizo? Tsayawa Ammi tayi turus tana jin nauyin yanda Amirah" tace  mijina saita harareta tace  ban sani ba Ammi tayi shiru tace  kin tuna wankan tsarki dana koyamiki kinayi duk idan kin gama period dinki? "Dasauri ta gyadama Ammi kai, magana Ammi zatayi saita kasa maganan yamata nauyi ita zata koyama Amirah bangaren nan? Saita kasa tace  kome yafaru tsakaninki da mijinki karki fadama kowa kinji, sirri ne gyadama Ammi kai tayi, Ammi tace  muje kiga yanda Miemie ke daura abinci a wuta ." *** Tunda suka koma gida yasami all yayyinsa baimason surutun su dan harsun fara ango ango ya hade fuska "yawuce dakinsa, bayi ya shiga yayi wanka da kyau yafito pajamas ya saka saiya fito yazo ya kwanta akan gado yayi shiru saiya lumshe idanu 3weeks is so long yafadi murya chan kasa saiya bude idanu dasauri maisa yafadi maganan? Deep down jiyake kaman yabude idanu yaga Amirah, da akace an daura musu" aure dudda he s trying to fight d feeling saiyaji sonta yawani karu yakara doubling a zuciyansa. EPISODE 2WEEKS! "yau duka duka saura kwana 6 tarewa, bangaren Umar yagama gidansa tsaf dan ana maganan satin nan" "za aje ayi jere Ammi babu abinda batama Miemie ba masu kyau na gata kuma, ta zage gyara yaranta take ba kama hannun yaro, ga mai gyara su yan Maiduguri, kyan da Amirah da Miemie sukayi yabaci, Amirah jikinta kaman glass, cikinta ciwo yake sabida kayan matan da ake bata kaman yasoma ma jikinta yawa da kanta Ammi tafara ragewa cus taga kaman Amirah tamafi Miemie sensitive jiki and abu namata" aiki ajiki sosai. "Ammi babu abinda bata koya mata ba, gyaran gida, gyaran daki, girki, da yanda ake handling su gas," "Ammi tayi iya kokarinta takoya mata intimacy takasa wani nauyi takeji, tagayama Lami tadan koya mata wani abu amman ina daga ita har Lami abu daya suke, sun kasa, gawani kamshi da Amirah keyi an gasa an huda jikinta da turaren shuwa Arab na Maiduguri, Amirah kullum saitayi maganan Dr Yaushe zaiso amman shiru babu wanda yasani, shirye shirye suke ba kama hannun yara, Umar yakawo ma Miemie dubu dari uku na dinkunan ta an kawo akwatinta yau wlh wlh yayi kokari, gobe da safe za aje mata jere" zai aiko da mota. Bangaren su Mami suma shirye shirye suke bana wasa ba Abba ya ijiye kudi na ban mamaki hat chanza "penti na gidan akeyi suma biki suke shiryawa meanwhile Mami tagama hada akwatin Amirah, Abba da" "kansa yakira su interior design ana sa komi agidan dayaba Marwan is like 2 houses tsakanin su, shida" "Mami suka yanke shawaran sAbida condition na Amirah plus Marwan na zuwa aiki gwara suma kusa dasu, kiri kiri Marwan yaki participating in anything, dudda azuciyansa yafi kowa duba calendar da date yawani irin ko_a but kagansa he looks so uninterested saisa Abba ya tsaya tsayin daka kan lamarin gidan" da interiors din. Yau wuraren 9 manya manyan kawayen Mami guda biyu sukazo sai kannenta su Yaya Ammah aka tafi kai akwatina Abba yayi magana da Baffa so ansan da zuwansu an basu address. "Ammi tasa Miemie ta tafi da Amirah gidan makotansu dasuke shiri da Lami sosai, Ammi tasa wata lace" "mai kyau tayafa mayafi mai kyau, wlh Ammi is a very very beautiful woman saitaci gayu ka kalleta saika kara kallonta, Sunyi girki, an soya kaji dan Baffa na kiwo, akai fankasau da waina, da alale na gwangwani dasu cincin da danbun nama makota duk sun shigo, wuraren 2 suka iso akai parking, su Ya Ammah suka shigo da farin cikinsu ana ayiririiii suna ina Maman Yarmu Lami na washe baki tanuna Ammi dake murmushi cikeda natsuwa wani irin rungume Ammi sukayi har Ammi saida tafarajin kunya, nan da nan aka shigo da akwatunan, anan tsakar g1da aka bubbude ana ayiriri, kafin afara kawo abinci, yanda sukaci abinci ko saida Ammi tai mamaki alalen tasss na kare waina da sinasir har take away sukayi suna tambayan waya dafa Lami tace  Maman diyarku ta dafa sun dade sai wajajen four suka tafi suka basu tukuicin 200k suka karba suna godiya sosai duk saida sukai take away na abubuwan da aka musu suka" tafi suja murna yau sai Ammi takarajin ta natsu ganin sunada kirki Amirah ta bazata wahala ba. Marwan na sama yaji sun dawo anata hira ana bada labarin abinci babu wanda yayi maganan Amirah "har wani gyara kunne yake da laptop jikinsa amman babu wanda yayi maganan Amirah, Farida ne tace  Yaya bakuga matan Ya Marwan dinba? Wani ijiyan zuciya Marwan yasauke dasauri jin finally an tambayi Amirah, dariya Ya Fadila tayi tace  ai ba a ganin Amarya sai rannan biki wani irin Marwan yaji" sai kawai yatashi yawuce yashiga dakinsa karaf a idanun Mami tai wani murmushi batace komiba. Around 10 na dare Mami tai knocking gaban kofansa ahankali yace  come in bude kofa tayi ta shiga "tana kallonsa yana zaune gaban system yana aiki, Mami ta maida kofan tarufe tace  an baka 2months" "wajen aiki fa Marwan why are you still working ? Batare daya kalli Mami ba yace  just small abu nakeyi? Mami tace  okay tana wycewa closet nasa tace  wai bazaka hada kayanka ka kai gidan ku ba," kamaje ka duba gidan da abubuwan da akayi aciki? Shiru yayi baice komiba Mami tafito saitazo wajen "ta tsaya akansa tace  Allah idan baka tattara kayan nan ba nizam tattara nabada akai maka gidanka, you have just 5more days agidana kavar gidana kenan kallon Mami yayi ahankali, Mami ta ballamai harara tace  nai magana da telenka jibi zai kawo dinkunan ka Abban ku duk yabasa sauke kansa kasa yayi, Mami tai murmushi kawai tace  yaushe zakaje kaga matarka kabata kudin kitso da lalle da sauran shirye shiryen Amarya eh? Kasa dago kansa yayi, murya chan kasa yace  Mami stopppp! Baki Mami takama tace  ni kakejin kunya yau ahh lallai ango da kunya, gobe ka shirya kaje ka kaimata kudin shiryawa ko na cicci maka mutunci I will text you address na gidan Mami tai maganan tana hanyan kofa tace  kuma go get hair cut kay1 gyara gyaran ango this time rufe fuskansa yayi duka Mami ta kwashe da dariya tabude" kofa tafita daga dakinsa. He was smiling saikuma ya dakata yana mamakin ina Saleem yayi? He calls him everyday he s fine yana magana dashi yama gayamasa he s married yayi yayi yagaya masa ina yake yaki gayamasa. Kasa zuwa gidan Marwan yayi kuma bakomi ke hanasa ba sai kunya dawani kalan jin nauyin Ammi "baisan tayaya zai kalli Ammi ba, he feels like yamata laifi tundaga kan bada address da contact na gidansu da number Daddy, is as if he took advantage na privileged information din dayake dashi na" patients so he feels he wronged Ammi sosai. Yana fitowa daga masallaci daga Magrib yana sanye da jumper na milk yadi mai kyau yana kamshi ga "glasses idanunsa yaga Abba tsaye gaban gudansu ga mota agaban gidan, zai gaida Abba Abba yamika masa car key yace  maza tafi kaga Matarka! Mami tacemin kaki zuwa, akwai kudi a motan jeka bata kudin lalle gobe bikinku inba hakaba zanyi fushi daki karbi makullin motan ahankali yasa hannu ya amsa kansa akasa, yashiga motan ahankali yaciro wayansa zuwa address da Mami tabasa zuwa anguwansu Amirah gabansa sai faduwa yake, yaja yana tuki ahankali, sai Chan yakara gudu wlh he can t wait to see her kusan almost 4weeks bai ganta ba yanabin map harya shigo layin sai yayi parking a kofar gidan gabansa na bugawa kadan kadan yarasa mezaiyi, he s feeling nervous and anxious kaman zaiga wata sarauniyan duniya, baisan ma yaya zaiyi ba, wayansa yadauka ahankali yarasa wanda zai kira saiya kira Ya Fadila wacce yakebi kira daya ta daga tace  ya akayi Ango Ango hade fuska yayi yace  okay bye dasauri tace  yakuri Ang& au yakuri Doc dan shiru yayi sai chan yace  I m in front of their house yazanyi? Dasauri tace  wani house? Ban gane maganan ba dan jimm Marwan yayi sai murya chan kasa yace  my wife s& .house yarage murya sosai haba mezaiji sai shewa na muryan duka yayyinsa katse wayan yayi yanaji kaman ya nutse kasa, Mustapha yagani yafito daga gidan somehow duk suna yanayi they re all light skin horn yamasa tareda bude motan yafito dasauri Mustapa yazo wajen yana hada idanu da Marwan yamai wani kwarjini dasauri yace  ina yini anatse Marwan yace  lafiya lau, please" kashiga kace Marwan yazo wajen Ammi zaro idanu Mustapa yayi yace  laaa kaine daman Ya Marwan Mijin Amirah! Dr Mustapa yakara basa hannu yana kallonsa kamna zai cinyesa damn! Sai yawani "murmushi Marwan ma haka Mustapa yajuya da gudu yayi cikin gida duk suna tsakar gida, Ya Rabbi anma Amirah lalle mai bala in kyau, yanda Mustapa yashigo da gudu yana kwalama Ammi kira, Ammi, Ammi yasa kowa yajuyo harda Amirah dake cin abincin, Lami tace  kai lafiya? Wani tsalle yayi yace  Ammi Mijin Amirah na waje Yaya Marwan wai yazo wajen ki! Wani zabura Amirah tayi ta kwasa da gudu Ammi na kwala mata kira, ko kalli babu akan nan balle slipas, tace  ke! Amirah! Amirah! Amman ina ta" falle ta tsere da gudu tai zauren su!!! EPISODE "Gidan ba wani babban gida bane, daga nan kofar gidan da Marwan yake tsaye jikin mota yaji yanda" "Ammi ta kwalama Amirah kira, sai kuma yaji sahu da alamun gudu, gently yadaga kafansa yayi one step closer to kofar gidan, kirjinsa na bugawa yanajin wani kotsawa na ganinta kaman yayi shekara bai gantaba, just 3weeks zuwa 4weeks dinnan dabai gantaba but it feels like forever, daidai Amirah ta bullo daga zauren, wani kamshi da tunda yake arayuwansa baitabajin kalan kamshi dayamai dadi haka ba, kafin ita Amirah ma ta iso yay maza yataho dab gaban kofan cus yasan fitowa zatayi ahaka ba hula, ba takalmi, ya tsaya chak yazuba hannu a aljihun wandonsa yana kallonta, kirjin Amirah wani kara bugawa yake dum, dum, dum, ganinsa tsaye yazuba mata idanu cikin wani farin glasses din nasa, tanajin kamshin turarensa datai kewa kawai saitaji kaman ma bata gudu ayanda takeso tayi dan she feels like the little distance dayarage from inda take takai inda yake feels like forever, kara gudu tayi Marwan yawani lumshe idanu yabude su asanyaye yana sauke ijiyan zuciya bakinsa naso ya furta becareful karta fadi amman yakasa zuwa gabansa Amirah tayi saitaci birki tana kallonsa kirjinta na bugawa tana wani kalan numfashi irin na wayanda sukai game na racing dinnan, takai hannunta tasa abaki ahankali tana tsoro karya sake hanata rungumesa yanda yayi a hospital amman kawai sai jikinta yahau rawa, tana feeling wani mugun urge na hugging nasa, jikinta yayi wani karkarwa, kawai runtse idanunta tayi taciro hannunta daga baki batai wata wata ba kawai tai wani kalan hugging nasa tana daga feets nata sama sabida takai tsayin wuyansa dan Marwan nada tsayi bata wani kai ba amman saita kankamesa ta kwantar da kanta akirjinsa ahankali takai hannayenta duka biyun bayansa ta kulle ta kankamesa tana" kara kankamesa kaman zata fasa jikinsa tashige ciki tana sauke ijiyan zuciya fast fast na gudu. "Wani kalan bugawa kirjin Marwan keyi kaman zai fito, no one has ever hugged him like this irin real" "intentional hug dake nuna mutum yayi kewanka, ga kamshin datakeyi gabaki dayanta da wanda gashinta keyi shima yana fizgansa, gashi shifa yana tsaye ne gaban kofan zauren yana daga waje ita tana daga ciki ga jama a and anyone daga gida ayanda ake kiranta dinnan zai iya biyota aka gansu ahaka fa, da kyar ya" tattaro duka karfinsa dawani kalan murya da yaune rana na farko da ita kanta Amirah kejin muryan yace " cikani! Juya kanta Amirah tayi a kirjinsa alamun no, ta daga takai hannunta tadaura saman kan inda nipples dinsa cikin that baby voice yar karama tace  ciwonka ya warke? " Ya Rabbil Alameen wani abu Marwan yaji tundaga kafansa zuwa kansa baisan sanda ya gyara muryansa "zuwa very strict ba yace  fitan mini daga jiki! Ahankali Amirah tafito daga jikinsa dan idan yamata tsawa ko ya maida muryansa so strick tsoronsa da shakkan sa take saitakai hannayenta biyu tasa abaki tasauke kanta kasa tadan turo baki, tundaga kan kafafunta dasuka sha kunshi ja da baki zuwa hannunta dake baki dasuka sha lalle yabi da kallo, yakalli kitson da akamata yaji wani abu a wuyansa, da haka zata fito har waje agama ganeta, strictly yace  ina hulanki? Hannunta tadaga takai saman kanta tai wani kwaba kwaba da baki kaman zatai kuka, ashagwaba tace  zafi yakemin, Amirah tayi kuka da ana mata kitso lumshe idanu da sauri Marwan yayi saiya dauke kai cus Amirah na neman halakasa, murya ciki ciki yace  go back inside kallonsa tayi shirin fashewmai da kuka take strictly yace  kikamin kuka ranki zai baci anan turomai baki tayi tajuya ahankali tawuce yabi bayanta da kallo dake juyawa zuwa kitson da aka mata dasuka zubo sosai, sai alokacin Mustapa yafito anatse yace  ance ka shigo gyadama Mustapa kai Marwan yayi saiya fara tafiya ya shigao gidan, ko ina looks extremely neat, har falo Mustapa yakaisa" falon na kamshin turaren wuta Marwan yazauna. Amirah dake dakinsu Ammi na mata fada tana yafa mata mayafi cikin yar karaman muryan nan tace " Ammi ni zan tafi wajen Ya Marwan cikeda fada Ammi tace  zan makeki fa Amirah wannan wani kalan abune Miemie dake tsaye tace  ke baki iya jan ajiba ? Strictly Ammi tace  zauna anan da Miemie bari naje muka gama magana sai kije juyawa Amirah tayi da gudu saita wani fada jikin Miemie ta kifa kanta akirjin Miemie tawani fashe da kuka mai bala in ciwo, gani take Ammi nahana ta ganin Dr Marwan dinta, turus Ammi tayi ta tsaya tana kallon ikon Allah ganin kalan rigiman da Amirah keyi akan Marwan, Ammi kawai tajuya aranta tana zakici kankyanki nan gaba saikin dinga neman inda zaki gudu kije, anutse tai sallama tareda daga labule ta shiga dakin da Marwan ke ciki ganin Ammi ce tashigo dagudu Marwan yawani zame daga kujeran yazauna akasa, kansa akasa, murya chan kasa ya amsa sallaman Ammi, wucewa Ammi tayi tasami waje kan kujera ta zauna, cikeda Kamala tace  tashi ka zauna Marwan girgizama Ammi kai yayi alamun a a kansa akasa still murya chan kasa yace  ina yini Ammi wani irin kunyan Ammi yakeji da bazai iya hada idanu da itaba, he feels he wronged Ammi with abinda yayi, anatse Ammi tace  lafiya kalau ya wajen su Umman ka ? Kansa akasa still yace  suna lafiya sunce agaidaku Ammi tace  madallah muna amsawa daganan bata kara magana ba dakin kowa yayi shiru, sunkai wajen good two minutes ahaka sai Ammi ta mike tace  bari naje tai wajen kofa daidai tamika hannu tadaga labulen zata fice asanyaye Marwan yace  I am sorry Ammi yadanyi shiru kansa akasa sai chan yace  dan Allah kiyakuri juyo da kanta Ammi tayi ta kallesa yanda kansa ke kasa, calmly tace  bakomi, komi yariga yawuce, Allah ya albarkaci auren ku Ammi na maganan tawuce tafita tashiga dakinsu taga daga Lami har Miemie lallashin Amirah dake kuka ba wasa suke, har wani ijiyan zuciyan kuka take saukewa, Ammi tamata wani mugun kallo tace  tashi to kitaf& .. bata karasa maganan ba Amirah harta mike dagudu tayi kofa duk suka bita da kallo mayafin ma bata saka ba tadaga labule kawai" tafice daga dakin abinta. EPISODE "Lami ta kwashe da dariya tana kallon Ammi datai turus kawai tabi Amirah da kallon mamaki, Miemie na" "murmushi kasa kasa, Lami tace  yaran zamani ba kunya ko kadan, daga gobe ne ai mun kaita gidansa" muhata da wannan darun datake mana Ammi batace komiba kawai tasami waje ta zauna tadauki charbi abinta tanaja. Marwan na zaune a inda Ammi tabarsa Miemie tashigo dasauri ba kallabi still fuskanta kaman ta wanke "da ruwa sabida kuka, Marwan yadago kansa ahankali ya tsareta da mayun idanunsa kirjinsa nawani kalan bugawa, tana tsaye gefen kofa batare data karaso wajen ba, she wants to hug him but tasan yahanata saisa batazo ba tawani turo baki ta lankwashe wuya ashagwabe kaman baby tana kuka still, Marwan ya tsareta da idanu ko kyaftawa bayayi, daga inda yake zaune yanajin kamshin datakeyi dake fizgansa sosai, bakinsa yabude ahankali yace  come kaman jira Amirah take dawani irin sauri tazo gabansa kirjinta na bugawa taduka zata zauna agabansa idanun Marwan suka sauka kan gaban boobs nata sabida riganta ya zazzago bawai yagansu full bane but yaga saman dasuke nan acike tammmm farare tasss, ya lumshe idanunsa dasauri, he s feeling kaman ya tsaga kirjinsa yasata aciki yahuta kawai, zama Amirah tayi agabansa dab dashi tana kara turo baki hawaye na zubowa bude idanunsa Marwan yayi ya tsareta da idanu kaman yanda take kallonsa asanyaye itama da idanunta dake kyalli na tears, cikin yar karaman murya yace  yaushe kika dawo rigimammiya ? Makemai kafada tayi another new hawaye na zubowa, duk yanda Marwan yaso yadaure yakasa hannunsa yakai ahankali yadaura saman fuskanta, wani sanyi Amirah taji da tafiyan abubuwa a cikinta da batasan sanda tawani sauke ijiyan zuciya ba da saida iskan yasauka akan fuskansa, yatsan hannunsa yakai ya sharce hawaye kaman yana magana da baby yace  why are you crying Little Meenah? Wani yammmm Amirah taji sabida yanda yakirata da batasan sanda takai hannunta takama hannunsa dake kan fuskanta ba tarike tana sauke ajiyan zuciya da sauri da sauri, wani irin abu takeji game da Marwan that s unexplainable but she knows kaman ta cinyesa, kota hadiyesa, kota koma jikinsa gabaki daya takeji, wani yarrrr Marwan yaji jin yanda Amirah takama hannu sa tarike hannunta bala in taushi gashi duk yayi zufa lallen da aka mata ya rabbi hannunta kaman ba hannun mutum ba tsabagen kyau, kawo fuskansa dab da nata yayi yana kallon" kwayan idanunta dake kyalli sosai yace  rigiman me kikeyi ahankali like a little baby ke magana tace  Ammiiiiiiiii murmushi kadan Marwan yayi Amirah tawani tsaresa da idanu ya rabbi murmushi yamai "kyau sosai tana kallon glasses na idanunsa, shikuma yasauke idanunsa kan kitson da aka mata baisan sunan style dinba but baitaba ganin kitso mai kyau in his life like this one ba, tunda yake arayuwansa baitaba ganin kitso dayamai kyau like this ba sauke hanunsa yayi daga fuskanta ya ijiye kan fatan wuyanta, wani irin ijiyan zuciya Amirah tayi dan she felt cold har a bargon kashin dake jikinta, tsayawa yayi yanaso yacire hannun nasa daga wuyanta but yakasa, her neck is so soft, is so warm and very smooth, gently yashiga shafa wuyanta da hannunsa tsigan jikin Amirah yawani tashi dahar saida yagani yakai hannunsa yakamo gashinta dasuka azube so silky gashin bakin kirin tana wani kamshi, ahankali yakalli kwayan idanunta kaman yanda take kallonsa yace  kitson nan yayi kyau wani irin dadi Amirah taji kawai bazato tashige jikinsa tai hugging nasa tana manna fuskanta a kirjinsa, tanason kamshin dayake sosai bana wasaba, bugawa kirjinsa keyi nonstop kallon kofan dakin yayi da labulene kawai he will feel wani iri idan wani yazo yagansu ahaka, murya chan kasa Marwan yace  bana hanaki ba dago kanta tayi daga kirjinsa jikinta duk yamata wani iri, hannunsa yakai yadanja hancinta yace  ke mage ce? " "Washemai Baki yayi saiya dagata daga jikinsa, mikewa yayi dasauri Amirah tamike itama tana shirin kuka," "saiya ciro kudade daga aljihunsa dayawa ya ijiye akan kujera yace  jeki cema Ammi zan tafi hannunta tasa abaki saita wuce tafara tafiya ahankali tafita, ijiyan zuciya Marwan yasauke saiya fito daga dakin" EPISODE Daga bakin kofan dakinsu Amirah ta tsaya tace  Ammi tajuyo tana kallon Marwan daya fito daga dakin "idanunta yaciko da hawaye dan bataso yatafi, Miemie tafara fitowa akunyace tace  Ya Marwan ina yini ? Anatse Marwan yace  how are you Maryam ? He talks to her like an elder brother, ahankali tace  lafiya lau Lami tafito tareda Ammi, Marwan yasauke kansa kasa dasauri yace  saida safe Ammi Ammi tace  agida mutan gida gyadama Ammi kai yayi yay hanyar zaure zai fice, kawai Amirah tawani rushe da" "kuka tana tsaye daga wajen kofan dakinsu datake tana kallonsa, chak Marwan ya tsaya batare daya juyoba, Ammi tadan kallesa sai kawai tawuce takoma ciki, Lami da Miemie suka bita suma cikin dakin, dan juyowa Marwan yayi suka hada idanu da Amirah dake kuka sosai, da idanu yamata alamun tazo, dasauri ta taho wajensa ta tsaya dab dashi tana kuka harda shesheka, ahankali murya chan kasa Marwan yace  why are you crying? da yar muryan nan nata dake fita da kyar cikin kuka yar karaman gaske sounding like a baby tace  zan bikaaaa hannunsa yakai yadaura kan fuskanta ya sharce hawayen ganin hawayenta kaman river basu da wahalan zubowa kuma nan da nan sun wanke mata fuska tass, murya kasa kasa ta yanda babu wanda zaijisu yace  we will be together tomorrow okay, stop crying, daga gobe i will never leave your side, I have to go yanzu kinji yayi maganan ataushashe da sigan lallashi, gyadamai kai tayi tana sauke ijiyan zuciya ahankali na kuka tana kallonsa, Marwan yayi shiru yana kallonta zuciyansa nabugawa sabida yanda yakejin sonta, kaman gobe tayi yanzu yatafi da ita kawai, ahankali ya" kawo bakinsa wajen goshinta sai gently ya manna soft lips nasa kan goshinta ya sakin mata wata yar "karaman light kiss wani yirrrrrrr Amirah taji da saida shi kansa yagani, dan komawa baya yayi anatse yace"  go to your room now gyadamai kai tayi saita juya ahankali tana tafiya tana juyowa tana kallonsa shima yana tsaye bai wuceba har saida takai dakinsu tashiga sannan yajuya yafice yashiga mota yaja yabar anguwan. Komawa dakin Amirah tayi tana kuka ahankali Ammi ko kallonta batayiba ahankali tazo inda Ammi take "tazauna, still Ammi bata kalleta bata kalleta ba, gently ta kwanto jikin Ammi, Ammi ta kalleta dasauri Amirah ta runtse idanunta bataso Ammi tamata fada takara kankame Ammi tai lamooo, ahaka bacci yayi awon gaba da ita Ammi sai kallon yaran take dan itama Miemie tayi bacci, she feels kaman kar gobe tayi" tarabu dasu. Ahankali Ammi ta kwantar da ita agadon tamike tafito alwala tadauro kawai tadawo daki ta shimfida "dadduma tafara salla wanda yaranta kawai takema addu a Allah ya albarkaci aurensu, yabasu zaman lpy da mazajensu, Allah yaba Amirah lafiya completely har saida aka kira sallan asuba sannan ta tashi ta tada" Miemie da Amira dan ayi salla Lami ma ta tashi makota har an fara shigowa daura abincin biki. "Gabaki dayan rannan shima Marwan bai runtsa ba yakosa gobe tayi akawomai matarsa, yayinsa kowa na" "gidan anyi lalle da sauransu, har lokacin no one knows whereabouts na Saleem." Daga masallacin sallan asuba Marwan yafice abinsa dan baiso ma agansa atasahi gaba. ** Wuraren 11 aka gama yima amare makeup wanda da kyar Amirah ta yarda dan she was feeling "uncomfortable, makeup is something da bata taba yiba, Ya Rabbi ita karan kanta Ammi saida takara kallon Amirah cus yaune rana na farko datake ganin Amirah tazaman mata yar budurwa a ido dan she always sees Amirahnta as a baby, Amirah tayi kyau cikin black and gold lace data saka ana gama makeup din tazo wajen Ammi adaki ta zauna taboye abayan Ammi, batason yanda mutane keta kallonta da" yanda taga mutane dayawa agidan acike ana hayaniya dudda babu kida ko DJ but she doesn t like it. "Kallonta Ammi tayi tace  tashi muje ahankali ta tashi Ammi tariketa, saita kaita dakin Baffa wanda babu" "kowa ciki tazuba mata abinci karba tayi tafara ci ahankali, Ammi na kallonta taci sosai sannan ta kalli Ammi tace  Ammi anjima zamu tafi gidan Ya Marwan? Gydamata kai Ammi tayi, murmushi tayi" "tacigaba da cin abincin sosai taci tana gamawa sai bacci, gyaramata kwanciya Ammi tayi tafito daga" "dakin tana kallon Miemie dake tareda kawayenta Miemie tayi kyau sosai, tadade tana bacci sai bayan asir ta farka Miemie tagani kusada ita tana kuka tana goge hawaye tashi Amirah tayi zaune ta tsareta da idanu saita matso ahankali tazo kusada ita murya chan kasa like a baby tace  menene? Cikin kuka Miemie tace  Amirah banson narabu da Ammi dake, banso saita rungume Amirah tana kukan wani iri Amirah tashigaji sai hawaye yashiga cikowa a idanunta, ahankali tadago Miemie saitakai hannunta kan fuskanta ta girgiza mata kai alamun tadena kuka, Miemie tadade tana kallon Amirah saita gyadamata kai, daidai Ammi tabude dakin tashigo takalli Miemie da idanunta sukai jajir anatse tace  kuzo ku shirya anzo tafiya daku daidai nan Lami na shigowa dakin tace  ina suke muje muje ga motoci sunyi layi a waje ana magrib zaku wuce, muje muje tai wajen Miemie tadagata suka fice, Ammi takalli Amirah tace  zomuje tasowa Amirah tayi saitazo dab da Ammi tana kallon fuskan Ammi sosai cikin yar karaman muryan nan tace  Ammi ai tare zamuje gidan Yaya Marwan ko ? Tsareta da idanu Ammi tayi saita gyadamata kai kawai, murmushi Amirah tayi ta rungume Ammi suka fito tare tana mammannewa jikin Ammi tana boye fuskanta wanka Ammi takaita tayi dawani ruwan turare sannan tafito da ita sukaje daki Ammi da kanta tashiga shiryata cikin wani lafaya black and red tasata tai salla Ammi bata mata wani kwalliya ba tasa mata kwalli saita zauna gaban Amirah tana kallonta hawaye Ammi taji zasu zubo daga idanunta dasauri tadauke kai dakin aka bude dasauri Amirah ta tashi taboye bayan Ammi tai lamo kaman yar yarinya," "Lami dasauran manyan matan wajen suka shigo da Miemie dake kuka sosai an lullubeta sukace  ammm Ammi ga Miemie za a tafi da ita tsareta da idanu Ammi tayi saita lumshe idanu bata taba sanin this is how a mother feels when she s saying goodbye to her children ba sai yau, she s feeling kaman ta taya Miemie suyita kuka tare sabida yanda takeji amman saita dake anatse tace  Maryama I know daidai gwargwado nabaki tarbiya mai kyau, ke yarinya ce mai hankali da bazaki taba bani kunya ba, baki taba kuntata min ko batamin raiba, I pray Allah yabaki farin ciki irin wanda baki taba tunanin zaki samu ba gidan mijinki Allah ya albarkaci aurenku, go start your new life kinji My Babygirl Miemie rungume Ammi Maryam tayi tama kasa magana sai kuka da kyar tace  Ammi banso narabu dake dariya akahau yi adakin itama Ammi tai murmushi tace  ai duk diya mace saita rabu da iyayenta mumanan duk hakane maza dena kukan nan Ammi ta dagota, bakin mayafinta Ammi takama ta share mata fuskan tasss saita manna mata kiss a goshi tace  go to your home Maryam wasu sababbin hawaye ne suka shiga zubo" mata. EPISODE Lami tace  muje toh ahankali Miemie ta tashi saita zagayo bayan Ammi tai takalli Amirah dataga "idanunta sun ciko da hawaye duk tayi wani irin kaman tasoma gane abin is getting real, ahankali Miemie" "tace  kin haddace number na dana Ya Umar ko? Gyadamata kai Amirah tayi ahankali, Miemie tace  toki kirani idan kika sami waya kinji bazan iya rayuwa babu ke ba Ya Amirah, you re my best Sister kuma in" sha Allah zaki warke Ya Marwan zai kula dake kinji gyadamata kai Amirah tayi tana kallon yanda Miemie "ke kuka saita rungume Miemie ahankali tace  kuka bari tadagota tana share mata fuska murmushi Miemie tayi tace  tom nadena, Bye Ya Amirah na Lami tazo takama Miemie suka fita da ita daga dakin" Amirah tabisu da kallo sai kawai tafado jikin Ammi tana kuka sukaje waje. Ammi tariga tagayama Lami itace zatabi Amirah cus Amirah bata yarda da kowa hakan yasa sai Harira "kanwar Lami itane jagoran kai Miemie gidanta, saida Lami ta tabbatar an shiga mota sannan aka tafi yarage saura motocin su Tawagan Marwan, friends nasa guda biyu that are Drs yasanar sai Abba yabada motoci da drivers guda uku, dawowa dakin Lami tayi da kawayen Ammi dakuma makota har lokacin Amirah kuka take, da idanu Lami tama Ammi alamun it s time, dagota Ammi tayi tace  dena kukan yanzu tashi kibi Mama Lami kutafi gidan Mijinki Marwan anjima kadan ni sainazo idan na sallami baki na makema Ammi kafada tayi cikeda rigima alamun a a, Ammi tadan hada fuska tace  kinason nayi fushi dake ? Ahankali ta girgizama Ammi kai, Ammi tace  yauwa yarinyar kirki tashi to kuje, muje nasaki a mota da kaina kasa ma tashi tayi daga jikin Ammi da kanta Ammi tadagata daga jikinta saita gyaramata mayafin saita bata wani flat shoe black na Gucci ya Allah kafafunta sunyi kyau a takalmin tasaka Ammi tai jimmm tana kallonta itama Amirah haka sai kawai Ammi ta rungumeta Amirah ta kankame Ammi kaman jira take tafashe da kuka, Lami ta girgizama Ammi kai alamun kartai kuka da kyar Ammi ta daure saita dago tace  ke yarinya ne kike kuka haka, wuce muje Ammi takama hannunta da kanta Ammi tafitar da ita har waje jama a na binsu abaya wata roll Royce Dr Hassan yabude yace  motan Amarya ne wannan Ammi da kanta tasa Amirah aciki Lami tashiga ta dayan side din, su biyu kawai zasu zauna a motan sabida yanzu tana ganin jama a saita rikice, Ammi ta dake tai murmushi tana kallon Amirah data rirriketa that looks so scared tace  Ammi mutafi Ammi tace  eh bari kutafi zan taho uhn yarinyana tayi kyau, Lami bari nai sauri ganinan zuwa Lami tace  yauwa kiyi sauri Maman Amirah Ammi tace  to cikani sabida nai sauri na biyoku ahankali tasaki Ammi tana kallon fuskan Ammi sosai, Ammi tamata murmushi tace  good girl bari naje toh da sauri Ammi tai maza tamaida kofan tarufe tawuce zaure Amirah tabuta da kallo aka kunna mita akaja Ammi na labe azaure tana kallon ana tafiya da Amirah ta gidan miji kawai sai Ammi tafashe da kuka duk yanda zatai bayani bazata iya ba, but she s feeling too many things at a time, her only two daughters leaving her in the same day to start a new life, cikin those 2 imagine the sick one, that s helpless, weak, have zero idea how the world is itama ta tafi gidan miji, Amirah should be by her side, she should be protecting her not ta aurar da ita me Amirah tasani what if Marwan is not a good man ya cutar mata da yarinya eh? Babu abinda Ammi bataji kaman tafita tace adawo mata da yarta tafasa aurar da ita she s feeling so lonely Wayyoo Allah na, idanun Ammi har saida" suka kumbura sabida kuka sannan ta lallaba ta tashi tashiga ciki. " He s calling again Dr Hassan dake tuka motan yafadi yana daukan wayan,  Hey Dr ka kirani yafi sau" "miliyan yau, yes mun daukota she s here we are on our way dan juyowa yayi saiya ba Lami wayan yace"  mijinta wants to talk to her Lami murmushi tayi ta karbi wayan saitace  Amirah ga Mijin naki tabata "wayan karban wayan Amirah tayi garin karba tasa a speaker, murya chan kasa Marwan yace"  Ameenah& .! Kaman yabude abinda ke rike mata kuka kawai saita fashe da kuka sosai harda wani rerawa Marwan yayi "shiruuuu yana sauraronta chan saiyace  so kike ki kasheni! Dan zaro idanu Lami tayi dasauri ta juyarda kai Dr Hassan yayi murmushi, Amirah da baruwanta da wayan na speaker ta girgizamai kai alamun noo, asanyaye cikin lallashi da tsantsan kauna yace  stop crying kinji gyadamai kai tayi asanyaye yace  wat do you want me to buy for you ? Ahankali ashagwabe tace  wayaaaa ahankali yace  mezakiyi da waya?  Miemie murya chan kasa yace  okay zan sayama matana waya wanda yafi na kowa kyau dazata dinga kiran Miemie, da Ammi, da Ya Mustapa da Baffa aciki ko ? Shiru tayi tana sauraronsa hankalinta nawani kalan kwanciya mamaki yakashe Lami daman Marwan din na magana haka, ahankali Amirah tace  uhn dan shiru Marwan yayi duk yanda yaso yadaure yakasa murya chan kasa yace  I m so" "happy you ve become my wife Ameenatu, and I m ready to give you not just this world but my entire life," I Love you! Wani bugawa kirjin Amirah yahauyi Dr Hassan ganin kar abokinsa yawuce gona da iri ga iyaye a mota yasa yace  yoh Docs you re on speaker wani kunya Marwan yaji dasauri ya katse wayan. "Amirah ta ijiye wayan jikin Lami tai shiru kanta sai maimaita mata I love you I love you yake, daga" "wajensu zuwa bangaren su Marwan it s soo far is like daga area yaku bayi zuwa area masu kudi almost an hour drive sukakai family house nasu Mami inda akai decorating sosai za ayi kamu parking akayi a dankareren compound din ganin mutane a compund din sai Amirah tarike Lami dasauri tana shirin fashewa da kuka ta tsorace tace  Ammiiii cikeda hikima Lami tace  Ammi na wajen nan muje ki ganta daidai lokacin Mami datasha shigan alfarma dasauran yayin Marwan sunzo wajen ana guda harda su Faiza da Farida da sun kosa suga wacece matan Ya Doc, dudda kan Amirah a lullube but tana ganin kowa ganin fuskokin dabata saniba sai kallonta suke suna murmushi suna guda saita wani koma baya dasauri tashige jikin Lami taja gyalen lami tarufe fuskanta duka tana sakin kuka ahankali kaman zata koma cikinta dan jimmm Mami tayi saita kalli su Ya Ammah tace  ku wuce ku tafi babu wanda yayi musu duk suka wuce, ahankali Mami tamika mata hannu calmly tace  Amirahhhhh! Dan dago kanta daga jikin Lami tayi Lami tace  je mamanki na kiranki hannunwanta Amirah tasa taja mayafin baya ta kalli Mami dake kallonta tanama Mami kallon tsoro idanunta na fitar da hawaye, sosai Mami ke kallon Amirah Ya Subhanallah Allah yayi halitta mai kyau awajen nan yarinya kaman ita tai kanta, and shes so adorable yanda take kukan ashagwabe, anatse Mami tace  taho muje bazan bari su kalleki ba kinaso kiga Marwan ? Tsare Mami tayi da idanu kaman bazatai magana ba saita gyadama Mami kai ashagwabe, Mami tace  yauwa toh zomuje tadade tana kallon Mami batasan mesa ba kawai saitaji zuciyanta yadan kwanta da Mami saita taho ahankali tasaka hannunta acikin na Mami, ita kanta Mami saida ta jinjina kalan taushin da Allah yama tafin hannun yarinyar tanajin kamshin datakeyi saukowa tayi ta tsaya gaban Mami, Mami tai murmushi sosai tasa hannu taja mayafin ta rufe mata fuska kawai she feels very happy yanda Amirah ta yarda da ita itama Lami taji dadin hakan Mami tace  sannunku da zuwa Bismillah ku Mami da Amirah na gaba tawagan kawo Amarya na baya, sai kallon Amirah da ba a ganin fuskanta ake" but lallenta takalmin kafanta kayan jikinta kadai abin kallo ne yanayin fatanta kadai zaisa kasan tanada "kyau, before sunso adanyi rawa but yanayin Amirah da Mami tagani kawai saita wuce da ita falo ta" "zaunar da ita kan kujera itama ta zauna kan kujeran tawagan kawo Amarya aka zazzauna su Ya Ammah dasu Farida suka shishigo sun kosa suga Amaryan ya Marwan, gaishe gaishe aka fara aka shiga kawo abinci da abubuwan ciye ciye dangin Amarya sukace Abiya kudin bude fuskan Amarya aiko su Mami da su Ya Ammah akai barin kudi sai Lami ya tashi tazo gaban kujeran ahankali ta yaye gyalen daga fuskan Amirah da rinanun idanunta, Amirah takalli kowa yanda ake kallonta dan har su wayanda suka kawota kallonta suke sai da sauri kawai tai hugging Mami taboye fuskanta abayan Mami, Farida tace  wowwwww Faiza this is Matar Ya Marwan she s dead pretty Ya Fadila tadan sosa kai tana kallon Ya Maryam tace  no be lie my brother sabi choose wife, he no disappoint duk cikin whispering suke maganan Maryam tace  but she s nuts Fadila tace  that s his specialty give her a month I doubt idan yarinyar nan bazata ji sauki ba takashe mata idanu sukahau dariya, wlh Mami doesn t know why but saitaji tana wani irin son Amirah kaman yanda takeson Faiza da Fadila somehow morethan yanda ma takeson Faiza da Fadilan cus this is a sick girl da batasan anything ba and kaninta hopelessly loves, she hopes and pray Allah yabata lafiya albarkacin auren nan da aka mata, Mami tadan juyo takalleta tace  nakaiki dakina inda babu wanda zai ganki? Gyadamata kai Amirah tayi ahankali, murya chan kasa tace  Mami ruwaaaa da kanta Mami ta tashi zata wuce tadauki ruwa dasauri Amirah ta tashi sai Mami ta tsaya tace  bani ruwa Faiza dasauri Faiza tadauki bottle water tazo wajen Amirah taboye bayan Mami Faiza ta leka bayan Mami suka hada idanu da Amirah tace  Hi tsareta da idanu Amirah tayi batare datayi magana ba, Mami tace  stop scaring her Faiza she will all get use to you guys give her some time Mami tabude ruwan sai tabata takarba kadan tasha taba Mami tasha sai Mami tacema Lami bari kuje gidan nata ita tana nan zuwa Mijin nata yazo saisu tafi tare, Lami tai murmushi tace tom wucewa gidan" Amirah sukayi Mami ta tafi da Amirah sama zuwa dakinta. Mami takaita har gaban gadon ta zaunar da ita tace  kinajin yunwa? Girgiza mata kai Amirah tayi cikin "yar karaman tiny voice nata tace  Ammi na gatanan zuwa tsareta da idanu Mami tayi saitai murmushi tace  eh nan bada jimawa ba zatazo, yi zaman ki nan bari nakawo miki abinci kunnenta Amirah tashiga tabawa dan manyan dankunnen da aka samata na damunta bata saba saka irinsu ba, Mami tace  mesuke miki ? Ahankali Amirah tace  ciwooo da kanta Mami takai hannunta kunnuwanta tace  tsaya to acire saita shiga cire mata ta ijiye dan kunnen kan side drawer, Amirah ta kwanta tai lamo Mami tajuya tana bude kofa taga Faiza da Farida da Ya Fadila gaban dakin Mami tarufo kofan tana kallon Fadila tace  da girmanki Fadila ? Dariya tayi tace  Yaya that day ban kalli yarinyar sosai a hospital ba wlh she s so pretty wai bantaba sanin Marwan nada idanu dudda glasses yake sawa ba sai yau danaga matarsa su Faiza suka kwashe da dariya Mami tace  karki batamin yara Fadila dasauri Ya Fadila tace  Au wai dama agabansu nake magana kutashi daganan Yaya Fadila tabisu da gudu suka sauka suna dariya Mami tai murmushi tawuce da kanta tazuba mata dirty rice dayaji namomi baja baja da zobo mai sanyi da ruwa tahayo sama tabude dakin ahankali Amirah ta tashi zaune, Mami takawo abincin ta ijiye gabanta Amirah tasa hannu tadauka tafara ci ahankali tanayi tanashan zobo, Mami sai kallonta take she s very very innocent saitakeji kaman tarike ta anan ma kartaba Marwan, kawai saitakega kaman idan Marwan" "yanemi yarinya zai kara birkitamata kai ne cus tayaya kanta zai dauki wani tarayya da miji, how will she" "know yanda ake kula da miji, gida, girki da sauransu? This girl needs parents she needs to be under" "someone that will watch her not ita kadai tai zaman gidan miji, Mami dai sai lissafe lissafe take." JAMA A MAMI TARIKE AMIRAH AWAJENTA A HANA MARWAN???? KO ABA MARWAN MATARSA??? BUT TAYAYA AMIRAH ZATA IYA RAYUWAN ZAMAN G0DAN MIJI BABU IYAYE KO WANDA WILL WATCH HER??? KUNA GANIN DA CONDITIONS DINTA ZAI YU??? DONT BE SELFISH OR SENTIMENTAL KUNA GANIN ZAMAN G0DAN MIJI JUST SHE KO ZAMAN GABAN IYAYE GIDAN MAMI WHICH ONE WILL HELP HER BETTER???? EPISODE "Family house dinsu Umar aka fara kai Miemie. Babban gidane sosai anma irin na da dinnan, jama a cike" "gidan dan sunada dangi, ga makota duk anzo welcoming Amarya." "Anyi wake, anyi wake, anyi rawa kafin daga baya suka biya dubu 100k aka bude Amarya, zokaga ihu" "anata cewa wai balarabiya Ya Umar ya auro, Umman Ya Umar taba Miemie atampa da lace masu kyau da tsada tukuici Miemie sai kunya takeji tana sunnar dakai, daganan aka komar da ita mota aka wuce da ita gidanta dake nan chan wani sabon layi, area Masha Allah, Umar yayi bala in kokari a gina gidan, gidan flat guda da compound dakeda wajen parking mota guda daya, ya sassaka flowers agidan, aka shiga da ita bayan ansa tai alwala, Ammi tayi kokari anmata furnitures masu kyau na yayi na zamani, sosai Ammi spends her last dime on her kids especially Miemie kayan dakinta sukafi cin kudi dan ba asan" da bikin Amirah da wuri ba. "Gabanta Miemie sai faduwa yake ganin an kawota gidan Ya Umar, dan har yau bata mance da abinda Ya" Umar yamata agidansu ba dudda tun lokacin bai sake yi ba dan bata kara bari sun zauna tare su kadai ba. "Kara gyara komi da komi sukayi aka kunna turaren wuta, Harira na duba abinda ba a riga an kawoba" sabida gobe da safe ahada akawo mata. "Wajajen 9 Harira da tawagar ta suka fara shirin tafiya, sake rushewa da kuka Miemie tayi tace  dan Allah" "ku kwana Mama Harira dakuwa Harira tamata tace  kinci gidanku da girman mu zamu kwanan ma mijinki agida? Baga kawayen ki nan ba sa dawo anjima idan ansai baki, kinga saimun dawo gobe, a kwana lafiya wucewa sukayi suka tafi abinsu yarage daga Miemie sai kawayenta guda hudu wanda yan" makarantan su ne. Kawayenta sai yaba kyan gidan suke da kayan dakinta. "Wuraren 10 tawagan ango duka taho da motoci guda biyu, Ya Rabbi Ya Umar yayi kyau sosai yana sanye" cikin wata lafiyayyen gizna fara yaci manyan kaya yakafa hula bakinsa yakasa rufuwa sabida tsabagen murmushi yau yazama ango. "Sajen nan nasa ya kwanta yayi lub sai shinning suke, Ya Umar nada kyau ga natsuwa, gashi he s so" "responsible, he s hardworking kuma, tun wuraren 8 yakosa abokansa sukawosa amman sai iskanci suke masa da kyar yasamu sukazo yanzu around 10, tundaga kofar gidan yakejin kamshin da gidan keyi gabaki daya shiga ciki akayi da sallama Miemie takasa ma dago kanta wani tsoron Ya Umar dinta yau takeji na musamman, nan aka fara cece kuce na budan kai tsakanin kawayen Amarya da Abokan ango, aiko saida Kawayen Amarya suka chaske 200k dal sannan akabar ango Umar yataso yana murmushi anutse yakai hannunsa ya yaye lullubin fuskan Miemie na kasa yanda Miemie tamai kyau sai kawai yamaida lullubin yarufe dasauri yajuyo yace  kai kutashi kutafi babu wanda zai ganemin mata atoh haba zokaga ihu wajen kawayen Miemie, Abokan Umar kuma kaman zasu rufesa da duka sabida takaici, da gangan yace  kuwuce kutafi iyali gari ne yanzu, kukuma awuce akoma gidan Umma da Abba zokaga dariya, shi da kansa yawuce yarakasu har waje zasu sauke kawayen Amarya, yadawo gidan yamaida kofa yarufe ko ina yashigo yakashe wutan falonsu sai yawuce bedroom din nasu yashiga da sallama chan kasa yamaida kofan yarufe yana ijiye tray na abubuwan daya shigo dashi saiyazo bak1n gadon yazauna ahankali yakai hannunsa ya yaye lullubin kan yasauke akafadanta idanun Miemie sun kumbura taci kuka sosai gawani kamshi datakeyi na musamman dake fizgansa, gabaki daya taki dago idanu ta kallesa she s so scared and afraid tausayi ma tabasa, murya chan kasa yace  Maryama ta Umar wasu sababbin hawaye ne suka zubo mata gently yakawo kansa yadaura saman goshinsa murya chan kasa yace  yaune rana mafi haske arayuwata dake cikeda dumbin farin ciki sabida the only girl dana taba gani aduniya naji inaso tazama matata! Maryam I will never hurt you, I will take care of you sama da yanda zan kula da kaina yayi" maganan ahankali ya manna mata sumbata a goshi ahankali yace  tashi ki dauro alwala faduwa gabanta yayi for the first time saita kallesa ta rushe da kuka sosai dukta dimauce tace  Ya Umar dan "Allah karkamin komi banda lafiya jikina zafi She s really scared da abin yaso yabasa dariya amman yadake yakai hannunsa wuyanta bata running any temperature amman ahankali yace  ohh no, babu abinda zan miki, sunna ce sallan, muna idarwa saikici abinci kisha magani sai kiyi bacci, stop crying shikesa zazzabin karuwa gyadamai kai tayi yakai hannunsa yashare mata fuska yace  muje to kiyi alwalan ahankali ta yunkuro saiya kamata ta tashi ahankali saita wuce bayin dake dakin yabita da kallo yana kallon tsayin gashinta ga kitson yayi kyau sai uban kamshi take kirjinta acike tam shi kansa zaiso yayi hakuri amman bazai iyaba yau zai raya sunna alwala tadauro tafito idanun nan jajir gani tayi harya shimfida daddumai sai shima yawuce bayin batare dayace mata komiba yadauro alwala yafito yajasu salla raka a biyu suka sallame sukai addu a yatashi yadauki tray kaza da youghurt kafin ma yakaraso Miemie ta tashi da sauri tace  banajin yunwa tai gado da gudu taje chan bango taja bargo jikinta har" rawa yake he wants her to calm down sai baice mata komiba. Wucewa yayi ya tattara abubuwan yabude kofan dazai fita saiya kashe mata wuta yawuce yafita yajawo kofan ahankali Miemie tabude idanu duk yanda takeson Umar yau tsoro yafi son yawa idanunta bude tarrr gani take yanzu zai shigo yamata wani abu amman shiru shiru shiru takai awa daya da rabi wuraren 12 na dare bacci mai nauyi yayi awon gaba da ita. EPISODE "There s nothing about Miemie dabai sani ba, he knows by this time tayi bacci mai nauyin gaske ma with" "all gajiya da zurga zurgan biki yasan by now tayi bacci, fitowa yayi daga dayan dakin yariga yayi wanka yana kamshi sosai yana sanye da jallabiya fara, ahankali yabude kofan dakin bedroom dinsu yashigo batare daya bari kofan yayi kara ba, yamaida kofan yarufe ahankali, zare jallabiyan jikinsa yayi ya ijiye, yacire yar boxer itama ya ijiye sannan ahankali yahau gadon yana kara karfin AC dakin dan yasaya AC" yasaka musu harda solar yasa cus abokan sa sun hada kudi sosai sun basa. "Hannu yasa yajawo Miemie, ahankali ta taho dan tanada dan nauyin bacci, sata yayi ajikinsa yana wani" "irin sauke wawan ijiyan zuciya, he dreamt of this day and it s becoming a reality, saiya shiga zage zip na kayan dake jikinta, ahankali yayi nasaran zare skirt din, rigan yazage, zip din bai karasa cirewa ba" hannunsa yadaura kan pant dake jikinta wani lalataccen ijiyan zuciya ya sauke yaciro fuskanta daga "jikinsa yakai bakinsa ahankali yadaura kan nata yafara sha yana cire mata pant, ahankali Miemie tafara motsi cikin bacci, chan firgigit tabude idanunta dar, jinta tayi gabaki daya ajikin Ya Umar yakama bakinta yanasha sosai kaman wanda baya hayyacinsa turesa tashigayi tafashe da kuka sosai tana turesa, ahankali yadan dakata saiya saki bakinta, murya chan kasa yace  kinsan nayi hakuri sosai ko Miemie? Ban nemeki ba all this while dudda kina matata, abukace nake wallahi, tun rannan da aka daura mana aure rabon da na iya ina baccin dare, abukace nake sosai, kinaso ki kwana cikin tsinuwan mala iku? Shiru Miemie tayi takasa magana sai hawaye dake zufa tana numfashi da sauri sauri na tsoro, ahankali Ya Umar cikin sassanyar murya yace  baki sona? Dasauri ta girgizamai kai alamun no, Ya Umar yace  to menene ?" "Ahankali Miemie tace  ance da zafi sosai tsoro nakeji dan Allah karkayi, kaga kowa fa harda su Mama Lami zasu dawo gidan nan gobe da safe lumshe idanu yayi yabude gently yace  okay, to yaushe kikeso muyi? Murya chan kasa Miemie tace  bayan wata daya dan shiru Ya Umar yayi yana jinjina wata daya akansa, ahankali Miemie tace  dan Allah Ya Umar murya chan kasa yadan sauke ijiyan zuciya yace  naji amman da sharadi daya zaki banni nai wasa da jikinki bazakimin shamaki ba harna kawo, inhar kina bari ina wasa dake nabiya bukatata haka zan iya hakura har wata daya kafin muyi sosai gaban Miemie ke faduwa takasa magana, Ya Umar yace  na yarda da sharadin ki kin yarda da nawa? Gabanta na faduwa amman ahankali ta gyadamai kai alamun to, inhar she will escape sex she s ready to do everything, gently yakai hannunsa saman riganta zai cire tadan rike, ahankali Ya Umar yace  zaki karya yarjejeniyan mu ne ? Cire hannunta Miemie tayi jikinta nadan bari tanaji Ya Umar yazare mata riga ya yar dasauri tajuyamai baya kaman abinda yakeso kenan kawai taji yayi unhooking bra nata saiya jawota jikinsa dasauri yakai hannunsa shoulder nata yana zare hannun bra din ya manna fuskansa a wuyanta yana kissing nata kafin ahankali yajuyo da ita, ahankali yadaura fuskansa kan nata murya chan kasa yace  Maryam ina masifan sonki da kaunar ki, I love you so much Miemie wani yarrr Miemie taji, gently yadaura bakinsa kan nata yafara sha, jikin Miemie yafara mutuwa, ahankali yakai hannuwansa yadaura kan boobs nata wani abu Miemie taji da bazata iya bayani ba, yanda yake shamata baki yana murza mata nipples saita fara kokarin kankamesa sabida wani dadi takeji da batada control akan dadin, Ya Umar sai matse mata nonuwa yake yana jagwalgwala kan ya Rabbi kaman tai fitsari a wando, matse kan nipples nata Ya Umar yayi Miemie batasan sanda tawani kissing nasa back ba, ta kankamesa takai hannunta tadaura saman hannunsa dake kan nononta tawani bankaromai kirjin giving him full access, rudewa Ya Umar yayi kaman abinda yake jira kenan, murje mata nono yadinga yi da kyau Miemie ta dimauce tahau kissing nasa sosai tana numfashi mai ijiyan zuciya da karfi bata tabajin abu hakaba, cus she s feeling wani iri da batasan inda zatasa kanta ba, kasa jurewa Ya Umar yayi sabida yanda yaji nipples dinta sun mike kayayau sun tsefe kaman suna neman bakin dazai tsotsesu, yasaki bakinta sai kawai yataho kasa yace  zan sha nonon matana yakama nonon yarike yasa abaki yaja saida Miemie tai kara  washhhhh Ya Ummmmm& . Tama kasa karasawa, wani irin dadi da zafin dadi takeji amman dadin yafi yawa, yakai hannunsa ahankali gabanta dake ambaliyan ruwa yana shafawa gently yana shamata boobs, Miemie was taken out of the world bata tabajin abu mai dadi hakaba, ahankali yake shafa mata gaban ta waremai kafafunta sosai batako rufewa, ta rirrike kansa dake kirjinta yanashan nono while hannunsa na gabanta yana shafawa da yatsu yana lailaya mata clit saiya shafo gindinta yadebo ruwan" "yaukin yashafe awajen kaman sementi Miemie na sumbatu," saida yagama yamutsata yanda gabanta ke tsayayar da ruwa haukacewa ne kawai Umar baiyiba yashiga "addu a yana dagowa ya hada bakinsa da nata in middle of jin dadi Miemie taji wani sharp pain nan tadawo hayyacinta, danneta Ya Umar yayi da kyau yana kara saita dick dinsa daya mike kaman iron gaban ramin yawani buga yana malalacin kara.  Huhhhhhh zafin da Miemie keji da duka karfinta tafara kiciniyan kwace kanta amman yamata dannan yan gareji, yasake dakan wajen, duk wani dambe kuka roko babu wanda batama Ya Umar ba wlh baima hayyacinsa bayama ji saida ya ratsata, yana samu ya kutsa ya dimauce sosai yafara sumbatu dan yaran Ammi sunsha gyara wlh karyan namiji yashiga wajen nan yace zai daure and maintain steeze.  Miemie wayyyoo dadi! Wlh kullum saina aureki ke kadaice Matar Umar aduniya, Umma sex da dadi, Miemie bazan taba dena cinki ba, wlh kullum saikin bani hakkina, ahhhhhhh! Tasssss Umar yaci matarsa yana surutan da shi kansa baisan meyake cewa ba, daga" baya yafara ihu yakawo wajajen karfe 2:30 nadare. "Idanun Miemie sun kumbura taga fire and pepper bata taba sanin haka sex yakeba sai yau, all wacce ke" "fadowa ranta is Amirah, idan Ya Marwan yama Ya Amirah wannan ai zata suma ga Ya Amirah da raki, wai ta azabtu, dagata Ya Umar daya rikice yayi sai bayi yasata a ruwan zafi yadawo gadon yadauka ance ba a ganin blood yanzu but akwai blood Yayi maza ya chanza bedsheet yakoma bayin yamata wankan tasarki yafito da ita yazo ya kwantar da ita, shima yakoma yayi wanka yafito yazo gadon ya kwakumeta yana jijjigata.  Ina sonki Miemie, ina sonki, Miemie Allah yamiki albarka kinji, kome kikeso zan baki kinji Miemie, yakuri kidena kuka tai lamo jikinsa saida tai shiru ya kwantar da ita kaman maye yaja nipples dinta dake mata ciwo sosai zuwa bakinsa Miemie na turesa Amman ya kankameta yacigaba da sha he just cant stop, nan da nan bacci yayi awon gaba dashi itama tadade ahaka kafin bacci yayi awon gaba da" ita gabanta radadi yake mata. "Da asuba another sharp pain yatada Miemie, Ya Umar ne yakoma second round, kaman mahaukaci, this" "time kuka yadinga mata sosai fa, wlh dadin kaman yama kansa yawa yakasa dauka sai yadinga kuka, Miemie saitai shiru kawai wani irin ijiyan zuciya take saukewa dayafi na kuka azaba, bata taba sanin Ya Umar is this wild ba, kaman zai zare akanta, wajejen six na safe yakawo, gindin Miemie ya ciyu, dan tasss yagama kwakule hanyan, da kansa yagasata sosai sukai wanka azaune tai salla jikinta nadaukan zafi" mugun zazzabi na rufeta. "Tabasa tausayi sai lallashinta yake yabata paracetamol tasha tasha yoghurt da kaza kadan, ya kwantar da" "ita ransa duk yana bac1 tunawa da anjima kadan duk za azo karasa gyara shida yakeso ya kula da matarsa amman jama a bazasu barsu ba, tana jikinsa tayi bacci sai shafata yake yana kallonta yanajin sonta wanda yafi nada aransa, yakai hannunsa yashiga shafa mata boobs gabansa nakara harbawa yatashi& & " EPISODE "Bakaramin kyau gidan Amirah yama su Lami ba mamaki har kasa rufe baki sukayi, like gidan Amirah ne" "wannan? Kunga Allah wlh ba a masa isgilanci, no matter yanda mutum yake bakasan waye shi ba, this is gidan yarinyar da ake kira da mahaukaciya, Allah yabata miji likita, nutsasse mai sonta jibi gidanta, Mama Lami batada burin daya wuce Amirah ta warke Allah kuma ya Albarkaceta da ciki, zata dage" "takuma taya Ammi addu a, Allah yabama diyarsu lafiya." "Wuraren 10 aka maida su gida da plenty mindblowing gifts, basu bari sun hadu da Amirah ba kafin tafara" kuka kokuma tafara tambayan Amminta. Sun matukar yaba mutunci da dattakun family Marwan kuma hankalinsu yakara natsuwa ganin atleast Amirah ta yarda da Mami. "Wuraren 10:30 baki duk suka watse gidan yarage it s just them Mami taki bari wani yaje yadami Amirah," "Abba ne yashigo gidan da manyan kaya yace  ina Marwan din? Mami tace  ohon masa zama Abba yayi yaciro wayansa da kansa yayi dialing number Marwan ringing uku yadaga kafin yayi magana Abba yace  kana ina? Zaiyi magana Abba yace  ina jiranka a falo ya katse wayan, kowa na zaune a falo Amirah kawai ke dakin Mami, chan saiga Marwan yashigo gidan, parking yayi sannan yabude kofan yafito, wani bugaggiyar gizna ce jikinsa milk anmai dinkin jumper ce ta tsayamasa wajajen cinya gab da guiwa, sai dogon wando da baya jan kasa, kayan sun zauna jikinsa suna kyalli yayi kyau ka kallesa saika kara kallonsa sak ango, yana zuba uban kamshi mai tashin kai da dadi, idanunsa sanye da farin glasses dinnan dasuke karamai kyau, yafara tafiya zuwa flat din a nutse ya bude kofan falo yashiga da sallama kasa kasa fuskansa looking straight bazaka taba cewa he s happy ba at all, he looks like any other day, Abba ya tsaresa da idanu hakan yasa Marwan yasauke kansa kasa, saiya sami waje yazauna a nutse, ahankali yace  ina yini Abba ijiyan zuciya Abba yasauke sai yadanyi gyaran murya yace  Marwan due to condition na matarka yasa ban hadaku namuku wa azin tare ba, I know ganin mutane dayawa nadan bata tsoro Abba yayi shiru, chan ya sauke ijiyan zuciya yace  yarda da sanin waye kai yasa na aura maka Ameenatu sabida nasan bazaka taba cutar da ita ba, Marwan karike yarinyar nan amana dan girman Allah, batada banbancin da this two children dake gabanka yanuna Farida da Faiza, ahankali Abba yace  don t hurt her, don t take advantage of condition nata, kariketa tsakani da Allah and trust the process, albarkacin auren nan zakaga ta warke and you will build a very beautiful home da izinin Allah, auren nan na tattare da Alkhairi I feel it, Allah ya maka albarka, yanda kakemin biyayya karufamin asiri ina addu a Allah yabaka yaran dazasu maka abinda yafi haka Marwan, Allah yamaka albarka ahankali kowa na dakin yace  Ameen kan Marwan na kasa he just wanna see his wife shine kawai damuwansa, Abba yakalli Mami yace  wat were you trying to say? Dan jimmm Mami tayi saita sauke ijiyan zuciya takalli Marwan da kansa ke kasa saita kalli Abba tace  Alhaji I was thinking of something, after seeing the girl for just few minutes naga anya is it proper mubar yarinya haka ta tare gidan miji? Wani bugawa kirjin Marwan yayi dummmm! Amman yadaure yadake batare daya nunaba, cikeda kulawa Mami tace  I was" "thinking maisa bazasu zauna anan gabanmu ba, Marwan zai koma aiki, banda haka akwai doguwan fita," "yarinyar nan is not in anywhere fits ta zauna agida haka ba iyaye ko wasu dake kallonta, saisa naga" "zamanta cikinmu kaman is a good idea ko shiru Abba yayi, baiji idea ba, but one thing is yasan komin daren dadewa Saleem can come back to this house, ayanda yake kaman bunsuru yafara neman Matar dan uwansa fa? Dudda bawai lallai yayi hakan ba, amman dai shi yafison yarinyar na tare da mijinta su" "gina soyayya tukunna, idan basu zauna tare ba yaushe Marwan zai sota?" Anatse Abba yace  ayanzu wanda can make that decision is Marwan dan matarsa ce! No us Abba "yadanyi shiru chan yace  suje gidansu su zauna, sanda zai koma aiki yadinga kawota nan ya ijiyeta yatafi aiki, yadawo yazo yadauketa su koma gidansu, with kalan yanda aurensu yazo zamansu tare shine the best sabida Marwan yagane wacece ita soyayyan su ta ginu, ku kawomai matarsa su tashi su tafi dare nayi yakamata ta kwanta ta huta itama Mami taso Abba ya yarda, dan wlh haka kawai Allah yasamata" "son Amirah, tanaso tarike yarinyar sosai, amman dudda haka bakomi tamike ahankali tawuce sama." Tashi Marwan yayi ahankali yana wani kalan jin kunyan Abba yasan anything dazaisa Amirah tafito "tagansa anan she will hug him ne in front of everyone so gwara yaje yajirasu a mota, ahankali yace  bari" naje mota Abba saida safe Abba yace  toh Allah bamu Alkhairi Son yajuya suka hada idanu da Ya Fadila yadauke kai dasauri kafin sumai iskanci yawuce dasauri yabude kiga yafita daga falon. EPISODE "Ahankali Mami tabude kofan dakin, Amirah na zaune kan gadon wajen tanashan zobon da straw tana" "dan wasa da straw din tana ganin Mami ta ijiye zobon Mami tace  harya isheki? Gyadama Mami kai tayi asanyaye tamike, ahankali tasauko da kafafuwanta daga gadon, yanayinta da Mami tagani yasa tace  menene ? Mikewa tsaye tayi ahankali ta juyama Mami baya tana nuna mata daurin lafayan da aka mata tabaya, da yar muryan nan yar karama chan kasa kuma tace  fitsariiiii matsowa dab da ita Mami tayi like a mother saitakai hannuwanta wajen tace  to bara na kwance miki kwance mata daurin Mami tayi, Amirah tazare abin gabaki daya daga jikinta yarage wata doguwan riga na atampa mai bala in kyau ne ajikinta ta ijiye akan gadon, Mami tace  muje ga bayi kiyi fitsari Mami tawuce dakanta tabude mata kofan bayin, dasauri Amirah ta taho tashige bayin, Mami tarufo mata kofan saita wuce ta linke lafayan," "saita bude wardrobe nata taciro wani dogon hijab black, daidai Amirah nabude kofa tafito Mami tabi" "dogon gashinta da kallo kitson yamata kyau sosai, Mami tace  zokisa hijabi muje kasa ahankali tashiga" "tahowa gaban wardrobe din da Mami ke jiranta, tana zuwa saita mikama Mami kanta yanda takema Ammi alamun asamata hijabin, murmushi kawai Mami tayi wlh she loves the girl sosai ba wasa ba, warware hijabin tayi tasamata ta gyara mata zaman hijabin a wuyanta, Mami tace  yauwa toh an gama, maza sa takalmin ki wucewa tayi tasaka takalmin sai Mami tazo tabata hannu dasauri Amirah takama hannun Mami tasa dayan hannunta tadauki zobonta tacigaba da sha tanabin Mami, Mami takalleta sai suka cigaba da tafiya suka fito har stairs kowa na falo, kwata kwata Amirah bata lurama da mutanen ba sabida yanda take wasa da goran zobo da straw gabaki dayan dakin kallonta ake harda Abba, suna gab da saukowa kasa kaman taji ajikinta ana kallonta dago kanta tayi dawani irin sauri tasaki goran kasa kawai takoma bayan Mami gabaki daya taja mayafin Mami tana kare fuskanta dashi tana boyewa, ahaka suka shigo falon Mami saita tsaya ahankali tasa hannu tafito da Amirah daga bayanta tace  taho Amirah, gaida Abban ku wani kalan kankame Mami tayi tagaba jikinta har rawa rawa yake ta kifa fuskanta a kirjin Mami da sauri, murya chan kasa yar karama tace  ina kwana aka kwashe da dariya a dakin, shi kansa Abba saida ya murmusa yace  lafiya lau daughter na, Allah miki albarka kinji dan bude idanunta kadan Amirah tayi takallesa, dan bata tabajin muryan babban namiji daya mata magana da kulawa hakaba banda Baffan ta, saitadan juyo ta kalli Abba kadan saita sake mannewa jikin Mami su Ya Ammah suna kallon da mamakin yanda yarinyar keda shagwaba, anatse Abba yace  kaita sutafi she s scared " Mami tace  okay bari muje sai sukai wajen kofa bude kofan Mami tayi suka fito. Marwan na zaune cikin motan yagansu sun fito ya tsaresu da idanu yana mamakin yanda Amirah ta "yarda da Ammi haka she s holding Mami the same way take rike Amminta, abin yabasa mamaki sosai, ahankali yasa hannu yabude motan yafito, Amirah dake nanike da Mami abayanta kamshin turaren Marwan taji saita dakata ta tsaya chak hakan yasa Mami itama ta tsaya tace  yaya dai Amirah ? Dago kanta tayi ahankali kaman ance ta kallo gabanta Marwan tagani yana maida kofan mota yana rufewa yana kokarin juyowa towards direction nasu yana sanye da wata faran shadda daidai jikinsa masu kyau, wani hasken sanyi Amirah taji azuciyanta tasaki Mami dasauri, dawani irin gudu ta kwasa daidai Marwan na juyowa ga Mami ga yayyinsa su Ya Ammah duk yagansu ta window, su Farida ma su sun bude kofan falo sun fito Amirah ta taho dagudu, and he knows the next abu dazatayi is tafada jikinsa, tsareta yayi da idanu yahade fuska ba wasa ko zata gane, zuwa tayi gabansa batai wata wata ba tayo luuu zata fado jikinsa cikin dan kakkausan murya yace  ke! Tsaresa Amirah tai da idanu saitai raurau da idanu, dasauri Marwan yadauke kai yakalli Mami dake tahowa kaman Amirah bata santaba ganin Marwan saita koma gefensa dasauri tasa hannunta takama hannunsa tarike gam tai lamo a gefensa harda wani kwantar da kanta a muscles nasa Mami data karaso tace  abin hakane kinga wanda kika sani an bata dani ne? Kara kankame Marwan Amirah tayi tawani sake kwantar da kanta a hannunsa sosai irin yanda kananun yara masu kiwuya keyi dinnan a jikin Maman su, Mami takallesa yadan sauke kai kasa dasauri, Ammi tace  anytime you re going out Marwan bring her here, she s in no condition to stay on her own, it s for her safety and security, banda haka inaso tasaba da yan uwanka, she s part of us, idan she s here she will learn so much gyadama Mami kai yayi wani kunyan Mami yakeji yakasa kallonta wlh, Mami takalli Amirah tace  nazuba miki abinci da snacks dazakici anjima ? Mami tai maganan da caring sosai, ahankali" "Amirah ta gyadamata kai, murya chan kasa yar siriruya tace  zoboooo murmushi Mami tayi tace  to zan" "samiki zobo dayawa, shiga mota Mami tai maganan tajuya, kaman jira Marwan yake cikeda so yadan" "kalleta yanda tai lamo a gefensa kanta duka a hannunsa yace  kin iya kwadayi ko ? Tsaresa tayi da idanu kirjinta na dumdumdum, yamata wani irin kyau yau takasa magana, dauke idanunsa yayi daga kanta calmly yace  let s go dagowa tayi daga jikinsa ahankali tace  Ammi? Baiso yace eh yazama kaman yamata karya kuma baiso yace a a ta daga hankalinta hakan yasa saiya wuce, Amirah tabisa dasauri yabude mata kofan motan gaba yakalleta yace  get in ahankali ta shiga tana kallonsa, hannunsa yasa ya tattare hijabin tayi yana kallon kafafunta da lallen dasuka sha dayamai kyau sosai sannan yamaida kofan yarufe yazagayo yana jiran Farida da Faiza daya gani niki niki da kula da abubuwa da Mami tahada musu, sukazo bayan mota yabude musu suka ajiye suka juyo, Farida takama hannunsa ashagwabe tace  Ya Marwan she doesn t like us, please make her talk to us, wlh we love her tunda Farida takama hannun Marwan tarike kawai kirjin Amirah yadinga bugawa, tarasa dalili sai kallon yanda Farida tarikeshi take mai magana da shagwaba take, itama Faiza tarikemai dayan hannun sunamai magana, suyake kallo ita dake mota baya kallonta, Amirah bata iyajin mesuke cewa dan tana mota amman Marwan yayi dan murmushi, wani iri Amirah taji, zuciyanta namata zafi da nauyi, kawai saita fashe da kuka takai hannunta biyu tadaura kan fuskanta tana kuka sosai harda shesheka, kaman jikinsa yafadamai dago idanunsa Marwan yayi yakallo cikin motan, ganin Amirah tadaura hannu a fuska yasa yakallesu yace  good night bari naje, she will talk to you tommorow baijira amsansu ba kawai yawuce yabude gaban motan yashiga, jaye hannuwanta Amirah tayi daga fuska tana sheshekan kuka har lokacin takallesa wani irin kallo that speaks to the heart, ahankali Marwan yadauke idanunsa daga kallonta, reverse yayi da motan ana budemai gate saiya wuce yafita, yajuyo yakalleta ganin she s still crying yace  meya sameki? Kin magana Amirah tayi tana sheshekan kuka, Marwan yayi shiru bai kara cewa komiba, just few houses ne" 4 zuwa 5 tsakaninsu yakai gaban wani arnen gida. "Da remote yabude gate na gidan yabudu Ya Subhanallah!, interlock kadai da aka sa agidan abin kallo ne" "ga flowers ko ina masu kyau karasawa yayi yay parking saiya kalleta she s still crying amman ba sosai ba gidan take kallo, kallon gidan distracted kukan dan ijiyan zuciya yasauke a boye dan wlh hankalinsa tashi yake idan tana kuka, bude kofan yayi yafito saiya zagayo yabude kofan side datake, juyo da fuskanta tayi takallesa, ga mamakinsa turomai baki tayi, murmushi kadan, ahankali yace  na daukeki zaki denamin rigima ? Makemai kafada Amirah tayi, ahankali Marwan yace  menene toh? Hannunsa dasu Farida suka taba suka kakkama ta kalla tarasa tayaya zata fadi takamaiman abinda takeji kuma abin yaki fita" aranta kawai saita sakinmai sabon kuka tana kallon hannayensa. EPISODE "Tsareta sosai Marwan yayi da idanu, sarai yagane metake nufi, he loves yanda she s developing another" "feeling na jealousy, all these are signs that she s seriously getting better kadan kadan, if everything continues like this she will get better in no time. Tana cikin kukan banzan kaman daga sama kawai Marwan yaduko yakawo fuskansa dab da nata har saida hancinsa ya shafi hancinta, wani kalan faduwa wlh gabanta yayi numfashinta yadan sarkake batasan mesa ba kawai saita yunkura zata koma baya karaf taji hannun Marwan a waist nata yarike da kyau saiya wani jawota, tsantsin hijabin data saka yasa ta taho zuruf ba gargada har kafafunta na shafan nasa tana kallon kwayan idanunsa tacikin glass, tama nemi kukan tarasa kamshinsa kaman zai shideta sabida tsabagen dadi, sosai ya tsareta da idanu, cikin wata lazy voice Marwan yace  wat is it? Mesa kikemin rigima ? Bata tabajin kamshin bakin Marwan ba saiyau dan they re very, very close, taji kamshin bakinsa sosai that s so warm and minty, baki tabude zatai magana gabaki daya takasa, wani iri takeji the way he s too close to her, lumshe idanu yayi saiya budesu ahankali yace  kika karamin unnecessary rigima zan baki hukunci, now let s go gyadamai kai Amirah tayi kaman yar baby takosa yakoma baya sabida tadenajin abinda takeji, Marwan ya jaye hannunsa daga waist nata yadan masa baya kadan yana jiranta hakan yasa tasauko ahankali jikinta kawai duk ya mutu kawai saitaji kaman cikinta yarike ma tadan lumshe idanu, maida kofan Marwan yayi yarufe duk yana lurada ita, hannunsa yakai yakama nata, faduwa gabanta yakarayi jikinta yayi wani yammmm takallesa da sauri, tafiya yafarayi hannunsa daya da abubuwanta dayan hannun yarike hannunta so delicately walking slowly da ita zuwa gaban entrance din, yabude kofan ahankali, kamshin turaren wuta yamusu sallama, shiga ciki yayi yana rike da ita, tashigo da kafan dama tana kallon ko ina, banda wanchan gidan dasuka bari yanzun nan, this is the second gida datake gani mai kyan gaske, wannan falon ma kaman yafi wanchan kyau, yahadu ga dankareren tv, ganin tana kalle kalle hannunta Marwan yasaki ahankali yajawo kofan yarufe saiya wuce yayi hanyar dinning dan ijiye abinda yataho dasu, dawani kalan sauri Amirah tabiyosa ganin yawuce, juyowa yayi daidai ta karaso dab dashi kaman zata shige jikinsa ta tsaya, ahankali ya shiga ijiye abubuwanta kan dinning murya chan kasa yace  kinason gidan nan? Gyadamai kai Amirah tayi ahankali, saiya kalleta yace  zaki dinga zama dani agidan ? Wani yammm taji sabida yanda yayi maganan, gyadamai kai tayi ahankali, saitakai hannuwanta ahankali tasa abaki tana kallonsa jikinta duk wani iri yake mata gabaki daya, hannunsa yakai yakama hannunta daga bakin yacire, with a very soft tone yace  are you hungry nabaki abincin ki ? Girgizamai kai tayi alamun a a, ahankali yace  okay, muje kiyi wanka toh gyadamai kai tayi asanyaye cikinta dan ciwo ciwo yakeyi tarasa dalili, tafiya tafara ahankali chak kawai taji yadauke ta, adan firgice ta kallesa tanaji kaman yasamata kankara ajiki, murmushi kadan Marwan yamata, ahankali yace  I love Matata Ameenah runtse idanu dasauri Ameerah tayi zuciyanta na bugawa sosai kaman zai fito waje tai lamo ajikinsa yana hawa bene da ita har zuwa sama, baiso kwata kwata suyi sharing room baiso tamasan akwai wani abu wai kwana separately daga mijinka direct dakinsa yawuce da ita, master bedroom dinsa yashiga da ita, banda kayan akwati da Mami da yayinsa sukayi shi yama Amirah kaya daban wanda babu wanda yasan dasu and he arranged everything a walk in closet nasa na bedroom nasa da duk wani abu" dazata bukata. "Sauketa Marwan yayi akan gadon, saiyakai hannunsa yazare hijabin jikinta, bai kalleta ba dan bayaso tayi" "feeling uncomfortable yashiga linkewa, normally ada suna zama adakinta na asibiti just ita da shi bata" "tabajin komiba hakama a office nasa, but yau ko dan suna cikin gida da su kadaine ciki oho amman kawai" "wani iri jikinta keyimata, takosa tagansa ada but yanzu kuma saitaji gwara taita zama da Amminta inyaso Ya Marwan saiya dinga zuwa every now and then yana dubata, kawai jikinta wani iri yake mata, tsigan jikinta tashi yakeyi ahankali, he noticed she s not comfortable saiya kama hannunta zuwa closet yanuna mata kayanta yace  ga kayan ki nan gyadamai kai Amirah tayi saiya fito da ita zuwa bathroom yabude kofan yashiga da ita ciki yana kunna shower da komi yace  zaki wanka? Gyadamai kai tayi, ahankali Marwan tace  toh juyawa yayi saiya wuce yafita Amirah tabisa da kallo ahankali tana tuna yanda yadauketa da yanda yace mata he loves her yau sau biyu, da yanda dazu yakawo fuskansa dab da nata, kawai saitaji maranta yarike, hannunta takai tadaga riganta sama tana kallon maranta dataji tundazu yake mata wani iri, tadade tsaye ahaka cikin bayin, saita maida rigan ta sauke, bata saba jama kanta zip na riga ba wahala yake, all this small small abubuwa bata saba yi dakanta ba at all yimata shi akeyi agida, ko Ammi ko Miemie suke bude mata zip, hannunta takai tashiga kokarin zage zip din amman baya jayuwan mata, sauke hannunta tayi ahankali agajiye saita kalli kofa, ahankali tawuce tabude kofan bathroom din tafito, Marwan na tsaye yana kokarin ciro laptop dinsa daga bagpack yaji an bude kofan juyowa yayi yakalleta kasa kallonsa Amirah tayi saita sauke kanta kasa takai hannunta ahankali zuwa bakinta, ijiye laptop din Marwan yayi saiya taho zuwa gaban bayin, gently yace  wat is the matter Wife? Yayi maganan yanakai hannunsa bakinta ya karbe hannun data saka abaki yana kallon fuskanta, dago kanta Amirah tayi takalleshi saita sauke kanta kasa tana wasa da yatsun dayan hannunta that is free, cikin yar karaman voice dinnan na yara tace  Amirah bata iya cire zip ba! Marwan yadade yana kallonta yanda tayi magana tana wasa da fingers nata she looks so adorable saiyayi murmushi yace  Mijin Amirah shi ya iya cirewa kokarin juyawa Amirah tayi danya cire mata kaman daga sama fizgota yayi har saida tadan firgita kawai tafado jikinsa gabaki daya wani sanyi taji batasan mesa ba sai kawai takara kankamesa tadaure hannuwanta abayansa tareda runtse idanunta tana manna fuskanta a kirjinsa, dan ijiyan zuciya Marwan yasauke yanajin the way she s hugging him so tight, saiyakai hannunsa ahankali saman bayanta yadaura kan zip din ahankali yashiga jan zip din zuwa kasa yana sauke idanunsa a farin bayanta, tana sanye da black bra na lace mai bala in kyau, sabida yau biki yasa Ammi da kanta tasa mata" dan batason bra at all Amirah. "From the first day dayaga Amirah he knows bata sa bra, seeing it on her body today yasan probably" "sabida bikin yau yasa aka samata, hannunsa yakai yadaura kan bayanta wani ijiyan zuciya Amirah tasauke mai karfi.  Uhhhhhhhm! Tana kara kwakumeshi kaman za a kwace mata Ya Marwan dinta tana dan harde kafafunta jin gabanta namata wani iri kaman an watsa sugar mara yawa awajen, ahankali Marwan yadaura hannunsa kan strap na bra din wani irin sanyi taji from hands nasa dayasa takara kankamesa gabaki daya he could feel her boobs pressed on his chest, cikin wata yar karaman murya lalatacciyan murya, Marwan yace  Amirah ta iya cire wannan? Wani ijiyan zuciya Amirah ke saukewa dasauri dasauri jikinta kawai ya rikici, girgizamai kai tayi akirjinsa ahankali, jikinta duk yamutu, hannunsa nabiyu yakai kan hook din saiya shiga cire hook din one by one ahankali kaman bazai cireba yanayi yana shafa skin na bayanta, she was having goosebumps sosai tasake manne boobs nata a kirjinsa kozata danji saukin abinda takeji, tasake shigesa innocently takeyi batare datamasan metakeyi ba, karasa cire hook na ukun yayi sai yayi running hers nata abayanta bakinsa na wajen wuyanta cikin wata malalaciyan murya yace  are your boobs itchy kinata gogamin su a kirjina wani runtse idanu Amirah tayi kafafunta" "na neman lankwashewa dan babu karfi jikinsu tai ahankali tace  uhnnnn? Tai maganan in total lost," ahankali Marwan da shima duk tagama kunnasa sabida mammatsesa datayi tana mannamai nono a kirji "yace  nasha miki nono zasu dena kaikayin, insha? Rirrikesa Amirah tayi bataso ko motsi yayi balle ya" salube mata yafice daga rikon datamai gently ta gyadamai kai alamun ya sha mata nonon. JAMA A DAMAN MARWAN DAN ISKA NE??? ME HAKA ZAIMA YAR AMMI WAYAU??? ITAMA AMIRAH ME HAKA KE DAMUNTA? YARINYA SAI SHEGEN JARABA AMIRAH DAGA KAWOKI IYYE& . EPISODE Gently ta gyadamai kai tanajin nipples dinta are becoming so itchy da gaske tanajin wani kalan urge da "kanta kehada imagination na ga bakin Yaya Marwan dinta akan boobs nata tawani matse boobs dinta a kirjinsa sosai not knowing what to do jikinta nawani kalan tsuma na she really wants it to happen, kaman abinda Marwan yake jira kenan, wani kalan fito da ita yayi daga jikinshi before tasan meke faruwa taga dakin yayi duhu at the same time taji ya mannata a bango duka ya manno jikinsa anata, cikin wata kalan shedaniyan murya Marwan yace  zan kankare miki duk wani kaikayin dasuke miki, saina tsotse miki nonon tasss inasha kaman yanda little baby keshan nonon mamansa, kintaba ganin anaba little baby nono ? Gyadamai kai Amirah tayi abun duniya yataru yamata yawa takai hannunta ahankali zata daura saman boobs dinta sabida yanda har wani zugi zugi suke mata sabida maganganun Marwan, Marwan yakai hannunsa yakama nata ya matso dab da ita yanajin yanda numfashinta gabaki daya ya yamutse kafin takara sanin meke faruwa kawai taji riganta yafice daga hannunta yasauka akasa saman kafanta, bra din daya kwance abaya ke hanging ajikinta, wani kalan sanyi da bata tabaji arayuwanta ba Amirah taji yana shiganta, takasa magana takasa wani abu sai numfashi datakeji sama sama, saukan bakin Marwan taji a wuyanta ya manna mata wani kalan sensational kiss.  Muahhhhhh! This time around for real taji kaman fitsari na gangara yanabin cinyanta nipples dinta suka kara mika har wani nakiya suke suna turowa gaba, cikin muryan asalin rashin wayau yar karaman gaske tace  baka shabaaaaaa! Wani" "girrrrrr kan Marwan yayi Ya Rabbi yarinyar nan zataja yayi fucking dinta ba, baitaba ganin a sweet" "innocent and adorable girl like Amirah ba, her innocence makes him fall for her deep and deeper, kissing" "nata Marwan yahauyi dasauri da sauri cikin yar karaman murya yace  I can t help it I will fuck you tonight, bazan iya hakuri ba saina kwakuleki yau Amirah! Hannunta takai takama gefen fuskansa jikinta na rawa rawa sabida yanda takejin kissses din dayake mata a wuya har zuwa tsakiyan brain dinta, muryanta harya soma shakewa tsabagen kalan abinda takeji tace  ina zaka kwakulema Amirah? Ya rabbi yanda kalman tafito daga bakinta was so erotic for him baisan sanda yawani daura hannunsa saman boobs nata yawani damke yanasa tongue nasa yawani lasoooo wuyanta kaman vampire ba cikin wani dark horse voice yace  gindinki zan kwakuleeee!  Wai& ..uhnnnnn& ..waiyoooo Amirah tafadi with a voice that sounds like a pet voice jin yanda Marwan yakama duka boobs dinta da hannunsa yawani matseeeeeee while licking her neck down to chest dinta kaman she s an ice cream on a cone, jikinsa nadan rawa yasa hannunsa yana sauke hannun bra nata daga shoulder nata yana zarewa dan yanason yataba boobs din skin to skin, yana yarda bra din yasa hannayensa biyu yarike boobs din that are so big and full ga paskeken kan maama kaman tataba haihuwa yaro yasha sun tashi sosai, turomai kirjinta Amirah tayi tana making some wired sounds da batamasan tanayi ba, cikin muryan tsantsan bukata yace  you belong to me, komi na jikinki belongs to me, koda wasa karna ga wani yataba jikinki dan zan iya kashe mutum, nonon Amirah na Marwan ne ko, zaki dinga bani kullum ? Gyadamai kai tayi" "da sauri tana lumlumshe idanu, saiya kama nonon ya matso mata su" "lankwashe kafafunta Amirah tayi dan ba karfi Marwan zai kasheta da taba nono, tai kasa binta Marwan" "yayi yanakai hannunsa saman boobs nata at the same time yana sako head dinsa zuwa around chest nata yana kissing, kan Amirah sarawa kawai yake yana amsawa jin yanda hannunwan Ya Marwan ke kan nononta yana murjewa sosai, wani sharrrrrr jikinta yayi kanta na tuna Ammi tace babu kyau amman wani irin dadi datakeji batasan mema zatayi ba, bataso yadena kuma Ammi tace ba kyau ita yaya zatayi, hannunta takai tadaura kan hannunsa dake saman boobs din zata rike daidai Marwan na matse mata nonon wani kalan gantsareqa tayi tanajin wani irin dadi tawani bankaro kirjin that was the perfect moment for Marwan kaman tamikomai ne kawai yasa bakinta a right one din, wani shiiiiiiii jikin Amirah yayi kaman zata kama da wuta.  Uhnnnnn dadi Ammiiiiii cikinta na daurewa sosai kanta kawai bugawa yake kaman kararrawa, kaman yanda yake tabata is doing something to her, tunda take no one has ever touched her boobs or yasa baki akansu, Ammi na mata wanka amman baruwanta da boobs nata infact bata tabama ganin Ammi na kallon mata boobs ba, yanzu ko kunji yanda Marwan ke tsotsesu, rudewa Marwan yayi, Ya Rabbi Amirah nada manyan nipples and he was so crazy about them wani kalan matsota yayi ya kwakumeta da kyau yarike dayan da kyau yana tumurmushewa while wannan yana tsotsa yana wani kalan tagwayen nishi ajikinta kaman zai haukace, gabansa yamike sambal yakai free hand nasa yana kwance mazagin wandon yana jan wandon da boxer kasa yana freeing gindinsa data kada tafito. Bakin Amirah rawa rawa yake sabida dadi, wai kunji yanda Marwan kesha mata nono kuwa gashi yana sumbatu akan nonon making some creepy sounds that s messing with poor Amirah more, wani kalan tsotsan mata kan nono yake kaman ance ana raba ticket na umara idan kafi kowa iyasha tsotso yake sosai yana shaaa yana murza dayan yana laguda, wurga kafa Amirah tafara tanajin kaman zata shide dadin yasoma mata yawa cikinta yarike sosai yadaure batasan mema zatayi ba, kankame kansa dake kirjinta tayi yanasha saikuma ta shiga ture kan Marwan daga nononta magananta ma baya fita sosai dadin datakeji kaman zata mutu saisa take turasa kozata huta ta dainajin dadin, ture Marwan" take ina ko gezau bayayi yanda yaji dadin nononta ko saki bayayi saima kara zukan nonon yake kawai "Amirah taji kaman maranta zai fita saita fashe da kuka.  Ammiiiiiiiiii, Ammiiiiiiii& . Miiiiiii& . Tashiga kiran" "Ammi cikinta yarike gam it feels kaman zai fashe abun was too much, ahankali Marwan yadan saki boobs din kadan yana dago kansa bakinsa looking so moist and watery yanda kasan ruwan nono yafito jawota yayi jikinsa sosai saiya dagata chak yakai gado ya kwantar yatashi yana kokarin kunna side lamp, tadauka yarabu da ita cikin zai dena ciwo amman saitaji cikin yakaru kaman zata mutu maranta yarike gammmm kaman zai fashe, hannunta takai ahankali zata tabasa danta sa yadawo jikinta hannunta yasauka akan dick dinsa.  Wayyyooo burana! Marwan yayi wani malalacin ihu Amirah ta kurma ihuuuuu dawani irin sauri ya kunna side side lap din yana kamota ganin ta kanannade tarike cikinta gam tana kuka, adan rude kadan yace  meke miki ciwo? Amirah tama kasa magana sai hannunta tasaka tanuna masa cikinta sai alokacin yabi daga panta na jikinta zuwa cinyoyinta da kallo gabaki daya ta jike sharkap cinyanta yayi pasha pasha da ruwa, she s extremely wet pant dinta is still dripping wani slimy water na ni ima yanda gabansa yayi wani bouncing jiyayi kaman he is going to have her now, jikinta yabi da kallo, idanunsa nasauka kan manyan boobs dinta masu black nipples ga nipple din dayasha yafi dayan daya mutsika girma dan bakaramin sha yamusu ba, hannunsa yakai ahankali yana share mata hawayen yace  stop crying dan bude idanunta kadan Amirah tayi tadaura kan fuskanshi wani bugawa kirjinta yashiga yi ta tsare bakinsa da kallo cikinta na kara kullewa, wani iri jikinta yake mata kaman ta fizgosa ta rungume amman batada karfin tashi ta rungumesa, ko wani babban motsi tayi jitake kaman maranta zai fashe ne gabadaya ta matsu gashi he s not hugging her data keso yayi, matsowa dab da ita Marwan yayi ahankali yana kallon fuskanta yace  kinsha wasu magunguna agida? Gyadamai kai tayi ahankali tace  na Miemie ne babu dadi danasha murmushi Marwan yayi he knows abubuwan nan sabida sisters nasa na maganan wani zubin yana jinsu, ahankali yace  cinki zanyi yanzu saiki warke, ai kinaso na ciki ko ? Innocently tace  idan kacini cikina zai daina ciwo ? Gyadamata kai Marwan yayi yana kawo fuskansa dab da nata, cikin whispering yace  eh, zansa burana cikin gindinki and slowly fuck you while sucking your big breast, inhar na kwakuleki tass yau bazaki kara ciwon cikin ba gyadamai kai tayi tana kallonsa zuciyanta na bugawa takosa ya cigaba, ahankali tace  menene bura? Hannunta yakama sai wutan dakin yamutu dakin yayi duhu gently yana placing hand nata on his erected dick yace  wannan ne buran dazai kwakuleki this night rike dick din Amirah tayi hannunta ma gabaki daya couldn t wrap his dick dan he s so thick and huge wani banzan kara Marwan yayi jin yanda takama gindinsa yace  shiiitttt! Damnnnn, this thing will" sooo eat your cunt tonight& &  JAMA A I THINK AMIRAH TAFI MARWAN JARABA CUS WHAT IS THIS? YARINYA DUK TA GAMA KUNNA MARWAN! YACITA TODAY??? EPISODE Wani kalan racing zuciyan Amirah keyi jin abinda takama tarike a hannunta da she has no clue menene "abin amman taji yanda abin ke motsi da vibrating a hannunta, sake kankame dick din da hannunta Amirah tayi dayan hannunta takai da saura tarike shi tana jawosa jikinsa itin yacigaba dinnan, bakinsa yakai saitin kunnenta yafara karanto addu an saduwa da iyali wanda takeji, saiyasa hannunsa ya karbe dick dinsa dake hannunta, yakama hannunta yakai bakinsa ya manna mata kiss murya chan kasa yace  I love youuu saiyakai hannunsa ahankali gabanta yashafa wani kankameshi Amirah tayi kaman yasamata shocking, smallest yatsansa yakai cire da kwarewa as a Dr dan yagane yanda ma zai bida ita cus she s a sick girl that needs a man that will be very very gentle da ita, the hole place looks like kaman bama atabayin rami a wajenba, she s as tiny as an atom, Ya Rabbi ya runtse idanu cikinsa nawani daurewa ga itama Amirah sai kwakumeshi takeyi yana kokarin hana kansa ficewa daga hayyacinsa, gently yakai bakinsa saitin nata ahankali yace  I want you to be br& ..av& ..e& . Bakinsa rawa rawa yahauyi jin hannun Amirah saman bombom dinsa runtse idanu yayi kawai ya karbe bakinta yasa a nasa kai tsaye yawani kalan buga mata gwatso! Tassssss! Tarrrrrr Amirah tabude idanunta brain dinta saida ya amsa sharp pain din dataji, wani kalan kokarin fizge bakinta tayi tana jaye hannuwanta daga saman duwawun Marwan amman ko alamun yamasan tanayi baiyiba, jikinsa kawai tsuma yake ciwon ciki nakara tunzurasa ga yanda gabanta yayi nasha nasha da juice nakara zautar dashi yasake soka mata anaman wajen, wani ihuuuu Amirah tai kokarin yi abakinsa tana turesa da duka karfinsa kanta namata kaman an buga kwallo" "yana tumbling da rolling akasa, tafara turasa amman kaman ba mutum take turawa ba." Marwan knows bazai taba iya shiganta ba amman yakasa hakuri da daurewa stroking gabanta yake "kawai non stop kuma da karfi jikake tassss! Tasssss! Tassss! Amirah na ihu sosai abakinsa tana dukan bayansa da hannuwanta duka biyu majina har fitowa yake daga hancinta, motsin datake nasa nonuwanta na bouncing a kirjinsa hakan yakara fitar dashi daga hayyacinsa, kawai yasaki bakinta yamaida kansa kan boobs nata yacigaba yana kara tale mata kafafu yawani buga mata buran kaman ana" "kokarin bula bango da rodi, ihu Amirah keyi with all her voice, Marwan nashan nono yana dakan gabanta" "da bura, shi kwata kwata bai sami hanya ba amman yajigata gabanta naman wajen ya kumbura suntum" "yayi jajir abinka da fara, suna ahaka har karfe uku yana abu daya itama tana abu daya wato kuka muryanta ya dishashe dan yau taga abinda bata taba ganiba, Marwan yawani chaki gabanta daidai lokacin yadanji kaman naman hymen dinta yabude kadan alamun yadan yabude passage din kadan, wani ratsassan azaba da Amirah taji kawai saita sume warwas, har wani ijiyan zuciya kuka Marwan keyi gabansa ciwo yake bana wasaba, shi bai iya yashigeta ba, kuma yakasa kawowa, sha awa kaman zai hallakasa, da kyar yakai hannunsa yarike gabansa dagar wani sukuwa takeyi na tana neman abinci yarike gam yana wani kalan shan boobs din Amirah daya kasa bari suhuta yarasa inda zaisa rayuwansa, ciwo gabansa ke masa bana wasaba, Amirah is a sick girl she just fainted with yanda he felt her vigina idan yace zai cigaba and forcully have sex da ita he can kill her har lahira, yarasa yanda zaiyi da kansa gashi bai iya Mastubation ba, rufesu yayi ya kankameta yaja boobs dinta sosai abakinsa abu yamasa yawa kawai yafashe da kuka sosai yana shan nononta yana kuka mara kara the boobs are the only thing comforting him, tuk farkon dare har aka kira sallan asuba Marwan shan nonon Amirah yake, da kyar ya iya sakin boobs nata da ana kiran salla na biyu saiya kai hannu yakunna bedside lamp ahankali yakalleta idanunsa sunyi jajir, hakama fuskansa, glasses nasa yamika hannu yadauka yasake kallonta kirjinsa bugawa yakeyi sonta nawani karuwa azuciyansa kaman zai cinyeta, wani kalan sonta yakeji kaman zai hallakasa, hannunsa yakai kasan hancinta yaji she s breathing fine alamun bacci take yanzu jikinta har yayi dumi she s running temperature, boobs nata ya kalla kaman anmai asiri dasu, matsowa yayi yasa bakinsa akai yashiga shaaaaa har yana wani lumshe idanu saikuma yasaki ahankali yaja bargo yarufa mata, yaduka wani box da akai wrapping yaciro daga drawer harya ijiye saikuma da kansa yabude kwalin iphone 17 pro max orange color yaciro yabude kwalin yaciro wayan ya ijiye kanta sabida tasan natane" tadauka idan ta tashi. Sai yayi dan murmushi yamike ahankali yana tafiya kadan kadan yawuce bayin shima yanaji kaman "zazzabi ga ciwon ciki, wanka yayi yafito yashiga closet shiryawa yayi cikin jallabiya brown mai wando" yada faran hula dayamai kyau sosai saiya fito yana kanshi sosai yazo wajen yakashe mata wuta yadauki wayansa yafito yasauka kasa yafice yawuce gate yabude yafita yaje masallacin anguwansu. "Tareda Abba duk akai salla koda aka idar azkar yayi, by 6 dot yatashi dan yasan yabar Ameerah agida," "fitowa daga masallacin yayi daidai wata mota na wucewa tagabansa dasauri yabi plate number motan da kallo yana ganin plate number dasauri yafara bin motan yace  Saleem Saleem saikuma dasauri yashiga bin motan dudda motan tamai nisa amman haka yakebin motan har suka fito daga layinsu yaga motan tayi chan kasan hanyan layinsu tashiga wani layi da gudu gudu yafara bin motan morethan one month kenan basuga Saleem ba or knows where about nasa, layin da motan yashiga Marwna yashiga baiga motan ba kasa yabi sai yashiga bin recent track na motan ahaka harya karada gaban wani gida da gate yake a kulle, lekawa yayi hango motan yayi a pake yadanyi jimmmm shi baisan ko Saleem nada gida" "on this street ba, also Saleem da abokanai what if bashine ke driving motan ba all his knows this is" brothers car and he will not leave here without talking to dan uwansa tattaba gate din yayi is fully locked "babu ya inda zai shiga knocking yayi shima shiru dan jim yayi saiya koma baya yakalli fence na gidan har wayoyin nan akwai amman kawai saiyazo tsalle daya ya haura ya dirka cikin gidan saida kafansa yaji ciwo, amman baidamuwa yawuce cikin yana kallon is just two cars, wajen kofan yaji yayi knocking ahankali Amman shiruuu hakan yasa yabude kofan ahankali yashiga falon yana kallon ko ina that looks so dirty gidan smells like shaye shaye da taba maida kofan yayi yarufe zaiyi magana yaji muryan mace tace  what is wrong with you Saleem? Okay sAbida munyi fada shine kawuce zakaje gidanku daban kiraka ba da bazaka zo ba muryan Saleem yaji asanyaye yace  don t be Ang& &   shut up! Yaji maven ya dakamai tsawa yaji Saleem shiru saikuma chan yace  how many hours now bamuyi having sex ba? Don t you know baby ka na cikina needs food, fuck me abubuwan dayahau ji yasa Marwan ya sandare a wajen chan saiyahau jin karan macen ana sex so unlike Saleem da idan yana sex zaka dingajin muryansa this" time muryan matan akeji. EPISODE "Marwan yadade yana tsaye nan tsakiyan falon Amirah sai fadowa ransa takeyi, juyawa yayi yakoma" "wajen kofa yaciro wayansa, number Mami yaciro zai kirata saikuma yakasa sabida yanda yakejin nauyi, saiya shiga yimata text."  Mami good morning "Yana rike da wayan yana jiran reply dinta, kusan 1min saiga reply din Mami yashigo." " Muntashi lpy Son, ya kwanan Amirah? " "Dan shiruuuu yayi kirjinsa sai bugawa yake, bala in kunya yakeji wani yaga Amirah a yanayin daya barta," "but the only mutum dayay trusting cikin yayyinsa is Mami, cus she s his Mom, yasan bazata taba gayama" "kowa ba, Mami will always rufamai asiri, sauran ko will broadcast him kaman yan gidan radio, gently yashiga typing." " Mami something come up bananan, ahhhhnnn& ..Amirah is all alone " ya aikama Mami message din saiga reply nata. " Bari na aika su Fadila su daukota azo da ita nan dasauri yamata reply da  noo Mami, please no yatura" "Mami ta karanta message din bata mai reply ba, saiga message dinsa yashigo." " Mami please just you ke kadai, please Mami, will be back anjima ya aika mata dannn jim Mami tayi" "zuciyanta yariga yabata wani abu sai kawai ta tashi babu wanda ma yasan da fitanta mota tadauka dudda just few houses ne tsananin su amman mota tadauka da key na gidan dan komi na Marwan just ask her, she has his credentials, spare keys and everything nasa, tana zuwa danna key na gate tayi gate din yabude tashiga cikin gidan tayi parking motanta hijabi ne jikinta har kasa da wayanta a hannu," wucewa wajen kofa tayi tabude kofa ahankali tashiga ciki. "Gidan kamshi sosai na turaren wuta masu dadi da kwantar da zuciya, tasa hannu ta kunna wutan falon" "saita wuce stairs tafara hawa tana kaiwa falon sama tasoma jin alamun kuka dayake muryanta ya dishashe baya fitowa da kyau, dasauri Mami tai wajen kofan, dan tsayawa tayi jim saikuma ahankali tasa hannu tabude kofan dakin, kukan Amirah takeji kasa kasa bayama fita sosai ga dakin duhu bata ganin komi, ahankali Mami tamika hannunta ta kunna wutan dakin, dasauri tadan kulle idanunta bawai taga wani abu bane but kayansu tagani a kasa, bra, pant da gown na Amirah sai shima Marwan din ga nasa kayan harda boxer dinsa akasa, kawai gaban Mami yahau bugawa, wlh, wlh ta yarda da Marwan sosai da bata taba kawowa zaima yarinyar nan wani abuba, wlh tadauka saitadan samu lafiya zai nemeta, yanzu daman Marwan baida hakuri? Ta tambayi kanta, bude idanunta Mami tayi ahankali saita shiga dakin tawuce har gaban gadon idanun Amirah a kulle take kuka fuskanta yayi jaaaa, idanunta sun kumbura, matsalan farare kenan kana tabasu sai jikinsu yanuna katabasu, ahankali Mami takai hannunta ta taba goshinta zafi kaman wuta, ahankali cikeda so tace  Amirahhhh bude idanunta kadan Amirah tayi dasuka mata nauyi tana kara sautin kukanta da muryan da baya fita tafara yunkurin tashi zaune taja bargon daga jikinta dan Marwan yarufeta da bargo cus babu komi jikinta, tamikama Mami hannu innocently, dan runtse idanunta Mami tayi da sauri ganin jikinta saitasa hannunta takama hannun Amirah data miko mata ta kamota tana tadata zaune, wani kalan ihu Amirah tayi dayasa Mami tabude idanunta da sauri takalleta tareda zama bakin gadon ba shiri tace  sannu sannu yi ahankali, sannu dena kuka awani kalan shagwabe Amirah da Mami ta dago ta taso zaune kawai tawani kalan shigewa jikin Mami the same way takema Ammi batakoji kunyan yanda babu komi jikinta ba, tasa kanta akirjin Mami while hannunta tai placing gaban hijabin Mami ta wajen kirjin tarike ahankali tana kuka mai shiga rai irin wanda kesa ka kara tausaya nata duk tabaka tausayi dinnan, tunda take in her life bata tabajin wata mata mace tashiga zuciyanta hartakejin matan abangaren datakejin Ammin ta ba sai Mami, ko Mama Lami bata tabajin haka akanta ba infact bamatason Mama lami sai Ammi tasa baki take yarda da Mama lami but Mami she feels Mami kaman Ammin ta ne, cikin wani kalan murya na wanda ke cikin azaba dake tattare da shagwaba da innocence tace  Mami ciwo wani sosuwa zuciyan Mami yayi taji wani iri exactly kalan abinda Ammi keji akan Amirah Mami taji tanaji, misali Amirah da Miemie zasu iya suji ciwo atare same exact ciwo, zataji tausayin Miemie and everything but when it comes to Amirah there s this another feeling that comes with tausayin sabida tasan this girl is an innocent sick girl, she s already sick enough" she doesn t need wani extra pain from jin ciwo. "Wani kalan zafi zuciyan Mami yafara, akan wani dalili Marwan zaima yarinyar nan haka baida imani ne?" "Sabida Abba yace su tare shine zai bi da yarinya haka, ko magana da kyau bata iyayi, numfashinta da muryanta sun dushashe sabida tsabagen kalan ihun datayi jiya, Amirah daman akwai shagwaba da raki kuma duk tafara halayen nan ne bayan tadawo daga hospital data fara samin lafiya dan ada ko taji ciwo" bata kuka bata magana saidai taita zufa but tunda bakinta yabude tafarama Ammi wasu shagwaban banza ita kanta Ammi saitayi kaman zata maketa take rage wasu abubuwan. "Hannun Mami Amirah takama kawai tadaura kan boobs nata innocently dasauri Mami takalli boobs din," "hawaye nafita daga idanun Amirah da kyar tace  ciwooooo Mami takai hannun zatakai gabanta dasauri Mami ta karbe tace  sannu kinji Amirah, bari ayi wanka kiyi salla zan kira Dr tabaki magani kinji zasu dena ciwo, tsaya kiga sai Mami tashiga kwantar da ita, nipples na yarinya sunyi jajir Innalillahi wannan maita har ina meke damun Marwan? Ran Mami yabaci sosai yabar yarinya taji da abu daya she s already sick he should focus on her mental health taji sauki then saiyayi concentrating on intimacy it s final wlh" she s collecting Amirah daga hannunsa from right this moment!!!. EPISODE "Bayi Mami tawuce tahada ruwan zafi sosai, saita fito tsayawa tayi agaban bayin takalli Amirah datake" "kwance ahaka takai bayan hannunta tana goga nipples dinta jikinta gwanin ban tausayi ciwo suke mata, you know yaron da bai saba da abu haka ba, yaron da baimasan akwai wani abu waishi an adult yashama boobs ba look at wat he did to her wlh saitacima Marwan mutunci, batason rashin Imani da rashin tausayi haba dan Allah, wlh kaga Amirah saita baka tausayi gabaki daya tayi yaushi taci kaniyanta" a hannun Marwan. "Fitowa Mami tayi tazo wajen gadon ta dauketa tana kallon wayan dake kan gadon tawuce da ita bayi," "kuka tama Mami bana wasaba da Mami na gasata, kai jama a Amirah akwai raki, sau uku Mami tagasata saitasa towel ta mammatsa mata juki dantaga jikinta naciwo harda boobs din Mami ta gasa mata ko zasu dena tsami sumata daidai ajiki, d same way zata kula dasu Faiza da Farida haka Mami takula da Amirah wlh, tacire kunya ta gwada mata yanda zatai wankan tsarki tagama ta iya Ammi yakoya mata, tabarta cikin ruwan zafin tasauka kasa tahado mata tea mai kauri ta soya mata egg tadawo takawo mata wani simple gown nawani green atampa gown tazo bayin tafito da ita, tagasu da kyau, tadena kukan sai ajiyan zuciya jikinta na tururi idanunta sunyi jajur, Mami tashafa mata mai, saita shafa mata Vaseline abakin nipples din, Amirah tai lamo sai kallon Mami take dan haka Amminta ke shiryata, Mami ta shiryata cikin gown saita samata hijabi tazaunar da ita kan dadduma tace  yi salla toh gyadama Mami kai tayi" "asanyaye, Mami tasa hannu kayansu ta duka ta dauka ta tattara tawuce bayi tasa a laundry basket yazo" "shi ya wanke dan bura uba, tadawo Amirah ta idar tea da egg din Mami tazo tazauna gabanta tace" " Maza sha toh kici ahankali ta karbi cup din takai baki ba zafi tea tasha Mami ta yanko egg tasamata abaki tanaci ahankali, ahaka Mami feed her taci komi tacinye sai Mami tace  wanchan ba wayanki bane mijinki ya ijiye miki ba? Juyarda kanta Amirah tayi ahankali ganin waya saita fara kokarin tashi, Mami tai" murmushi tace  zauna bari na dauko miki Mami tamike tadauko takawo mata for the first time saita wani washe baki fararen hakoranta suka "bayyana, Mami ta tsareta da idanu, cikin dan muryan ciwo taba Mami wayan da yar karaman baby voice dinnan tace  Mami kunnamin Mami bata karbi wayan ba saita nuna mata wani bottum tace  wannan zaki danna saiya kunnu Amirah ta taba bottun din tana sa kanta a kafadan kaman wata yar autan Mami, tace  wannan Mami ? Gyadamata kai Mami tayi tace  shi, danna muga danna wajen Amirah tayi aiko saiga wayan takawo haske, wani kalan washe baki tayi Mami tayi yar dariya ganin waya makes her extremely happy kaman ba wacce ke kuka yanzun nan ba, Mami tace  wazaki kira? Dasauri ahankali tace  Ammi naaaa, jiya zatazo wajen Amirah Amirah tayi bacci ta tashi bataga Ammi ba, yau xatazo dan shiru Mami tayi tana sauraron maganan ta, ahankali cikeda hikima tace  zaki gayamata abinda Dr yamiki? Girgiza kai Amirah tayi tace  Ammi naaaa tace komene Yaya Marwan yamini karna gayama kowa, babu kyau fadan sirrin mijinka, Allah na kona mutum, Ammi tace na gayamata ko wani zata fasamin bakina, dukan Ammi zafi, rannan ta dakeni nai kuka this time saida Mami tadan tuntsure da dariya, Amirah ta kalli Mami sosai ganin idan tai dariya tana kama da Marwan, ahankali Amirah tace  ai Amirah ma bata gayama Mami ba ko? Dasauri Mami tace  eh baki gayamin komiba, karki damu bazakiyi abinda Ammi zata kara dukanmin ke harkiji zafi ba, muga wayan kaman babu SIM card, Dr yazo saiya samiki SIM card saiki kira Ammin ki akwai SIM card but Mami just did that sabida idan yarinyar tai magana da Ammi yanzu kanajin voice nata kasan something definitely happened is so weak, and small and baya fita ma sosai, babu mahaifiyan dazataso jin muryan yarta haka after tamata aure, especially yara irinsu Amirah, tasan Amminta really loves d girl tajita ahaka she will be very worried, Mami ta shafa kanta dayake da lema lema na ruwa kitson yayi kyau, Mami Amirah taba wayan, ahankali tace  Mami boyemin Mami takarba tace  zan boye miki, zaki bini muje gidana ? Da sauri ta gyadama Mami kai, innocently tace  eh, wurinki da wurin Ammina kadai nakeso, Yaya Marwan yamin abu mai zafi& & . Anatse Mami tace  kul, kul, ba Ammi tace miki ba a fada ba so kike afasa miki baki ? Bakinta Amirah ta shafa da sauri Mami tace  karna karaji kinyi maganan, abinda yamiki shi akeyi a aure kinji kuma lada ake samu idanunta ciccikowa yayi da hawaye tace  ni banason ladan nan, banason auren zafi kaman za a mutu murmushi kawai Mami tayi ganin yanda tayi kaman zatai kuka tace  muje toh kamata Mami tayi ta tashi ahankali tana yatsine fuska takai hannayenta tana shafa boobs nata tasaman riga dake mata zafi abunka da wacce bama ataba taba mata nono ba and yau wani ya yamutsa mata su sannan yashasu for how many hours, wani kalan tausayi tabama Mami tace  sannu kinji, muje gida saina baki magani tanadan bubbude kafa take tafiya, itama Mami tariga tagani ba ayi ba datana gasata, kawai Marwan ya" "jigata wajen ne neman hanya saisa wajen ya kumbura yake mata ciwo," Da taimakon Mami sukakai mota tashiga tana shafa boobs nata she s feeling so uncomfortable itinsu "dole ka gane discomfort nasu, maida kofan Mami tayi tarufe tashiga dayan side din ta kunna motan sukabar gidan zuwa gidansu parking Mami tayi tafito tazagayo takamota suka shiga tahowa Fadila tafara" hango Mami da Amirah ta window daga yanda yarinyar ke tafiya tajuya da gudu tayi kitchen inda Ya "Ammah da Maryam suke suna hada breakfast su Farida da Faiza _una chan sama sunje wanka, Ya Fadila tace  I told you wlh muna ganin Marwan sumsum fitinanne ne ga Mami chan tadauko Amirah sun dawo yamata fata fata Ya Ammah tace  ke dallah banson karya Marwan doesn t look like zaima yarinyar wani" abu yanzu he will just focus on treatment nata taji sauki saiya maidata matarsa Ya Maryam tace  ni dama ayanda naga yanason yarinyar nan nasan lafiyayen hariji za ayi ke kin kalli "Amirah da kyau kuwa wani kafiyayyen namiji zai ganta ya kyale Ya Fadila tace  kuzo kugani Dasauri suka biyota ta window suka hangosu daidai Amirah tadaura hannunta kan boobs nata tana yatsine fuska Ya Maryam tace  jama a Marwan yakusan tsinkama yarinya nonuwa Hana suka kwashe da dariya, Ya Fadila tace  yaro dabai samu yasha nono da kyau ba yana one year ba a yayesa ba iyayensa suka rasu ai wlh saiya fanshi all those years a kirjin Amirah daman gashi Allah yabata nonon dazai sha zokaga dariya" daidai Mami na bude kofa watsewa sukayi kowacce tahau jan abu a falon kaman da gasken aiki suke. "Mami tabude kofa da sallama tashigo takallesu duk suna dago kai, dasauri Amirah ta shige jikin Mami tai" "lamoooo, Mami tahade fuska dan kallo daya ta musu tagane sun fahimci komi wlh batai magana ba atare sukace sannu da zuwa Mami, takaici yasa Mami bata tanka musu ba ahankali tace  muje Amirah ahankali sukai staircase tana takawa sai kawai tasaki ma Mami kuka kasa kasa tai hugging Mami tace  Mami zafiiiii Ya Fadila tace  wayyooo kanina Marwan Mami tajuyo takallesu dasauri dukansu sukai" "kitchen kowacce na gimtse dariya, Mami ta lallasheta tawuce takaita sama zuwa dakinta." EPISODE "He knows Mami will help him take care of Amirah, so yana tura mata message din sai hankalinsa ya" "kwanta sosai yaji yasami natsuwa yamaida wayan aljihunsa yayi folding hannunsa a kirji yana kallon staircase, yana cikin falon for morethan an hour a tsaye yaji dan nishin Saleem chan baiji maganan Precious da kyau ba but yadaiji kaman tace  cook something I wanna sleep shiru Marwan yayi all abinda yake tunani is Yaushe Saleem yafara girki, koko yaushe ma ya iya girkin? Chan saiyaji alamun ana bude kofa dasauri Marwan yawuce wajen bene ya tsaya yana kallon sama gabansa na faduwa kawai Allah yasani yanason dan uwansa sosai, akwai wani so dayakema Saleem na dan uwansa, he consider" "Saleem dan uwansa na jini and he feels him sosai cus he sees dukansu as marayu, a bangarensa sisters" "nasa na bala in sonsa and they re ready to move the world for him, but a case din Saleem Abba na sonsa" "but koda yaushe shida Abba fada suke so Saleem don t really feel love din Abba at all dan hardly suke shiri, saisa yake jin Saleem aransa sosai, no matter what bazai taba juyama Saleem bayama kome yazama bazai taba dena trying his best akansa ba, he will never give up on Saleem, yana tsaye gaban benen Saleem yashiga saukowa dagashi sai 3quater baki ya tsayamai a guiwa, ga farin t shirt a hannunsa yana kokarin sawa, yana tafiya but ganin Marwan saiya tsaya turus yana kallonsa kaman yanda Marwan ke kallonsa suprisenly ganinsa, chak Marwan ke kallonsa saiyaga Saleem yarame sosai kaman bashi ba, yayi wani irin duhuuu na musamman, gashinsa yataru sosai akansa kaman ma bata barinsa fita danko gyara kansa bayayi gashin gemunsa ma yayi buzu buzu, and he doesn t look happy, bugawa kirjin Saleem yadingayi ganin Marwan tsaye a falonsu, baki yabude zaiyi magana but tsoro yaji kaman yana tsoron yakira sunansa taji saiya shiga saukowa dasauri daga benen yazo gaban Marwan baki yabude zaiyi magana sai Marwan yawani kalan rungumesa tsamtsam kaman yayi shekara bai gansa ba, bugawa kirjin Saleem yashigayi sosai sosai yakasa magana yakasa hugging nasa back, runtse idanu yayi saiya bude ahankali murya kasa kasa Saleem yace  you need to leave now! Sakinsa ahankali Marwan yayi saiya kallesa sai kawai yajuya key motan Saleem daya gani akan center table na falon yadauka saiya dawo Saleem na kallonsa hannu Marwan yasa kawai yakama hannun Saleem yaja, cikin whispering Saleem yace  dalla wat are you doing Malam ? Batare dayayi ihuba shima Marwan strictly yace  koka bini konayi ihu tajini tasauko tunda tsoronta kake dasauri Saleem yakalli sama Marwan nabinsa da kallo, Saleem ya kalli Marwan yace  ina zamu ? Ahankali Marwan yace  give me 10min zan dawo dakai but right now let s go rigansa Saleem yasaka saiya gyadamai kai, Marwan yayi gaba Saleem yabisa suka bude kofa ahankali suka fita, gaba Marwan yabude masa Saleem yazo yashiga yazauna Marwan yarufe sai yazaga yashiga gaba yana danna remote din gate din yabude Marwan yayi locking motan yawani figa" motan sukabar unguwan. "Saleem sai kallonsa yake, yayi missing yan uwansa sosai, wlh koyau tsakar dare yagudo dan yaje yagansu," "agabansa Abba yafito yaje mosque, yana cikin mota Precious takirasa tace ina yaje shine yakoma dasauri ya tsani abinda zai bata mata rai, wani tsoronta yakeji da baisan yaya akayi yafaraji ba, baya keta dokanta baya tsallake duk abinda tace, ahankali yace  how is Yaya? Juyowa Marwan yayi yakallesa sai ahankali yace  mesa kai abinda kayi Saleem? Shiru Saleem yayi saiya lumshe idanu yabude zuciyansa namai wani irin kaman ansaka kacha an kukkulle igiyoyin hanasa yin abinda yakeso ko fadin abinda yakeso, he s not just himself shi karan kansa yasan da hakan saiya kalli Marwan ahankali yace  ina zamu? Batare daya kallesa ba Marwan yace  we are going to an old place yakara danna ma motan" gudu. "Wani layi sukaje chan cikin gari agaban wani masallacin islamiyya Marwan yayi parking, this is islamiyyan" "da suna yara Abba yakawosu shida Saleem yasaka su, he comes here once in a while yagaida malaminsu da yanzu ya tsufa amman wlh taufansa yayi kyau da albarka bazakace ya tsufa hakaba, he is still very much healthy kuma har yau yana koyarwa saidai yarage tafiyan zuwa da awa sabida tsufa, Parking Marwan yayi yafito saiya zagayo yabude bangaren Saleem yace  come out kallonsa Saleem yayi kaman bazai fitoba saiya fito Marwan yamaida motan yarufe saiya fara tafiya ahankali tare suka jera har zuwa rumfan da Malam yake zaune da yar sandarsa kallo daya yama Marwan yagane Marwan dan Marwan na yawan zuwa kawomai ziyara especially lokacin salla azumi dakuma ranakun Juma a that he s free anatse yace  Assalamu Alaykum Doctor murmushi Marwan yayi yakarasa yaje gabansa yabasa hannu saiya duka dan yana zaune yace  Assalamu Alaykum Malam, ya karfin jiki ya dalibai ? Malam yace  Alhamdulillah, Alhamdulillah, mungode Allah yakalli Saleem dake tsaye anatse yace  Muhammad Saleem kunya Saleem yaji saiya basa hannu yace  Ina yini Malam murmushi Malam yayi yace  bismillah zauna zama Saleem yayi ahankali a gefensa, Malam saiya kallesu duka biyun anatse yace  meke tafe daku ? Shiruuu Marwan yayi saiya kalli Malam yace  Malam katuna rannan dana kiraka na sanar dakai bamu gansa ba saiyau na gansa da asuban nan Marwan yadanyi shiru, ahankali yace  kawai ina ganinsa zuciyana yabani nakawosa wajenka, kaman badaidai Saleem yakeba, yayi wani iri shine nace muzo wajenka Malam saiya juyo da kansa yakalli Saleeem da kansa ke kasa yayi shiru saiyadan daga murya Malam din yace  Abdushshakur, Abdushakur wani babban dalibin Malam ne yafito dasauri yana sanye da kaya masu kyau da dingilallen wando ga gemu Malam yace  bani kofi, zamzam, ajuwa, habbatus sauda da zuma gyadama Malam kai yayi saiya juya yashiga wani daki yafito Malam yawanci yana addu an karya sihiri inhar akwai asiri ko wani iri taredakai yana iya karya wa, kawomai abubuwan Abdushakur yayi Malam ya amsa saiya juye ruwan zamzam yasa duka abubuwan a cup saiyakai cup din baki yana addu a daban daban na kusan 10 min saiya ba Saleem kofin yace  amshi kasha kallon cup din yayi saiya kalli Marwan gyadamai kai yayi hakan yasa ahankali Saleem ya karba yakai cup din baki Malam yace  kai bismillah ahankali Saleem yace  bismillah sai ya kurba kadan, saiya kwankwade Malam yabasa dabinon yace  ci wannan karba yayi shima yayi bismillah yaci, duk sukai shiru Malam na kallonsa, Saleem jiyayi cikinsa yafara ciwo yana juyawa tun yana daurewa saiya taba cikinsa dasauri Marwan yatashi yazo kusada shi yace  menene ? Dan runtse idanu Saleem yayi yama kasa magana chan saiya mike da sauri kafin yakai wajen kasa kawai yafara kwara amai baki, Marwan yabisa da sauri Saleem na amai sosai Marwan yadamu sosai yabasa ruwa Saleem ya kuskure bakinsa yadawo suka zauna, Malam yace  yau zaiyi rashin lafiya sosai amman karkuji tsoro, In sha Allah daga gobe ya warke, da sihiri ajikinsa amman da izinin Allah ya karye yanzu, yadage da azkar karyayi wasa da arzkar ya rike asalla, inhar yayi haka babu kalan asirin da za amai dazai kamasa sai Malam da kansa yatashi yashiga wani daki yafito dawani littafin addu a yace  I recently publish littafin addu oin nan azkar ne na tsari dakuma azkar na karya sihiri, inhar yanayi kira sihiti ajikinsa zai dinga karyewa, tashi katafi dashi gyadamai kai Marwan yayi yace  nagode Malam, Allah ya saka da Alkhairi kama Saleem yayi yadagasa jikin Saleem har yayi" "zafi suka wuce mota, sakasa yayi agaba Marwan saiya fara rawan sanyi maida kofan yayi yarufe yakoma" gaba ya kunna motan yana kunna heater yaja motan direct yawuce dashi. Bini bini yana tuki yana kallon Saleem that s still shivering yunkurowa yayi sabida amai daya taso masa "yace  amai& . Parking Marwan ya gangara yayi gefen hanya Saleem yabude kofan dasauri kafin yama fito still sai amai baki Marwan yazagayo yazo wajen ya tsaya ko kaymansa baijiba yace  sannu, lemme buy water saiya juya tsallaka titi yayi da dan gudu yasayo ruwa yadawo yazubama Saleem ya wanke" fuska da kuskure bakinsa yakoma ciki Marwan yaja motan suka wuce sai gida. Koda Mami takaita dakinta wata Dr datake makociyarsu takira da kyar Amirah tabari aka dubata Dr "tacemata baimata komiba baisami hanyaba amman tajijji ciwo awajen ne that karya nemi yarinyar without su lubricants she s extraordinary small tanada ultra tiny pussy, tabama Mami balm dazata shafa mata kumburin zai sauka ciwukan zasu warke tabata magani which is just ibroprofen mai pcm ta tafi, tunda tasha maganin taci abinci tai bacci kanta na jikin Mami tai bacci da baccin ya shigeta Mami ta gyara mata kwanciya tafito tawuce falo tasami waje ta zauna tana magana dasu Farida da basusan meke faruwa ba, fitowa suma su Yaya Ammah sukayi, suna zaune awajen duk ana hira aka bude kofan falo kowa yajuyo, Marwan ne tareda Saleem da hannunsa ke shoulder Marwan dake zazzabi sosai yanadan rawan sanyi ba Mami kadai ba kowa na dakin harda Faiza da Farida saida suka bi Marwan din da Saleem" da kallo. EPISODE "Bakaramin rame musu Saleem yayi a idanu ba, ga gemu ga saje duk yayi busu busu sunyi yawa dumm so" "unlike him Saleem dayake dan gayu, ga shi yarame, sannan yana tsaye lean towards Marwan completely ko idanunsa baya budewa da kyau, kowa na falon jikinsa yayi sanyi, Mami ne amatsayinta na babba kuma dattijuwan kwarai tamike a natse daga kan kujeran datake saitazo towards kofan inda suke tsaye kai tsaye takai hannunta tadaura saman goshin Saleem tace  meya samesa haka? Ahankali Marwan yace  I will tell you everything Mami bari naje na kwantar dashi yanzu ya wuce yashiga tafiya dashi sukahau bene duk su Ya Ammah na kallon Marwan din, sai Ya Ammah ta taho dasauri tazo wajen Mami" zatai magana Mami tamata wani kallo alamun karyayi maganan saita wuce tahau staircase. "Farkawa daga bacci mai dadin daya kwasheta Amirah tayi she felt relief jikinta baya mata ciwo kuma, taji" "wani kalan dadin jikinta, ahankali tasauko da kafafunta kasa, saita dafa gado tamike tsaye ahankali, she" "feels the pain kadan amman kusan 70 percent is gone, maganin kaman pain killer ne, the only abinda" kemata ciwo wanda har yanzu take jinsa is nono da nipples dinta.  Sannu& &  kaman daga sama Amirah taji muryan Marwan ahankali takalli kofa sai yanzu takema "wondering maisa tun safe bata gansa ba, ahankali tadaga kafanta tafara tafiya zuwa wajen kofan dakin Mami, ahankali tabude kofan dakin kadan, Marwan tagani tareda Saleem wanda tana ganinsa tagane sa dan ita daman bata manta mutane, saita tsaya tai shiru tana kallonsu tana ganin yanda Marwan yarikesa, ayanda idanunsa ke rufe suna juyawa tagane baida lafiya, saita jingina kanta a bango ta rakube tai lamo da kanta tana kallonsu tanabin Marwan da idanu da kwata kwata bai lura da itaba, taga sunyi wani" "hanya saitaji ana bude kofa daidainan Mami tahayo sama direct Mami takallo gaban dakin Amirah tagani tarakube kaman irin wacce tai laifin nan take tsoron fitowa, murmushi kadan Mami tayi tazo wajen tace  an tashi daga baccin? Gyadama Mami kai tayi ahankali, dasauri Mami tace  Zaki fito falo kiga yarana su Faiza da Farida yan biyu ne? Girgizama Mami kai tayi alamun no, Mami tace  nakawo miki abinci yanzu ? Girgixama Mami kai tayi wani iri takeji batasan mesa ba ganin Marwan da tunda ta tashi bata gansa ba yanzu kuma ko kallonta baiyiba saitaji wani iri, bawai Amirah nada full hankali na adult bane but idan taga abu sometimes akwai a way da brain nata ke breaking nasa down into pieces ta kalli abin taji abin kafin tadauki abin ayanda kanta zai iya daukan abin, tunda ta tashi ganin Mami bataji komiba plus lokacin tana cikin pain kanta baima sami sararin tambayan ina Marwan da sauran su ba, but yanzu ganinsa datayi da dan uwansa ko kallonta baiyiba sai nan nan danan yake da dan uwansa sai taji wani iri ai itama batada lafiya kuma shine yamata very painful sometimes he intentionally yaji mata ciwo sabida taga abinda yamata da farko was sweet, ita kanta saida Mami ta lura kaman she s not fine bata da walwala sai Mami takai hannunta kan goshinta tace  kodai da ragowan zazzabine ajikinki ? Jikinta ba zafi at all, ahankali Mami takamata tace  tashi daga hanya muje ciki Mami tashigo tareda maida kofan tarufe sunje wajen gado Mami tace  zauna to makema Mami wuya Amirah tayi idanunta na cicciko da hawayen dan wata uwar rigima ne ke taso mata, ahankali Mami takai hannayenta gefen fuskanta cikeda so tace  menene Amirah ? Hannuwanta takai tadaura akan idanunta kawai saita rushe da kuka ahankali tana rerawa wlh kawai hankalin Mami tace tashi cus kukan seems like hurting cry irin abu namata ciwo a zuciya kukan datayi dazu na ciwon datakeji ne this are two different cries, dasauri Mami tace  menene eh Ameenatu na? Menene ? Cikin kuka sosai Amirah tace  ni zan tafi wajen Ammi naaaaa tasake" rushewa da kukan kawai taji gidansu takeso taje wajen Amminta "Mami takamata, ahankali tashige jikin Mami ta kankameta tanasa kanta a kirjin Mami tai lamo tana kuka" "while Mami na shafa bayanta tanadan jijjigata cikeda dabara tace  to kinaso kije wajen Ammi saiki fara kuka ba fadamin kawai zakiyi ba, bakisan yammata basa kukaba, maza daina kuka, bari akawo miki abinci kici ki koshi sai muje wajen Ammi ko ? Gyadama Mami kai tayi ahankali tana sauke ijiyan zuciya" tai lamoooo ajikinta tana dena kukan tana sauke ajiyan zuciya. "Wani irin tausayi Mami taji tabata tace  dena kukan abinki tohhh ya isa, maza zauna ga wayata ki danna" bari naje nataho miki da abinci mai dadi Mami tabata wayanta karba tayi Mami tace zaunar da ita saita "wuce, kasa tasauka tace  Ammah hada abinci kiba twins su kaimata adakina dan tanason Amirah tadan saki jiki dasu hakan zai debe mata kewa kadan, saita juya takoma sama kai tsaye dakin Marwan tawuce" ahankali tabude kofan Saleem tagani yarike sun fito daga bayi kaman amai yagama yi Marwan ya "kwantar dashi akan gado yaja bargo yana rufa masa yana kallon Mami dake tahowa gaban gadon tace  sannu Saleem, Allah baka lpy ina Saleem takansa yake ciwo yake sosai saita kalli Marwan daya dago yana kallonta suka hada idanu strictly tace  matarka is here dawani kalan sauri yakalli Mami dan bai dauka ko kadan Amirah na nan ba yadai dauka dayaga Mami maybe tabar ko Ya Fadila tareda ita dan dasuka shigo yaga kowa afalon banda Ya Fadila, anatse Mami tace  tunda baka tambayi ya jikinta ba bazaka je kaduba ta ba? Dan sauke kansa yayi kasa ahankali yace  bari nagama da Saleem zanzo Mami Mami bata sake cemai komiba tajuya kawai tafita tarufo musu dakin Marwan yadanyi jimmmm yana kallon kofan saiya kalli Saleem da he was expecting ko zai tambaya wace Matar ake magana saiyaga" fama yake da kansa kaman ma bai gane abinda ake ciki ba. EPISODE Dakinta Mami tabude da sallama Farida tagani da Faiza ciki sun kawoma Amirah abinci bata taba abincin "ba amman dai sai kallonsu take dudda bata kulasu ba, maida kofan Mami tayi tarufe ta taho wajen gadon tace  kinga Twins sun kawo miki abinci, ga Farida nan Mami tace  Farida come and say Hi to Matar Uncle dinki dasauri Farida tazo wajen tana murmushi sosai tamikama Amirah hannu tace  Ya Amirah Hiiiiii tsareta da idanu Amirah tayi tana tuna rannan datagansu sun kama hannun Ya Marwan, tunda yaran Mami ne ai bakomi kenan, saita kalli hannun Farida da akama lalle ga mamakin dukansu sai Amirah takai hannunta ta taba lallen tai murmushi tace  irin nawa nima anmini tanunama Farida hannunta wlh wani irin dadi Mami taji, tama Faiza alamu itama taje dasauri Faiza tazo itama tanunama Amirah nata tace  kinga nawa harda kafa aka mana dasauri Amirah tanuna musu kafafunta tace  nima anmini a kafa atare Faiza da Farida sukace.  Wowww yayi kyau Ya Amirah dasauri tai murmushi tace  nakuma ma yayi, Miemie ma an mata, Ya Umar yacemata yayi kyau Faiza tace  Miemie sister ki ce? Gyadamusu kai Amirah tayi tace  eh ta auri Ya Umar tana gidansa, inaso nakira Ya Miemie idan aka samin SIM card ganin tasaki jiki tana hira dasu sai Mami tace  kutashi kuyi salla sai kuci abincin tare tare dukansu sukai salla Mami dakanta takawo musu more abinci atare sukaci Amirah was so free su Faiza sai surutu suke sata suma suna mata surutun cikon ikon Allah saita mance da maganan wajen" Ammi zataje sAbida game suka fara bugawa da ita a iPad dinsu dukansu atare Amirah was so so happy. "Saleem was very very sick da at a point saida Marwan yamasa allura ma, ko abincin da Mami ta aiko" musu dashi baiciba kula da Saleem kawai yake. "Bayan magrib Abba yashigo gidan dan Mami tasanar da shi Marwan yadawo da Saleem, ayanda Abba ke" "fushi da Saleem tunda yake baitaba kalan fushin nan dashi ba, Mami was even trying to calm him down ina sama yawuce kai tsaye dakin Marwan yashiga daidai bacci yadauki Saleem cikin tsananin fushi Abba yace  me Saleem keyi cikin gidana? Yatashi ya tattara yakoma inda yafito ni nariga na yafesa yayi yaje yayi rayuwan dayaga daman yi fa Precious ko sauran matan banzan kome yaga dama yayi sauke kansa kasa Marwan yayi ahankali, Mami tasha gabansa tace  haba Alhaji haba alhaji bansanka da fushi hakaba dan Allah calm down, Ameenatu is here tajika kana fada haka zata tsorata, look at Saleem he s so sick da baimasan mekake cewa ba dan Allah kayakuri Abba yace  dakata please don t involve yourself anan sabida this time around babu wanda zan saurara wlh wlh kinji na rantse miki yakalli Marwan ransa a tsananin bace yace  I don t care a ina kagansa ko a ina kasamo sa ni nabaka izinin kawomin shi gidana ? Kan Marwan na kasa dan yaga ran Abba abace yake sosai, cikeda masifa Abba yace  wai kanama da hankali kuwa Marwan wannan yaron har zakaje ka nemo ka kawosa gidan nan inda matarka take, wannan bunsurun dake rayuwan dabbobi yahaye nan yahaye chan runtse idanu Marwan yayi wlh har cikin zuciyansa yaji kalman nan da Abba yafadi itama haka Mami bata san Abba ma da kalan masifan nan ba, amman tasan sex video nan was what completely pushed Abba to the wall, ahankali Marwan yace  Abba dan Allah kaya kuri, kadena kiran dan uwana da suna mara kyau haka, kayakuri Abba! Shiruuu Abba yayi yana kallon Marwan da kansa ke kasa sosai mamaki ya kazhesa, asanyaye Marwan yadago kansa yadan kalli Abba saiyace  nasan abubuwan da Saleem yayi bai kyautaba amman Abba koyaya yake dan uwanmu ne Saleem baida kowa saikai, banida inda zan kaisa inba nan ba gidan ka wajen dan uwansa, komin yaya yake hannunka baya rubewa kayanke kayar, kome Saleem yazama I will never give up on him, Abba don t give up on him either dan Allah Abba dan Allah! Marwan yayi maganan asanyaye yana rokon Abba dake kallonsa same thing with Mami, ahankali yace  all this while yana nan bayan layinmu yau da asuba nafito daga masallaci naga motarsa saina bisa& & &  yashiga basu labarin komi har zuwa wajen mallam, ahankali yace  after gobe in Sha Allah zai warke but dole ya dage da azkar na kariya da tsari wani dariya Abba yayi na manya yana kadakai yace  kadan yagani! Saleem dai ba wallahi kadan yagani! Ai duk tsuntsun dayaja ruwa shi ruwa zai dauka, badai sabon Allah ya sa agaba ba wlh wlh baiga komiba, gashinan tun aduniya yafara ganin sakamako, Allah yasama ba kanjamau yasamu ba cikin fushi Mami tace  Alhaji menene haka wai haba dan Allah what if shiriyan sa ne yazo eh? I m not happy with the way kake magana akan Saleem haka nuna Saleem Abba yayi da yatsu shifa yariga ya dawo daga rakiyan Saleem ne gabaki daya yakasa mance yanda yagansa yanashan nonon karuwa yana gayamai yafasa aure, Saleem zai iya nuna masa karara yana zunubi, Abba yace  wannan, wannan ya shiryu wannan? Abba yayi murmushi kawai yakada kai yajuya yawuce yafita daga dakin, Mami tabisa dasauri suka rufo kofan Marwan na tsaye wajen yana kallon kofan dakin, motsi yaji hakan yasa yajuyo Saleem yagani idanunsa biyu dasauri Marwan yawuce wajen gadon yaduka yana kallonsa ahankali cikeda kulawa yace  katashi? Dan kallonsa Saleem yayi muryansa asanyaye yace  ba bacci nakeba daman ai Marwan yayi turus yana kallonsa, Saleem yayi murmushi maidan ciwo yace  yayana wanda muke jini daya ya tsaneni, he called me bunsu& .. hannunsa Marwan yakai yadaura akan bakinsa, strictly yace  don t look at abubuwan daya fadi, he s angry, very very angry, his anger is justifiable, just get better Saleem and change kaji, babu amfani bin matan banza, at least yanzu kaga how dangerous they re look at abinda" wannan tamaka da banzo ba da haka rayuwanka zai kare eh? Dan shiru Saleem yayi komi daya faru na dawomai tun rannan daurin auren da yanda Precious takira Abba yana kanta tsirara bai masan about the "sex video ba but he knows about kiran Abba yana kan sha mata nono, ya runtse idanu baitabajin yayi nadaman abu kaman yanda yaji yayi nadaman ever stepping in that company har yaga precious yabita bayi yaciba he remembers clearly takaisa masallaci an daura musu aure, bude idanunsa yayi yace  can i have a pen and paper ? Kallonsa Marwan yayi sai yatashi yaje gaban table nasa yadauki pen da jotter yazo wajen yabasa yunkurin tashi Saleem yayi yakasa Marwan dasauri yasa hannu yadagosa dan huci" yayi na tsananin rashin lafiya saiya shiga rubutu. "Ni Saleem nasaki precious saki daya saki biyu saki uku, ta aureni in a moment da baya hayyacina banda" "iko akan decision dina, saiyaba Marwan paper Marwan yasa hannu ahankali ya karba saiya karanta saiya kallesa saiya ijiye akan side drawer Marwan yadan kamasa yace  koma ka kwanta hannun Marwan yarike ahankali dasauri Marwan ya kallesa, ahankali Saleem yace  why are you not angry with me Marwan kaman su Yaya eh? Why? Beat me, fight me, show me you re angry Saleem yayi maganan yana huci, yace  all I ever did was to hurt you guys why are you not angry zama ahankali Marwan yayi bakin gadon sai yadan sauke ijiyan zuciya ahankali yace  I can never be angry with you Saleem Yadanyi shiru saiyayi murmushi yace  I ve always told you this, you re my brother through and through, I will never give up on you yayi shiru, chan yace  I know all this jarabace, Allah ke testing naka bazan taba gajiya da kokarin kamoka na jawoka and bring you back to the right parth ba, as long as baka taba shirka kahada Allah dawani bani there s still hope Saleem and I believe one day zaka chanza for good Saleem yadade yana kallonsa idanunsa sunyi jajur sai kawai yayi hugging Marwan ta side ya rikesa gam zuciyansa namasa wani kalan nauyii wlh hardly yake kuka arayuwansa amman yau he tries to talk sai hawaye wani iri yakeji ahankali yace  I m sorry Marwan, I am sorry, kuyakuri, wallahi wallahi I promise you daga yanzu na chanza this time taubatan nasuwah, even the other promise dana maka I meant it zuwa office na Yaya change everything for me, I couldn t resist it danaga Precious I don t know why nakeda jaraba haka, I fucked that girl tun a office, I never knew she will hurt me like this tabata ni wajen dan uwana tamin a_1r1 I m sorry wlh wlh na chanza Wani iri zuciyan Marwan yayi jin hawayen Saleem ajikin rigansa, yabasa tausayi sosai yama kasa magana, sun dade ahaka sai Saleem yasakesa yataso yana huci yakai hannunsa yana goge fuskansa tass saiya kalli Marwan da idanunsa shima sunyi ja, ahankali yace  how about Amirah! ? Wani irin bugawa zuciyan Marwan yayi har wani suka yaji zuciyansa yamai, baigama dawowa daidai ba Saleem yace  meya faru awajen daurin auren? Kafin yamayi yunkurin samo amsa Saleem yace  I want to go to gidansu dazaran na sami lafiya nabama iyayaneta hakuri, saina nemi aurenta na aureta and settle down, I want to build family with her and just be a good person and a good husband to Amirah, duk duniyan nan bantaba ganin mace danake son innocent nata ba tashiga raina naji" "ina kaunarta genuinely like Amirah, zaka bini muje gidansu gobe naba iyayenta hakuri?! " EPISODE "Bugawa kirjin Marwan yadinga yi jin maganan dayake mai nonstop nonstop, sabida Saleem na cikin" "yanayi na rashin lafiya da tashin hankali ne da ace a natse yake da tsaf zaiji karan yanda kirjin Marwan ke bugawa da karfi, bakinsa Marwan yabude zaiyi magana daidai an bude kofan dakin an shigo da sallama da saurinsu dukansu suka kalli kofan Ya Maryam ce rikeda flask na tea tace  Mami tace namuku shay& . Bata karasa maganan ba Marwan yamike tsaye dasauri yayi kofa batare dayama cema Saleem yana zuwa ba Saleem yabisa da kallo, fitowa yayi direct dakin Mami yawuce kai tsaye yayi knocking tareda sallama yana bude kofan, Amirah na zaune tana game abinta tareda su Farida, Mami na rike da wayanta tana duba miss call data gani, shigowanta kenan dakin yanzu, Abba yatafi dayan gidan, dukansu juyowa sukayi suka kalli Marwan jin sallamansa banda Amirah dako dago kanta batayi ba game take abinta, tsareta da idanu Marwan yayi saikuma yadauke kai yakalli Mami da itama ta zubamai idanu sai yadan sauke kansa kasa yadan shafa kansa ahankali yace  amm& . Yakasa magana wani nauyi nauyi yakeji na Mami, saiya maida kansa yakalli Amirah dako kallonsa batayi, kaman mara gaskiya ahankali yace  tashi mutafi Amirah wani kallo Mami tamai, strictly tace  kutafi ina? Ahankali yajuyo da kansa yakalli Mami suka hada idanu saiya sauke kansa kasa ahankali, ba yabo ba fallasa dan Mami batason yaran su gane anything at all, tace  she s here with me anan for now harsai taji sauki ta warke gabaki daya, she s not going anywhere! Kawai faduwa gaban Marwan yashiga yi sosai bana wasaba, yadan kalli Mami ahankali zaiyi magana da idanu Mami ta nunamai yawuce yafita yabar mata daki inhar he can be making decision bai shawarce ta ba zaiga other side nata, he knows the situation dake kasa bataki dawo da Saleem dayayi ba but akanme bai kaisa dayan gidan ba asalin gidan da Saleem din yataso idan co wife dinta? Har zuwa lokacin da za a sanar da Saleem gashifa Marwan ke auren Amirah yanzu, atabbatar yadaina son Amirah then he can be coming here, amman yakawosa nan kai tsaye he knows Amirah zata dinga zama anan partly especially idan yakoma aiki he knows halin Saleem, he s shameless a kallon mata, yazo yana kallonmai mata da yanayin sha awa fa? Kuma wlh Amirah bazata bar gidan nan ba she is here, he will learn his lesson, so he should sort everything, is non of her business, Amirah is here she will take care of this girl ta tsaya mata as mahaifiya and protect her asibitin ma she will look for another psychiatric Dr for Amirah, Marwan yasha zamansa shiya sani she will make sure this girl gets better tai hankali sabida ta tsayama kanta matarka ba lafiya kamata jina jina kuma bakabi takanta ba sabida kaga batada baki batada wayau zaisha mamaki she promised, wani kallo Mami tamai tace  excuse us he s wondering maisa Mami ma ke fushi dashi, dan satan kallon Amirah yayi da ko kadan batama nuna alamun tama sanshi ba so unlike her, abin yabasa mamaki da tsoro at d same time saiya juya ahankali yafita tareda jawo kofan yarufe musu daidai nan Amirah tadan dago kanta takalli kofan karaf a idanun Mami sai kuma tacigaba da abinda takeyi, kasa komawa dakin da Saleem yake Marwan yayi saiya shiga dakin Saleem tunda shi Saleem na dakinsa maida kofan yayi yarufe sai ahankali ya sülale kasa ya zauna tareda dafa kansa ahankali yace  Hasbunallahu wa ne emal wakeel yayi shiru kirjinsa na bugawa one thing daya" "sani shine nooo baimaso yayi tunanin bazai taba iya rabuwa ba matarsa ba, the only person yataba so" "arayuwansa is Amirah and she will always be that person, at d same time baisan tayaya zai kalli idanun" "Saleem yagaya masa he s now married to Amirah ba yanajin nauyi da kunya dakuma tausayin Saleem din, yana tsoron yabashi good news dazai kara komar da Saleem gidan jiya." "Hankalin Precious bakaramin tashi yayi ba dabataga Saleem ba gashi wayansa na daki, wani irin son" "Saleem take kaman zata haukace, tunda ta mallakesa ko barinsa futa batayi gani take yafita wata mace zata kwace mata mijinta, kullum suna tare sex daga safe har dare taga likitoci sunfi a kirga kan lamarin ciki amman ciki yaki samuwa har alluran karama eggs nata da ovulation mata lafiya takeyi dan tasami ciki har cikin period takesa yacita yakawo Amman ciki shiru kuka ciki ne burinta dana iyayenta tayi dan shine big weapon nata shiru, yau ba inda bata nemi Saleem ba shiru tajira mamanta dan akira boka Asa" a_1r1 ya_a yadawo g1da Amman anyi shiru shiru har dare bata runtsa ba Saleem bai dawoba. "Around 10 nadare Marwan yafito yakoma dakin ya tsaya kan Saleem daya dade dayin bacci, hannunsa" "yakai ahankali yataba wuyansa yaji dumi, lumshe idanu yayi yadade tsaye ahaka sai yafito yarufe kofan yana kallon kofan dakin Mami, all abinda yake bukata right now is kawai yaga Amirah, hug her and sleep right next to her yayi cuddling nata, yadan lumshe idanu jin he also wants some boobs, wajen dakin Mami tayi yakai kusan 5min tsaye wajen saiyadan bude kofan dakin Mami ahankali yana addu a Allah sa tabar Amirah ita kadai ita tatafi dakin Abba ta kwanta, yana bude kofan yaga an kashe wutan dakin amman side lamp daya that is so dim yana a kunne, Amirah kadaine agadon Mami a kwance tana bacci tarufa da bargo zuwa wajajen shoulder nata daga wajen yana ganin spaghetti hand rigan baccin dake jikinta red, yana ganin farin wuyanta da fuskanta gashinta a bude tana bacci looking damn sexy, maida kofan yayi yarufe tareda murza key saiya taho dasauri yazo gaban gadon kai tsaye yadaga bargon yashiga and just hugged her yana placing kansa a kirjinta yana wani sauke ijiyan zuciya irin yanaji har" gabobin jikinsa yanda yayi kewanta yayi missing nata zuciyansa na racing dasauri. Dan motsi Amirah tayi dan boobs dinta duka namata ciwo not just the nipples danya tumurmushesu da "kyau so gabaki daya nonon ciwo suke mata, motsin datayi yasa Marwan yadago kansa dasauri yana" "kallon fuskanta cikeda so, sai ahankali yahura iskan bakinsa kan fuskanta hakan yasa Amirah tashiga bude idanunta ahankali kadan kadan long eyelash dinta bakake na motsi Marwan na kallonta kamshin" "datake na fizgansa sosai, matso da fuskansa yayi ahankali hancinsa yadaura kan nata yana kallon kwayan" "idanunta, bude idanunta Amirah tayi ahankali tadaura akan fuskansa ta tsaresa kwayan idanunsa da idanu tana kallonsa batare datace kalaba baccin na washewa daga idanunta gabaki daya yana mata wani kalan kamshi tanaji kaman tai hugging nasa sabida kamshin dadi, cikeda wani kalan tsantsan so da kewa yanaji kaman bai ganta for an entire year ba Marwan yace  I ve missed you so much Babybear ya manna fuskansa gabaki daya kan nata gently yakai bakinsa zai sauke kan nasa sai Amirah ta kauda kanta gefe, dan jimmm Marwan yayi ahankali, asanyaye yace  fushi kike da mijinki ? Shiru Amirah tayi, kaman bazatai magana ba saita juyo ta kallesa suka hada idanu saita turo baki sosai cikeda tsiwa tace  ni wajen Ammina zani tunda batazo ba sosai Marwan ke kallonta shi kansa yasan Amirah ta warke ko wlh za ayi mara kunya kuma sarkin tsiwa awajen nan, dan tsare gida yayi cus maganan datake is not something that will happen, calmly yace  ba yanzu zakije wajen Ammi ba, bakisan kinyi aure ba, sai kin haihu zakije wajen Ammi mukaimata Babyn mu sake turomai baki Amira tayi giranta suka hade making that angry face sosai looking very cute, tawani make kafada idanunta sun fara kyalli sun ciko da hawaye, ashagwabe cikeda daru tace  ni baramyi auren ba, wajen Ammi Amirah zataje bugawa kirjin Marwan yafara yi wlh har wani tsoro yaji datace bazatayi auren ba gabansa na faduwa, ahankali yarage murya sosai cikeda lallashi dakuma lallabawa kaman yana magana da Sarauniya yace  dan Allah kiyakuri uhm Babybear bazan kara fita nadade na barki ban dawo ba kinji, I promise, Yaya Marwan is very sorry yakai hannunsa duka biyun yakama kunnuwansa, makemai kafada Amirah tasakeyi tana kallonsa taki magana, takai hannunwanta ta turesa daga jikinta batare data damu da yanda yakama kunnensa ba saita juyamai baya tai facing dayan side takai hannunta baki ahankali wlh kewan Amminta takeyi sai kawai tafashe da kuka ahankali mara kara sosai, cikeda rigima tace  ni wajen Ammi na zanje, bara ayi auren ba, bara ayi baaaaaa Marwan dafe kanshi yayi, Mami fushi takeyi dashi, Abba fushi yakeyi dashi, ga Amirah ma fushi takeyi dashi, shi ina zaisa kansa yaji dadi, zagayowa yayi ta dayan side din ahankali yasa hannunsa yajawota jikinsa tsoron shigama jikinsa takeyi turesa tashigayi tana kokawa bai damuba yasata ajikinsa kawai ya kankameta kaman yana kankame baby zuciyansa bugawa kawai yakeyi na tsoro wlh yana mahaukacin son yarinyar nan Amirah, ahankali cikin sanyin murya yace  Amirah please karki kasheni, stop saying bazakiyi auren ba, naji zankaiki wajen Ammi gobe to kidena fushi kinji, yakuri, I m sorry, I love you so much Ameenah, I love you kaji muryan Marwan zaka dauka kuka zaiyi yanda yake lallaba Amirah yana lallashinta wlh har cikin zuciyanta takejin yanda dukya rude yake bata hakuri yana lallashinta, sai zuciyanta yashiga nanata baramyi auren ba wondering menene exactly kalman ke nufi" that got Marwan so scared like this. "Yakai kusan 10min Marwan lallashin Amirah yake saying different thing, hannunta yakama yakai bakinsa" "ya manna mata kiss yadan leka fuskanta idanunsa sunyi dan ja yace  kin hakura? Gobe zan kaiki wajen Ammi dan kallonsa tayi wani iri zuciyanta yamata ganin idanunsa har sunyi ja saikuma taji yabata tausayi sosai ahankali ta gyadamasa dasauri ya kankameta yana sauke ijiyan zuciya itama tai lamo ajikinsa, cikin wata yar karaman murya kaman yana whispering yace  I love you with everything in me if I loose you I die, I really really love you, I love you, Ameenatu I love youuuuu! Marwan yafadi yanadan sauke kansa akan goshinta, yana rage murya sosai yace  I love you alot Amirah, I love you, I really do, I am madly in love with you, I just loveeeeee youuuuu& . Wani tsuma jikin Amirah yayi tanaji jikinta namata waiwayi kaman kwari nabin jikinta, ahankali ta manna fuskanta akan fuskanshi dake dab na nata" "tana numfashi sama sama, hannunsa Marwan yakai waist nata yarike yaturata cikin jikinsa sosai" "saiyadan bude bakinsa ahankali yaja bottum lips dinta, wani shauki Amirah taji tawani sauke ijiyan zuciya" "dasauri jin yanda Ya Marwan yaja bakinta ahankali tashiga shan nasa tanakai hannunta gefen fuskansa tai wani irin subconsciously cupping face nata cikeda so da ita kanta batasan tanamai mai Marwan yayi wani nishi ajikinta forgetting cewa adakin Mami suke, just this kiss da yanda matarsa cup his face kissing him yasa ya mance da duk wani problem or anything na duniya all he is thinking about now is his wife, the way yake kissing bakin Amirah kaman zai cinye ruwa sosai Amirah taji yana fita daga gabanta gashi tana zaune kan cinyansa ruwan na sauka kan cinyansa, mikewa nipples nata sukayi ahankali ta" mannamai a kirjinsa dan sakin bakinta Marwan yayi yafice daga hayyacinsa yace  zansha nonooo& &  EPISODE Cikin yar karaman murya dakesa organs na mace motsi Marwan yace  nonon Amirah na zanshaaa "Amirah couldn t even do a thing sabida yanda muryan nasa kesa tsigan jikinta nawani kalan motsi, hannunsa yakai gaban yar lace rigan baccin dake jikinta yana kai bakinsa yana manna mata kiss a wuya, yaja rigan kasa boobs din suka wani fito waje, hannunsa har rawa suke yadaura su akan boobs din dasuke tsaye chak nipples dinnan sun mike gabaki daya sun fito tsurerr, Marwan ya matse nonon zuwa nipples din dake mata ciwo yaja, dadi da zafi Amirah taji at the same time dabatasan sanda tace" " wasssshhhhh jikin Marwan yawani amsa yanda tace wash din daidai yana kawo kansa wajen boobs din, kissing boobs din yafara yana manmanna musu kiss all over har zuwa kan nipples din, yasa hancinsa da fuskansa yana gogawa kan nipples dinta yanajin yanda suke yakusan fuskansa, wani tashi tsigan jikin Amirah yake sosai bata taba sanin ana iya kissing nono hakaba ana wasa da fuska akansu, kafin ahankali Marwan yadaura bakinsa kan daya yaja nipple din ahankali zuwa bakinsa, dawani sauri Amirah takai hannayenta tadaura abayan keyansa takara kankamesa tanajin dadi supporting his head irin yasha mata sosai dinnan karya dena, har zugi zugi takeji amman dadi overpowered yanda nipples din kemata zugi," "tawani sake turamai nonon baki sosai cikin yar karaman murya tace  Ammmiii, dadi & . & & " Kaman daga sama yaji ance  Marwannnnn! Marwan Duk yanda yayi nisa da shagala da jin dadi yana "tsotson nono like a new born baby har tsakaiyan kansa Marwan yaji yanda Saleem yakirasa, chak ya dakatar da shan nonon Amirah dayakeyi da wasa da dayan dayakeyi batare daya zare bakinsa dagakai ba, Amirah nawani kalan kara turamai boobs din abaki alamun ya cigaba da sha dan jikinta is on fire sosai," bataso yadena amman Marwan bai cigaba ba bakinsa nakai but fuskansa na kallon kofa yakasa kunne "sosai, alamun tafiya Marwan yaji kaman ana tahowa dakin Mami har karan kaman faduwan abu yaji yaji" "muryan Saleem dake cikeda tsoro yace  Marwannn! Dawani kalan sauri Marwan yasaki boobs din Amirah, jikin Amirah nawani kalan rawa har kara kai hannunta take tana rikemai kai tanakai boobs din fuskansa alamun yacigaba da sha mata karya tashi amman Marwan yakama hannunta daga jikinsa yacire, muryansa bata futa sosai tsabagen cikin bukatan da yake yace  Ina zuwa Baby stay here don t come out yaja bargo dasauri yarufa maga yakai hannunsa yana kama gabansa dayake a mike gabaki daya yasata a tsakiyan tsinyoyinsa ya matse sosai sabida kar agan how erect he s yayi wajen kofan yabude daidai Saleem na zuwa wajen kofan shima zai bude Amirah dake kan gado Marwan na bude kofan ta hango Saleem Marwan yaja kofan dasauri yarufe yakallesa sosai gabansa na faduwa jikin Saleem rawa rawa yake yana kyarma kafinma Marwan yayi magana Saleem kawai yashige jikinsa yayi hugging nasa ya" kankame daidai Mami dake dakin Abba tabude kofa tafito. Ganinsu agaban dakinta saita taho dasauri tana kallon Saleem da jikinsa ke rawa ya kankame Marwan "tace  meya samesa? Ahankali Marwan yace  I think& . Gabaki daya yaksa magana a bukace yake like his heart is racing bai dawo daidaiba he s still having erection kuma, dan tsaresa da kallo Mami tayi saiya cire idanunsa da sauri yashiga tafiya da Saleem ahankali yake tafiya dan any mistake zaisa aga erection" "dinsa," Mami tabisu da kallo har suka shiga daki saita kalli kofan dakin Marwan all this while yana dakinta ne? Is "that abinda yasa Saleem tabiyosa nan kaman tawuce ta tafi amman sai wata zuciya yasa tabude kofan ahankali takai hannunta tana kunna wutan dakin dan bude idanunta Amirah tayi dasaukai jajir cikinta yawani kalan daure kallo daya Mami tama gadon yanda gadon ya hargitse kawai tagane Marwan was here kunya taji sosai yakamata kawai saita kashe wutan dasauri tama kasa magana tajuya zata fita kawai Amirah takirata dawata yar muryan tsantsan azaba.  Ma& ..m& .i juyowa Mami tayi dasauri hannunta Amirah takai kan maranta daya kulle sosai kaman zai fashe tai tace  ci& ..cik& . Wlh she couldn t even talk sai wani mika datayi tafashe da kuka sosai dasauri Mami tayi dakin hannu tasa takunna side lamp Amirah tarike cikinta tana wani numfashi sama sama, Mami takamota idanunta na sauka kan cinyoyinta that were sooo wet tace  Amirah sann& &  kasa karasa maganan Ammi tayi sabida yanda Amirah ta taso tashige jikinta tawani kankame Mami tarasa yanda zatayi ita kanta batamasan meke damunta ba neman abinda zaisa taji dama dama take ta manna jikinta a jikin Mami tana numfashi sama sama somehow kaman Mami tagane meke damunta ga yarinyar ba kai sai mannema Mami take karayi kaman Mami can make her feel better tana kuka, kanta na juyawa she just want Marwan yacigaba da tabata yana wasa da ita yana shamata nono that is just abinda jikinta keso ga nipples din har lokacin amike cinta kaman ana" katsa hanjinta ana yakushin su. Wayan Mami dake hannunta tadauka ahankali saitai dialing number Marwan& & Shigar da Saleem daki Marwan yayi daya rikesa har zuwa wajen gado ahankali yace  kwanta to yashiga "cirosa kin fita daga jikin Marwan Saleem yayi zazzabi ke cinsa irin mugun zazzabin nan dahar gani ganin abubuwa kake cikin wata kalan murya yace  zasu cinyeni they re everywhere I m scared Marwan dan shiru Marwan yayi sai yashiga zama bakin gadon hakan yasa Saleem yazauna bottle water wajen yadauka da yar towel dake wajen yabude ruwan yazuba kan towel din cus jikin Saleem zafi kaman wuta sai yadauki towel din yadaura saman kansa da fuskansa ahankali yace  your temperature is soo high saisa kake hullucina da maganganu ajiyan zuciya kawai Saleem yake idanunsa a lumshe, wayan Marwan ne yafara ringing dake kan drawer din hannunsa yamika ahankali yadauka yakai wayan kunnensa kafinma Mami tai magana yaji yanda Amirah ke kuka bugawa kirjinsa yayi cikin fushi sosai Mami tace  mekama yarinyar nan cikinta ke ciwo haka eh? Wlh kasa magana yayi sabida wani kunyan Mami daya lullubesa da jin nauyinta, cikin fushi Mami tace  ai saikazo kabata magani cus she s in pains Mami na maganan ta katse wayan, yaciro wayan daga kunnensa ya kalla saiya ijiye yakalli Saleem dake nanike dashi ga towel akansa yana sauke ijiyan zuciya sama sama bakinsa na motsi surutai na zazzabi yakeyi sosai tashi Marwan yayi ahankali yace  kwanta ina zuwa Saleem tashi Saleem yayi yana kara shigewa jikinsa yarike Marwan gangam yace  they re everywhere idan ka barni zasu kasheni Marwan stay" here& . TOH JAMA A YAYA MARWAN ZAIYI! "GUYS RANNAN FRIDAY ZAMUYI HUTUN MAKARANTA, IGNORE POSTING KADAN KADAN, DAGA THIS" WEEKEND POSTING ZAKU DINGA SAMU DA KYAU KUNJI. THANK YOU VERY MUCH EPISODE "Kan Marwan sarawa yayi zuciyansa yarabu gida biyu immediately Mami na katse wayan, gabaki dayan" "zuciyansa tunanin Amirah take, especially yanda yajita tana kuka, while dayan barin kuma Saleem ne, wlh he care about Saleem sosai Allah ma yasani, he feels like he s the only one there for him, look at Abba yayi fushi yayi tafiyansa, toh ya barsa wazai kula da Saleem din? Wlh babu, at least Mami and sisters dinshi plus twins all can be there for Amirah su kula da ita but babu wanda zaima Saleem haka, asiri akamai yau an karya Malam told him he will be sick da sauransu he can t just ignore him, dan ijiyan zuciya yayi saiya kalli Saleem din da idanunsa ke rufe yarikesa ahankali yace  zauna babu inda zani let s sit saiya zaunar da Saleem din yadauki stethoscope nasa ya makala yana dubasa yana duba pulse nasa sai kawai yasake bude jakan magungunan sa dake wajen, wani allura yaciro yakallesa ahankali yace  kwanta to kaga allura zan maka temperature zai sauka and you will be able to sleep yayi maganan yana kwantar da Saleem, da kyar da muryan datai karama Saleem yace  bazaka tafi ba gyadamai kai Marwan yayi ahankali saiyasa hannu yadauki alluran Saleem yana kallonsa yazuko a syringe saiya ijiye kwalban hannun Saleem ya amsa, a jijiya yamasa alluran saiya ijiye yadauki towel da ruwa yadaura akansa da fuskansa yana matsawa ahankali Saleem ke kallonsa ko kyafta idanu bayayi a kallon Marwan, akwai wani aura da Marwan ke dashi dake sama mutum natsuwa idan Marwan na tare dashi saiyaji ya natsu yadena ganin abubuwan, dinga shafamai towel Marwan yayi yana xaune awajen yanayi yana kallon time alalace saida yabata 30min chur tun bayan kiran da Mami tamai sannan alluran yayi taking" effect a jikin Saleem bacci ya kwashesa mai nauyin gaske. Dasauri Marwan ya ijiye towel din yamike yakashe wutan dakin yawuce yafito yarufomai kofa& & "Kusan bayan 10min da kiran Marwan amman shiru baizoba Amirah kaman zata mutu, waya Mami" "tadauka takira Maryam tasa amata Lipton mai dumi adan matsa lemun tsami a ruwan akawo mata sannan ta ijiye ta da kyar tawuce bayi tadebo ruwan zafi a bowl tasaka towel tafito daidai Ya Maryam nakawo ruwan dumin itama hankalinta yatashi ganin Amirah batada lafiya but ita tadauka normal ciwon marane, Mami tace mata ta tafi suje su kwanta dan gobe duk zasu koma gidajen su, tafiya tayi. Mami taba Amirah Lipton din Tasha kadan sai Mami tashiga gasa mata mara da towel mai zafin tun tana kuka saita fara rage kukan zafin da towel din ke dashi aka dauka amaranta sai kaman yana warware mata abinda takeji da tik tana kuka kadan kadan saita dena tafara hamma tayi hamma kusan sau biyar kafin" bacci yayi awon gaba da ita kanta na jikin Mami. "Mami tadade tana kallonta sai wani abu ya tsaya mata azuciya, hawaye taji sun sauko mata dasauri takai" "bayan hannunta ta share, Amirah is extremely innocent Ya Rabbi da bamatasan meke wakana da itaba," da ace yarinya ne datai wayau na yammatan yanzu ta Ina har zasubar mijinsu yagane sha awa sukeji? Koko sununa sunji dadin abinda yamusu sunason yacigaba never. "Zuciyan Mami ciwo yake mata cus this is the second time Marwan ke choosing Sale akan matarsa, tasan" "Marwan na son yarinyar, yarinyar da sonta har yasa yadade a asibiti but what is all this? Deep down she knows this is character Marwan, he cares for everyone and arayuwansa Marwan irin mutanen nanne da they don t know how to say no, basu iya fadin no ba, and wani zubin he feels zai iya dakatar dana gida yayi pleasing na waje like zata iya tana bukatar abu Marwan yabata hakuri yace anjima zai sayo abun only sabida yanzu yana attending to wani na waje he feels family can understand, this is halin Marwan, and yanzu daya auro yarinya that s not that normal, he must adjust and set priorities right cus Amirah needs him and she needs to be his number one before any other thing, Mami tai shiru tana kallonta, yanzu take kara ganin dalilin dayasa mahaifiyar yarinyar bataso ta aurar da diyarta now look at it daga kawota jiya bai dagamata kafafu ba in this her condition ya mammatse yarinyar mutane yamata abinda bata sani ba and jikinta yadauki abun, yazo ya lallubeta yagudu yabarta da ciwon ciki is this not wickedness, duk Mami na maganan zucin nan taji an bude kofan dakin ahankali da yar sallama chan kasa kallo daya yamusu Marwan ya sauke kansa kasa dasauri yana maida kofan yarufe ayanda yaga tana bacci akan cinyan Mami yasan awahale tai baccin yaga cup na ruwan Lipton dabata shanye ba tarage yaga towel cikin bowl na hot water, kasa magana yayi Kansa akasa kunyan Mami yakeji wlh yanda yayi abu adakinta, sosai Mami takallesa sama da kasa sai kawai ta dauka kai tace  zaka iya tafiya ka koma" kacigaba da abinda kakeyi . Dan ijiyan zuciya yasauke yana shafa kansa ahankali yace  Mami dan Allah kiy& &   Marwan Mami "takirasa kai tsaye, cikin kakkausan murya tace  look at me dan dago kansa yayi yakalleta suka hada idanu, strictly Mami tace  do you even know what love is Marwan? Dan at first na dauka you love this girl but you don t maida kansa kasa Marwan yayi ahankali, kwantar da Amirah Mami tayi taja bargo tarufa mata ta mike tazo gaban Marwan dab dashi ta tsaya bata wani daga murya but yet kasan fada take tace  I always sees you as mutum mai hankali hikima but yanzu i think all those attitude weren t you true hali, you knew wacece yarinyar nan kadage uta kakeso cikin hikiman Allah ka aureta, this is just" 24hrs da zuwa ta gidanka but all she has been through is pains you are never there for her Mami tayi shiru tace  kaga abinda kakeyi yanzu is the same reason dayasa mahaifiyarta ta turo yayanta "asibiti dan asanar damu cewa batason ta auren da yarinyar ta, gashinan kaima sabida kaga bawai tanada cikakken kai bane balle tai understanding komi and fight for her right saisa kake treating dinta like a trash kataba jikinta kaji dadi kazubar da ita kaje kana another things right ? Dan runtse idanu Marwan yayi dan wlh wlh babu abu makamancin all abinda Mami ke fadi aransa he loves Amirah morethan his life and he will never take advantage of her condition what happened koda mai lafiya ya aura is the same thing that will happen, baida yanda zaiyi ne, but bazai taba iya gardama da Mami ba, Mami is his mother idan ranta yabac1 he dares not talk, all abinda zaiyi is yabata hakuri, ahankali yace  Mami dan Allah kiyakuri! Shiru Mami tayi tana kallonsa itafa tadauki Amirah diyarta abinda zatayi akan Farida da" "Faiza is abinda zatayi akan Amirah, strictly tace  okay but I have few things to tell you, first thing" tomorrow morning inason the same way kadaiuko Saleem ka kawo gidan nan kadaukeza kamaidasa "gidan Hajiya marikiyar sa wanda nanne usulin g1danda dan Saleem and matarka can never leave in dsame house unless dukanmu anan mun tabbatar dayayi taubatan nasuha sannan yadena son matarka kwata kwata azuciyansa! Ahankali Marwan yadago kansa yakalli Mami, Mami tace  oh bazaka iya kaisa dayan gidan ba ko ? Adan hankali Marwan yace  Mami ahmmm&  yadanyi shiru saita kara rage murya sosai yace  ni da Amirah mukoma gidanmu please kai tsaye tace  sabida ka afkamata and the next minute you will come running to take care of dan uwanka ita kabarta cikin ciwo? Mami tai dan shiru tace  at this point I don t trust the love dakake cewa you have for Amirah sabida for the past 24hrs baka kula da yarinyar nan daidai dana one minute ba, I know she s your wife but as a mother I have the right na karbeta naga cutar da ita zakayi, Marwan bazan kara baka yarinyar nan ba saina tabbatar da where you stand, banda haka I will be taking her to hospital zan nema mata lafiya dakaina kai kasha zamanla kula da dan uwanka mai dan uwa Marwan yakalli Mami dasauri zaiyi magana cikin tsananin fushi dan Marwan ya mugun bata mata rai tace  wuce kafita dan kallon Mami yayi saiya juya ahankali zuciyansa namai radadi da zafi da ciwo ahankali yakai hannunsa kofan zai bude strictly Mami tace  one last thing ka kara shigomin daki koka karama yarinyar nan wani abu dazai jefata halin data shiga yau wallah saina cimaka mutunci sosai Marwan ahankali yabude kofan dakin yafita ran Mami sai tafasa yake nobody will" understand yanda Marwan yayi annoying dinta wani takaici daya batako kaman tarufe sa da duka. She said so much bawai she meant everything bane Allah yasani kawai tafadi ne sabida ya tsorata yasan "darajan Amirah yasan duk sanda yamata badaidaiba akwai masu hukuntasa inba hakaba zai dinga daukan Amirah not to serious itakuma she wants him yadauki matarsa very serious tazama yar gaban goshinsa irin ita yake gani dinnan, wlh ko gobe jibi taga ya chanza zata basa matarsa kawai she wants to" see the change ne. Hanyar dakinsu Matwna yadauka instead of yashiga dakinsa inda Saleem yake saiya shiga dakin Saleem "yamaida kofan yarufe ahankali ya sulale yazauna nan gaban kofan idanunsa sunyi jaa zuciyansa batamai dadi ya lumshe idanu yayi shiru yana tuna komi daya faru he knows bai kyauta ba all through d night baibar yarinyar nan tai bacci ba ya wahalar da uta yana zuwa masallaci bai kara dawowa gidan ba sai after one na rana, he put her in pains and he was never there for her, yadawo still he was not there for her not even to come yadubata saida yayi settling Saleem tukunna, da daddare yazo he just lallasheta for few minutes yafara more jikinta and half way ya barta an kirasa cikinta na ciwo he heard yanda matarsa ke kuka but baizoha sai bayan 30min, did he ever think inda ace emergency ne and baizoba inda ta mutu fa? Ya tambayi kansa kirjinsa nawani kalan bugawa ya lumshe idanu again, wlh wlh baiyi ignoring matarsa intentionally ba he just found kansa in a situation that s so hard to explain mesa dalilin" dayayi abinda yayi but duka yasan ba da gangan bane Saleem is seriously sick yayi zaiyi?. KUN YARDA DA HUKUNCIN DA MAMI TA YANKE??? DO YOU THINK MAMI IS SELFISH?? SAINAKE GA KAMAN MAMI BATASON SALEEM KO JAMA A?? SO TAKE YADENA KULA DA SALEEM YAKULA DA MATARSA?? MAISA MAMI KESON MARWAN YAFITAR MATA DA SALEEM DAGA GIDA??? KUNA GANIN HAKAN YAYI DAIDAI? EPISODE Da kyar bacci yadeba Marwan sabida damuwa da tunani daya shiga dalilin maganganun Mami. "Ana kiran salla asuba yabude idanunsa, bayin dakin yashiga yayi wanka tsaf yafito da towel ajikinsa saiya" "fito yabude kofa yashiga dakinsa yana kallon Saleem dake bacci sosai, kaya yashiga closet nasa yasaka, t- shirt baka da jean ya feffesa turare yana kamshi sosai saiya fito yawuce wajen gadon yakai hannunsa yataba kan Saleem, baya running temperature at all, ijiyan zuciya yasauke saiya juyo yafito daga dakin yarufe masa yafito dakin Mami yakalla saiyaje wajen ya tsaya tareda jingina kansa kirjinsa nadan bugawa kaman yayi knocking yashiga yadubata saiya wuce yasauka kasa yabude falon yabude kofa yafita dan" zuwa masallaci. "Adakin Mami ta kwana cikin dare Amirah tashige jikinta as usual yanda takema Ammi, tsaf Ammi taji" "fitansa tashi tayi tajaye jikinta dagana Amirah ahankali tawuce tashiga bayi tadauro alwala tafito batason tashinta tasan yawanci masu matsalan kai ana son suna full circle na sleep saita barta bamataso ta dameta saita fito daga dakin tashiga dakin su Farida already sun tashi tawuce dakinta dan tasan kanninta su Ammah sun tashi, Mami bata wani dade dafitaba Amirah tabude idanu kaman ma dan karan rufe kofan da Mami tayine yasa ta farka lumshe idanu tayi tabude tanajin wani karfi da lafiya ajikinta cikinta baya ciwo, batajin ciwon gaban, sannan nipples dinta basa ciwo kaman an cire mata ciwon, dayake akwai dim side lamp tana ganin komi wayanta sabon tagani a gefen gado Mami ne ta ijiye mata jiya cus tanaso yau ko ita bata kiraba dakanta Mami zata kira mata Amminta, tana ganin wayan saita tashi zaune tasa hannu tadauki wayan cikin muryan bacci tace  ansa SIM card? Saita danna screen na wayan tana zaune bakin gado dayar rigan baccinta iya cinya ja mai bala in kyau yanada super ghetti hand gashin kitson kanta yayi kyau especially na goshinta dasuka kwanta bakin kitson yasoma warwarewa sabida gashinta akwai tsantsi she look so damn sexy ayanda tazauna zaga dauka dagangan tai zaman sabida yanda boobs dinta suka bayyana kadan yarage nipples din su fito gasu manya very full kuma, cinyanta shima abude kafanta fari fat yana kyallin lallen da aka mata exactly Amarya dai, ta haddace number Ammi akai kaman ruwa saka number tashiga yi kawai saita gwada kira tasa wayan a kunnenta ga mamakinta saitaji wayan Ammi na ringing wani zaro idanun bacci tayi tana washe baki ohh uwa uwace jama a kaman tayi shekara ba Ammi, wayan na gab da katsewa Ammi tadaga kafinma tai sallama cikin muryan bacci da tsantsan farin ciki Amirah tace  Ammiiiiiiiiiii wani sanyi Ammi taji jin muryan diyarta after 2days yau, tanakan dadduma sallama sallanta kenan wayanta yashiga ringing tana mamakin wake" "kiranta haka, kafin Ammi tai magana cikin yar muryan nan Amirah tace  Amirah ne Ammi dan" "murmushi Ammi tayi kawai saitaji hawaye sunzo mata tadake anatse tace  nasan Amirah ce, ina mijin" "naki kike kirana da asuba haka? Kai tsaye tace  yaje masallaci Ammi Amirah zatazo anjima, tayi kuka tace sai tazo wajen Ammi, Yaya Marwan yace zai kawoni anjima shiru Ammi tayi tana sauraronta she misses when her baby talks amman saita daure tace  aiko kikai kuskuren zuwa gidana saina sassaba miki namiki shegen duka kwaba kwaba Amirah tayi da fuskanta hawaye sun fara taruwa a idanunta, Ammi tace  waya cemiki ana aure ake zuwa gida saikin haifi baby zaki kawomin baby gida? Ahankali tace  Ammi cikina baiyi girmaba har yanzu dan murmushi Ammi tayi tace  zaiyi very soon, amman karki sake kizo, bakiyi salla ba tashi kije kiyi ahankali tace  Ammi mesa baki zo ba ? Ahankali Ammi tace  baki gareni har yanzu saisun gama tafiya zanzo, maza je kiyi salla gyadama Ammi kai tayi saita cire wayan daga kunnenta tana kallon wayan ta tuna dasauri tamaida wayan kunnenta tace  Ya Marwan yasayamin waya Ammi Ammi dabata riga takashe wayan ba tace  Masha Allah, akashe lpy kincemai kin gode ?" Gyadama Ammi kai tayi tace  uhn nace Ammi tace  to jeki salla ahankali ta gyadama Ammi kai bataso ta tafi Ammi ta katse wayan. Raurau tayi da fuska tanaso tai kuka saita tashi tawuce bayi brush tayi tayo alwala tafito tasa hijab ta "shinfida dadduma tayi salla, tana sallamewa dawani gudu ta tashi tacire din ta yar kan dadduman takoma bakin gadon tadauki wayanta tashiga saka number Miemie tai dailing saidai harya katse bata dauka ba tasake kira haka ana uku Miemie tadauka muryanta chan kasa dan Ya Umar yatasata gaba tace  Hello wani dadi Amirah taji jin muryan Miemie ahankali tace  Miemie batada lpy wani dadi Miemie taji jin muryan Amirah cikin karfin hali tace  laaaa Ya Amirah kene ahankali kaman Amirah tai kuka jin" yanda take magan tace  menene ke miki ciwo un? "Dan shiru Miemie tayi saikuma taga ai Amirah tayi aure, cikin wata dan murya tace  Ya Umar bai barina" "ne nahuta dasauri Amirah tace  meyayi miki? Dan shiru Miemie tayi saikuma ahankali tace  Ya Amirah Ya Marwan bai miki komiba? Abinda akeyi idan anyi aure uhmmm sai ahankali tarage murya tace  sex dan shiru Amirah tayi kaman mai tunani itama tasan taji zafi jiya shine abin, ahankali tace  me shi? Sex ?! Dan shiru Miemie tayi tanajin nauyi saikuma tadan rage murya cikin hikima da dabara yanda suke mata magana tace  za a cire kaya mata da miji sai akwanta agado mijinta zaita taba jikinki saiyaje wajen fitsari yasa abinsa dasauri Amirah tace  zafi sosai sosai Ya Miemie bana soooo dudda Miemie na" cikin azaba said tai murmushi gane kaman Ya Marwan yama Amirah wani abu. EPISODE "Dasauri Amirah tace  nayi kuka sosai ni banso baram karayin sex ba, Ya Umar yadena miki da kwai zafi " "murmushi Miemie tayi mai sauti maganan Amirah yabata dariya har saida Amurah taji saitai shiru, Miemie tace  kinga ko Ya Amirah a aure sex shine number one, shine abinda akeyi saika sami baby, kuma Annabi yace idan miji naso yayi baka bashiba Mala iku zasuyita tsine maka hakan kinga ai Allah zai konaki kenan, hakkinsa ne jikina, is his right, yanada daman yayi kome yaga dama da jikina Miemie tadanyi shiru tace  idan kina bari miji yayi yana kara sonki Ya Umar kaman zai haukace akaina nima yasayamin waya sabuwa, kuma yabani kyautan kudi 300k, kawai kullum da daddare saiya nemeni har yanzu muna baki sai dare kullum dan shiru Amirah tayi bakinta na motsi tana duka abinda Ya Marwan yamata tana tsoron tafada Mami tahanata, ahankali kaman wacce zatai gulma tace  Ya Miemie ba baby karami akeba nono ba kinga Ya Marwan yanata shamin nawa har sunamin ciwo  ke ya Amirah! Miemie tafada dasauri tana tashi zaune tace  kidena fadan irin maganan nan babu kyau kar wani yajiki ahankali tace  bakowa anan Miemie tai dan jimmmm tana tunanin how to help her sister, saitace  kinsan mene ? Amirah tace  no Miemie tace  tunda kinyi waya zan koya miki abubuwa da dama da yanda akeyi, da yanda ake jan aji sabida miji yayita binka Ya Amirah inaso kisa Ya Marwan ya haukace akanki amman saikin barsa kunya sex dasauri ta make kafada tace  uhn uhn zafi Miemie tace  sau daya akeji bazaki karaba zakuyi zakiga yanda zaita binki yana kula dake kaman yar kwai ba kinason Ya Marwan ba ? Gyadamata kai tayi tace  eh sosai Miemie tace  tom shikenan ga Ya Umar yana bude" gate yadawo daga masallaci zan kiraki anjima bye gyadamata kai Amirah tayi. Shigowa dakin Umar yayi yahayo gadon yana murmushi yace  raguwa kawai adan sammin nakara makemai kafada Miemie tayi tace  a a dasauri yace haba Gimbiyar mata nasani nakomawa bacci mana Miemie zatai magana yahada bakinsa da nata yashiga kissing ya ware kafanta kawai yasoka mata bura bata taba sanin haka yan gareji keson gindi ba cinta kawai Umar yake Miemie ta jigatuuu sosai ahaka tasami yakawo. "Duka duka ko 10min da fita Marwan baiyiba Saleem yashiga bude idanunsa, ahankali yamika hannunsa" "yakunna wutan dakin yayi lamooo agado yajuya yakalli bangaren damansa yana kallon bowl of water da towel dake wajen da allurai da sthethoscope wanda duk na Marwan ne yayi shiru babu abinda ke masa ciwo but jiyayi zuciyansa namasa nauyi sosai, yayi shiru reflecting on his life yaushe ma yafara neme nemen mata da shaye shaye what push me? Duka duka dasuna school a UK ne yafara dabi un nan kuma duka sabida haduwa da abokan banza ne bawani abuba, sai yahau tuna abubuwa tundaga lokacin zuwa yanzu baitaba sanin zai iya haduwa da wacce zatai a_1r1 ta mallakesa ta taushe masa baki hakaba, during this one month plus zama dayayi da Precious tarikesa agida club din tahanashi zuwa abokan nasa tahana sa gani salla tahanasa yi all she does is tabasa kayan shaye shaye susha tasaka shi yahau cinta he missed his life outside his family duka, yayi shiru kawai fir the first time yagane idan Allah yaso yakamaka zai iya in many ways yanzu idan yarinyar nan tahaufamai da dabaisan ko shege bane ko menene dan baimasan" hukuncin aurensu ba dan baya hayyacinsa. "Shiru yayi kalman bubsuru da Yaya takirasa dashi ya tsaya masa arai, yadan fuzar da ijiyan zuciya" "dagayau ko jaraba zai kashesa he s going to fix his life yatuba this time for good zai rike salla da azkar da istigifari zai nemi Precious yabata sakin aure is not by force bazai taba iya zam da muguwan mace irinta mai maka a_1r1 ba no matter what, Amirah ne tazo zuciyansa yadan sauke sassanyar ijiyan zuciya burinsa shine ya aureta and just settle down build a good family and be a better person tashi yayi agurguje baida wani karfi ajiki amman haka yafada bayi yayi wanka yafito yashiga closet na Marwan, baiso yawani bata lokaci shaddan daya gani kan kujera wanda shine wanda yasaka yaje gidansu Amirah ana gobe biki yayi maza yasaka ko tsayawa ya tsane kansa baiyiba gari yariga yayi haske yashiga fesa turare dan yafito yatafi masallaci, bayan tagama waya da Miemie ijiye wayan tayi tai shiru saita mike tsaye tashiga bin dakin da kallo tana taba cikinta da har zafi yake mata sabida yunwa dataji tanaji ko slippers babu a kafanta kaganta she looks damn sexy exactly irin yaran masu kudin nan ga fatarta dake kyalli yaji gyara ga red sexy rigan bacci dake jikinta da ake ganin boobs nata tasama Ya rabbi, wajen kofa tayi sai kai tsaye tabude kofan daidai tana ganin wucewan ya Marwan zaiyi stairs ga kamshinsa yacika nan falon saman daba haske sosai dan wutan kasa akafi bari a kunne, dawani kalan sauri Amirah tabiyosa ba takalmi a kafanta so bazakaji steps ba daidai yafara sauka benen itama tayi benen dawani kalan sauri Amirah takai hannunta takama hannunsa tana tsayawa gefensa tareda manna fuskanta a power din hannunsa tana hugging hannunsa a kirjinta cikin yar karaman muryan nan na baby tace  Amirah najin yunwa Ya Marwan daidai ana bude kofan falo Marwan na shigowa ciki falon idanunsa na sauka a" staircase kan Amirah data rike hannun& & .. EPISODE A kan hannun Saleem Amirah ta kwantar da fuskanta tana sanye dawani short red rigan bacci daya tsaya "iya cinyanta yanada hannun taliya, manyan boobs nata awaje kana ganin wannan farin fatan, ga sumanta Ya Allah, Marwan jiyayi zuciyansa zai fito, tunda yake arayuwansa baitabajin kalan abinda yakeji yau ba zuciyansa kaman zai kama da wuta& & .Daidai ana bude kofan itama Amirah takalli kofan, ganin Marwan ne yashigo yasa atare dasauri tacire idanunta daga kan Marwan takalli Saleem dashi ma yajuyo dasauri ya kalleta jin muryan mai dadi kalan wanda baitaba jiba aduniya ba gashi an rikesa dawani tattausan hannu kaman audugan daya jike, ido da ido Saleem yayi da Amirah data kallesa dan batamasan wata rike ba, wani kalan sarawa kan Marwan yayi da kirjinsa ganin yanda matarsa, his own" "wife ke kallon wani namiji agabansa akan idanunsa, idanunsa har wani duhu duhu yakemai, zuciyansa" "nawani kalan tafarfasa, yanaji kaman he s about to yahaukace yafara kokarin rike kansa, dawani kalan" "sauri Amirah tasaki hannun Saleem ganin shine takire adan zaburenta takoma baya dasauri taking the staircase dake right behind her takoma baya Saleem na gabanta shi yana wani irin binta da kallon mamaki ganin kaman a mafarki, Amirah yake gani agidan su, nan yawani sauke idanunsa akan kirjinta da wlh bawai da gangan yakalla ba kawai fizgan idanunsa sukayi, Lahaula Wala Quwata illa billah, Ya Allahu! Tunda yake baitaba ganin nono tsayayyu, tasassu, cikakku, sannan hurarru irin wayan nan ba dake gaban kirjin Amirah, gasu akwai kai, wlh yama kasa magana, kawai gindinsa yashiga tashi ba control kaman bindiga kalan tashin da yadade baiyiba akan Precious, wannan mikakkiyar tashi ne, Amirah kuma ta tsaya kikam awajen kaman an dasata, ita so take taje wajen Marwan amman tsoron Saleem ma take tawuce ta gefensa tasauka taje wajen Marwan, saita tsaya, a nata brain din tana jiran Ya Marwan yazo" shi wajenta yakamata su wuce yabata abinci. "Shifa Saleem gabaki daya ya mance dayaga wani Marwan ma wlh ya mance, hankalinsa yabar jikinsa ya" "kafe nonuwan nan da idanu jikinsa harwani tsuma yake kaman abu na controlling dinsa sai yahayo stairs da Amirah takekai yana juyama falo baya ya tsaya gaban bakinsa nadan rawa sabida tsabagen rudewa da kosawa yace  my& ..my Babyyyyy, My bab  da sauri Amirah da jikinta kedan rawa ta yunkura zata" kara komawa baya ganin Saleem dab da ita Saleem ya mika hannunsa da sauri zai kamata dayake Amirah was in a move sai hannunsa yasauka kan jan rigan baccinta shiya rike yaja spaghetti hand na rigan na sauka daga kafadanta yace  don t go my bab& & y  Kawai aka wani fizgo Saleem yana "kokorin juyowa baima idasa juyowa yaji saukan katuwar flower verse akansa jikake ratsssssss! Rukaktsas! Wlh duka flower verse din ya fashe akan Saleem sai jini kaman an bude shower Saleem yayi ihu yana kallon Marwan dake huci kaman damusa agabansa, Amirah dataga jini tawani kalan yanka uban ihu."  Ahhhhhhhhhhhhhh! . EPISODE Daidai Mami na bude kofa dasu ya Maryam sabida gidan saida ya amsa ihun Amirah ga karan fashewan "abu daganan gaban dakin ta Mami ta hango Amirah a bene, jikin yarinyar gabaki daya na rawa at the same time fitsari nabin cinyanta, dan dakin Mami daga kofa kana hango staircase amman sama sama" dasauri Mami tasa gudu danta dauka wani abu ne yasami Amirah da jikinta ke rawa take fitsari ajiki haka "tai ihu tace  Amirah su Ya Ammah sukabi Mami da gudu ganin yanda ta kwasa da gudu Mami nakaiwa gaban benen saitaci tura ganin yanda jini yama gama wanke fuskan Saleem, gabaki daya farin rigan jikinsa yabaci da jini haka carpet na benen dake milk color, Marwan na dukan Saleem sosai shima hannunsa duk jini idanunsa sunyi jajir, asalin dukan rashin Imani yakema Saleem kaman yanaso ya kashesa, Mami mancewa ma tayi da Amirah ta kwasa da gudu tai kasa tana ihuuun kiransa,  Marwan," Marwan! Mehaka? Eh? Mehaka nace kake dukan Saleem? Su Ammah suka taho da gudu suna kokarin fizge Marwan dake dukan Saleem dayama kasa bude "idanunsa sabida jini, tunda Mami tasan Marwan bata taba ganinsa in a situation da ita zata bude bakinta ta furta sunan Matwan takirasa bai saurareta ba sai yau, bata taba ganin bacin rai, bak1n ç1k1 da tsantsan bakin hali dakuma wata kalan muguwan bakar zuciya a tattare da Marwan dinta ba sai yau, rikesa take, amman bayama hayyacinsa Marwan, Marwan menene haka, nace kasakesa ko, kashesa zakayi? Kashesa zakayi nace ? Ina Marwan bayaji bakuma yagani, Mami tace  Maryam ku taimakeni, na shiga uku, Innalillahi wa innailaihi raji un, Ya Allah menake gani haka Marwan zai kashe dan mutane, kai Marwan su Ya Ammah da Ya Maryam sukasa hannu suna kokarin karbe Saleem da ko daga hannu baiyi yataba Marwan ba, Marwan yakai hannuwansa zuwa wuyan Saleem dan duk dukan dayake masa bai ishe zuciyansa ba yashake wuyansa idanunsa na juyawa sosai wlh kaman ba Marwan ba, cikin wani murya kaman irin na bakin aljani yace  matata kataba ka kalla yau saina kasheka! Saina halakaka! Saina kasheka!!!! Ya murje wuyan Saleem, numfashin Saleem na neman daukewa gashi su uku kai harda Farida da Faiza sun kasa banbare Saleem a hannunsa, Mami da hankalinta yagama tashi tace  Farida jeki kiramin Babanku, maza kiramin shi Marwan zai kashe masa dan uwaaaa takai hannunta ta fizge glasses na Marwan ta jefar akasa glasses din ya fashe sannan ta daga hannu ta yankama Marwan mari cikin tsananin fushi Mami tace  cike shi nace Marwan ina Marwan bai sakesa ba dudda Marin yashigesa, sake daurama Marwan mari Mami tayi amman ko gezau, akaro na uku Mami tawani daukesa da mummunan mari dahar saida yataba hancinsa saiga jini na fitowa daga hancinsa yana habo tadakama Marwan mummunan tsawa tace  ka sakesa nace! Da jajayen idanunsa ya kalli Mami dake kallonsa ranta abace, idanunta sunyi jaaa har zufa take a goshinta, hankalinta yatashi, sai numfashi take sama sama tana haki dayake iya jiyowa, kana ganinta kasan ta tsorata, tanada BP tashin hankali haka yana iyasa su yanke jiki su fadi su mutu sai chak Marwan ya tsaya, yazare hannunsa daga wuyan Saleem, Saleem yayi kasa asume sisters dinsa natarosa a sume, Mami takalli Marwan sosai dayakai bayan hannunsa yana goge hancinsa dake zubar da jini kansa akasa hawaye yacika idanunta, sai kawai tafashe da kuka sosai, kawai tarufe Marwan da duka tako ina kaima hannu take dudda bawai wani dukan kirki bane dan karfin nata duk yakare awajen rabasu, but she was really crying tana dukansa akafada, akirji, a wuya a duk inda hannunta yasauka tana kuka sosai.  Hauka zakayi? Kisan Kai zakayi? Meyayi zafi? Ka kashesa fa eh, what is wrong with you, what is this animal behavior? I m so disappointed in you Marwan ba tarbiyan dana baka kenan ba tashi Ya Fadila tayi dasuke kan Saleem tazo dasauri takama Mami dake dukan Marwan da kansa ke kasa tana kuka tace  Mami, Mami calm down dan Allah kinji, we need to take Saleem asibiti, he s really bleeding I m scared Mami Mami tajuyo takalleta tabi duka wajen da kallo da duk jinin Saleem ne ta kallesa dasauri kansa na jinin Ya Ammah data cire dan kwalinta tana sawa akansa dake jini sabida ta tsayar da jinin duk sun rude, Mami tajuyo tana kara kallon Marwan da kansa" "ke kasa yana share hancinsa hannunsa duk jini shima, kawai tawuce wajen Saleem tace  Kin kira" "Babanku Farida? Fadila jeki tada motana, let s carry him juyawa Marwan yayi yawuce yana tafiya" "ahankali yayi hanyar staircase inda Amirah ke tsaye a sankare jikinta da brain dinta gabaki daya were shaking batason violent is one major abu dake triggering nata, especially yau dataga one person da has been giving her peace of mind doing abinda Babanta kema Ammi yanama wani, bata taba ganin Marwan hakaba, bata taba ganin fuskansa yanuna bacin rai ba tunda ta sanshi amman yau for the first time ya chanza mata a idanu, tagansa in a picture that is far worse than picture data saba ganin Babanta yana dukan Ammi, Daddy baitaba yima Ammi kalan dukan nan dataga Marwan yayi ba, kawai rikida fuskan Marwan yashiga mata tana ganin fuskan Daddy da fuskan Marwan atare suna cewa zan kashesa, idanunta suka fara juyawa kaman wacce ke having episode na epilepsy, ganin yanda ya fasama Saleem" "kai ya shakesa, she watched everything without missing a single detail," Wani kalan bugawa kanta yadingayi da Marwan yafara hayowa benen yana dafa karfen benen yana "tafiya ahankali dan babu glasses a idanunsa ko kallon inda Amirah take baiyiba kaman baisan anyi halitta awajen ba, wani kalan rawa jikin Amirah yafara ganin he s really coming towards her, fuskansa na rikida tana ganinsa da Daddy suna cewa zan kasheki! Ga flower verse a hannunsa itama zai bugamata kaman yanda yabugama Saleem, kawai kaman an dauke mata numfashi wani irin tsoro yasa itadai bata kara sanin inda kanta yakeba, wani kalan zubewa Amirah tayi a bene kanta ya bugi staircase sosai jikake rassssssss! Mami dataji karan ta tashi da gudu tajuyo tace  Amirahhh& &  kasa karasa maganan Mami tayi ganin yanda Marwan yasa kafansa ya tsallaketa yawuce abinsa ko kallonta baiyiba wlh yawuce yatafi" kaman ba matarsa ba. JAMA A DAMAN MARWAN MAHAUKACI NE MARA IMANI??? YADENA SON MATARSA NE DAYA TSALLAKETA YAWUCE???? ME KUKE GANIN ZAI FARU?? IDAN ABBA YAGA KALAN DUKAN DA MARWAN YAMA KANINSA KUNA GANIN ZAIJI DADI? EPISODE "Dagudu Mami tayi wajen Amirah data zube a bene a sume, Farida na biyota abaya itama da gudu, Mami" "takamo Amirah datake a sume ta dagota tana jijjigata tana kiran sunanta.  Amirah, Amirah, Amirah Mami tadagakai tana bin Marwan da kallo dataga yayi dakinsu abinsa kaman bai gantaba dasauri Mami tace  kawomin hijabinta Faridah dagudu Farida taje tadauko hijabinta, Mami tasamata kawai suka dauki Amirah sai mota tasa Amirah a motan Ya Ammah Saleem kuma aka sashi a motan Mami, aka wuce" asibiti. Dayake ita Abba na communicating akusan tare sukakai asibitin yama rigasu kaiwa yana jiransu suna "parking aka kawo gado biyu Abba da kansa yabude bayan motan kafinma nurses _u bude ya tsaya turus yana kallon Saleem da har lokacin yake a sume jikinsa duk jini nurses sukace dan gyara Alhaji waigawa Abba yayi ya kallesu saiya masa gefe agabansa aka ciro Saleem aka sashi akan bed din aka wuce dashi ciki saiya juya yakalli Amirah da itama ake fito da ita aka sata a gadon aka wuce dashi su Ya Ammah da yaran suka bisu ciki da gudu sai Mami ta taho ahankali ta tsaya gaban Abba dake kallonta idanunta yayi jajir tama rasa mezatace saitamaba Abba tausayi hannunsa yamika ahankali yakama nata yace  muje ciki cikeda damuwa kuka ya kufcema Mami tace  bazaka tambayeni meya faru ba? Tsareta da idanu Abba yayi, sai ahankali yace  meya faru daya wuce daga samun lafiyansa ya nemi Matar dan uwansa Marwan na nada masa na jaki haka? Bunsuru ne fa Saleem cikin fushi Mami tace  kadena kiransa da sunan nan, bansan meya faru ba amman Saleem bai nemi kowa ba a staircase nafito nagansu dukansu suna parking aka ukun Abba bai sake magana ba yashiga tafiya chan yace  meya sami Amirah ? Mami" tace  sumewa tayi mijinta ya tsallaketa yawuce abinsa Abba bai sake cewa komiba. "Bazaka taba iya tantance wani yanayi yake ciki ba, tafiya suka shigayi zuwa cikin asibitin duk suka samu" waje suka zauna. "Kusan 1hour sukayi wani babban baturen Dr yafito, anatse Abba yatashi Mami tabisa Dr yace" " Alhamdulillah Alhaji he s fine now he s awake, yasame yanka biyu ne daya akai daya a goshi but munyi stitching he s very much okay, zamu rikesa for one more hour mu tabbatar babu wani concoction saimu sallamesa gyadamai kai Abba yayi yace  diyata fa? Dr yace  banine Dr dake kanta ba but I will check on her and update you itama gyadamai kai Abba yayi yace  thank you Dr yaba Dr hannu suka gaisa sai Dr yawuce yakalli Mami anatse yace  wait for me here dan kallonsa Mami tayi saita gyadamai kai yawuce tabisa da kallo, she s feeling so guilty Marwan yama Saleem mugun duka wlh koma Menene yayi bai chanchanci kalan dukan nan ba kodan darajan yayansa wlh, gashi Abba yaki nuna yana fushi kuma" tasan babu wanda zaiga kalan dukan nan yaji dadi. Bude kofan dakin Abba yayi Saleem na kwance kan gado idanunsa biyu ga bandage a goshinsa daya "akansa an cire masa rigan jikinsa dagashi sai wando idanunsa biyu yana kallon sama dudda yaji an bude dakin amman bai dago kansa ba maida kofan Abba yayi yarufe bazai iya kiran abinda yakeji towards Saleem as tsana ba amman wlh wlh tun bayan sex video Saleem daya kalli yakejin ya tsani Saleem yasan bai tsanesa ba tsabagen bakin cikinsa da taksicin sa ya_a yakejin haka amman yanda yakejin haushin halayyan yaron nan kaman yakamasa yayita duka cus an kirasa a office dazu kan precious tazo wai tana neman mijinta Saleem security da yansanda Abba ya_a aka koreta ana cikin haka Faruda ta kirasa kan Ya Marwan da Saleem na fada, takaicin yaron yataru yama Saleem yawa da yanzu tausayinsa ma bayaji gani yake kome yasamesa shiya jama kansa, gaban gadon yaje ya tsaya yayi folding hannunsa a kirji cikin kakkausan murya yace  mekama Marwan? Kaman badashi Abba ke magana ba ko motsi baiyiba, cikeda fushi Abba yace  badakai nake magana ba? Nace mekama mai? Matarsa kayi yunkurin nema yakamaka? Juyo da kansa Saleem yayi for the first time yadaura jajayen idanunsa akan na Abba, yana nanata kalman matarsa dazuma da Marwan na dukansa yaji sanda ya furta my wife, Abba yace  neman matarsa kayi da alfashan daka saba? Wani abu Saleem yaji azuciyansa sai kawai yafara tunani yana connecting dots mezai kawo Amirah gidansu harta kwana? Marwan ke auren Amirah how? Da kyar yace  Amirah ce MATAR MARWAN yaya? Cikin bakar zuciya Abba yace  kwarai! Kajini da kyau, na aurama Marwan Amirah tun rannan da aka nemeka aka rasa wajen daurin aure! Wani kalan bugawa kirjin Saleem yafara dayake ba riga jikinsa zaka iya ganin yanda zuciyansa ke bugawa wasu hawaye ne masu masifan zafi suka zubomai yadago jajayen idanunsa yace  mesa baka tabamin adalci Yaya? Mena maka ka tsaneni ina matsayin jininka? Menene exactly namaka? Nataba sata? Nataba bata maka suna? Nataba kunyataka na tozarta ka? Amirah is the only girl dana tabaso aduniya kasan haka amman ka dauketa kaba kanin matarka! Abba na kallonsa yace  kwarai and I will do that again and again butulu kawai mara mutunci look at abinda kake fadi kanin Matata kake kiran Marwan yaron that has been there for you saving you looking after you, you are a very very useless boy mara hankali Wawa kawai shashasha mai halin dabbobi Yunkurowa Saleem yayi yataso azuciye yasauka daga gadon yayi kan Abba yana" huci & & .. JAMA A DUKAN ABBA SALEEM ZAIYI??? EPISODE Saleem na huci sosai kaman zai dakesa ko gezau Abba baiyiba Saleem ya tsaya gabansa dudda yanda "yakeji kaman yarufe Abba da duka sabida aurama Marwan Amirah dayayi saikuma yakasa Abba yakai hannunsa yakama hannuns yadaura akan jikinsa yace  dakeni mana Saleem ka girma ai yanzu, ni yayanka da tun kana dan shekara uku aduniya kake hannuna ka yunkuro zaka daka dakeni Saleem dakeni ran Abba yabaci sosai, saikuma Abba yashiga taba aljihunsa yaciro wayansa yabude watsapp yace  bantaba ijiye video na banza awayata ba amman na ijiye wannan sabida rana kaman haka ya kunna video yakama hannun Saleem yasaka wayan yace  watch abinda katuramin wayan na hannun Saleem but kasa kallon yayi tanajin yanda yake ihu hakama Precious dasauri yakashe wayan gabaki daya Abba yanuna kansa yace  ni kakira wajen daurin aure video call kana shan mama kana gayamini kafasa auren na aurama wani, Saleem kasan kalan manyan mutane business partners dana tara wajen eh? So kake a maidani karamin mutum, Marwan yana gadon asibiti baisan komiba salati kawai nafara tunaninsa yazomin nasan duk duniya babu wanda zai rufamin asiri sai shi haka nasa aka daura aure daga Marwan har mahaifiyarsa basu saniba sai bayan angama naje asibiti na sanar dasu, da kyar na lallabasa yace" yarda. "Dago kai Saleem yayi idanunsa sunyi jajir saiya kalli Abba dasauri saiya duka yayi kneeling gaban Abba," "Abba yabisa da kallo, ahankali yace  Yaya nasan namaka laifi dayawa amman kaga some of them ba laifina bane wlh, lokacin dana fasa auren duk ina cikin asirin Precious ne, yanzu I m fine na saketa kuma na rantse da girman Allah daya halicce ne wlh wlh bazan kara zina ba, bazan kara shan wani abuba, amman dan Allah Yaya kasa Marwan yasakan mini Amirah ta na aureta . Wani kallo Abba yamai kallon kana hauka, Saleem yace  Yaya ni banmata komiba yau masallaci zanzo kawai naji an rikemin hannu daidai Marwan na shigowa, nida banmasan tana gidan ba, nida bansan anyi auren ba, Marwan ya tsaneni akan idanunku yake nuna yana sona cewa yayi zai kasheki ba lallai su Mami su gayama ba tunda" "yana uwansa ne amman halakani yakeso yayi, Yaya kacemai yasaken min Amirah na aura kaji Yaya " Wani dan dariya kadan Abba yayi na manya saiya juya yajawo plastic chair dake wajen yazauna yana "kallon Saleem dake duke wajen yace  Saleem kenan ka dauka yanzu dane Abba ya karkada kafafu saiya kama yatsunsa yace  kaga Saleem daka shiryu, da karka shiryu, dakai zina da karkayi uwarsu daya ubansu daya wajena! Kai idan kagama dama kab1 duka karuwan duniya gadai sakamako Allah yafara nuna maka tun yanzu, kome zakayi da rayuwanka kayi I don t care anymore nayi iyakan bakin kokarina, abu daya zan gayamaka aure tsakanin Amirah da Marwan zama daram! Babu abinda zai raba auren nan har abada ka mutu idan zaka mutu zamu kaika mu binne amakabarta, kasake daga idanu ka kallonmai mata wlh ko halakaka Yayi bazanyi magana ba sabida abinda yadace da kwarto kenan Abba yana maganan yajuya Saleem yabisa da kallo zuciyansa namai suya Abba yasa hannu zai bude kofan cikin kakkausan murya Saleem yace  kazabi Marwan akaina dan uwanka Yaya? Juyowa Abba yayi yakallesa yace  kwarai! Aure kuma ba fashi ba Amirah ce kadai aduniya ba kaje ka nemo taka Matar ka auro, kuma ka gargadi matan banzan ka da zuwan mini company, idan an sallameka you know you way back home Abba yabude kofa yayi ficewansa abinsa, mamaki yagama kashe Saleem sabida yasan yanda Abba ke sonsa yana nannan dashi yana tarairayansa Abba dahar tashi hawan jininsa yakeyi sabida damuwa akansa amman yanzu kaman anyi asiri an rabasu, Yaya baya kaunar sa baya tausayinsa kaman da Marwan yakeso, wani kalan zafi zuciyansa ke masa, dukan da Marwan yamasa nakara masa ciwo, what happened dazu was yana cikin shock na ganin Amirah da kuma sha awa sabida yanda gabansa yatashi" yaji saukan kwalba unexpectedly inba hakaba har wannan cry boy din ya isa yadakesa. Abba na fitowa yahada idanu da Mami dake gefen kofan suna hada idanu tai maza tai kaman bataji "komiba tace  Alhaji daman zanje wajen Amirah ne nace nazo nagaya maka gyadamata kai yayi yace  muje nadubata wucewa sukayi daga ita sai shi zuwa 2nd floor nan ne dakin Amirah, Mami tabude kofa tana zaune kan gadon an saka mata drip tana sanye da kayan hospital idanunta a lumshe bacci take, Abba ya tsare fuskanta da kallo tunda yake baitaba kallon fuskan yarinyar da kyau bama sai yau saiya kalli Mami strictly yace  once she s awake I want her agidan mijinta bamu ta aurama mijinta ta aura, zanje gida nayi magana da Marwan and send him here yadauketa su tafi gidansu and leave like a married couple Mami taro ka ta lura akwai fushi adan tattare da Abba so kwata kwata batai musuba tace  to Alhaji yin abubu  hannu Abba yadaga mata yace  allow them to figure everything out" "mijinta zai kula da ita, kulawansa da taimakonsa yasa taji sauki to this level so let them live together gyadamai kai Mami tayi tace  shikenan anatse Abba yace  stay with her karku barta ita kadai adaki in" "this hospital da wanchan yaron gyadamai kai Mami tayi," Abba yajuya bari natafi harya taba kofa Mami tarike masa hannu ahankali tace  Alhaji dan juyowa yayi "yakalleta instead of Mami tai magana saita rungumesa ahankali tana shafa bayansa without saying a word ijiyan zuciya yasauke ahankali yaji zuciyansa yarage nauyi cikin tattausan murya tace  I know you re hurt amman kaya kuri, Allah na jarabtan mu da jarabawa daban daban ka daure kaci jarabawan" "nan, karka juyawa Saleem baya kaji no matter what, karka bari shida Marwan su bata, relationship dinsa" "da Marwan is one element that keeps bringing him back to the right path, reunite them, sannan let s" look for a girl mu aura masa . EPISODE "Abba dake jikinta yace  duk yarinyar dazan aurama Saleem inaji kaman naci amanan ta ne bazan iyaba," "shidai yafita ya nemo da kansa bazan batama yar wasu rayuwa ba girgiza mai kai Mami tayi tace  nasan waye Saleem dudda dabiun sa marasa kyau but he s family oriented ba irin mazan da zasu cutar da matayensu bane wlh kowa ka auramai bazai taba cutar da itaba, inhar kamai aure, zai natsu yadena" duka abubuwan bazan nan just think it through Ahankali yace  kinsan yar wajen aikina Precious dayabi tamai asirin nan yau da yan sanda nasa aka "korata nemansa take, nagaji, nadawo daga rakiyansa, i give up on Saleem he can t change ahankali Mami tace  you will not give up, we will never give up on him " Gyadamata kai kawai Abba yayi saiya wuce yafita Mami tabisa da kallo saita dawo tazauna bakin gadon ta tsare Amirah da idanu. Gidan Abba yatafi parking yayi yafito yashiga ciki yabude falon glasses na Marwan dayake a fashe yafara "cin karo dashi ya tsaya yayi jinmm saiya wuce yafara hawa staircase yana tafiya sama yana kallon jinin dake wajen yawuce har zuwa gaban dakin Marwan din yasa hannu yabude dakin, dakin duhuuuuu hannu Abba yasa yakunna wutan dakin hango Marwan yayi akan gado yarufa da bargo maida kofan Abba yayi yarufe saiya wuce wajen gadon yasa hannunsa ya yaye bargo yana kallon Marwan din da idanunsa sun kumbura sunyi luhu luhu sunyi manya kana ganinsa kasan yaci kuka, Abba always consider Marwan as a son, while Saleem as his brother, strictly dan yasan idanunsa biyu yace  tashi kazauna Marwan baiyi musu ba yunkurawa yayi yatashi yazauna Abba yace  lemme see idan kanada any spare glasses yajawo drawer gadon yabude nan yaga daya yadauko saida kansa yasa masa a fuska Marwan yasauke kansa kasa yakasa kallon Abba sabida wani kunya da nauyinsa dayakeji Abba ya tsaresa da kallo" for a moment saitama rasa mezaice Cikin muryansa data dishashe ahankali Marwan yace  Abba kayakuri abinda nama Saleem yayi shiruuu "kirjinsa nawani irin zafin azaba tuna da yanga yaga Amirah da Saleem he s sooo angry yanajin wani bakin ciki arantsa abubuwa da dama suke yawo akansa da zuciyansa he feels kaman inbai furtaba zai mutu ahankali kansa na kasan Abba na tsaye yana kallonsa ya linke hannu a kirji Marwan yace  Abba zan rab& & . Yayi shiru yakasa furta maganan zuciyansa na tafarfasa, da kyar da kyar yace  zan rabu da ita! " Yakasa kiran sunan Amirah ma "Cikin dakewan zuciya yace  ammm babu abinda ya shiga tsakanin mu& .. yasake shiru, chan yace  zan" rabu da ita inyaso Saleem ya aureta tunda daman shiya fara furta yana sonta nina hakura! "Yana maganan sai yadan dago, kansa kadan yamika hannunsa yajawo drawer gadonsa ga pen dawata" "yar jotter awajen hannunsa yakai zai dauka sai hannunsa yahau rawa sosai sosai gaske hannunsa was so shaking yadake zai dauka sai Abba yakai hannunsa yakama nasa cikin kakkausan murya Abba yace  Wlh idan kai kuskuren aikata wannan abin da banmaso na furta sunansa tsabagen yanda abin keda muni wlh sainayi mummunan saba maka Marwan, kun dauka aure is basket ball ko foot ball dakuna tunanin you can easily pass it to next person eh baki Marwan yabude zaiyi magana Abba yadakamai mummunan tsawa.  Marwan! Dago kansa dasauri Marwan yayi yakalli Abba, strictly Abba yace  I don t want to hear this nonsense you re saying, and I m not here to listen to any of your trash ko abinda yafaru whatever kama Saleem he deserves it, I come here to say one thing Abba yakallesa yace  stand up kayi wanke and go to the hospital aka sallami matarka kadaukota ku wuce gidanku dagayau karna kara ganin Amirah agidan nan bawani kwakkwran dalili kuyi zaman aurenku like every other couple, banso nakarajin wani abu bai shiga tsakanin ku ba kafin shekara tajuyo nakeson jika from you, tashi kawuce kaje kai wanka," dress well for matarka ka fesa turare ajikinta. EPISODE Sauke kansa kasa Marwan yayi Abba yace  badakai nake magana ba ahankali yamike tsaye yawuce bayi kansa akasa kumatunsa sunyi jaa yasan Mami ce ta mammaresa haka kawai ya kada kai yace  ina falo Abba yawuce yafita. Bata lokaci Marwan yayi he s so angry anger da wlh baitaba jin kalan bacin ran nan ba tunda yayi hankali "aduniya, baiso yaje ma asibitin baison anything yasake hadasa da Amirah he s just angry anger and angry." *** Wuraren 12 Amirah tashiga bude idanunta tana bin dakin da kallo kadan kadan take bude idanunta kafin "ta idasa bude idanunta gabaki daya dan zafi taji a tsakiyan kanta hakan yasa tadaga hannunta takai tsakiyan kanta taji bandage tai shiru saita sake lumshe idanunta sai kawai rayuwanta yashiga dawo mata tun tana yar yarinya da yanda batason mutane da yanda take makale da Ammi da yanda ta tsani Daddy sabida yanda yake dukan Amminta, haduwanta da Marwan da yanda take sonshi da yanda take farin ciki tagansa abinda yamata da daddare komi kawai yashiga dawo mata tanajin wani kalan perfect feeling wanda bata tabaji arayuwanta ba na natsuwa, wajen farinciki she feels it, bakin ciki she feels it, tajaici taji, komi haka, just like that saitaji jikinta da kanta yamata daban da yanda takejin kanta ada dudda bata gane ba amman kaman something in her change sake bude idanunta tayi jin an taba kofa Mami tashigo" dasauri tana kallonta tana murmushi tace  Amirah kin tashi? Gyadamata kai Amirah taso tayi amman kanta zafi dasauri ta yatsine fuska Mami tace  sannu sannu inda "kika buge ne sannu kinji, bari nakira Dr adubaki, ance kika tashi zamu iya tafiya but saisun dubaki dasauri Mami ta danna bell na kiran Dr duk Amirah na kallonta saiga wata mata baturiya Dr tashigo tazo wajen Amirah takama habanta taciro haske tana haska idanun Amirah tace  follow this light Bin wutan Amirah tayi da kallo, Dr tace  good takashe wutan tana kama Amirah tace  sit up tashi Amirah tayi ahankali tazauna, Dr tace  tell me do you feel pains anywhere ? Shiru Amirah tayi tana kallonta kaman mai waswasin magana kawai mamaki take to meke hanata magana ada, Mami zatai magana tacema Dr bata magana sosai ga mamakinta cikin normal kamilallen voice cikin kuma harshen turenci Amirah tace  I just feel pains here I don t know why Ware idanu Mami tayi tana kallonta cus akwai yanda Amirah ke magana ada her speech is not clear is like a little girls speech tunda tasan Amirah bata tabajin ta tai clear direct speech hakaba, Dr tace  ohh is where you hit your head it will go away soon okay pretty lumshe idanu Amirah tayi tabude ahankali tace  thank you Dr , Dr takalli Mami dake kallon Amirah batako kyafta idanu tace  you guys can go home she s fine now gyadamata kai Mami tayi batama kallon fuskan Dr tace  thank you so much Dr Dr tawuce tafita dasauri Mami tazo kusada ita tana kara kallon fuskanta tace  Amirah na, lafiyanki kalau Mami ga kalla ahankali tace  Mami kaina namin wani irin kaman bani ba dasauri Mami tace  Alhamdulillah kaman buge kan dakikayi ya_a kin sami lafiya tashi muje gida ga kayanan chanza kisaka hijabinki muje, Gyadamata kai Amirah tayi kayan ta kalla saitaji tana kunyan ta chanza kaya gaban Mami kaman yanda take da sai tawuce bayi ahankali take tafiya dan any motsi sa kanta ciwo yake Mami tabita da kallo saikuma tace  Ya Allah kasa lafiyan tasamu kenan mai daurewa" "daman ance wani abun Alkhairi ne, idan wannan fadan shine sanadin warkewanki Amirah Alhamdulillah" Allah mun gode maka fitowa tayi ta maida rigan baccin tasaka maroon hijabi har kasa mai hula yamata "yau sai Mami takama hannunta tace muje, ahankali take tafiya kadan kadan every step tanaji akanta suka fito ga su Ya Ammah dasu Ya Maryam wani kunyansu Amirah taji tanaji saita sauke kanta akasa ahankali tace  ina yininku ahhh suma mamaki ne yakamsu sunm kasa magan Mami tace  kumuje suna fita compound na asibitin daidai 3!5ضÜ5ØÉÜ5ضÜ5ØÇÜ Marwan na shigowa asibitin shida Abba yayi wanka yana" sanye da faran riga kal zai shiga parking space Abba yace  muje gaban reception ka dauki matarka. Baice komiba yawuce direct wajen duk suna tsaye amman yaki kallon kowa yayi parking wajen tunda "motan ke dumfarosu gaban Amirah yashiga faduwa dudda bama tasan waye a motan ba daidai Saleem na fitowa daga asibitin kowa yajuyo yakallesa banda Amirah daidai Abba na fitowa daga motan yace  daughter Amirah wuce mota mijinki na jiranki kutafi gidanku Saleem ya tsaya chak yakalli Abba dako kallonsa bayayi, jikin Amirah yahau rawa tadan kalli Mami wani irin shakka da tsoron Marwan take azuciyanta sosai, Mami na ganin idanunta tasan tsoron Marwan take ahankali tace  jeki zan aiko miki da wayanki gidan kome yamiki ki kirani ki sanar dani zanzo ja cimasa mutunci kinji, wuce kuje gyadama Ammi kai tayi tashiga tafiya ahankali wani abu Saleem yaji kaman zai mutu bazaima iya kallo Amirah na shiga motan ba gashi babu Wanda yaga Marwan dan bai sauke glass kasa ba motan tinted ce kawai Saleem yawuce fuuuu da kafa Mami dasauri tace  Saleem ko alamun yaji takirasa baiyiba yawuce abinsa Abba yayi kaman bai gansa ba yana tsaye wajen kofa yana jiran Amirah yace  maza tahowa tayi ahankali tashiga gaban motan ko gigin kallon Marwan batayiba ta zauna Abba yace  yauwaaaa Allah miki albarka Yakalli Marwan yace  son take care of my daughter gyadamasa kai kawai Marwan yayi bai" magana ba Abba ya rufe kofan motan Marwan yaja motan yayi reverse yawuce. TOH YAKUKE GANIN ZAMAN SU ZAI KASANCE??? MAISA MARWAN KE FUSHI DA AMIRAH??? KUNA GANIN SALEEM ZAI HAKURA KUWA??? AGANINKU YANZU DA AMIRAH TASAMI LAFIYA WANI SHAWARA ZAKU BATA NA SHAWO KAN MIJINTA DAYA DAU ZAFI??? EPISODE "Keke Saleem yatare yashiga, bakin ciki kaman zai mutu, direct gidansa da Precious ke ciki yawuce," "yasauka daga keken yashiga gidan, yana shiga falon babu kowa ciki cikeda wannan baccin ran yayi ihu sosai.  Bitch where are you ? Yayi maganan yana hawa staircase yana tafiya sama kaman daga sama Precious dake zaune adakinta da kumburarrun idanunta taji muryansa dagudu tamike tayo kofa daidai tana budewa Saleem na kokarin bude kofan, hada idanu sukayi, Saleem yayi ido da ido da ita tana kokarin magana yadaga kafa yawani kwadeta Precious tai ihu tazube akasa, Saleem yaduka yasa hannu yaja gashin attachenent na kanta tai ihu.  Baby you are hurting me dasauri yace  that s what I want to do, I want to hurt you soo deep, dan gindin ubanki pastorn kauye ni zakima asiri, all this thing happen" "because of you, kika turama yayana sex video dinmu eh ?" Precious na kokarin magana kawai yarufe Precious da duka da kafafu da hannu tana ihu sosai Saleem "yace  how dare you ruin my life? You spoil my marriage da yanzu nine mijin Amirah, do you how fine and beautiful that girl is, did you see her boobs kuwa ba irin naki da Dr yabaki ba, nata na Allah ne, kinsan asaran dakika jamin, I will kill you today Shegiya tsinannan mai tsarki da toilet paper dukanta yake kaman zai halakata tana ihu batasan sanda tace  I m pregnant Saleem! Chak Saleem yasa tsaya da dukanta dayake, kansa na kasa amsa I m pregnant din datace, saiyasa hannu yakamota ya mikar da ita ya tsayar da ita, Precious na haki sosai dan ta daku tana kallon fuskansa kaman yanda yake kallon nata, saiya fashe da dariya sosai yace  you re Pregnant kalleni da kyau Precious do I look those men da za ayi using yara akama su hahahahha yakara fashewa da dariya yace  ashe bakisan waye Saleem ba, wlh kokin haifi abinda zaki haifa banso bazan taba karba daidai Shegiya tsinanniya yasake kwadeta yanaji" kaman yakasheta saiya saketa yawuce wardrobe nadakin yabude yashiga fito da kayanta yana watsarwa yace  pack your things and leave my house right now I m selling this house park and leave mu house "sosai Precious ke kuka tanajan guiwanta tazo gabansa tana rawan jiki tace  Saleem I m sorry I m so sorry, I agreed I made a mistake but please forgive me wlh wlh bazan karaba please for the sake of our Baby don t throw me out jefar da hannunta yayi yace  wlh kuka kara tavan1 zan kasheki agidan nan nasayo acid na narkan da naman jikinki a sick and flush you zaro idanu Precious tayi, Saleem yace  ke banda Imani you made a mistake what you did with me dakin bari kawai naciki nabaki kudi na kula dake, I" "mean I even bought a car for you amman ni zakima asiri, ki hanani aure, ki tonamin a_1r1 kina turama yayana video ina sex I can never ever forgive you, I don t consider auren mu aure amman dudda haka kije na sakeki saki uku, ciki da ke da cikin durun uwarku, barmin gida Shegiya karuwa kafin na kasheki yayi maganan yana karasa jefar da kayanta yadauki wasu papers harda papers na motan daya sayamata tadauki akwatinsa yabude drawer ya kwashe duka kudaden sa yace  leave this house or masu gidan zasuzo su fitar dake good bye, and don t try touching motan dana sayamiki na karbi kayana the papers are here duk inda kikaje da ita za a nemoki Yana maganan yawuce kofa Precious na kuka sosai tabiyosa Amman harya shige motarsa ya kunna yafita kansa kawai ya hargitse yana edge he s having wani feeling na wlh zai iya turining duniyan nan up side down idan har zai iya samin Amirah abun yanasa yawa ya gangara gefen titi yayi parking yadauki wayansa daya dauko daga gidan daya fito yanzun nan kaman yazare yashiga tattaba wayan baida lokacin neman contact na Marwan yashiga saka number sa sai yayi dialing amman har wayan yagama ringing ya katse ba a dagaba ihu yayi a mota yace  pick up the call, pick up the call you monster yana zaune a motan nan Marwan kawai yake kira yakira Marwan yakai sau" 30 Marwan bai daga ba saiya shiga turamai message. " Dan gindin ubanka nine kadaka? Ni kama jina jina? Wait for me, wait for my comeback, Marwan we will" "settle this score saina maka shegen duka da saika koma wajen uwarka Mami kana kuka ta lallasheka, and let me make this clear to you, Amirah is mine she belongs to me, wlh wlh wlh if you touch her, or" "sleep with her, I will kill you Marwan ." Turamai messege din yayi saiya jefar sa wayar jikinsa har rawa yake saiya kara kunna motan yaja kaman "yazare saiya wuce gidan da aka bama Daddy a old GrA, parking yayi a kofar gidan dasauri ya tsaya gaban gate din yana dukan gate din kaga Saleem zaka dauka yazare, Maman Baby ne tafito anci gayu dan su yanzu duniya tamusu dadi tace  waye haka ke knocking kaman mahaukaci jama a tai wajen gate din tana lekawa daidai Daddy dabai dade na dawowa ba shima yana fitowa yace  dakata Sweetheart tsayawa Maman Baby tayi Daddy yazo saiya leka Saleem yagani wanda kallo daya yakai ya ganesa saiyace  koma ciki tabe baki Maman Vaby tayi takoma ciki abinta, bude gate din Daddy yayi dasauri Saleem yajuya yakoma motan yabude bayan motan yaciro akwatin daya hada dazu saiya dawo yace  Ina wuni Daddy dakemai kallo ganin kaman ya sami matsala ga kansa duk bandage yace  lafiya Saleem?" Shigo shigowa Saleem yayi Daddy yajawo gate din yarufe yayi gaba Saleem na binsa yana jan trolly suka shiga falo Daddy yasami waje ya zauna yakallesa yace  meke tafe dakai Dasauri Saleem da jikinsa ke "rawa yaduka yashiga bude akwatin, bundle bundan na yan dollars yashiga cirowa yana ijiyewa agaban" "Daddy akasa guda ashirin, sai yaciro takardun filayensa da motoci duka yashiga ijiye gaban Daddy jikinsa duk rawa yake, yace  duka wannan nakane Daddy inhar zakamin abinda nakeso da sauri Daddy ya gyara zama yace  ina jinka numfashinsa har wani karkacewa yake idanunsa na motsi ganin dukiya da takardun assets, yace  me kakeso Saleem? Dasauri Saleem zuciyansa nayin wani haske ganin yanda har yayi winning DDdy over yace  kasan rannan daurin auren nan banzo ba shine aka daura auren da kanina Marwan dasauri Daddy cikeda fadanci yace  ko kadan ban kaunar wannan likitan ni dama tunda yamin rashin kunya a asibiti Saleem yace  nima bana kaunarsa yanzu danya yaudareni ya auri wacce yasan inaso, abinda nakeso kamin yanzu shine inaso karaba auren! Dasauri Daddy ya kallesa dan baitaba hararo abinda Saleem keso ba, ganin yanayin Daddy yasa Saleem yace  nikeson aurenta! Diyarka ce kana iko karaba auren idan bakaso dan haka nabaka kwana uku kasa yasaketa karaba auren, nikuma nakama alkawari gabaki dayan gadona da share dina na duka na Kamapaninmu na gold zan baka gakuma wannan danake baka yanzu, Yayana bazai taba iya baka abin nan danake baka ba, inhar kasa yasaki Amira zan baka share dina na companyn mu namaka alkawari, Amirah kadai nakeso aduniya rayuwana" ma zan iya badawa danna sameta! "Daddy kallon Saleem kawai yake dayake mai kallon kaman yasami tabin hankali hankali, kaman baida" "lafiya lafiya, koko tsabagen obsession ne? Tunda yake baitaba ganin kalan wannan offer da kalan dukiyan nan da mutum yake kokarin ya salwantar sabida kawai yasami Amirah mahaukaciya ba jikinsa har tsuma yake dukawa Daddy yayi yashiga daukan kudaden yana dubawa ko fake ne yaga original kudi ne saiya shiga kirga bundle bundul yana jefawa a akwati,  daya, biyu, uku, hudu, biyar& .. kirgawa yagama yi tsaf yajera kudin saiya dauki papers yana dubawa filaye uku a manya manyan waje dakuma motoci guda uku, ya kallesa yace  yaushe za a aikomin da motocin ? Wani murmushi Saleem yayi yaji yana son mutumin nan yace  ko anjima kakeso zansa akawo maka gyadamai kai Daddy yayi yazage jakan tsaf ya mikar ya maida akwatin gefensa yace  ko duniya zata hade sama da kasa zata kama da wuta saina kashe auren Amirah da Marwan na aurama Amirah kai, kwana ukun sunmin yawa bani address na inda zanga Marwan Saleem baisan takamaiman gidan da Marwan ke zama da Amirah ba yace  bansan gidan dasuke ba amman zan baka address na unguwan mu especially masallacin mu dole zaka gansa Abba yace  angama turomin awaya tashi katafi Son Dasauri Saleem yaturamai saiya tashi Daddy ma haka sai kawai Saleem yawani hugging Daddy yace  thank you Daddy, thank you Daddyyyy, dagayau kaine Daddyna Daddy yawani kwashe da dariya yanajin son Saleem sosai yace  ka tsani Marwan ko ? Gyadamai kai Saleem yayi yace  bafa asalin kanina bane, kanin matar Yayana ne, dan riko ne wani dadin news din Daddy yaji, Daddy ya gyadakai yace  aiko zan kartamai rashin mutuncin dayafi tozarcin dayamin a asibiti, sai yayi nadaman abinda yamin wallahi Saleem yace  we are team suka wani kashe shida Daddy, Maman Baby dataji komi itama tafito tace  nima ina cikin team din kuma zan taka maka rawan gani Saleem kai kunga dadin da Saleem yaji tafiyan da baiyi va kenan suka zauna aka" shiga kulle kulle abinda za ayi. TOHHH FAHHHH!!! EPISODE ** "Suna fita daga asibitin Saleem na tsaye bakin titi trying yatare abin hawa, yaga motan Marwan nafitowa" "daga asibitin bin motan yayi da kallo yanajin abu na zuwanmai wuya, da ace kallo na kisa da kallon da Saleem yakebin motan dashi daya kashe Marwan, Marwan ya fizgi motan da mahaukacin gudu shima yawuce sa abinsa, hakan yakara kuntatama Saleem rai sosai, irin shi Marwan yakema abubuwan nan sabida yaga yau yaci lagonsa yadakesa zaiko gwadamasa shi dan iska ne bashi yaci wanda he will pay" komu jima komu dade. "Sosai Marwan ke sharara uban gudu akan titi, wani kalan tsoro Amirah takeji, gabanta na faduwa sosai," "gabaki daya atakure take cikin motan ko inda Marwan yake takasa kallo at all, kanta na kasa sai wasa take da yatsunta, ahaka har sukakai gida, Marwan yadanna remote gate din yabude yashiga da motan yayi parking, yakashe motan batare dayayi motsi ba bai kuma ce kala ba, dan kallonsa Amirah tayi for the first time sai kawai ta runtse idanu da gudu sabida yanda yamata wani kwarjini yakuma kara kyau, farin T-shirt ne ajikinsa dawata 3quater na common flag green kaman na sojoji, fuskansa yayi ja, idanunsa sanye dawani glass farare dasuka kara masa kyau sosai, gashin kansa yayi coils sosai kaman bai taje ba dayayi wanka hakama sajensa da dan karamin gemunsa, yakai kusan 1min a motan sai kawai ya yunkura yabude kofan motan yafito yawuce wajen kofa saiya tsaya tareda juyowa yama motan wani" "mugun kallo dayasa Amirah taji kaman zatai fitsari ajiki, hannunta na rawa takai ta bude kofa tafito" "ahankali kanta akasa tana wasa da yatsun hannunta batare data kallesa ba, tamaida kofan tafito tafara" "tafiya ahankali tana zuwa wajen, dudda yanda Marwan baiso yama daura idanunsa akanta amman kasa daurewa yayi, daura manyan jajayen idanunsa yayi akanta wani abu na fizgansa yana fada da abin dan he s trying his best ya danne any feelings na so dayake dashi akanta dan he s so damn angry with her, ya tsareta da idanu yana kallon kafafuwanta daga hijabin da ake gani abu yakara zuwa wuyansa sabida wani mugun fitinannen kishi, abun ya tsaya yamai katutu awuya, harta karaso wajen, sumsum tabi ta gefensa tashiga falon danya bude mata kofan daman ahankali, shima shigowa yayi kawai saiya maida kofan ya kulle kofan da key hakan yasa Amirah tajuyo ta kallesa, juyowa yayi yazare key yasa a aljihun wandonsa yawuceta kaman baisan tana wajenba yayi staircase yafara hawa Amirah tabisa da kallo yanda bai kulata ba, bai kalleta ba, yana abu kaman baisan wacece itaba ya tsayamata arai kaman ya" tsaneta. Abu taji ya tsaya mata a wuya ganin ko kallo bata ishesaba kawai saita fashe da kuka ahankali tazauna "akan kujera awajen tana matsa hawaye, first of all batasan metayi ba exactly, Miemie ta taba cemata Ya Umar nada kishi to shima Ya Marwan nada kishin ne? Sabida tarike hannun yayansa? Ai mistake ne tadauka shine kayansa yasaka, mesa yake fushi haka? Kuma ita bazata iya mai magana ba tsoro takeji" karya mata duka itama. Tana zaune awajen gashi batai salla ba amman tsoron zuwa sama ma takeyi tashi tayi ahankali saita "shiga bayin dake nan falon ta dauro alwala tafito tana kallon falonta dayayi kyau tana kokarin tuna gabas nan da nan tagane dan tayi salla agidan ai rannan saita fara salla cikinta namata ciwo na yunwa, sai kallon kitchen take ahaka tana zaune har la asar tasake zuwa tai salla abinta, jin yunwa kaman zai" halakata yasa tamike tsaye ahankali tawuce kitchen data gani a wajajen dinning a falon. Gab da za ayi bikinsu daga rannan da Ammi tace an mata aure suka fara koyamata girki da yanda ake "amfani dasu gas, shiga kitchen din tayi saita tsaya jimmm, ganin gas din dake nan ba irin gas din dasu Ammi suka koya mata yanda ake amfani dashi bane, kusan burners 6 ne akan gas din ga buttons dayawa na kunnawa chunkushe waje daya wanda batasan wannene na wannan, wannene na wanchan ba, cire hijab na jikinta tayi ta ijiye kan daya daga cikin kujerun dayake zagaye a island na tsakiyan kitchen din, saita tsaya saikuma tajuya tawuce tashiga store na kitchen din, the first abu da idanunta suka gani is kwalin indomie dasauri tadauka tabude dan bama abude ba saita ciro indomie guda daya ta maida kwalin ta ijiye ta dauki egg guda biyu tafito tazo gaban gas din ta tsaya tana kalle kalle saitakai hannunta ta kunna guda daya tadaiji shuuu amman batamasan wani gas ta kunna ba, saita rufe garin rufewa ta" "kunna another one kadan amma gas din yahau fita amman babu kara sabida kadan ta kunna, all this" "while bata saniba ta tsaya sai lissafe lissafe take, saitasa hannu tadauki lighter na kunna gas din tarike a" hannu takai hannunta ta murza another different gas yafara kara& & Cikin bacci mai nauyi daya kwashe Marwan yaji warin gas dasauri yabude idanunsa yamika hannu "yadauki glass yasaka ya kunna wuta yana tashi zaune, warin gas yaji sosai, kawai Amirah ne tafado aransa yana tuna the first abu dayaji tafadi this morning she s hungry, bugawa kirjinsa yafara baisan sanda yawani yaye bargo ya dirko daga gadon dagudu ba dagashi sai dan short ba singlet ko dogon wando jikinsa, yashiga saukowa daga stairs dawani kalan sauri yayi wajen kitchen daidai Amirah na kokarin kunna lighter, daga wajen yayi wani ihuuuu.  Amirahhhhhhhh! Awani kalan firgitce Amirah tajuyo daidai yataho dagudu kaman zaki ya fizgota zuwa jikinsa tawani fado cikin kirjinsa atsorace, ya karbe lighter hannunta ya jefar yakai hannu yana kukkulle gas guda biyu data bude yariketa gam ajikinsa yawuce yashiga bude window na kitchen din dan gas din yafita Amirah tadan saç1 kallon fuskansa he looks so damn worried and scared she could feel yanda kirjinsa ke bugawa gashi yarike gam protecting her with his entire life kaman yar baby dinsa kawai taji zuciyanta yawani narke yayi melting yabude kofan kitchen din na baya shima sannan ya tsaya awajen sai alokacin ya lura da yanda ya kankameta ajikinsa dasauri yasaketa ahankali Amirah takoma baya kanta akasa, cikin tsananin fushi Marwan yace  what are you doing in the kitchen? Kasa kallonsa tayi takuma kasa magana, tsawa yadaka mata.  Badake nake magana ba ? Dan dagokai tayi saita kasa kallonsa ahankali tace  yunwa nakeji indomie da 2 egg dayagani kan island yabi da kallo kirjinsa na bugawa cikin tsananin fada yace  bazaki iya zuwa ki sameni kicemin kinajin yunwa ba? What if something happen to you? Dayaya kikeso nayi da kaina?" "What if you got hurt? Ina kikeso nasa raina? Are you trying to kill me Ameenatu?? Ahankali Amirah tadago kanta for the first time takalli fuskansa jin maganganun dayayi that were shouting I love you Amirah I can t leave without you, hada idanu sukayi wani kunya Marwan yaji da maganganun daya fada da baimasan tayaya yafadesu ba, juyawa yayi dasauri strictly yace  leave this kitchen kafin ranki yabaci ahankali tajuya sumsum tawuce tafita, ya tsaya a kitchen din shi kadai har lokacin bugawan zuciyansa bai dawo daidai ba, kusan 5min sannan ya kunna gas din da Kansa ya ja tsaki yadauki pot yasa akan gas din cikin 5min yadafa mata indomie da boiler eggs, yasa mata a bowl yadauki fork yasaka yakashe komi yafito daga kitchen din dan dagokai Amirah dake falon tayi suka hada idanu dasauri tasauke kanta, ijiye bowl din yayi akan dinning kawai yawuce stairs yayi sama abinsa Amirah tasake binsa da kallo saita taso ahankali tazo dinning din ta kalli indomie daya dafa mata saita kara kallon sama wani sanyi taji aranta" saitaja kujera tazauna ahankali tashiga ci maganganun dayayi dazu nadawo mata akai.  bazaki iya zuwa ki sameni kicemin kinajin yunwa ba? What if something happen to you? Dayaya kikeso nayi da kaina? What if you got hurt? Ina kikeso nasa raina? Are you trying to kill me Ameenatu?? "Wani shauki taji ya lullubeta, he s angry but he s still very sweet and caring even though he is angry." EPISODE "Daki Marwan yawuce yashiga, har lokacin his heart was racing zuciyansa nata gayamai wat if something" "yasameta dayaya zaiyi? He was so scared, kodayakai sama saida ya tsaya yakara lekota ahankali ta saman bene yaga takai indomie baki tadanyi murmushi kadan ya tsareta da idanu, wani kalan sonta yakeji a zuciyanta kaman zai halakasa, kokarin dago kanta sama Amirah tahauyi hakan yasa yabar wajen da sauri baiso tagansa, soyake yayi wanka yayi salla, baimasan ya akayi bacci mai nauyi yadaukesa ba, wayansa ne yahau ringing hakan yasa yakai hannu yadauka yaga Farida ne, hannu yasa yadauki wayan batare dayayi magana ba dasauri tace  Yaya muna kofar gida Mami tabamu abubuwa mu kawoma Ya Amirah dan jim yayi saiyace  okay cire wayan yayi daga kunnensa alokacin yaga text message from Saleem he knows Saleem so well da yasan yana bude text message dinnan ransa bac1 zaiyi kawai saiya ijiye wayan akan gado, yawuce closet dinsa yasa jallabiya saiya fito Amirah na dinning tanacin indomie ta yafito tadan saci kallonsa ko inda take bai kalla ba, yawuce kofa yasa key yabude saiya fita yabude gate, Farida da Faiza yagani da flask har biyu saikuma wayan Amirah, strictly yace  get in wucewa ciki sukai da sauri, shiya tsaya yana maida kofan yarufe suka shiga falo Amirah na ganinsu ta mike tana murmushi suma haka suka taho wajenta da sauri da flask din suna ijiyewa kan dinning Faiza tace  indomie kikece ga abinci mun kawo, wannan kazanki ne Mami tace ke kadai zakici dasauri Amirah tasa hannu takarvi karamin flask din tana budewa tace  Mami ta dafamin, girkin Mami dadi duk suna tsaya suna kallonta yanda take magana saita dago manyan idanunta ta kallesu tace  ku zauna muci tare tai maganan daidai Marwan na shigowa falon dan satan kallonta yayi sabida aya da maganan yafito straight daga harshenta was so unlike her, suna kokarin bata amsa Marwan yace  Kids dasauri suka juyo suka kallesa yau kowa is minding his business sabida ansan ransa abace yake, wani mugun kallo yamusu yace  kuzo kutafi wani iri Amirah taji wlh taso su zauna saiga hawaye yacika idanunta Farida tace  ga wayanki don t cry gobe ma zamu dawo gyadamusu kai Amirah tayi hawayen na suakowa takai bayan hannunta ta share suka wuce suka fita Marwan yarufe kofa yajuyo yawuce staircase harya fara hawa saiyadan kalleta yanda take share hawaye kaman zaiyi magana kawai saiya wuce abinsa, dago kai tayi ta ballamai harara tana turo baki saita bude kulan kazanta tadebi Kazan da romo sosai tazauna tafara ci dadinsa baima bari tagane Kazan magani bane tass ta cinye ta shanye romon saita wuce takai pates kitchen ragowan kazanta tasaka a fridge, shikuma dayan tabarshi a dinning tawuce tadawao falon bayan tasaka hijabinta ta zauna akan kujera tana danna wayanta tanaso takira Ammi da Miemie but bataso takirasu yana gidan, daganan tafarajin kamshinsa saukowa yashiga yi ya chanza kaya zuwa kaftan ash color riga da wando yana baza uban kamshi dan Satan kallonsa tayi kirjinta taji yana bugawa wani abu na fizganta tsabagen yanda yayi kyau looking very classy and expensive dasauri tadauke kanta ta kwanta a kujera tai lamoooo" ko kallon inda take baiyiba yawuce kifa yasa key yafice tanaji yana kara kulle kofan da key jin bai dauki mota ba yasa tadanji sauki danhar tafara tsoro ita kadai a gida an kulleta maybe masallaci zaije ko wajen Mami saida taji fitansa saita daga wayan dasauri takira Ammi. Ringing daya Ammi tadauka dasauri Amirah tace  Ammiiiiii tana maganan hawaye na cika idanunta "kafin Ammi tamayi magana kukan data dade tana rikewa kawai saita fashe dashi cikin kuka sosai tace  Ammiiiiii nayi kewanki sosai dan Allah kizo ki daukeni ni wajenki nakeso nadawooo, kinji abu daya yayi capturing attention na Ammi yanda take magana tana kukan her speech sounds so eloquent anatse tace  Amirah dasauri Amirah ta tsagaita kukan tace  na am Ammi Ammi takara shiru sai anatse tace  meya sameki Amirah? Bata gane question na Ammi ba batasan in what context Ammi ke mata tambayanba amman ayanda Ammi tamata tambayan sai kawai tahau magana tace  Ammi Ya Marwan fushi yake dani kuma ba da gangan namasa laifi ba baya wani kulani ayanda take magana saitaji kuka ya kara kufce mata deep down she misses him so soo much, cikin kuka tace  yau bayan nayi salla nafito daman gidan Mami muka kwana  Gabaki daya taba Ammi labarin harda dukan dayama Saleem da yanda aka" kaisu asibiti tace  shine tunda natashi sai inda aka samin bandage akaina yanadan min ciwo amman yanzu nadena yanda da nakeji kaman cikin kaina na rawa naji yadena zafi kawai wajen kan yakemin Wani abu Ammi taji a kirjinta abun yafi farin ciki farin ciki ijiye wayan tayi kawai saitai sujjada tadago "tana share hawaywn daya fado daga idanunta tana murmushi sosai amman duk sai bata nunaba cus batason Amirah yazama distracted tace  ba kyau matan aure na yawo da kayan bacci bayan kinsan ba agidanku kukeba, maisa baki fito da hijabi ba eh, dole yaji badadi ai dole yayi kishi, yanzu abinda nakeso dake shine ki lallashesa kibasa hakuri dan turo baki tayi ashagwabe tace  salon yamin masifa baki Ammi tabude saitace  Amirah tsiwa kinsan mahaimmancin miji kuwa ? Dan shiru tayi kafin ahankali tace  Ammi ni banso madinga lallashin miji ina basa hakuri hakan yakesa sudingayin abinda sukeyi kaman" yanda Daddy yamiki shiya bani hakuri ya lallabani! EPISODE "Wlh Ammi mutuwan zaune tayi jin kalaman da Amirah tafadi, so all this while ciwo yasa Amirah was the" "way she is amman tana ganin komi dake faruwa tana recording akanta, did she just say bazata ba Marwan hakuri ta lallashesa ba sabida experience datake dashi na Babansu, she always watch the way" "Ammi kena Daddy hakuri har dukawa take wani zubin tana basa hakuri Daddy yayita tsula tsiya, wani" "dan tiny bangare na zuciyan Ammi saitaji ta yarda da abinda Amirah tace but then as a mother dole ka koyama yarka bada hakuri especially idan ita tai laifin it doesn t matter girman kai baida kyau inhar ke kikai laifi learn to say sorry hakan yana kara kauna a zamantakewan aure, akwai wasu misunderstanding da za a samu da zaki nade kafa kiki bada hakuri but in this case Amirah needs to say sorry, cikin hikima Ammi tace  karna karajin kin misilta mijinki da Babanku, Marwan mutum ne mai imani, hakuri, da kirki, and duk sanda mai hakuri yayi fushi daman fushinsu baida kyau kuma basu iya fushi ba, Amirah ke bakisan so ne yasa yake fushi hakaba wani yaganemai mata abun alfahari ne ai mijinki na kishinki haka eh, kamosa zakiyi ki lallashesa ki goge fushin daga zuciyansa kaman tacema Ammi tayaya zata kamosa ta lallashesa ta goge fushin daga zuciyansa amman kuma saita kasa kunya taji, Ammi tace  Mama Lami tace magungunan ki dasu taumin ki duk an samiki a fridge dasauri tace  wannan juice dinnan da Ya Miemie kesha? Ammi tace  eh shi dasauri ta tashi tana magana da Ammi tawuce kitchen aiko tabude ta gansu dayawa gora daya tadauk tabude tafara sha sunyi magana mai tsawo da Ammi had saida aka fara kiran magrib Ammi tamata sallama dasauri tashiga kiran Miemie, ringing daya Miemie tadauka dasauri Amirah tace  Ya Miemie ance na warke Miemie ta zaro idanu tace  Amirah Amirah Amirah mene dariya Amirah tayi tace  faduwa nayi yau a stairs kaina ya buge har hospital aka kaini tunda natashi I ve been fine inata magana fine tsaya tsaya zan baki labarin nan kinsan menene Miemie dake tsananin farin ciki tace  a a menene ahankali tace  kinga Ya Marwan ne ke fushi dani, nafadama Ammi wai nabasa hakuri Miemie ni banso inta lallaba miji haka Ammi ta lallaba Daddy tadinga cin wahala, ni yaya akeyi ko zan basa hakurin ma dan kadan zan basa dariya Miemie tayi tace  eh rudasu ake yanzu dai yaya yake miki fushin? Turo baki tayi tace  shareni yakeyi Miemie tace  to aiko kiyitamai abubuwan da ko bayama Allah saiya kulaki dasauri Amirah tace  me da me ? Miemie tace  shagwaba na masifa, kin fadi, kin buge, ihun tsoro irin kinga kyankyaso ko wani abu, kihanasa sukuni kawai kuma kiyita mammannamai nono bansan ya Marwan ba Amman kinga Ya Umar Nono na shine mumu point dinsa" baya ganinsu ya kyale "Ko fushi yake, kulle fuska Amirah tayi adan kunyace murya chan kasa tace  ni tsoro nakeji namai haka" "sex ai zaimin kuma dazafi Miemie tace  dalla zafin sau daya say biyu ne, wlh kinga yanzu ni nadan fara" "jin dadi, nakosa ma yadawo daga gareji muyi zaro idanu Amirah tayi kunya yasa tace  yaushe zakizo nan Miemie tace  zan gayama Ya Umar duk randa zai kawoni zan gayamiki gyadamata kai Amirah tayi." "Miemie tace  yanzu jekiyi wankan dare kici gayu Gyadamata kai tayi ta katse wayan, ta ijiye wayan kan" "kujera ta tashi tashiga bayi alwala tafara dorowa tafito tai salla saita kalli sama sai kawai tawuce dakin daya kaita yanuna mata kayanta nan ta_an1 wani yake nashi kawai tabude kofan ahankali tashiga dakin smells like him sosai ko ina tsaf tsaf bayin tashiga tai wanka tun safe yau sabida bala i sai yanzu take wanka, tafito daure da towel tana kamshi sosai tashiga closet tadauki manta abubuwanta daya nuna" mata tashiga shafawa ta feffesa body mist na jiki sannan tadauki wani rigan bacci fari mai lace pant tasaka ya rabbi sun zauna ajikinta sun mata kyau kana ganin boobs nata tasama sosai daidai ana kiran isha i tai salla. Koda akai sallan magrib zama yayi cikin masallacin yadauki Qur ani yafara karantawa ko zai denajin zafin "abinda yakeji Alhamdulillah yasami natsuwa sosai ahaka akai sallan isha i aka idar yadan bata time kadan sannan yafito yana kallon gidansu yanaso yaje wajen Mami but he knows she s still angry gwara yabari gobe, tun daga nesa yahango Saleem tsaye gaban gate dinsa da kwalban giya a hannunsa ga karan taba yanasha a GRA suke ba ruwan wani da wani bama ka ganin mutane dayawa a unguwan, tsaresa da idanu Marwan yayi yana bin yanda yake tangal tangal agaban gate din yacigaba da tafiya harya karasa gaban gate din dasauri Saleem ya jefar da kwalban giyan kasa kwalban yafashe yaduka yadauki a piece of kwalban da zafi zafi yakawo zai chakama Marwan yace  saina kasheka! Chak Marwan yakama hannunsa yarike gam Saleem nason ya karbe hannun yakasa ya yarda karan taba kaman wanda zai haukace yace  cikamin hannu, cikamin hannu nace Marwan yakai almost 30seconds kallonsa yake deep down ma tausayi Saleem yake basa, jibi kalan uban dukan daya masa this morning which yanzu he s regretting it, kansa duk bandage tsakanin daga safiyan yau zuwa this night yarame yakara zama baki" "kirin, calmly Marwan yace  Saleem can you stop this obsession already! " EPISODE "Cikin ihu Saleem yace  stop, stop kutumar ubanme bayan ka kama ka aure yarinyar danake so, kana" "claiming kana sona you are my brother amman ka aure the only girl dana tabaso aduniya, kaina fara gayama ina sonta, bama Yayana na jini ba, how could you? How could you Marwan? " Anatse Marwan yace  kasan me ake nufi da Imani da kaddara mai kyau ko mara kyau ? Ihu Saleem yayi "yace  baza ayi imanin ba, I can never ever give up on my love cus I have true love and true feelings for her, and let me tell you this, wlh wlh ka karbe virginity Amirah saina yanke maka gaba da wuka Dan murmushi kadan Marwan yayi saiya zare kwalban hannunsa ya jefar tareda sakin hannunsa yace  put yourself together and stop being miserable, akwai mata dubu a duniya da you can marry stop playing the victim game bayan kaine ka gudu daga wajen daurin aure kace bazaka aureta ba nida ke hospital aka auramin, stop being selfish and childish, kome kakeso mun saba maka but this time learn to be a man" "and accept faith, stop all this cus bazan taba rabuwa da Matata ba, you look pathetic Guy! " Sosai Saleem kema Marwan wani kallo ganin yanda Marwan ke gayamai bakaken magana miserable "pathetic, selfish, shine yagudu daga wajen aure okay wato yana nufin indirectly yanachan yanacin Precious maganganun sunmai ciwo, sai yayi murmushi ya matso dab da Marwan yana kawo fuskansa dab dana Marwan daya tsaya kyam a inda yake yace  namaka alkawari in 3days time aurenku saiya kare kaida yarinyar nan, then we will see who will look pathetic and who will become the mesrable one Marwan yace  kome zakayi you will fail i promise you, Amirah will forever be mine Marwan yajuya zai bude gate, Saleem yabiyosa ya tsaya dab dashi yakai bakinsa saitin kunnensa yace  she has the most beautiful boobs aduniy& &  Saleem! Marwan yadakamai tsawan da saida unguwan ya amsa yana huci kaman kumurci Saleem yawani fashe danake dariya ganin yagano weak point nasa, yana kallon yanda yake huci Saleem yace  ta gogamin manyan fararen nonuwan nan ajik& & . Hannunsa Marwan yakai yasa a wuyan Saleem yakama Saleem yafashe da dariya dake tunzura mutum, dudda yashaku amman kaman kafiri yana magana da kyar yace  kan nononta sai yakusana su& .k& & e& .. yakasa maganan sabida yanda yashaku idanunsa popped out kaman ana zaremai rai da kyar Marwan yasake sa, Saleem yahau tari yana dariya sosai Marwan yajuya kawai yaciro key ya danna kofa yabudu yashiga Saleem yayi ihu yace  yess naga jikinta tass babu abinda ban gani ba tsayawa Marwan yayi maganan namai zafi na balai, yaso yawuce karya tankasa amman saiya juyo yakallesa saiyayi murmushi yace  katabajin wannan karin maganan da Hausawa keyi na gani ba ci bane? Saleem ya tsaya yana kallonsa yana tsagaita dariyan dayake yi, Marwan yace  I don t wanna have matana yanzu naso nabari saita warke tasss but you know what Saleem? Virginity dinta dakake kwadayi I will take it this night! Dasauri Saleem yace  Marwan! Marwan yayi murmushi yace  I will make love to my halal wife, fuck her in a way da baka taba yi ba in your life, cikeda natsuwa, dakuma dumbin ladan ubangiji, you only see the external features na jikinta and that s okay but ni I will see her completely, sannan na burne gaban nan nawa cikin farjinta, nakawo manniyi na aciki tana kankame dani akan gado while mala ikun Allah na recording mana lada not wanda kasabayi da ake rubuta maka zunubi Saleem kamawa yayi da wuta wlh, zaiyi magana Marwan just slammed the door at him, Saleem gabaki daya ya haukace kaman Marwan ya watsamai barkono ajiki, Marwan yawuce ciki zuciyansa na tafarfasa kalaman da Salem yagaya masa especially na ganin jikinta dayayi namai ciwo, bakowa a falon rigan jikinsa yashiga cirewa ya yar yana" huci sosai yafara hawa staircase yana zare mazariyan wando ya yar yawuce sama dagashi sai boxer& . "Yanda Saleem ke ihu awaje yana buga gate karka cimin Amirah ta, Marwan, yashiga tattaba gate din" trying yabude kawai yajuya da güdün gaske sai gidan Mami babu kowa a falo sama yawuce yabude dakin Marwan yashiga yasan inda komi yake direct drawer sa yawuce ga bunch na keys remote dayane awajen that is attached to key hakan yasa yasan cewa key sabon gida ne wannan dan remote gate ne. Yadauka yatura a aljihu yafito yana sauka daga stairs Mami nafitowa daga kitchen tagansa tana mamakin sanda yashigo tace  Saleem Saleem ko kallonta baiyiba yafita abinsa ahaukace da gudu ya kwasa yau kaman yazama asalin mahaukaci yayi gidan& & .. "Dakinsa Marwan yabude, abakin gado yaga Amirah, gashi tayi wani irin kyau da goran tsimi a hannunta" "yanzun nan ma tadawo sama kawai shitaji tanajin sha taje tadauko tazauna bakin gado tanasha, ganin yanda yashigo ba kaya jikinsa idanunsa sun kada sunyi ja saida gabanta yafadi kawai tamike tana ijiye goran tsumin jikinta na rawa maida kofan Marwan yayi yarufe yana murza key yabar key jikin kofan yasa hannu ya kashe wutan dakin ya dumfarota a mahaukacin tsorace kawai Amirah tafashe da kuka tana kibar da ragowan tsumin akasa turata Marwan yayi kan gado tai ihu tace  Ammiiiiii cikin kakkausan murya Marwan yace  karki karamin ihu anan dasauri ta gyadamai kai jikinta narawa hakurin da bataso tabada dasauri tace  Ya Marwan namaka laifi dan Allah kayakuri kayakuri dan Allah cikeda zuciya yace  bani hakkina ? Arude tace  hakki daidai lokacin Saleem yakarasa bude kofan falo da key yadaga murya yace  Marwan, Marwan she belongs to me, Marwan, kacita saitai idda zan iya aurenta wallahi karka cita," kacita saina halakaka& . "Jikin Marwan rawa yafara na bala in zuciya da bacinrai jin Saleem yashigomai gida, aiko he will hurt" "Saleem so deep dabazai taba mancewa ba in his life, he will take virginity matansa while Saleem will hear everything, yabar key a kofan nan so duk maitansa he can t come in, itama Amirah jin muryan Saleem da maganganun dayake fadi she got confused dukta kara rudewa tana kokarin magana kawai taji ya yaga rigan jikinta hakama pant din jikake kiiiiiiiii Amirah tai ihu.  Mamiiiiiiii Innalillahi na shiga uku cikin bakar zuciya Marwan yace  you are becoming my wife today, hukuncin ki kenan! Next time kika kara barin wani namiji yaga jikinki kokuma ki rike hannun wani namiji, ko kikama wani namiji magana saina kusan hallakaki dake dashi dani, you belong to only Marwan kinajina, I m your husband and we are married according to rites of Islam am I clear ? Gyadamai kai Amirah tayi bata taba ganin tashin hankali hakaba kawai taji saukan gabansa akan nata takara ihuuuu zata gidu Marwan yakamata ya danne, Saleem na kokarin saka key a kofansu Marwan na jinsa kawai yabuga mata gwatso azuciye yana kama boobs nata yana sawa abaki yana karanto addu an saduwa da iyali a zuciyansa& . Amirah na fashewa" dawani kalan mummunan kuka& & & .. ME KUKE GANIN ZAI FARU??? GUYS I WILL BE TAKING MY OFF DAY TOMORROW IS THAT OKAY??? SEE YOU SUNDAY EPISODE Ayanda Saleem ke buga kofan dakin dasuke ciki da hannuwansa biyu da ace ba irin gidan masu kudi "bane, bakuma strong security door bane irin na gidan masu kudin nan dasaiya sauke kofan kasa, yana ihu sosai yana kiran Marwan kaman ya zare.  Marwan, Marwan, Marwan, karka sadun mini da Amirah ta, she belongs to only me, she s mine, nina fara kaunar ta nafara sonta, ni zaka sa nakara bata wasu watanni har uku kafin na aureta idan kasaketa eh? Wlh kacita saina kasheka Marwan Wani kalan soka joystick dinsa Marwan yayi azuciye cikin gabanta yana nishi da zafi maganan Saleem nakara tunzurasa wallahi saiya sadu da matarsa yau, amman babu alamun shiga kaman ba itane yadan bude kadan ranan nan ba, ga gabanta ya jike fata fata, kansa bugawa yashigayi, ga Saleem dake buga musu kofa kaman mahaukaci, ga Amirah na kuka sosai jikinta na zabura na tsorata sosai, kara bankarewa buransa take tana kara harbawa yakosa yacita, sakin boobs dinta yayi, yadago kansa cikin kakkausan murya dake cikeda jarababben zuciya yace  you re so tiny for me Amirah girgizamai kai kawai take zatai magana yakama bakinta yahada da nasa yafara sha ganin yanda ta firgice yana patting bayanta, bazai iya lallashinta da baki ba amman patting bayanta yake, kaman daga sama Amirah taji yadaki gabanta da doyan gabansa! Innalillahi! Wani birgima tayi zata fizge kanta Marwan yahanata kansa narabewa biyu sabida wani sabon ambaliyan ruwan dayaji tayi daga dan kissing dinnan daya mata, yakoma baya yakawo joystick din yabuga da karfi har wani kankarewa Amirah take sabida zafi tana wani kalan nishi kawai Marwan yahau dukan pussy dinta irin na usulin rashin imani nan ganin saiyayi da gaske ya ijiye imani, yayi kusan sau goma sha uku sannan kansa yawani kutsa cikin ramin dadi bakinta yasaki atare dashi da ita sukai ihu especially shi .  Wayyyoooo Allah naaa Babyyyyy na shiga, kan kaciyata naciki, this is industrial oven, mmmmmm Marwan bayama hayyacinsa yake fadin maganganun dasuka sauka akan kunnen Saleem kawai yayi baya zai fadi sabida jiri daya fara gani, yana ganin gidan na juya masa kafafunsa suka zube agaban dakin, wasu black thick tears na saukomai daga idanunsa, yana wani kalan numfashi kaman zai mutu, abinda yakeji ma bazai iya explaining ba wallahi wallahi, yanason Amirah so na gaske, yau dayaji a kunnensa wani na saduwa da wacce yakeso saiyaji kaman ransa zai fita daga jikinsa, kasa cigaba da knocking yayi da ihun the only abinda ke aiki aduka jikinsa is kunnensa dake manne da kofan da kansa ke jiki gidan na juya masa a ido jiri, zuciyansa na zafi yanajin kukan Amirah sosai dakuma motsin gado da gurnani da submatu na Marwan da trully bada gangan yakeyi ba bayama hayyacinsa ne yaji spicy pussy ya mance komi na duniya, danna ma yar Ammi gwatso kawai yake tana ihu yana kai hannu yana rike doguwan buran nasa yana kara turawa yana kutsawa cikin ramin pussy" Amirah da kyar jikinsa na bari yafashe da kukan zarewa. " Baby kika rabu dani saina mutu, daman haka kikeda dadi wlh bantaba sanin sex yakai haka dadi ba" "wayyooo kaciyata yajuyata kunji yanda dakin yake fattt fart fatttt fattt kaman zai kashe yar mutane, tun Amirah na iya ihu Saleem yajita shiru sai hauka Marwan yake babu abinda Marwan bai fadi ba Saleem najin komi sai wajajen 4 yaji Marwan yakara karfin kuka sosai.  wayyooo zan kawo, innalillahi dadi, dadi, dadi, ahhhhh yesssss, I m coming juyawa, zai fitooo, zan bararr, ahhhh my sperm babyyy take ittttttt&  kan Saleem yafara kwana kawai yatafi luuuu asume ya kwanta gaban dakin warwas, Marwan ya kankame Amirah yana wani irin nishi yana kuka yajuye, tunda yake baitaba jin kalan natsuwan dayakeji yanzu ba dawani kalan annushuwa yakawo but still jiyake kaman an barbada mai sugar akan joystick dinsa wani zaki yakemai sosai but shi kansa yasan yajimata ciwo sosai dudda haka half na joystick dinsa ne kawai yashiga half bai shigaba but dudda haka yaji dadi na bala i kokarin tashi ma yayi yayi salla amman wlh yakasa baiso yarabu da ita Kona minti daya wani kalan kwakumeta yayi yana sa fuskansa akan kirjinta murya chan kasa yace  I love you Baby so much I m the happiest man on earth today yayi maganan gently yasa bakinsa yaja nipples dinta yasa abaki hannunsa na wasa na gashin kanta yana taba kanta ahankali yana zukan nono yawani lumshe idanu yanasha wani shauki yakeji idan yanashan nono baisan mesa ba and it gives him peace and happiness yanajin natsuwa sosai, lumshe idanu yashigayi wani bacci mai azababben dadi na neman fizgansa at the same time gindinsa na mikewa sosai dan yunkurowa yayi yakama joystick din yakai gabanta dayadan bude kadan yana aman sperm dinsa daya cika aciki yasake sokawa wani zafi yaji jikinsa kawai yafara kyarma da spam din da ruwanta yaji kaman yana tura joystick din cikin wani kogi daya matsesa take shiga da kyar amman akwai ruwan zafi acikin kogin ahaukace Marwan yace  innalillahi Mami wallahi masifan dadi ne da sex, wayyooo Allah na inaso na burne buran nan duka aciki, Baby dan Allah kibude da kyau sabida ki dinga daukata gabadaya, Amirah ina bala in son gindinki wayyyooo dadi, kome kikeso shizan miki kinji ba sex yayi niyan yi ba amman" baisan sanda ya buga dick din ciki ba Amirah datake a sume saida tai farkawan dole sabida azaba. Kaman abinda yakeso kenan kafafuwanta Marwan yakama yadaga yana zaro dick dinsa waje jikinsa na bari yace  Baby lemme just fuck you well tatas zan kwakuleki sabida karki karashan wahala irin na yau kinji akan kafadansa ya ijiye kafafunta sannan yakama soft ass dinta ya tale tayanda pussy zai Kara budun masa da kyau kawai yawani zuba mata joystick jikake fatttttt& & Wani azababben jaraban motsi Amirah tayi na zafi kafafunta na rawa zasu salube su sauka daga kafadan "Marwan yayi maza yakama kafan ya mayar dasu yana wani nishi kaman tababbe kaman yasami tabin hankali muryansa so scattered and lost yana wani lumshe idanu sabida mahaukacin birkitaccen dadin dayake ji yace  na rantse da girman Allah gindinki nada dadi Amirah kinsan yanda nakeji kuwa Baby kome kikeso zan miki inhar zaki dinga barina ina cinki yaciro dick din waje yana kara tale ass dinta yakoma aguje ya yankamata gwatsooooo jikake Fwaaaattttttttt! Yayi ihuuuu.  Ki& ..ki& .kinada ni imaaaaaaa ita Amirah ta sadakar tama mutu dan ji take kaman ana tura wani katoton dankareren abu agabanta ko yatsanta bata iya dagawa sai hawaye dakebin gefen idanunta har zuwa kunnenta, dawani kalan sauri Marwan yayi reverse baya kawai yasauka daga gadon while Amirah na kan gadon yajawota" "zuwa bakin gadon, yanzu soyake yaci gindin da kyau ya haketa tassss ya tsaya agaban gadon kafafunta" na kafadanta jikinsa na tsuma kawai yashiga buga mata bura yana haketa ba tausayi yana bugawa yana "surutu Saleem dayayi suma tuntuni karan gadon da surutun Marwan yatadashi yashiga bude idanunsa ahankali kansa na sarawa yana kallon falon saman dayayi haske dan gari yawaye babu abinda ke sauka akunnensa sai karan sex.  Fwwatttttt! Fwattttt! Fwattttttt! Wasu bakin hawaye masu zafi ne suka shiga bin gefen idanunsa suna saukowa, yanzu tun farkon dare har safiya cin yarinyar nan yake gashi from karan yana making chakwal chakwal kasan Amirah akwai ruwa ga dadi ga Marwan duk ya haukace he s even crying like a baby, baitabajin tsantsan tsana azuciyansa na Marwan ba sai yau, all this while haushin Marwan yakeji but yau for the first time he feels real hatred towards Marwan jin yanda yakecin yarinyar dayakeso agabansa from farkon dare har zuwa yanzu safiya cinta yake irin ya nuna masa saiya kwakuleta gabaki daya dinnan, kokarin tashi daga kwancen dayake flat agaban dakin yayi amman yakasa kaman yasami paralyze sai hawaye ke fita a idanunsa harda majina zuciyansa yamai bakin kirin saiga ihun Marwan da duka falon ya amsa.  Ganinan Ganinan! Babe I m exploding, Zan kawo zan kawo Baby bani nono yawani fada jikinta yaja nono abaki yansha making sound akan nonon.  Uhmmmmmkm, mmmmmmmm, uhhnnnnnnnnnn yayi mugun kara jikinsa na bari joystick dinsa na harbawa yana kadawa acikin pussy Amirah yana shooting uban cum dinsa ciki, he was shaking sosai kirjinsa kaman zai fashe yadade abakin gadon kwace ajikinta sannan yasaki boobs dinta yadago feeling very refreshed ashe haka akeji idan kayi having first sex dinka arayuwanka wlh kaman an ciremai wani nauyi ajikinsa tashi yayi yakai hannu ya kunna warm light na dakin saiya dauki glasses dinsa yasaka yajuyo gadonsu duk jini he knows hakan zai faru, zuwa yayi ahankali ya tsaya gaban gadon yana kallon gabanta wlh yaji mata ciwo sosai bruises all over gaban ya kumbura yayi jaaa abunka da yar fara wani tausayi da sonta yaji baisan sanda ya kwanta an just hug her yanajin yanda take sauke ijiyan zuciya a gurbace yace  I m sorry Baby, I m so so soo sorry, I love you so so soooo much my Amirah Kisses kawai yake manna mata a fuska dan idanunta biyu but idanunta a lumshe bamata iya kukan wlh tayi tagaji ta wahalu tashi gabansa yashigayi daga fara kissing nata dadan sauri yasaketa yatashi daga gadon yawuce bayi yana kallon gabansa daya mike sambal yace  what s wrong with you so kake ka kashemin yar matata malam sabar, kayakuri kawai wani vibrating joystick din yayi irin bazaiyiba ruwan zafi yashiga hadawa yana tunanin he will have to go out and get some drugs a pharmacy ruwan na zafi yanda yakeso yafito yazo gadon daukanta yayi chak yayi hugging ajikinsa yana shafa mata baya suka shiga bayin yasata a ruwan zafin wani kalan mika tayi jikinta na zabura na azaba amman bamata iya kukan kuma idanunta a lumshe Marwan cikeda so yace  sorry Babyna bazan karaba kinji, kiyafemin my baby timing nata yayi yadauketa yasake tara another hot water yasata ciki, tagasu ya dagata and help her tai wankan tsarki ya nannadota a towel yafito da ita yakaita closet da kansa yadauki mai ya shafa mata yadauki wani simple" gown yasamata da hijab ya shimfida dadduma ya ijiyeta akai. EPISODE "Komawa cikin dakin Marwan yayi ya kwashe zannuwan gadon yasaka sabo yakaisu washing machine," "gabaki daya dadin sex yasa ya mance da wani Saleem yafada bayi yayi wanka, agugure yashigo closet din, Amirah data idar da sallan harta kwanta kan dadduman ya kalla, ta lumshe idanu, baiso ya tsareta da kallo da alwala a jikinsa saiya wuce yacire towel ya ijiye yana neman kayan sawa dan yayi salla, bude idanunta Amirah tayi kadan tasauke su a kansa tana kallonsa, wani yammm jikinta yayi ganinsa tsirara babu komi a jikinsa banda glasses dake idanunsa, wlh kadan yarage gabansa baikai guiwa ba, gata dankareriya ga katon kai ahakama bacci take wai, wani abu yadinga fizganta tanason takara ganin dick din da kyau, amman yariga yasa jallabiya harya shimfida dadduma yahau ya kabbarta salla ta tsaresa da idanu tana kallonsa, his lips are so pinkinsh, yawani kara kyau, yakara haske, zuciyanta sai bugawa yake" "tanajin wani sonsa, da tsoronsa, da kaunarsa duka suna shiga ranta." "Sai tuna abubuwa take especially yanda yadinga mata kuka dayana sex, tana tuna abin saitaji tana wani" "tsumewa amman kuma sex da shegen zafi but su maza najin shegen dadi, gabanta sai faduwa yake yanzu duk sanda tamai laifi ta yanda zai dinga hukuntata kenan? But what is happening mesa Saleem yadinga knocking yana wasu maganganu? What is happening? Why are they fighting? Mesa yake cewa karyaaa& kunyan tuna kalman ma takeyi, duk tana kallonsa take tunanin bata lurama ya idar ba kiss kawai taji akan goshinta zatai motsi yariketa dasauri ya manna fuskansa jikin nata cikin wani kalan muryan soyayya yace  morning Mrs Marwan, fushi ake dani? Lumshe idanu Amirah tayi takasa magana gabanta na faduwa sai motsi lips dinta dasukai pink yirrrrr suke, idanunta sun kumbura taci kuka ta koshi batai magana ba, tsare fuskanta Marwan yayi da idanu da lips dinta gabansa tashi yashigayi cikin sassanyar murya yace  open your eyes my baby please ki kalleni duk yanda Amirah taso karta bude idanu kaman yamata magani samin kanta tayi da bude idanunta asanyaye tadaura akan nasa, wani yarrrrrrrr Marwan yaji, her eyes look damn sexy sabida agajiye suke, sun lumsu sosai dogayen gashin idanunta sunwani baje sunyi yaushi, kaman wani wawa sauke bakinsa yayi kan nata cikeda so ya manna mata peck mai dan kara.  Muahhhhhh! Wani yarrrrr jikin Amirah yayi Marwan yadago shima idanunsa na lumshewa yace  me zanyi da zaisa kidena fushi dani eh ? Shiru Amirah tayi tana kallonsa kaman bazatai magana ba sai bakinta yashiga motsi hakan yasa dasauri Marwan yakai kunnensa saitin bakinta dan yaji mai zatace dan batada karfin magana da karfi, ahankali ashagwabe cikeda tsiwa tace  ni saina rama juyowa dasauri Marwan yayi yakalleta yana mamakin yanda tai magana this is the 3rd time yakejin articulation na maganan ta ya chanza does it have anything to do with faduwan datayi a stairs? Saiya share maganan yayi dan murmushi cikeda sonta yace  gaskiya ki rama my Baby nima i support you dan kin wahala kawai saiya dagata to her biggest suprise daga faran jallabiyan dake jikinsa yayi sama kawai taga gabansa ya tsaya kikam dan ko gajeren wando babu ajikinsa, wani kalan girrrrrrrrrr jikin Amirah yayi tundaga kafafu har kai ganin buran Marwan, tawani yunkura zata kulle idanunta cikeda so" "Marwan yace  Amirah dan kallon fuskansa tayi ahankali, looking very serious yace  banson kunya, ni da" ke munzama daya ke da ni mun zama abu daya nariga na sadu dake yanzu haka akwai maniyi na a cikin "maranki, so stop being shy komi na jikina belongs to you, komi na jikinki belongs to me, kinga abin nan sai kawai yahau kan jikinta daga kwancen datake yahau samanta amman bawai ya danneta bane yayi kneeling ne tana tsakiyan OC dinsa ganin jallabiyan na damunsa kawai yacire jallabiyan ya yar dasauri Amirah ta kulle idanunta yanayin numfashinta na chanzawa sabida ganin Marwan tsirara akanta yana ta wajajen cikinta amman gabansa yamike sambal to the extend na kaciyan na saman fuskanta ga balls dinshi da tsayi shima kato kaman gindin maza biyar aka hadamai, jikinta nawani iri, tsigan jikinta na tashi, tsare yanda jikinta ke motsi yayi da kwai hijab ajikinta amman haryaga nipples nata sun nuna ta saman hijab din daga ganin buransa hakan yasa wani mugun sha awa yakara kamasa, cikeda dabara da wayau dakuma so yace  bude idanunki baby hukunci zamuma buran nan shine yaciki yayi maganan yana kama dick din da hannunsa yawani shafa mata a fuska tundaga goshinta har zuwa wajejen lips dinta Amirah da idanunta ke arufe wani sanyi taji na nama mai texture na ganda nabin fuskanta somehow tagane dick dinne wani yirrrr jikinta yayi cikeda rashin sanin ina zatasa kanta tace  wassssshhh goga dick din Marwan yayi akan lips nata yace  gashinan yana jiran hukuncin ki kirama, uhmmm baby rama karki hakura yashiga gogamata dick din a lips yanajin wani irin dadi ga mazi na fita yana sauka kan lips dinta dakeda taushi yana neman shiga bakinta, wani kalan motsi motsi lips din Amirah keyi Marwan a magana in a way da jikinta ke amsawa kaji taji wani moisture kaman ruwa akan lips nata tareda dick din awani kalan hankali tadan bude bakinta ruwan yashiga Marwan da jikinsa harya soma rawa yadan tura dick din bakinta yace  bite me Pretty Angel, punish me Baby, please please punish me kaman something na controlling nata ahankali tadan tsotso kan dick din daya leka bakinta tareda precum wani dadi taji Marwan na runtse idanu sabida mahaukacin dadi dayaji yanda tadan tsotse kan buran, yace  ohhhhh yessss! Dan bude idanu kadan Amirah tayi ta kallesa ganin yanda ya runtse idanu yana tsotsan baki" "yana kara turamata dick din wani tsumewa tayi saita zuka dick din tana kallonsa wani fuska kukan dadi Marwan yayi idanunsa a kulle yace  wayyyooo Baby dadi, Baby kan kaciyataaaa& .. Wani shaaaa taji gabanta na fitar da ruwa sabida maganan, Marwan saiya fara kokarin bude idanu dasauri ta kulle nata kaman bata taba budewa ba tana tsotsa ahankali tura mata dick din yayi da kyau yakai hannuwansa biyu tanan saman hijab dayaga nipples dinta sun tashi yasa yatsu yakama su saiya fara yakushinsu yana murza kan yana mulmulwa yana murzawa yana ja, Ya Rabbi dudda she s in pains amman wani tsinannen dadi Amirah tashigaji yanda yake mata wasa da kan nipples bakaramin dadin yanda yakeja yake murzawa yake tumurmusan su takeji ba tadinga shamai dick kaman daga sama yawani danna mata dick din cikin bakinta haba sai kakarin amai dasauri yajawo yafito dashi yasaki boobs dinta yana  sorry sorry " "ya kwanto jikinta saiya daura fuskansa kan nata saiya zura tongue nasa cikin bakinta yafara kissing nata," a Allah wallah Marwan ya iya kiss yanda yake shan bakinta wani tsuma tashigayi na dadi da zazzabi kawai tashiga kankameshi ko taji dama dama bamatason yafita daga jikinta yana kissing din yasa hannu daya yajaye dadduman dasuke akai ya yar gefe sannan yasaki bakinta yana kissing nata ko ina yanajin yanda ta kankamesa tana numfashi dasauri dasauri yakai bakinsa kan kunnenta yana kissing tana motsi cikin wata karuwan murya mai ditar da mace hayyacinta da whispering Marwan yace  Kinfi dadi dadi Amirah! Kinfi zaki zaki! Kinfi gardi gardi! Kinfi ruwa ruwa! Wallahi gindinki yafi dumi dumii! Wani yammmmm Amirah taji batasan sanda tasake kwakumesa ba tace  Marwannnn  Cikin kunnenta "yace  yesss Baby da gaske nake, gindinki yafi sugar sugar! Bazan taba iya dena cinki ba, naji abinda" "bantaba ji ba a ramin nan, zanyi jima i dake yanzu baby musami ladan safiya dan Allah, burata na kaikayi" "sai harbawa take tanaso tai farauta a farjinki, zan murza kan burata cikin ramin nan, saina dagaki na" "juyawa na ciki ta doggy ina yi ina dukan soft ass dinki harsai na sami natsuwa, zan sha miki nonuwa harsai ruwa sun fito ai zaki zama Mommyna kidinga bani nono kullum ina sha ko? Gyadamai kai Amirah tayi danta fice hayyacinta gabaki daya yanda yake magana a kunnenta har tsakiyan brain dinta takeji, cikin wata yar karuwan malalaciyar murya Marwan yace  nonuwanki na wanene? Da shakakkiyar jarababbiyar muryan wacce bata hayyacinta at all Amirah tace  naka ne duka, kayita shamin akwai masifan dadi wani dadi ne ya kashesa kawai yasoka harshensa a kunnenta yakai hannunsa ya dumbuzo boobs nata yana murje mata nipples yanda yakamata, Amirahhh ta kurma ihuuuun dadi  wayyyyoooo ni dadii kunnina, zanyi fitsariiii the way he was fucking her middle eye yana murzan nipples dinta Amirah was gone har wani hawayen dadi yake fito mata wlh Marwan ya iya wasan mata da nono bura uba kaman zata shide, cikeda dabara ya bude kafafunta duk bata ankareba babu imani kodaya kawai yadaki" gindin jikake paaaaat! Chak dadin da Amirah keji ya tsaya jin zafi kaman an zuba gishiri a ciwo tai wani wahalallen ihu. " wayyyoooo Ammiiiii babu abinda takeji sai numfashin Marwan dayakeyi a tsakiyan kunnenta yariketa gam ya lumshe idanu yana sha mata kunne hannuwansa nakan nononta yakara kaima gindin gwatso.  Uhhmmmm, Mmmmm, Ggggggggnnnn, huuuuuuuuh& & .. Wlh sadakarwa Amirah tayi kaman zata mutu kunga yanda Marwan ke cinta kuwa, sakinta yayi yana ciro gindinsa dahar diddigan ruwan yaukin pussy Amirah yake, Amirah tashiga kokarin yunkura cikeda rashin karfi ita zata gudu ko motsi batayiba kawai yakamata hijabin jikinta yacire ya jefar da yar rigan ya fizgo throw pillows na kan kujeran closet din ya ijiye gabansu ya juyata ya kifata akan pillow din ya tsaya daga bayanta ya bude ass dinta yana leka ramin dayayi jajir dan akwai dim light a closet din kawai yazuba mata gwatso ta doggy.  Uhuwuuuuhhhhh Amirah tayi wani kakarin amai dan jin dick din tayi a wuyanta wlh yawuce maranta, kai dick yacika girmama balai ne, doggy nan yama Marwan dadi kawai yakama waist nata gam yana bugamata gwatso yasa tayi gaho kaman yar akuya zubamata gindi yake alaji, jikake tassss! Tasss! Tasss! Kaman yakama karuwa ga kwallayensa na tsalle suma idan yabuga suma su buga clits dinta Amirah" tashiga ganin mutuwa. " Wayyyyooo Ammi, Ammi, Amiiiiii zai kasheni, Ammi zai kasheni, Ya Marwan dan Allah kayakuri, gabana" "zai fita, zai zazzgoooo muryan Amirah yafara fita tana kuka sosai tana neman taimako sabida yanda takejin gindinta kaman zai fito shikuma Marwan najin dadi kalan wanda baitaba jiba aduniya." Saleem dayake a sume bude idanunsa yayi jin kukan Amirah dudda suna closet but daga wajen yanajin "karan tatata Marwan still cin yarinyar mutane yake har lokacin, wani bakin ciki yaji wato yarinyar dagaji akwai ni ima, shi yana ganinta yasan zatai dadi za a huta da Amirah, jibi yanda Marwan ya haukace, dan koshi baida kalan karfin nan, sex for morethan 12 hours straight tun bayan sallan ishai har yanzu this is 10 na safiya, wayansa yaciro kawai saiyahau video yana kokarin tashi yakasa kansa na juyawa zuciyanta" na bugawa kawai yasaki wayan akasa that was still recording yakara sumewa. Kai Kai Kai shi kansa Marwan yau yasan baida imani inhar awajen samin dadi ne da biyan bukatansa yayi "awa biyu da rabi akan Amirah wlh saida ya tabbatar this 3rd round all his dick yashiga gabanta tass, duka uban tsayinsa da laifinsa saida yashige ya burne tasss a ciki ai kowani pussy nada ability na daukan any dick tunda har za a iya haihuwa is elastic in nature sai yanzu yashiga duka ya hake pussy ta gabaki daya duk randa ta warke idan zai kara sex bazata wahala like this time ba, cinta kwai yake sannan yafara ihu.  Amirahhhh, Baby, gashinan zai taho ahhhhhhhh, zan fashe, zan fashe, my load is coming ooooohhhh burata, burata wayyyooo zan kawooooo, Babeeee my balls yawani bugi pussy wani knack na rashin imani yana feshi aciki jikinsa na rawa sannan ya kwantar da ita yana juyo da ita kawai yashige jikinta yana kama boobs dinta yana wani irin nishi kaman jariri yanashan nono dasauri dasauri ko 2min ba ayiba sai bacci, Marwan mutum ne da baya minshari amman yau tsabagen gamsuwa minshari yahauyi ahankali a kirjin Amirah da azaba yahanata bacci ta wage kafafu, gabanta namata yaji, nonuwanta namata ciwo ita tagaji da auren da sex din da komima Amminta kawai takeso taganta awajenta, dudda yana minshari but still shan boobs yake, nonon zafi, kawai tafashe da kuka nooo she loves everything but not sex is painful komi na jikinta ciwo yake mata, maranta kaman yamata targade, ciwo yashiga" mata kaman ciwon mara. EPISODE Wuraren 9 yau nasafe Ammi tafito daga dakinta sanye dawani milk color hijabi mai kyau gogagge har "kasa, kafafunta sanye da bakar safa dawani simple takalmi irin na iyaye dinnan, fitowa Mama Lami tayi data kalleta saita tsareta da idanu dan wlh Ammi is dead beautiful especially data rabu da mugun nan, sai kyawunta yashiga fitowa sosai, this days hasken fatanta nakara fitowa, daman wahalan mugun mutumin yasa tai duhu haskenta yaragu yanzu data Sami kwanciyan hankali sai haske take tana komawa ita sak na da, Mama Lami tace  harkin shirya zaki tafi Ammi tace  eh banso narasa waje a masallacin, daganan muka tashi zan biya nama Atine barka ansamu karuwa Mama Lami tace  to saikin dawo, Allah bada lada agida Atine murmushi Ammi tayi tace  toh tashiga tafiya wani babban islamiyya tashiga a" "area, ana musu class karfe goma zuwa shabiyu na safe, ana cika sosai so dawuri take zuwa dan tasami" "gaba, takusan gama idda remaining a week and few days, hanyar zaure tayi ta tsaya tai addu an fita daga" gida saita bude kofa tafita. Yana zaune acikin wata bakar tinted jeep tafito daga gidan akan idanunsa dawani kalan sauri ya yunkuro "gabansa kawai yashiga faduwa kodan yadade bai ganta bane? Tayi wani kalan kyau infact hardan jiki tayi, fuskanta sai kara kyalli yake yana glowing, dudda hijabi har kasa ne ajikinta da safa akafafunta but tsare cikakken kirjinta yayi da kallo yana tuna how they look ba kaya ajikinsu.  Oga itace wannan Matan ?" "Firgigit Daddy yakalli daya daga cikin yaron dayamai magana katti guda uku ne a motan da bakaken kaya zaiyi magana yasake juyawa yabi Ammi da kallo data wuce motansu tana tafiya, zuciyansa sai bugawa yake yanajin wani shauki da kaunarta wanda baitaba ji da ba totally lost yace  no ba anan ba, bari tai nisa tabar cikin layin nan akwai mutane dayawa duk suna zaune suna kallon Ammi harta mike layin tai kwana tacigaba da tafiya sai Daddy ya kunna motan dasauri yace  yauwa! Yaja motan zuwa dayan layin da ba mutane sosai yayi parking yace  go as planned gardi daya ne yafito dawata yar tsumma a hannunsa yabi bayan Ammi da sauri sauri, yana zuwa bayanta jin mutum nabin Ammi dab da dab toe to toe yasa tadan dakata anatse tareda matsawa gefe irin shi yazo yawuce dinnan sai kawai yasha gabanta yace  Hajiya inada magana dake dai another dayan gardin yazo ta bayan Ammi kawai taji saukan abu a hancinta within seconds kawai ta suma daukanta sukayi wasu yan yaran anguwa suka fara ihu yan yankan kai, dasauri suka sata a mota, Daddy yaja motan da mahaukacin gudu, while gardawan suka ciro igiyoyi, daya na kulle ma Ammi hannu, daya kafafu, suna gamawa daya ya yago salatep dinnan mai ruwan toka dake kama abu da kyau aka manna abakin Ammi datake a sume Daddy na bazama motan wuta yana murmushi yana tuki yana kada kafa baimasha wahalan dayayi tunani zaisha ba, ance rannan dazatai kyau daga safiya kake ganewa, ya kunna wakan barmani choge yana murmushi yace  it s about to be a very good day today yana tuki yana kallon Ammi dake sume zaune tsakiyan maza biyu ahaka sukai tafiya na kusan 1hour chan bayan gari sukaje, wani waje haka da ba mutane da akwai gininuwa suka shiga suka bude gate aka shiga wani gida mai bene haka da bama agama ginasa ba Daddy yayi parking yafito suka fito da Ammi akai ciki da ita akwai wata yar yaloluwan katifa anan aka kwantar da Ammi dan babu any furnitures Daddy ya tsaya yana kallonta kaman zai cinyeta one of the boys yace  ga jakanta Alhaji karban jakan Daddy yayi saiya bude yana kallo yana ciro abubuwan ciki, littatafan islamiya ne ciki sai yan kudade dabasu wuce 5k ba sai kuma wayanta, wani murmushi yayi wayansa na ringing yaciro wayan ya kalli saiyakai kunnensa Maman Baby tace  kun kamota ? Ammi Daddy ya kalla yace  kwarai gatanan a sume Maman Baby tace  an ina kuke nima gani nan zuwa ? Dasauri Daddy yace  nooo I don t want you here ki zauna a gida, ke kika kawo shawaran nan nadauka, ai ya isa basai kinzo" "nan ba, bye ina zuwa I m busy zan baki labarin komi kafin tai magana ya katse wayan ya ijiye." "Wayan Ammi yadauka, one thing daya sani about Ammi is wayanta ba password to ta inama zatasa" "password wayanta dake nan abin wasan mahaukaciyar yarta, dasauri yace  abani kujera plastic chair" "aka kawo masa yazauna saiya danna wayan Ammi his aim is tayaya zaiyi contacting Amirah, Call log nata" "yashiga dubawa yaga sunan Amirah dana Miemie, yadan tsaya kadan yana kallon number Miemie sai kuma yawuce, hakanan saiya shiga duba call log dinta har karshe ko zaiga tana waya dawani namiji baimasan mesa yake dube duben ba amman sai baiga komiba banda yaranta sai Lami da Baffa sune a call log dinta, wani ijiyan zuciya yasauke mai karfi da baimasan ya sauke ba, saiyayi dialing number Amirah da wayan Ammi yakara wayan a kunne yana gyara zama yadaura kafa daya kan daya yana hade" fuska. "Wani kalan masifaffen ciwon mara Amirah keyi bana wasaba, ga Marwan bacci mai nauyin gaske yake" "harda minshari, ga zazzabi na nukurkusan ta, kaman daga sama wayanta ne yashiga ringing anan closet taji karan, tasan wayan na daki kan gado, jiya data koma dauko tsimi tanasha tana danna wayan akan gado maybe Marwan yashigo da wayan closet, bamata da karfin tashi but jin yanda wayan ke kuka hakanan tasan kodai Ammi ko Miemie one of them ne ke kiranta sukadai ta taba kira da wayan nan, har wayan ya katse kasa motsi tayi, akaro na biyu wayan yafara ringing kuka tafashe dashi ahankali gwarama ta tashi tadauko wayan tagayama Ammi tazo tadauketa she s tired Ya Marwan zai kasheta, cikeda tsiwa tasa hannunta ta fizge boobs dinta dake bakinsa bacci ya shiga Marwan ko motsi baiyi ba da kyar ta yunkura ta tashi daga kwancen tana shivering na zazzabi tana kallon wayan da baida wani nisa da ita yana kan kujera amman azaba yasa batasan tayaya zatai reaching wayan ba, ahaka second call din yakare wayan yashiga ringing ganin Ammi is calling her akaro na uku yasa ta tattaro duka karfinta ta wani rarrafa takai wajen tasa hannunta tadauki wayan taga number Ammi ne dasauri takai wayan kunnenta da muryanta da baya fita sosai tace  Ammiiiiiiii kizo ki daukeni banda laf&  cikin wata" "kakkausan murya Daddy yace  Keh! Chak maganan ya tsaya a wuyan Amirah jin muryan wanda bazata taba mance muryansa ba, azafafe Daddy yace  idan kikai ihu kokika bari akasan nike waya dake saina kashe Ammin ki! Wani sarawa kanta Amirah dummmm! Takai hannu daya dasauri ta dafe kanta, jin muryan wanda bazata taba mancewa dashi arayuwanta ba Daddy Kafin tai wani abu saiya katse" "wayan dasauri jikinta nawani kalan rawa ta shiga kokarin sake kiran wayan saiga kiransa yana kiranta facetime dan yanzu iphone garesa, dasauri Amirah tashiga dauka, fuskan Daddy tagani daya hade fuska kaman Ibilis, thank god yanda tarike wayan fuskanta kawai ake gani dan ba kaya jikinta, hannu Daddy yadaura abaki alamun tamai shiru saiya juyar da camera wani gida Amirah tagani dabata sani ba ko cilin na sama babu agidan saitaga wasu gardawa sanye da bakaken kaya a tsaitsaye the next thing kawai ya hasko mata Ammi agado sun daure hannuwan Ammi da igiya da kafafunta da igiya, an kulle mata baki, idanunta arufe bamata gane ko tana raye ko mace ba, dawani irin sauri Amirah tace  Ammiiii! Muryanta baya fita sosai dan ya shake, tafashe dawani irin kuka jikinta narawa kaman na mahaukaciya tama kasa magana sai sunan Ammi kawai datake kira, Daddy yace  ke saurareni nan, kinason Ammin ki ko? Dasauri Amirah ta gyadamai kai tana kuka ba wasa, cikin wata murya yace  nabaki 60seconds wato minti daya kiwuce kije waje kofar gidan nan akwai wata mota koriya ki shiga za a kawoki nan bance kizo" "da wayanki ba, inhar kika wuce minti daya saina kashe mahaifiyarki! Dan haka idan bakiso na kasheta, if" "you want your mother alive you have 1min to get to the car, time starts now, and kika sanar dawani" "abinda ke faruwa ko inda zaki saina kasheta shima, time starts now!!! Arude Amirah tace  dan Allah karka& .. katse wayan Daddy yayi kai Amirah nada trauma a Daddy akanta sosai she watched how he beats mahaifiyarta growing up, yanzu dataga Amminta kaman ma a maccen take a daddaure kawai her entire world come crumbling akanta, kanta yafara bugawa the only thing dake ringing a brain dinta is Mamanta cus Ammi is her entire life, gown dinta dake nan kasa tadauka tasaka da hijabin ta jefar da wayan yafara kokarin yunkurawa ta tashi tama kasa kuka kawai take saita shiga rarrafe tana bala in sauri cus she has just 1min fitowa daga closet tayi zuwa bedroom din tayi wajen kofa tana rarrafe shima" gabanta ciwo yake mata bana wasaba. Thank god key na jikin kofan ta murza tabude Saleem tagani gaban dakin bacci yake meyake iho amman idanunsa arufe ta gefensa tabi tana rarrafe tayi stairs tashiga dauka tana kukan azaba da radadi kofan falonsu a wangale tawuce tafita ganin kaman one minutes yawuce tashiga wani kalan sauri tafito compound tanajan knees nata akan interlock gate dinsu ma abude tawuce tafita taga motan a kofar gidan gawani mutum da bakin kaya da bakin glass yabude mata baya lallabawa tayi tashiga dafa bango tamike kafanta daya akasa daya takasa ijiyewa akasa kafin ta runtse idanu cikeda jarumta ta ijiye duka kafafun akasa tabudesu saita fara dingishi tana taka kafan tana kuka tawuce tashiga motan mutumin yarufe yashiga gaba yaja motan da mahaukacin gudu. Rawa jikin Amirah kawai yake acikin motan idanunta na juyawa wani kalan zazzabi takeji data dade "bataji kalansa aduniya ba gashi kanta namata wani kalan zafi a tsakiya da batasan menene dalili ba, sai tuna Daddy take da halayyansa da abubuwan dayakema Ammi da yanda yakesa Ammi kuka sosai da yanda yake zaginta, kanta yadauki zafi, zafin da kanta ke mata yafi zafin da gabanta ke mata, Daddu is like the monster of her entire life and now the monster is about to eat the most precious thing arayuwanta Amminta, one of the reason hankalinta ya kwanta aduniyan nan is because Ammi tabar gidansa she s in a place da ake sonta, how did Ammi ends up awajen sa? Meyama Amminta? Yakashe" mata Ammi ne????. JAMA A A GANINKU ME DADDY KE SHIRIN YI??? GA SALEEM NA GIDAN WAI PARALYZE YAYI NE???? MARWAN YATASHI BA AMIRAH SALEEM NA GIDANSA MEZAI FARU??? KUNA GANIN AKACE AMIRAH TA ZABA KO AMMINTA KO MARWAN AYANZU DATAI HANKALI WAZATA ZABA??? SA KANK0 IN HER SHOES KE WAZAKI ZABA MIJINKI KO MAHAIFIYARKI?? KUNA GANIN TRAUMA DADDY ZAI IYA MAIDATA GIDAN JIYA?????? EPISODE Almost 2hours da fitan Amirah yanzu! Cikin bacci mai wani kalan dadi kaman yana aljanna Marwan ya "mirgina yana wani turo bakinsa zai karajan nono yasa abaki yaji baiji nono ba, yadan juya kansa ko zaiji taushin nono fuskansa still baijiba, hannunsa yakai ahankali dan idanunsa arufe har lokacin yamika zai kamota ya tattaba wajen yaji bakomi sai lallausan carpet dayake tabawa, bude idanunsa yayi ahankali yamika hannu side nasa yadauki glasses nasa yasaka sannan yakalli gefensa yaga wayan bakowa dasauri yatashi zaune yanabin wajen da kallo ina Amirah? Tana bayine? Ya tambayi kansa but kalan cin dayama Amirah she s in no condition dazata wani iya daga kanta harta fita daga closet dinnan taje bayi, dawani kalan sauri yatashi, boxer yaja yasaka yana kallon wayanta daya gani akasa yaduka yadauka cus yasan akan kujera ya ijiye wayanta da hannunsa ya ijiye wayan, yawuce dasauri yafito daga closet din, chak ya tsaya chakkkkk yakalli kofan dakinsu ganin kofan abude ga Saleem da gabaki daya wallahi wallahi ya mance dashi banda yanzu dayagansa kwance gaban dakin idanunsa a lumshe kaman bacci yake, wani bugawa kirjinsa yafara but he locked the door, ya kalli key still yana jikin kofan that means daga ciki aka bude kofan Amirah ta iya tashi harta fito nan ne? Ta gudu daga dakin nan taje another daki ne sabida tana tsoron karya kara mata sex? Abinda yazo kansa kenan, bayin dazai duba yafasa yayi kofan da sauri to be honest bata Saleem yakeba ta matarsa dayasan batada lafiya yake, tsallake Saleem yayi yawuce" dakin Amirah dake kallon nasa yana bude kofan yaga dakin baiyi kama da dakin da aka shigoba kawai gabansa yashiga fadi dasauri yace  Baby kina bayi ne ? Yayi maganan yana bude bayin dakin amman "babu alamun an shigo bayin dasauri yafito, four rooms ne asaman one by one yashiga shiga dakin amman babu Amirah, toko yunwa takeji? Yana tunanin yataho stairs yana kallon kofarsu dayake abude wanda baikawo ita bace yasan aikin Saleem ne yawuce kitchen dasauri amman babu alamun wani mahaluki a kitchen din yashiga store shiru yabude kofan backyard babu ita kai kirjinsa dukan uku uku kawai yakeyi, yadawo kitchen din they have a room anan falo yawuce yabude dakin yashiga bayi same thing babu alamun wani ciki hannusa biyu yakai yadaura kan kirjinsa yace  Innalillahi wa innailaihi raji un dan he s panicking and he don t wanna panicked, toko taje gidansu wajen Mami? Wait tayaya Amirah zata iya takawa harta futa taje gidansu that s impossible tsaya kobai duba da kyau bane, second search yafara ganin kaman bai duba ko ina da kyau ba ko taboye ne danta gaji yamata mugun ci yar" karkashin gado yake dubawa dasu closet amman shiru. Ya fito nan falon sama ya tsaya chak saiya kalli Saleem dake kwance awajen idanunsa rufe saiyahau fuzar "da ijiyan zuciya first dukan dayama Saleem he regretted it koba komi Saleem yaci darajan Abba, and deep down he understands Saleem pains, shima lokacin da yadauka da Saleem za ayi auren ko kallon fuskan Saleem baya iyayi sabida kishi, ayanda yakeji yanzu idan yace zai taba Saleem zai iya masa kisan gilla har lahira so calm Marwan calm, yafadi yana dukan kirjinsa yana fuzar da ijiyan zuciya saiya sake tsallake Saleem yashiga dakinsu wayansa yadauka number Abba yaciro yayi dialing wayan ruwan yaji akan fuskansa dasauri yakai hannu ya share ringing daya Abba yadaga kafin yayi magana ahankali Marwan yace  Abba kana ina? Dan jimmm Abba yayi jin yanayin muryan Marwan, kai tsaye yace  meya faru? I m close ahankali Marwan yace  Abba dan Allah kazo gidana yanzu Abba yace  menene Marwan ijiyan zuciya ya fuzar zaiyi magana yakasa ya katse wayan kawai ya jefar da wayan ya runtse idanu yana dunkule hannu yana karanto ayyoyin Allah, Allah kabani ikon controlling zuciyata, Allah kabani ikon controlling zuciyata, saiya tashi yawuce yashiga closet yaciro jean yasaka yasaka t-shirt fara kirjinsa kawai dukan uku iku kawai yake yakasa believing baiga Amirah dasuke kwance tare ba, saiya sake fitowa yadauki wayansa number Mami yayi dialing just to be sure kaman Mami bazata dauki wayan ba tadaga tai shiru, cikin muryansa data karkace sosai yace  Mami dan Allah Amirah na wurinki ?" "Muryansa kadai Mami taji tace  meya faru? She s not here gabansa bugawa yayi rasss, da kyar ya tattaro kuzari yace  don t worr& .  Marwan I said what happened? Kaman bazaiyi magana ba ahankali yace  banga Amirah bane Mami cikeda tashin hankali Mami tace  mene? Bangane bakaga Amirah ba ? Dasauri yace  ina zuwa Mami kaman ga Abba nan yazo Mami tace  Abba? Kawai tamike tadauki hijabi tazura tafito, saukowa kasa Marwan yayi Abba dake tareda driver nasa dake takasa yabude bayan motan yashigo gidan yana kallon Marwan yace  meke faruwa Marwan bai basa amsaba yacigaba da tafiya yashiga falo Abba ya bisa yace  meke faruwa? Why did you call me here you look so scattered? Kallon Abba Marwan yayi yabude baki zaiyi magana saiga hawaye hannuwansa biyu yadaura akan idanunsa yarike sAbida yahana hawayen zuba wlh bashi yake kuka ba kawai hawayen zubowa suke daidai Mami na shigowa falon sanye da hijab ta tsaya turus itama tana kallon Marwan yanda Abba ke kallonsa, dasauri ta matsa takai hannu ta kama kafadan Marwan cikeda so tace  kai Marwan, menene? Zare hannuwansa yayi dagakan idanun ya goge fuskansa tasss yamaida glasses dinsa yasaka yakalli Mami da" Abba yace  jiya bayan sallan isha i dana ke dawowa gida i saw Saleem anan kofar g1da yay shiru bai fadi maganan giyan ba dudda shi Abba dazai shigo gidan yaga kwalban gida daya fashe awajen kuma wlh "saida zuciyabsa takawo masa Saleem, ahankali yace  we had little disagreement dai nashigo na kulle gidan nashiga falo shima na rufe na kashe komi as usual nawuce sama yayi shiru Abba yace  saime yafaru? Ahankali Marwan yace  bansan ya akayi ba he got the key na gidan nan yashigo har sama thankfully nasa key a kofarmu na bedroom saisa key dake wajensa couldn t work Abba yace  Innalillahi wa innailaihi raji un Mami tace  I saw him jiya da daddare nafito daga kitchen yana saukowa daga bene I was trying to talk to hi  ahankali Marwan yace  Mami shiru Mami tayi suka kallesa, ahankali yace" " this morning mun tashi dagani har Amirah munyi salla mun koma bacci, yanzu na farka ban ganta ba! " Atare daga Mami da Abba sukace mene? . EPISODE Saiga hawaye yasauke kansa kasa yace  babu inda ban dubawa agidan nan ba banganta ba Amirah is not "in this house Abba yace  Innalillahi wa innailaihi raji un! Yashiga ciro wayansa Marwan ya goge hawaye yace  idan Saleem zaka kira he s still here yana sama Abba yace  what! Yana sama? Anan ya kwana? Gyadamai kai Marwan yayi yana lumshe idanu, Abba yawuce yayi sama azuciye Mami tabisa" Marwan ya tsaya yabisu da kallo kafin shima yabisu saman. Turus Abba ya tsaya dayakai karshen stairs shi dayaji ance yana sama yadauka yasami wani daki yama "shige ya kwana ne but no Saleem na kwance akasa gaban master bedroom gaban dakin ma aurata, kirjin Abba dukan uku iku kawai yake ganin kanninsa na jini ciki daya, uwa daya uba daya yake abun nan, Mami itama just found kanta in a situation da sai tama kasa magana ta tsaya itama, Abba yakai minti daya tsaye awajen saiya yunkura cikeda karfin hali yakarasa gaban dakin hannu yasa yawani fizgo Saleem din zaune shuuu yabiyosa Abba ya kauda kansa sabida wani warin giya dayaji yanayi, saiya dawo da kansa ya kallesa still bacci yake ya bubbuga fuskansa  Saleem, Saleem, Saleem amman ina shiru sakinsa Abba yayi yakoma sharap ya kwanta Abba yatashi yashiga kalle kalle nan falon saman ya hango bottle water akan table yatashi dasauri yawuce yaje yadauki daidai Marwan na zuwa saman, Abba yana zuwa yabude ruwan yashiga tsayayawa akan fuskan Saleem da afirgice yatashi dan ruwan sanyi sabida AC ya yunkuro yatashi ya zauna daman tsabagen maye ne yasa since yakasa motsi kaman mai paralyzed idanunsa sunyi jajir ya shiga fuzar da baki yana yatsine fuska yana kakkabe duwan daya kama wanke fuskansa da wuyansa some har kunnensa yana kakkabe kunnensa Abba ya duka gabansa strictly yace  Saleem dago jajayen idanunsa Saleem yayi yakalli Abba yahade fuska sosai, strictly Abba yace  ina" Amirah? Saleem banson tashin hankali? Kokai mayene yakamata ka hakura tunda an daura mata aure "dawani bayan ka gudu, Marwan yatashi this morning baiga Amirah ba, she s nowhere to be found, nasan" "somehow you have something to do with it, kafadamin inda Amirah take ko wlh zan mikama hukuma kai amaka hukuncin daya dace dakai, for the last time Muhammad Saleem ina Amirah? Tunda Abba ke maganan Saleem ke kallonsa Allah yasani baisan ina Amirah take ba amman da Abba yafara maganan yaga damuwa kan idanun Abba wannan da neman Amirah yasa har an kura Abba yasan plan din Daddy yafara aiki ashedai tsohon nan shegen duniya ne, wow ya kwana da bakin ciki but is as if Abba yabasa golden news that just make his morning, kawai saiyaji wani farin ciki ya lullubesa, Abba kawai yaga Saleem na murmushi sosai. Kai Ya Allah! Wannan wani kalan tashin hankali ne wannan? Saleem wani kalan mutum ne wanda baisan mutunci ba da alkhairi? Wani kalan butulu ne Saleem? Wani kalan mara imanine Saleem, Mara Imani kuma da kaddara? Yanda zuciya yakawo ma Abba wuya baisan sanda yakai duka hannayensa gaban wuyan rigan Saleem ba yace  ina ka kaima Marwan mata Saleem? Eh? Tell me now Kona maka dan banzan duka ? Kawai Saleem yabushe dawani kalan matsiyacin dariya dayasa azuciye Marwan yataho zai wuce Mami ta taresa tareda girgizamai kai, she knows abinda Marwan keji" "but ko mutuwa na kunyan mahaifiya, Abba shine yayan Saleem shima yana iyakan kokarin sa akan yaron, cin fuska ne Marwan yahau dukan Saleem agabansa kowani abu, mutunci da karamancin Abba shine Marwan yayi hakuri ya danne zuciyansa yabar yayan da kanninsa suyi magana batare da sun shiga ba, dukan Saleem Abba yashigayi Saleem yana wani kalan dariya na dadi da gidan ke amsawa sosai Abba saima yagaji yadena yana haki gwanin ban tausayi, Saleem dake dariya sosai yace  wait harka gaji Yays? Dan Allah cigaba da dukana kaninka ai yazama punching back na kowa, har kasheni aka kusan yi bakace komi ba, kaima yinaka yanzu yamikama Abba kansa, Abba ya tsaresa da idanu, Saleem dake dariya yace  kome zakamin yau I promise you bazan taba fushi ba cus I m the happiest man alive today yayi murmushi saiya dena yakalli Abba ido cikin ido yace  nine kanninka! Nidakai mun fito daga cikin mace daya, the same blood ajikina shine the same blood ajikinka amman in order ka faranta ma wanda baka hada komi dashi ba ka gwammace nayi rayuwa haka miserably, pathetically ,kana kirana da bunsuru, kana Allah wadai dani, meanwhile kana kyautatama kanin matarka, kana nan nan dashi, kana kiransa" danka sabida yayarsa nashan maganin mata tana baka gindi kanaci& & .  Saleeeem! . EPISODE Abba ya dauramai mummunan mari jikake tassss! Abba na huci yace  don t you dare disrespect my "wife! Saleem yashafa inda Abba ya mare yadan cije lips nasa yanama Abba wani kallon rashin kunya, saiya fashe da dariyan keta sosai, yace  you know I finally get wani point na wata karin magana da" "jama a keyi, wato daka haifi gwanma gwara ka haifi Matar gwamna, look at me kanninka, look at him" "kannin matarka yanuna Marwan dake kallonsu Mami ta taresa tahanasa komi, Saleem yace  you gave him better education than me, yanada masters, harda PHD, a Dr, kasamamai aiki da NGO ana biyansa in dollars, komi ka kawo Marwan, abubuwan ka shi kakesa yana duba maka yana managing maka, nasha ji kana praising nasa wajen abokanan ka kan idan baka raye shikakeso ya jagoranci gidanka da iyalinka, Marwan is your everything while ni kaninka I m just a photo daka tsana, I have just LLB na law shikenan, no masters, no NGO job, nothing, absolutely nothing Abba yadade yana kallonsa cus duka abinda Saleem yake fadi are lies, pure lies, ahankali Abba yace  Saleem bantaba banbantaka da Marwan ba, same school kukayi, kun gama same university, he proceeded with his masters kaifa? Kakiyi, kwanakin baya karyama kamin kaje dubai masters nan kana club, your entire life you choose clubbing da bin mata while Marwan is here working his ass off to be a better person to earn his own source of living not depending on my money, he established kansa da kansa, I only recommended him to the NGO tunda psychiatrist Dr suke nema, sunba Marwan aikin base on his merits, sun gansa sunka what he s capable of, sunga resume nasa, i didn t get him this job, he earned it, banda haka bazan iya tuna the last time Marwan yaci 5k tawa ba, he does everything for kansa, kona basa baya karba, kaiko you live and breathe on my money with my credit card nike maka komi, Marwan baida credit card from me ko guda daya, all" this things baka gani ba Saleem? "Saleem nawani murmushi yace  saikuma kayi, karya kake Yaya, you always show me and show the" "whole world Marwan kakeso, ko baki kayi daga kasashe shi kakeson nunawa not me, abin yakaiga yarinyar danake so nake kauna kadauka ka aura masa just sabida kasa matarka dashi farin ciki ni ina cikin bakin ciki, baka taba tunanin for once how i will feel ba, and you think yau Amirah data bace I will not" be happy? "Ya kwashe da dariya yace  bari nagaya maka wani abu Yays, inhar banda peace of mind kaima bazaka" "taba samin peace of mind ba same goes for the entire family, baka auramin Amirah ba shima bazai taba zama da itaba, kodai ni na aureta kokuma dukanmu nida shi muhakura inba hakaba wlh wlh bazan taba barinku ku zauna lafiya ba dukanku saiya juyo da kansa yakalli Marwan dake kallonsa Mami ta taresa tareda kama shoulder nasa idanunsa kadai ya kalla yasan yayi kuka yayi murmushi yace  remember rannan nace maka you will go to Mami and be crying like a Baby? Trust me bakama fara kukan ba wait for the things that await you, nizaka kwana kanacin yarinyar nan ina& &  Saleem! Abba ya fizgosa yana daka masa tsawa, Saleem shima azuciye yadakama Abba yace  dalla chan Yaya kabarni mana dakai nake eh yane, ahhh ka kyaleni fa mutumin nan ko zan sassaka maka hannu zuciyan Marwan tafarfasa yashigayi jin yanda Saleem kema Abba rashin kunya sosai, zai wuce Mami tasake rikesa tace  Marwan! , Abba ya tsaya turus kawai yana kallon Saleem da idanunsa suka juya kaman zai rufesa da duka, Saleem ya nunasa da yatsa yana ihu kaman zai daga gidan sama yace  Yaya after abinda kamin kafifita kanin matarka kan ni I loose all respect for you, girmanka yazube a idanuna Yaya! Kahanani wacce na keso kuma akan idanunka zan aureta, sannan ka tattara gadona kabani abuna na barka har abada, kabani share na na company kokuma I will go to media saina ci maka mutunci, saina tozartaka nasa kayi loosing respect akan idanun duniya and this our gold company will come crumbling right before your eyes, you" hurt me I will not hurt you amman idan baka bani gadona da share dina ba wlh I will hurt you in the "most painful way, kuma da yardan Allah amanata da Baba yabaka baka rikeba saita kamaka! Saika" wulakance Yaya& & . Saleeem! "Mami takirasa da karfi jin abinda yake gayama yayansa dayake matsayin uba a hannunsa, he s just 3yrs" "old Abba yadauki Saleem, Saleem yajuyo yakalli Mami yace  baruwanki dani makira! Fizge hannunsa Marwan yayi zaiyi kan Saleem cikin tsananin fushi Mami tace  inhar kataba sa Marwan ban yafe makaba wallahi! Chak Marwan ya tsaya yana nishi da zafi zafi yana kallonsa, Saleem shima yakallesa yace  you all will pay for betraying me wlh! Da wanchan mutumin dakakema kallon mahaifi zan fara dayaci amanata, saina wulakantasa na wulakanta sunansa aduniyan nan, saikasan ni kaninka ka yar kaja kanin matarka a jiki ka maidasa da kaman ance Mami ta kalli Abba hannunsa tagani yadaura akan kirjinsa yanadan kyafkyafta idanu dan mugun jiri yake gani bana wasaba saiya fara tangal tangal zai fadi dasauri Mami tace  Alhaji! Alhaji tai wajensa da gudu Marwan yayi wajen da sauri Abba nawani kalan nishi he s finding breathing so hard and difficult Mami tafashe da kuka tana kiran sunansa tana kamasa, dudda Abba na in that condition Saleem yake kallo dakemai mugun kallo, Saleem yaki shiru yana kallon Abba in the eye yace  ko mutuwa ce in sha Allahu you will not die in peace! Sai Allah yasakamin abinda kamini! " Yana maganan yajuya abinsa yafice. EPISODE Gidan sukakai dake bayan gari daga sama Daddy yaji karan motan mikewa yayi yaleka ta window daidai "an budema Amirah kofa tafito ahankali jikinta bari kawai yakeyi tashiga dafa motan tana tafiya ahankali da kyar chan ta tsaya sabida zafi zai kasheta, mutumin yace  ke dallah jamuje tsorata tayi bashiri ta gwale kafafun tashiga tafiya tanajin radadi ahaka da taimakon Allah suka shigo dakin ana bude kofa ta hango Ammin ta kwance a daddaure, baki a rufe hakan yasa tawani kwala ihun kiranta ahaukace.  Ammiiiii  dauketa akayi da mari da saida taga stars guda uku ajere suna blinking, tawani zube" "akasan wajen takai hannunta dasauri tadaura kan kumatu tana wani kalan sauke ijiyan zuciya da duka jikinta marin ya shigeta, Daddy yashiga yarfe hannunsa dahar zafi yake mai sabida yanda yazuba mata marin yana jan tsuki yace  nonesense kin dauka nakawo ki nan ne dan kimin ihune mahaukaciya, nasara da rayuwan GRA yace I hate noise and tantrums ahankali Amirah tadago rinanun idanunta takalli Daddy dake yarfe hannu yahade fuska hannunta na kan kuncinta ta tsaresa da kallo tana kallonsa da manyan idanun nan nata, bude idanunta Ammi tayi dan ihun Amirah har kasan zuciyanta tajisa abinda yasa ta farka kenan kanta na sarawa, tabi ko ina da kallo da yanda aka daddaureta dakuma Amirah data gani zube akasa tadafa kuncinta tana kallon Daddy da jajayen idanunta ga gardawa adakin saita fara yunkurin" tashi zaune tana motsi sosai trying to talk so bad tace  uhmmm uhmmmmm dasauri daga Amirah "har Daddy suka juyo, dasauri Amirah tace  Amm,i Ammi na, Alhamdulillah Ammi kin tashi ta yunkura" "zatai wajenta, kafa Daddy yasa yawani tokare mata kirji saida tiles yaja Amirah kiiiiii ta buge da bango, Ammi tawani zaro idanu tareda mirginowa zata tashi takasa hawaye nafitowa daga idanunta tana uhnnn uhnnn ganin kalan haure Amirah dayayi kaman ya haure kwallo da ba aso, Amirah felt kaman zata mutu her chest got congested from yanda Daddy ya tokare ta, ko numfashi balle kuka saitama kasa tama kasa wani motsin kirki, Daddy dako ajikinsa yawuce Plastic chair yazauna yadaura kafa daya kan daya batare daya kalli Ammi ba yanuna Amirah datake ayanda take da yatsa kaman yana nuna kashi yace  ku dagota ku kawomin ita nan gabana gardawa biyu suka wuce hannu sukasa suka dago Amirah sharap ta biyosu suka kawota gaban Daddy suka ijiye yadaka mata tsawa yace  kalleni nan ko angaya miki yanzu zaman1n dakikemin haukan nan ne kallonsa Amirah tayi ahankali da jajayen idanunta dasukai laushi gwanin ban tausayi, Abba yakalli agogon hannunsa saiya kalleta yace  I don t care ko ke mahaukaciya ce koba mahaukaciya ba, if there s one language danasan kina understanding aduniyan nan shine mahaifiyarki dan haka yanzu ma we are using her as mode of communication, kalli mahaifitarki yanuna mata Ammi dake uhmmm ummm tana kiciniyan bude hannu ko kafa wlh duka takasa, idanun Ammi sunyi jaaaa Amirah ta tsare Amminta da kallo dake struggling in pains taji abu ya tsayamata a kirji, Daddy yadaka mata tsawa yace  kalleni nan! Kallon Daddy Amirah tayi ahankali, yace  you have one hour idan bakison mahaifiyarki ta mutu, inba hakaba kasheta zanyi! Amirah tashiga girgizamai kai zatai magana yadaga mata hannu yace  you have exactly one hour dot za a maidake gidanki, I don t care kome zakiyi, kome zakiyi kije kiyisa ki tabbatar kinsa Marwan ya sakeki! Wani kalan kallon Daddy Amirah tayi da sauri kanta nawani dundummm! Dum! Dum, Ammi tazaro idanu tace  uhmm, uhmmmmm, ummmmm Daddy daya tsareta da kallo ganin yanda take kallonsa just makes him realize tsaf tagane abinda yake cewa kuma tagane menene saki, sai taga yakalli daya daga cikin yaran kawai saitaga yawuce yashiga wani daki Amirah tabisa da kallo saigasa yafito da bulalan inji doguwa sharbebiya a hannunsa ya tsaya gefen Ammi, wani bugawa kirjin Amirah yayi tama kasa kallon Daddy sai mutumin dayake tsaye gefen Amminta da dorina zuciyanta na racing kaman zai fito, Daddy yayi wani murmushi cus ya karanci Ammi da diyarta kaman me, strictly yanajin kansa yau kaman sarkin duniya mai power da babu wanda zai iya takasa yace  yima uwarta shegen duka kai Goro! dawani kalan sauri Amirah tazare muryanta dabaya fita kawai yafito tagama kidimewa tace  Daddy, Daddy, Dady dan Allah dan Allah& & &  Pauuuuu! Kawai taji karan an zubama Amminta dake adaddaure bulalan injin Amirah ta kalli Ammi datai wani mikan bankara na tsantsan azaba da radadi ga ba bakin kuka, Ya Ilahal Alameen! Wuyan Amirah harwani girrrgirrrrgirrr yakeyi ganin yanda mahaifiyarta keyi agabanta in pains, tawani fashe da kuka wanda tunda aka haifeta bata tabayin kalansa ba harda majina, koda Marwan yake cinta ba irin kukan nan datake yi yanzu takeyi ba, tama haukace gabaki daya tawuce zatai wajen Ammi, Daddy ya fizgo hijabinta yajawota gabansa gardin yasake zubama Ammi bulala na biyu ihuuuu kuka Amirah tayi tana hada hannayenta biyu.  Daddy dan Yarasulullahi kadena dukan Ammi na, na rokeka da girman Allah kudena, ni kumin dukan amadadin Ammi na, na rantse da Allah zanyi kome kakeso, Daddy Kamin rai, ni ku dakeni kudena dukanmin Ammi na, Daddy nika daken, dukanku ku taru akaina ku daken, Daddy wlh wlh kome kakeso zanyi, zance ya sakeni kudena dukan Mamana now this is abinda yakeso ta tsorata har tsakiyan jinin jikinta, kuka harda majina har baki, tsawa Daddy yamata yace  bacewa nayi kice yasakeki ba kisa yasakeki, you have one hour zaki dawo wajen nan da takardan sakin sa, idan kinason mahaifiyarki araye inba hakaba kasheta zanyi babu abinda aka isa amini ke kin sanni, kinsan waye ni ahaukace Amirah" "tagama kidimewa tana magana tana kuka tana waigen Ammi tace  toh, toh, naji, wlh saiya sake, Daddy" "stop hurting Ammi na dan girman Allahhhhhhhhh yanda take kuka kaman zata shide, Ammi dudda" "she s in pains jikinta namata radadi saida taji wani karfin hali da dakewa yazo mata, she needs to be her daughter strength, cikin karfin halin son yin magana tace  Amirah kibarsa ya kasheni ban yarda ki kashe aurenki ba amman ina Amirah bataji, Daddy yace  kina dawowa da sakin zan aura miki Saleem shin zaba miki, do this and I will let mahaifiyarki leave in peace, saikuma gargadin dazan miki wlh wlh kika wuce hour daya, ko kika sanar da wani ga abinda ke faruwa na rantse da wanda ke busamin numfashi yaune rana na karshe dazakiga mahaifiyarki aduniya, idan kina tantaman hakan ki gwada yi kiga Daddy yabuga kafa akasa irin buna mata he s serious Amirah ta tsorata har karshen zuciyanta yace  tashi kutafi tashi tashigayi mance ciwon tayi tayi wajen Ammi tawani rubgumeta tana shafa bayan Ammi da hannunta inda taga bulalan yasauka tana wani irin kuka, Ammi taji jikinta zafi kaman wuta, Amirah ta kankameta tace  Ammi ina sonki na yarda narasa komi na duniya bandake Ammi na, kene rayuwan Amirah, I will save you kinji Am& .. fizgota gardin yayi yajata Amirah na kuka suka wuce suka fita tana waigen Ammi" tana share makinan hancinta da hijabi hankalinta yatashi na fitina yau. BURA UBA NOVEL NA FIRE A GANINKU MARWAN ZAI YARDA YA SAKETA??? A GANINKU AMIRAH ZATA YARDA KAR MARWAN YASAKETA?? JAMA A I THINK AMIRAH WILL DO KOME ZATAYI TA TABBATAR MARWAN YASAKETA SABIDA TA CECI MAHAIFIYARTA AMMI KO??? KUSA KANKU A SITUATION NA AMIRAH KUBATA SHAWARA MEYA KAMATA TAYI YANZU TAKOMA GIDA???? EPISODE Tashi Daddy yayi yawuce ya tsaya jikin window saida yaga tashiga mota sannan yajuyo ya tsare Ammi da "idanu da harga Allah baiso an dakaba but yasan idan baiyi hakaba bazai taba ruda yarinyar nan ba Amirah, Ammi nawani kalan kallonsa da idanu tanaso tai magana yashiga tahowa yana kallonta yazo har gabanta saiya duka yana kallonta sosai gabansa na faduwa batare daya cire tape na bakinta ba yace  me kikeso ki fadamin Amaryata saiya daga hannunsa yakai kan bakin Ammi yaja tape din yacire bala in zafi saida Ammi ta runtse idanu Daddy ya tsaya ya tsareta da idanu yanda ta runtse idanun kaman yacemata sannu amman saiyayi shiru yana kallonta bude idanunta Ammi tayi cikeda fada da tsananin masifa kaman ba Ammi ba tace  what do you think you re doing? Kana tura yata taje tacema mijinta ya saketa what are you up to? Meke damunka Baban Baby? Are you sick? Kai wani kalan mara Imani ne azzalamu eh? Tunda Ammi take masifan kallonta yake bayako kyaftawa saida tagama yace  wai tayaya ma akayi na sakeki eh kinyi fresh sosai yadaga hannunsa zaikai jikin Ammi, Ammi tace  wallahi wallahi inhar" hannunka yataba jikina koda this is the last ting dazanyi aduniya saina gille maka hannu sannan zan rasu? "Why are you back in my life? My y ata tamaka dakake cutar da ita kake azabatar da ita kallon Ammi yake sosai saiyadan sosa kai yace  bari na gayamiki asalin wanda yaga mahaukaciyar yarki yanaso Saleem ne, Saleem kanin Akhaji Gold ne uwa daya uba daya, Marwan ba dansa bane, kanin matarsa ne dasuka daura dun yana dan shakara daya sabida iyayaensa sun rasu ya girma hannunsu, Daleem akaso har gidana nemawa aure ba Marwan ba muka sa Rana, rannan daurin aure something happens Saleem bai hallara ba kawai aka daura da Marwan bayan sunsan Saleem ke sonta, to sai bayan wata daya yadawo shima ashe a_1r1 wata yarinya tamai, yanzu ni Saleem nakeson bata Ammi na kallonsa tace  sabida yabaka kudi kallon Ammi yayi irin tayaya kika sani, Ammi tace  Baka taba abu dan Allah, bazaka tana zuwa this limit hannu banza ba yabaka kudi shine kake kokarin bata auren yar kaninka, kasan Amira" marainiya ce bata da mahaifi and a sick girl kake azabtarmin da yarinya haka? Wani washe baki Daddy yayi yace  ai naga ta warke Ammi tai shiruuuu tana wani kalan kallonsa saitai jimmm tace  deep down "ada nakance duk abinda kamin nayafe kaddara ne, somehow I feel rashin soyayya yasa kamin duk abinda kamin da yarana, amman yanzu mun rabu dudda haka bakabar diyata tahuta ba, bakabar kwakwalwanta yahuta yasami sukuni ba Ammi tai shiruuu ta lumshe idanu saita bude ta kallesa tace  abu daya nasani shine inhar auren Amirah da Marwan yarabu daman Allah yariga ya kaddara rabuwansu ya zone amman kai baka isa karaba abinda Allah yahada karubuta ka ijiye nina fada maka maganan nan Daddy yafashe da dariya yace  zako kisha mamaki, diyar nan naki is ready to do the impossible for you baki sani ba, zakisha kallo nagaya miki Abba yana maganan yajuya yana wake yana tafiya Ammi tace  Baban Baby chak Daddy ya tsaya saiya juyo ya kalleta yaga idanun Ammi sunyi jajir cikin murya mai masifan ciwo Ammi tace  Ya Allah kace aduk sanda wani ya zalunceka kai addu a zaka amsa Ya Allah wannan bawan ya azabtar da rayuwana dana diyata da batasan komiba, he torture diyata tun tana yarinya har yau bai bartama, Ya Allah ina rokanka ka amsa bakina na uku ka azabtar da bawan nan kwatankwacin yabda ya azabtar da yarinyana marainiya, Ya Allah ka sakamata da gaggaw& & . Kafa Daddy yasa yatokare Ammi batare daya bari tagama maganan ba yace  ke bakisan Allah yace anemi kudi ba that is simply what I m doing kisan nawa yaron nan yabani kuwa? Kinsan band1r band1r na dollars guda nawa yakawomin kuwa? Gardawan biyu dake dakin suka kalli juna sai Daddy yajuya rai abace yace  kurufe nata baki yawuce yazauna zuka o wajen suka yaga tape suka kara mannawa abakin Ammi dake" kallon Daddy idanunta yayi jajir. EPISODE "Tunda suka shiga mota kan Amirah juyawayake, kanta na sarawa, amai ma tashigaji yazo mata wuya" "dasauri tabuga kujeran driver da kyar tace  Malam kayi parking dayake su biyu ne mazan juyowa sukayi suka kalleta dasauri ganin yarinyar dake kuka since tadena tana musu magana adake, cikin wani kalan dakewa da ihu Amirah tace  nace kuyi parking! Ba guduwa zanyi ba, Mamana na hannunku, kunsan gidana, park the damn car Yanda sukaga hannunta awuyanta da yanda tamusu ihu kaman mahaukaciya dayan yama driver alamu dayayi parking gangarawa gefen hanya sukayi sukai parking, ruwan data gani a tsakiyansu gaban motan tasa hannu tadauka tabude motan dasauri suka bude suma harda dan gudunsu irin karta gudu dinnan, wani matsayicin kallo Amirah ta musu zuciyanta yagama konewa kawai ta taka kafanta cikeda dauriya da jarumta tawuce dab da kwatan kwalbatin ta duka takai hannayenta biyu tadaura saman kanta tareda lumshe idanu zuciyanta na tashi tanason tai aman takasa sai ijiyan zuciya" "kawai take saukewa, takai one minute ahaka taji zuciyanta na kwanciya iska nasa tanajin tashin zuciyan" na raguwa saita bude idanunta tadauki goran ruwan tabude tazuba a hannunta ta kuskure bakinta ta "zubar sannan tadena ta wanke fuskanta tasss hancinta yayi jaaa saida ruwan yakare sannan ta jefar da goran tasa hannu tadauka sharce fuskanta tanajin wani confidence da dakewan zuciya da karfi da jarumta kalan wanda bata tabaji ba arayuwanta, ahankali tace  Ammi i will save you kinji, just wait for me Ammi na, whatever it takes me to do, I will do it to save you tana maganan tamike tasa hijabin ta goge fuskanta tasss ko kallon gardawan batayiba ta taka kafanta for the first time da kyau tana danne azaban ciwon datakeji tawuce kawai tashiga motan duka mutanen sukabi Amirah da kallo ganin something in her just changed, sauke glass na motan tayi ta kallesu cikin wata kalan murya kaman ba tataba tace  idan bazaku kaini gidaba zan iya sauka na shiga dan sahu i have less than an hour yanzu kallon juna sukayi suka kara kallon Amirah sai suka wuce suka shiga motan sukaja Amirah bata maida glass na motan ba tanajin saukan iska kan fuskanta tana kallon hanya tana kiran sunayen Allah taki yarda tai tunanin wani abu kawai, ahaka har sukakai layin motoci biyu tagani kofar gidansu da batasan nawaye ba but probably maybe motan su Mami ne cus tasan hankalin Marwan zai tashi ba a ganta ba da sauransu, parking sukayi kofar gidan takallesu anatse tace  kujirani karkuyi nisa duk atare suka waigo suka kalli Amirah cikeda mamaki ganin tama daina kukan datakeyi that time tabude kofa tafita taja tafiya straight tabude kofa tashiga gidan tawuce direct tabude kofan falo tashiga babu kowa a falon, but taji muryan Abba dawani magidanci Abba nacewa zaisa case din a police magidancin na cewa is a family matter hawa staircase tashigayi ahankali, Marwan dayake tsaye tuntuni yakasa zama yana sauraran _u Abba yahango inuwa mutum a bene da sauri ta tashi daga jikin bango kirjinsa na bugawa dumdumdum kaman daga sama idanunsa suka sauka kan Amirah dake hayowa benen walking perfectly, tana sanye da maroon hijabin daya samata this morning tai salla dashi, her eyes are a bit swollen yanda dai suke this morning sabida kukan daya sata tayi, her nose tip is reddish, sai yaga kaman bangaren haggu na fuskanta is looking swore sannan yadanyi jaaa, dawani kalan sauri yace  Babybear, Amirah, wife yawani taho da sauri yan dakin na juyowa jin sunan wanda ya ambato Marwan na karasawa wajen daidai tana karasa hayowa staircase din baiyi wata wata ba kawai yayi wani hugging nata yana sata ajikinsa ya kankame ta yana sauke ijiyan zuciya abayyane kaman yayi shekara bai ganta ba yana fadin.  Oh Alhamdulillah, Alhamdulillah, Alhamdulillah! Har sau uku Amirah could hear the way zuciyansa ke bugawa, wani kalan karaya taji zuciyanta yayi kaman zata fashe da kuka amman takara dakewa bamatason taji wani feeling for him sai kawai tasaka hannunta biyu ta turasa Marwan yadan koma baya kadan, tafita daga jikinsa saita kalli Mami datazo wajen su Abba ma duk sun tsaya Marwan nawani kalan kallonta, Mami tace  Amirah daga ina kike duk hankalinmu yatashi bamu ganki ba ? Kallon Mami Amirah tayi she needs to do something that will make them hate her, kai tsaye tace  ni yarinya ce" "dazaku taru anan sabida baku ganni ba, banda right nafita ne? " "Wani kalan kallonta Marwan yake jin abinda tafadi hakama Mami dasu Abba, juyowa tayi takalli Marwan" "dake kallonta bayako kyafta idanu tace  inason magana dakai Marwan! sosai Marwan yake kallonta kawai yasha jinin jikinsa, he knows something is happening, gabansa sai faduwa yake, hannunsa yayi folding a kirji yana kallonta da kyau especially daya lura she s also talking fine, acting fine, babu wasa" "atattare dashi sounding like a man yace  maganan dazakiyi dani can wait, first I need to know daga ina" kike? Ina kikaje all of us anan were worried because of you? Ina kikaje ? Atsanake Abba yace  eh "daughter Amirah ina kikaje daga ina kike eh? I was about nakira Inspector nace we have a missing person report, where are you coming back from daughter " Cikin kakkausan murya Amirah tace  where I m coming back from ko where I was is non of you guys "business, kaikuma tajuyo ta kalli Marwan dake kallonta tace  tunda you re not ready mu kebence muyi maganan danazo yi dakai, then let s have it here sauri nake I have somewhere to be kowa na dakin ya girgiza harshi Marwan infact yanda take maganan ma bazaka yarda Amirah can talk like this ba dan yawanci maganan ta shagwaba ne, shirme da sauransu, Marwan kallonta yake kawai, wani juya idanu Amirah tayi na tsantsan rashin kunya da rashin ganin girman mutum tace  Yayarka was there with me rannan dana sami lafiya kin fadamai? Takalli Mami dake kallonta saita kalli Marwan tace  bayan naga yanda kaman Poor Saleem dukan kisan kai you know I feel agabanka amman ka tsallakeni kawuce abinka, bayan an kaini hospital I woke up fine, but you were too angry and ignorant to noticed na warke, anyways that s by the way ba maganan nan nakeso nayi ba tafadi maganan saita daga kafanta ta tako few more step to gaban Marwan ta tsaya dab dashi takalli kwayar idanunsa dake cikin glasses kaman yanda yake kallonta bayako kyafta idanu tace  Marwan aurena dakai was auren da akayishi bana cikin hayyacina! Banda kai! Banda lafiyan sanin menake so, mene banso, meya dace dani menene bai dace dani ba, sanda aka aurar dani ina hauka lokacin but yanzu I m well, nasan banbanci mai kyau da mara kyau, I know d difference between right and wrong, I know what I want da wat I do not want, also I" know the kind of man danakeso nai rayuwa dashi da wanda banason nai rayuwa dashi tadanyi shiriuuu saikuma tadaga hannunta tanuna Marwan daga kasa zuwa sama tace  you re clearly not kalan namijin danake so a matsayin mijina!  Amirah Abba yakirata da sauri kawai saita juyo takallesu tace  please can you all allow me nayi magana da mutumin nan da akace shine mijina and stay out of this jar uban chan har ransa Marwan yaji zafin yanda tama Abba magana anatse cikin kakkausan murya yace  can you stop being rude to my parents juyowa tayi takalli Marwan tace  then tell your parents dakai nake magana sudena samin baki please!!! Wani kara kallonta Marwan yake kaman yaune yafara sanin Amirah ganin a very very total different "person ba that girl da aka taba shigo da ita office ta chukuikuyi hijabin Mamanta ba bata yarda takalli kowa ba, goshinta Amirah tadan sosa sounding and acting so disrespectful tace  yauwa as I was saying tadauka hannunta daga goshin takalli Marwan sosai tace  baka jam in kalan mazan danakeso Marwan! Tadanyi shiru tana kallonsa zuciyanta na zafi tanaji kaman bazata iya cigaba da magana ba saita tuna Amminta hakan yasa ta kallesa tace  bakakai namiji a idanuna ba! Tadanyi shiru tadake tace  baka min ba ko kadan! Tadanyi shiruuu sai chan tace  bana sonka at alll! Wani azaba Marwan yakeji azuciyansa, strictly tace  da bazan dawoba but I actually come back sabida nazo ka sakeni kowa yakama gabansa, dan haka Marwan ka sakeni! Wani kallonta kowa na dakin yakeyi, babu wanda yayi magana, takara" kallon Marwan sosai tace  ka sakeni Marwan! Marwan yadade yana kallonta na kusan one minute "kaman yanda take kallonsa saiya sauke ijiyan zuciya kana ganinsa kasan he s hurting, anatse yace  waya" "aikoki da sakon nan? Faduwa gaban Amirah yayi jin abinda Marwan yafadi amman saita daure ta dake tace  ban gane ba! Cikin kakkausan murya Marwan yace  whoever sent you wajena yace kicemin na sakeki tell them bazan taba sakinki ba! In this family bama sakin matanmu, so kome zakiyi kinyi kadan kisa nasakeki, ko da zan tabayin hakan zanyi ne base on my decision not because ke kince nayi yana maganan yawuce yajuya zai wuce daki sabida zuciyansa dake tafarfasa kaman ruwan zafi hankalin Amirah yatashi duka duka she has less than 20min yanzu kafin _u kashe Ammi, she needs big point abu dazai batamai rai sosai tahau tunani dawani kalan sauri tace  Saleem nakeso! Chak Marwan ya tsaya gabaki daya yaga duhu ya lullubemai idanu, yanda maganan ya chaki zuciyansa kawai sai jikinsa yahau rawa yashiga juyowa yana kalllonta dishi dishi sabida duhun dayake gani, kunensa na maimaita Saleem" nakeso! Saleem nakeso! Saleem nakeso& ! Tunda take bata taba ganin idanun mutum na komawa ruwan tokaba tsabagen fushi sai yau ga jijiyoyi "sun fiffito a goshinsa idanunsa nawani kalan kyalli na hawaye zuciyansa na tafarfasa sabida wani kalan kishi da zuciya, now is perfect time Amirah tafadi aranta tana kokarin tuna abubuwan da taji Saleem yafadi jiya da daddare, cikin wani kalan rashin kunya Amirah tace  ka kalli Saleem ka kalleka Marwan? Tai dan shiru tace  Saleem embodied the qualities of namiji dayakai akira namiji ba kaiba kanin mata! Mata takara kallon Amirah data juya idanu tace  Saleem shiya fara cewa yana sona, bantaba ganin namiji as handsome as he s ba, ga jarumta, ga haduwa, he loves me he keeps fighting kowa to have me this is kalan namijin danake so that s ready yajuya duka duniya for me, I love Sal& & &  Ameenatu!!!!!" "Marwan yakirata azuciye saida gidan ya amsa, awani zuciye Amirah ta taho gabansa ta tsaya dab dashi itama tai ihuuuu tace  I said Saleem is a better man than you are, yafika komi, yafika class, da kyau, yafika aji, Marwan I m saying it to you face look at me, Saleem nakeso! Masakeni na aure Saleem!, Saleem nakeso! Saleem nakeso! Shinake kauna, shi nakeso nayi rayuwan aure dashi na haifamai yara, Marwan I said Saleem nakeso! Duk yanda Marwan yaso yarike yakasa saiga hawaye sharrrrrrrr sun fado daga idanunsa dawani majina yafito daga hancinsa duka sun sauka akan lips dinsa yana kallon kwayan idanun Amirah sosai, Amirah tayi wani dariya na danne kukan datakeji ganin the way she s hurting Marwan sosai tace  you see kasakeni ka tsaya kana kuka kaman mace abinda Saleem dina bazai taba iyayi ba kenan, I forgot to tell you something kasan ranan nan dana rungume Saleem a stairs? Tasake kallon kwayan idanun Marwan dake kallonta tears na saukowa daga idanunsa tawani lumshe idanu cus she can t anymore tadaure tace  ina kara tuna ranan ayanzu, that day was the best day of my lif  "  Ameenatu!!!! Dasauri Amirah tabude jajayen idanunta ta kallesa tace  I made sure rannan yaga komi na jikin& a& &   NA SAKE K& & ..  Marwan yayi magana da sai next episode zakuji& . AMIRAH REALLY HURT MY MARWAN WLH ALLAH SA SAKI UKU NE MA YAMATA!!!! EPISODE "NA SAKEKI SAKI& & . Atare daga Abba, Mami harda Alhaji Hamza dake wajen suka hada baki sukace." " Marwan! Muryoyinsu kaman zai fasa gidan, Amirah har wani jiri jiri takeji kaman zata fadi amman tadake, numfashinta har wani karkacewa yake kaman mai shirin suma tana haki kaman irin wacce tai awa daya tana serious gudu dinnan, but tsabagen taurin kai da karfin zuciya tace  idan ka isa ka karasa sakin Mami ne tazo wajen ranta abace amatsayinta na uwa ta fizgo Amirah batai wata wata ba ta maketa a kafada cus she loves Amirah so much dabazata iya marinta ba, tasake maketa a shoulder tana ihu tace  meke damunki Amirah? What s wrong with you today dakikema mijinki rashin kunya haka?" "Meyayi zafi? Menene? Do you think akwai matsalan dazaki shiga dabazamu iya magance miki iya karfinmu ba? I m right here tell me Baby menene eh? Menene tell me Amirah na Mami takai hannayenta biyu cikeda so tai cupping fuskan Amirah trying to get her to talk, wani kuka Amirah taji yazo mata yanda Mami tamata maganan was so touching, kallon Mami take asanyaye, sotake tama Mami rashin kunya but data kalli kwayan idanun Mami saita kasa wlh, hawaye suka soma tsatso mata a idanu kawai tacire hannayen Mami daga fuskanta tajuyo dasauri takalli Marwan da kawai saiya juya yawuce daki zata bishi saitaji takasa sai kafanta yahau rawa duk yanda taso ta tadaure tadake saita kasa kawai saita daura hannunta abakinta tadanne tana hana kuka kufce mata hawaye suka shiga saukowa daga idanunta kaman pampo kowa na dakin kallonta yake babu wanda ya iya magana, she wants to follow Marwan takasa, bata taba sani haka matan aure kejin kalman saki ba and bamatasan saki nawa bane kawai tadaiji yasaketa ita takasa binsa ita takasa ma komi kawai brain nata froze gabadaya in everything har ta bangaren tunanin Ammi, tana wajen taji karan an bude kofa karfi ne yazo mata dasauri tasa hannu ta share fuskanta tassss takalli wajen kofan Marwan ne ke fitowa yashare fuskanta tass kaman baitaba kuka ba kawai dai fuskansa yayi jajir ne, ga paper a hannunsa Abba yawuce wajensa gadan gadan da fushi yace  angaya maka idan mace tace asaketa ana biye mata ne? Wannan wani kalan shirmene? Meke damun yaran yanzu da basajin magana? Kuna yanke shawara bakwa neman shawaran manya, agabanmu iyaye muna tsaye anan zaka tapka shirme haka ? Tsayawa chak yayi yakalli Abba saiya kalli Mami dake kallonsa itama ranta a masifan bace da Marwan, yasauke ijiyan zuciya yace  duk macen dazata bude baki tama iyayena rashin kunya batada space arayuwana Abba, kuyakuri but har abada nahakura da Ameenatu yana maganan yawuce Abba ya wuce gaban Amirah ya tsaya yakalleta" "yamika mata takardan, tunda aka fara bala in nan sai yanzu Amirah taji takasa kallonsa saikuma takasa" "mika hannunta takarbi takardan, yakai kusan 20secs yana bata takardan envelope din kafin strictly yace" " take dan kallonsa tayi da wasu kalan eyes yake kallonta kaman he doesn t have a single feelings for her, mika hannunta Amirah yayi daya shiga rawa dudda tana kokarin bada hannun amman rawa yake kowa kallonta yake takai kusan 15seconds sannan tasa hannunta ta karba tajuya aguje tai stairs tawuce tafita, kowa na dakin jikinsa yayi la asar they re in such a shock da babu wani mai iya magana ganin aure just die in front of them just now, wayansa yaciro batare daya kalli Abba ba yace  I m calling the Police Abba, I m following her she s under threat cikin wani kalan mugun masifa Mami tace  kasan da haka kasaketa, duk wanda yasan Amirah yasan ba hannu daya tayi abinda tayi ba, akanme zaka saketa kallon Mami yayi shima yace  I m her husband, her life partner, her soulmate, kowani situation take ciki we can solve it together we are one me and her, inhar zata iya samin kanta awani situation tamin abinda tamin yau, nan gaba tashiga wani situation daza ace taje takasheni she will kill me without hesitation, Mami, duk macen dabata daukeni Abokin rayuwanta that they can fight anything together with ba, ba mata bace ta gaskiya, is true abinda tace ni da ita aren t compatible, taji sauki let her explore life and find a husband situable for her dream, duk wanda takeso ta aura she s free yadanyi shiru yace  oh tama samu, anyways I m going yawuce Abba yace  wait wait ina zaka yanzu ? Yana sauka staircase din yace"  there s tracker at the envelope and ina kiran police Alhaji Hamza dasauri yace  bari nakira Abba yace " kwarai gwara kai kakirasu general yanzun nan zaka gansu sunzo Alhaji Hamza yashiga kiransu duk suna fita suka shishiga mota, Mami kadai aka bari agidan takasa motsi." Allah yasani tagaji da rigiman Saleem tasan he has something to do with this entire thing amman yanda "Marwan yasaki Amirah yamata ciwo kaman taitai kuka, bakin ciki takeji aranta sosai da bacin rai wanda tadade bataji kalansa ba kaman yar cikinta aka saka haka takeji." Shifa Saleem baisan meke faruwa ba so koda yafita motansa yashiga yaja yana gudu a titi amman shima "sai tunani yake ina Amirah taje? Zuciyansa na basa Daddy has something to do with it, sai kawai yadaga wayansa yashiga kiran Daddy wanda ringing daya biyu yadaga kai tsaye Saleem yace  Yohh Pops kana tareda Babe dina ne ba a ganta ba fa Dan dariya Daddu yayi yana kada kafa yace  banace kabani nan dariya 3days ba, but I think I will finish this job today cus right now she s on her way going to gidanta tasa yasaketa Saleem yazaro idanu yana mamaki yace  me kayi hakane eh ? Dariya Daddy yayi yace  zamuyi magana anjima go and have fun zan kiraka anjima na nuna maka takardan sakinta wani ihun Daddy Saleem yayi yace  love you Pops Inlaw Daddy ya fashe da dariya, Saleem ya katse wayan yawani" kunna wakan mota yana zuba gudu a titi yana rawa. EPISODE ** Amirah na fitowa da gudu motan tabude ta shiga bamata tsaya rufe kofan ba kawai ya kwanta ta kifa "fuskanta a kujeran bayan datake tafashe da kuka Ya Rabbi! Kuka take with all her heart and soul mai karfi, jikinta na rawa tana shesheka, mazan suka kalleta sai driver yabude motan kawai ya sauko ya kulle" kofan bangaren ta yadawo yashiga motan ya kunna yasha motan. "Amirah kuka take kaman ranta zai fita bata taba sanin this is the feeling da mace keji idan aka saketa ba," "for the first time in her life saitaji inama ta mutu kawai bayan ta ceci Ammi she wants to die, sabida nothing will make sense again, tayaya zata cigaba da rayuwa babu Ya Marwan ciki eh? Saleem she just mentioned that one name sabida yasaketa amman Saleem tama tsani kallon fuskansa haka nan kawai baitama ba at all, kawai Marwan sai dawo mata yake azuciya tana tuna the first day data fara ganinsa a asibiti daya bata chocholate, after Amminta Marwan was the second kind person data taba sani a" rayuwanta He takes care of her he protects her he pampers her yanzu shikenan sun rabu? Bazata kara ganinsa ba? "Har sukakai gidan kuka take parking akayi, driver yabude mata kofa yace  fito tasowa tayi daga" "kwancen datake saita mike tafito daga motan idanunta sunyi suntum tafito ta tsaya saita daga hannunta ta kalli takardan daya bata that was folded tana hadiye wani abu hawaye na gangarowa daga idanunta, namijin yace  let s go tafiya tafarayi jikinta ba karfi suka wuce sama azaune taga Ammi bakinta arufe" amman idanunta na nuna tashin hankali tana kallon Amirah data kalleta tana göe hawaywn fusknata. Kirjin Ammi yashiga bugawa dum dum dum tadaura idanunta akan envelope dataga Amirah tarike a "hannu sai kawai ta runtse idanu da karfi tareda juyar dakanta, Daddy baya dakin hakan yasa Amirah ta taho wajen Ammi dasauri tazauna gefenta tace  Ammi nadawo everything will be fine kinji I will save you tai maganan tana tsare Ammi da kallo dataga taki juyowa ta kalleta kawai zuciyanta ya idasa karyewa gabaki daya gane cewa wani kalan mummunan fushi Ammi takeyi da ita bana wasaba kawai" saita fashe da kuka sosai har wani kalan shesheka take kaman zata shide wlh hakan baisa Ammi tajuyo ta "kalleta ba ayanda take fushi ayanda ranta ke baci, tasan waye Marwan mutum ne mai hakuri da hankali" duk abinda zai kaisa daya saki yarnan bakaramin abu Amirah tayi ba maybe taje tamusu rashin hankali. Daddy all this while yana bayi fitowa yayi daga bayin yanda yaga Ammi tajuya ma yarinyar dake kuka "sosai baya yasan fushi Ammi take da yarinyar yawani kwashe da dariya yasami kujeransa yazauna yakalli Amirah yace  ke zo bani takardan nagani tasowa tayi ahankali tazo wajen saita duka tabasa Daddy yasa hannu ya amsa yana murmushi yadaga wayansa yashiga kiran Saleem yana warware letter yace  Hello Saleem yafadi, Daddy yace  Na sakeki saki daya! Harda signature da date da sunansa yarubuta Saleem yadanyi shiru yace  maisa ba uku ba Daddy yace  as long as mun sami dayan ma Alhamdulillah Saleem yace  to kuna ina nazo kadaura mana aure ? Dasauri Daddy yace  Haba Saleem wani daurin aure, ai saitayi idda ya kake abu kaman bakaje islamiyya ba kusan wata biyu da auren su fa kenan cikin fushi Saleem yace  nidai kadauramin aure da ita yau I don t care Daddy shima yace  to ai shikenan kaika sani hado balance dina ka kawomin da share dina sai na daura muk& & &   everyone raise your hand above your head! Daddy yaji muryan yan sanda, tsabagen rudewa saida yasaki wayan kasa, kwata kwata abinda bai luraba Amirah nabasa envelope din zata yayi tabasa takardan taciro takardan taga dan wani bakin abu dabatasan menene a envelope din ba ta share yan sanda tagani sun shigo falon kusan _u goma chan saiga Marwan yashigo yana tafiya kaman zaki wani tsaresa da kallo tayi tana ganin wani haske na binsa tana kallon fuskansa dasauri taga yayi wajen Mami baiyi wata wata ba taga yadaura hannuwansa biyu akan kafadan Ammi cikeda kulawa yace  Ammi are you okay? Yashiga kwance igiyan daurin hannuwanta dana kafafunta, saiyakai hannunsa bakinta yashiga cire salatef din ahankali sabida zafi Ammi ta runtse idanu, saiyakai hannunsa yakama hannayen Ammi dayaga shatin bulala banda sign na daurin igiya, daga wajajen guiwan hannunta akwai shatin bulala wani rawa jikinsa yafara saiya kalli shedan bulalan injin dake hannunsa strictly yace  who beat you like this Ammi? Murmushi kadan Ammi tayi tace  Dan bugewa nayi idanun Marwan na komawa ja yace  is that man right? Kafin Ammi tai magana kawai yasa hannu yadauki bulalan yatashi azuciye yawuce inda yan sanda ke kama Daddy dake zuba turenci karaf Marwan yaji an rikesa, saiya juyo Alhaji Hamza ne girgizamai kai yayi yace  ba huruminka bane dukansa kana auran diyarsa let me do it with him man to man, inspector ku sakesa yafada with so much command and authority, atare sukace  Yes Sir kawai sai suka saki Daddy suka matsa gefe, Daddy ya kallesu da sauri yana mamakin waye mutumin, Alhaji Hamza yashiga nannade hannun rigansa, he was once a soldier retired yayi yafara business bazaka taba cewa yanada shekaru ba, wani kallo Daddy yamai yace  and who are you? Yana linke hannun rigansa yace  I m the man that s is willing to go to any limit to protect that young woman you just tortured, yau zan gwada maka you don t mess with abinda tsohon soja keso! Dago idanunta Ammi tayi takalli Alhaji Hamza dan bata sansa ba bakuma tasan waye ba, Abba yadanyi murmushi yana sunnar dakai kasa ganin Abokinsa na playing hero" lines. EPISODE "Ammi bata taba ganin Alhaji Hamza ba, amman shi yasha ganinta har unguwansu Abba yakaisa yanuna" "masa gidan da Ammi take kullum saiyaje ya tsaya a waje just ya ganta, yagayama Abba saita gama idda zai fito ya nemeta amman Allah yadaura masa son Ammi sabida yanda yaga she s so religious shi addini yakeso ajikin mace, Daddy jin abinda yafadi wani kishi yarufe sa yace  kar har ka isa? Wayekai har yanzu Matata ce ai ance saki uku a Lokaci daya saki daya ne, kumadai bata gama ba saura 3daya, abamu fili mu fafata Alhaji Hamza yayi wani murmushi yace  ai an bamu bakaga sun matsa ba taho yanuna yan sanda Daddy yashiga linke hannun riga Alhaji Hamza yace  yau zan maka dukan da bazaka kara kwadayin dukan wata mace ba a tsawon yan shekarun rayuwan dasuka rage cikin kunfan baki Daddy yataho zai naushesa haba kama hannun Alhaji Hamza yayi da hannu daya kawai yajuya Dady Daddy yajuyu kaman muciya yasa kafansa ya kwashesa saiga Daddy akasa on his knees hannunsa twisted sosai yayi wani kara.  Wayyyoooo hannuna zaka karyamin hannu har yanzu dorinar I Jin na hannunsa Alhaji Hamza yadage ya zubama Daddy dorinar wani burgima Daddy yayi.  Wayyooooo Allah na officer zai kasheni yashiga soda jikinsa kaman zararre yahaukace ashe haka zafin bulalan inji ke zarar da mutum, kunga yanda Alhaji Hamza ke dukan Daddy da wayan Daddy na ihu kowa na dakin kallonsu suke especially Amirah da Ammi, Ammi tunda take bata tabajin abu yamata dadi azucuya kaman yanda taji dadin yanda taga Daddy na ihu in agony ba Hamza na dukansa har Abba babu wanda yace yadena, soja baida imani saida Alhaji Hamza ya farfasamai jiki da bulalan dan kana ganin jini jini a rigansa sannan ya jefar da bulalan yasa hannu ya fizgo Daddy dake nishi kaman zai mutu yajasa keeeee yakaisa gaban Ammi yadagasa yakamo habansa yanunama Ammi shi hancin Daddy har jini yake fita lips dinsa sun kumbura yadaku, Hamza yace  bata hakuri Daddy nada rudewa sosai ya tsorata ganin mutumin babba ne kuma kaman Ogan yan anadan ne dan babu wanda yahanasa arude yana magana yace  kiyakuri dan Allah kiyakur& & &  tasssss! Ammi tadaukesa da mari da saida yaga tauraro Alhaji Hamza yace  good yasakesa yana clapping for Ammi yana kallonta, Ammi takara kai hannu tadaurama Daddy mari jikake tassss! Saida bakin Daddy yashiga dalalar da yawu, hawaye zai fito daga idanun Ammi cikeda wani kalan tsantsan kauna Alhaji Hamza yace  don t cry for him dagayau bazai kara ganin hawaye ki ba, baikai ba sannan bai isaba, he s a nobody kallon Alhaji Hamza Ammi tayi idanunta fal da hawaye amman basu zuboba, gyadamata kai yayi yace  it s okay, he will never hurt you again or your children, i will make sure he spends the rest of his life in prison, you re a strong woman karki karamai kuka instead trash him nabaki bulalan ? For the first time dan murmushi kadan Ammi tayi ta girgixa kai alamun a a wani sanyi Alhaji Hamza yaji aransa, saiya daga Daddy ya wurgama yan sandan shi yace  make him pay for bullying kidnapping molesting them yan sandan suka saramai aka jasa aka wuce dashi dasauran boys dinsa, Abba yaduka yadauki wayan dayaga Saleem bakan layi yakai wayan kunne yace  saura kai duk inda kake sai an nemota you are also going to pris& . Katse wayan Saleem yayi dasauri Abba yakalli Amirah data kasa tashi daga inda take saiya duka gabanta ya kalleta asanyaye kasa magana tayi kawai saita fashe da" "wani kalan kuka tana rerasa agaban Abba, ko kallon inda take Marwan baiyiba sai kawai yajuya yafita." Abba yabi Marwan da kallo saiyasa hannu yadaura asaman kanta yana shafawa na lallashi wani kalan "ijiyan zuciya take saukewa na kuka da kyar tace  Abba kuyakuri dan Allah Abba yace  bakimin komiba, next time Amirah tell your family everything, we will save you, bagashi nan yanzu ba an magance komi, you can t handle people like this on your own, ya isa stop crying yakai hannunsa yadauki takardan dayake kasa yaga saki daya yasauke ijiyan zuciya yasa takardan a aljihunsa saiya kama hannunta yace  tashi muje gida tashi Ammi tayi ahankali anatse tadan kallo Hamza tace  amm nagode kwarai nagode, Alhaji mun gode Abba yace  bakomi muje mu kaiki gida anatse Ammi tace  zanzo natafi da ita gida naga batajin dadi, banda haka akwai abubuwa da dama da Amirah bata sani na rayuwa ba sabida ciwonta nada zanzo na koyar da ita su sai Ammi tahade hannayenta ta kallesu tace  dudda bansan metazo tayiba amman nasan bakaramin abu tayi dahar yakai ga sakin nan ba, dan Allah kuyakuri ku yafemata shima Marwan zan kirasa da basa hakuri dakuma itama Mamansa, dan Allah kuyakuri dasauri Abba yace  batai komiba kowane yasami kansa in that situation will do same, adai yanda mukazo muka ganki, dole tai abinda suka bukata, nima ai kanina Saleem shine babban iblis na komi so wlh Amirah batada laifi batamin komiba kuma na yafe mata, Marwan zai dawo da ita dakinta, saki daya ma a musulunci bai dace tabar gidanta ba Alhaji Hamza yace  kwarai Ammi tace  Alhaji ku fahimceni yarinyar nan batada hankali idan ayanzu data sami sauki ban tashi na koyarda ita abubuwa na rayuwa ba nan gaba zatai abinda yafi haka gwara zamanta awajena zuwa sanda zai maidata saikuma Abba ya yarda yace  shikenan to kumuje Abba shiya kama Amirah suka sauna da kansa ya_ata bayan motar" "Alhaji Hamza Ammi ma tashiga, Alhaji Hanza shike tuki Abba na gaba suka tafi." ** Mami na zaune cikin gidan danta kasa barinsa Marwan ya shigo parking yayi yasauka yashiga gidan "yawuce sama Mami na zaune kan kujera a saman ya kalleta ahankali yace  Mami ko kulasa batayiba yakai one minute a tsaye ahankali yace  I m sorry Mami bata cemai komiba saiya juya yawuce yashiga dakinsu, closet nasa ya shiga yadauki wani karamin cabin size LV bag, yabude just a pair of clothes yadauka yarufe akwatin yadauki passport nasa da ID card yana kokarin chanza rigan jikinsa aka bude closet din aka shigo Mami ce ta tsaya turus tana kallonsa ganin yana hada akwati dasauri tai wajensa cikeda tashin hankali tace  ina zaka Marwan ? Dan tsayawa yayi yakalli Mami tace  I don t know Mami tai ihu tace  kaman ya you don t know ahankali yace  I will just go to the airport inada Schengen visa cikin countries din any ticket dana samu available zan saya natafi Mami ta tsaya tana kallonsa saikuma" tace  Marwan akan wani dalili zaka saki matarka bayan kasan kana sonta kaman ranka dan sauke idanunsa yayi kasa saiya juyama Mami baya yakai hannunsa yashare gawayen daya zubo dasauri yace  I "don t anymore tsayawa Mami tayi tana kallonsa saita zagayo ta tsaya gabansa takama hannunsa kaman jira yake hugging Mami yayi tsamtsam sai huci yake Mami knows he s crying bayansa ta shafa ahankali tace  Marwan kamaida Amirah yanzu yanzu girgiza mata kai yayi alamun a a sannan yadago yace  Mami kinsan waye ni, I don t make rash decision, all I want is just support this my one decision allow me nayi tafiya and just clear my head idan Amirah matata ce zamu dawo mucigaba da zama idan kuma she s not I wish her well, please Mami don t say anything again akanta, karki karamin magananta dan girman Allah Mami cikeda damuwa Mami tace  Abban ku yaturamin voice yagayamin komi daya faru Babanta da Saleem ne they threaten her and hold Mamanta in captivity runtse idanu Marwan yayi yace  I know still Mami banso kikuma min maganan ta Mami tadade tana kallonsa tasan he s hurting he s angry, sometimes situations like this giving each other space is good, changing environment is good, both of them should realize dakansu cewa bazasu iya rayuwa ba juna ba, ahankali tace  yaushe zaka dawo? Ahankali yace  I don t know sai nakai I will decide Mami tadade tana kallonsa saita sa hannu taja jakansa tace  muje na kaika airport toh tawuce tafita da sauri dan hawaye nason yazubo mata Marwan yabita ahankali har compound yashiga motan, har airport sina zuwa yasami ticket na Netherlands Mami da kanta tasa card nata tasayamai ticket din business class saita basa katinta tace  go with this dan murmushi kadan yayi yace  Mami stop treating me kaman wani poor guy Mami tace  eh nasan Kanada kudi wannan ma kudinka ne ai profit na business dinka ne anan dinma ahankali yace  keep it Mami I have morethan enough money dollars ma not naira bye Mami ya manna mata kiss a goshi yawuce Mami ta tsaya tabisa da kallo tasan he s just acting strong agabanta ne her little brother Baby Ya Allah protect this marayan yaron for me please and guide his heart back to his wife, I didn t see" a better soulmate for him aboki yan rayuwa wacce ta wuce Amirah. "Sai kawai ta turama Abba watsapp text Marwan yatafi Netherlands, dasauri Abba yamata reply" "Netherlands? Mami tace  eh reply Abba yamata da his wife is really crying she regret everything, Mami tace  I know she will Abba yace  ya maida ita kafin yatafi Mami tace  no baiyiba Abba yace  yazamuyi ? Mami tace  mara fushi bai iya fushi ba, nasan waye Marwan, yanason Amirah zai maidata I m 100% sure, kawai nima zanso Amirah tasan menene aure? Da waye Marwan a zuciyanta, allow the 2 of them to figure out wat they mean to each other azukatan su, wani soyayyan bayan saki yake farawa, this is a new love story trust me it will bloom, zamu cigaba da kula da ita even though she s with her Mom cinta shanya da komi na kanmu she s still our wife Abba yace  hakane, Alhaji Hamza fa yakamu " Mami tace tura emojis na dariya tace  kaiko tsohon sojan tuzuru I will be happy idan Maman "Amirah ta yarda ta auresa Abba yace  nima wlh, gamu mun iso gidan bari agama komi I will come back home to check on you Mami tace toh." YANDA MARWAN YASAKETA YADACE??? ME KUKE GANIN ZAI FARU DAZAISA MARWAN YADAWO DA ITA??? YANDA YABAR KASA KUNA GANIN AKWAI SECOND CHANCE FOR AMIRAH DA MARWAN??? WHAT DO YOU THINK WILL HAPPEN GUYS??? EPISODE Within a blink of an eye is just like from farin ciki dayake ciki sosai yakoma bakin ciki da Daddy ya sanar dashi Marwan yasaketa he was extremely happy tuki yake amman yaji kaman yabude motan yafito but jin duk abinda ke faruwa ta waya da yanda yaji muryan Abba tawayan yana gayamasa sauran shi shima sai an kamasa yasa hankalinsa yatashi ya katse wayan dasauri ya jefar a dayan seat na motan yayi wani kalan ihu fuckkkkkk! I said fuckkkk! Yafadi cikeda bacin rai yawani dannama motan wuta bai dire ko inaba sai gidansa yanaso yaje ya kwashe duka kayansa na wajen yadan gudu wani waje na few days duk bala insa baison police su kamasa he hates police station that is one of the reasons dayasa yaki practicing law zuwa police station zuwa gidan yari duka ya tsaya tadanai da anxiety yake awaje yayi parking motan ya danna key gate din yabude yashiga dasauri. Harda dan gudunsa yayi gaban flat din yasa key zai bude dakin kawai yaji dakin abude mamaki abin "yabasa yarinyar nan bata tafi ba, bacinrai yaji kan bacinran dayake ciki kawai ya murza kofan yashiga ciki hada ido yayi da Precious dake zaune a tsakiyan falon tadaura kafa daya kan daya ga bowl na fresh" water melon datake sha dawata yar karaman wuka ta kunna tv tana kallon wani Korean drama tajuyo ta "kallesa tawani dauke kai tana rolling idanu, kai wani zafi Saleem yaji ko kofan bai tsaya rufewa ba yataho" "da gudu gabanta ya tsaya yawani fizgota yace  bana gayamiki kibar gidan nan kibar rayuwana ba babu tsoro kodaya akan idanunta Precious tace  that can never happen bayan ina dauke da danka zama daram wallahi! Ai nasan kagama gantalinka still saika dawo gidan nan, Saleem I m not leaving this house bayan ina dauke da cikinka abu yakawo masa wuya yace  ni nataba cemiki kimin ciki? Bana baki kudi akai akai kisai magani na wanke sperm ? Wani kallo Precious tamai tace  kamaidani yar iska zan dinga zuwa shan maganin wanke mara salon ya kashemin kwayoyin haihuwa kai ubanme yahanaka sha ai kaima zaka iya sha kullum vakada aiki sai ci ka kawo acikin mutum baka taba iya zubarwa awaje Wawa kawai! Baki Saleem yabude mamaki yakashesa yakalleta yakara yace  ni kike cema wawa? Saiyawani duko yakawo kunnensa saitin bakinta yace  please maimaita abinda kikace just now Precious tsaki kawai tayi takoma tazauna kan kujeran tamika hannu tana daukan bowl na fruits nata da wukan tace  I don t have your time Saleem yanzun nan nagama amai, I m having nausea tawani ja bowl din tadaura kan cinyanta ta dauki sliced mango da wukan takai baki tana sha tana kallon tv tana mikar da kafa Ya Allahu! Saleem tunda yake baitaba ji abu yabata masarai kalan yanzu ga haushin an kama Daddy ga wannan mayyar dake neman sa yahadiye zuciya yamutu wai ita mai ciki baiyi wata wata ba yawani fizgota yana kiba wata mummunan duka akai plate na jikinta na fruits ya bare while wukan dake bakinta danta kai fruits kenan yawani karceta a gefen lips dinta kawai ya yage sai jini tai wani ihuuuuu tana kokarin magana magana bai fita da kyau ba sabida gefen lips ya yage iska ragejewa yake wani zaro idanu tayi tai ihuuu wayyyyoooo yawani daga wukan zata chakamai Saleem yawani kama hannunta ya murda ko tsohon jinin da bakinta keyi baiyiba lips dinta ya yage har kumatu yace  ni zaki chakama wuka dan gindin ubanki ya kwasheta Precious tazube akasa daga ita har wukan tana wani kalan ihuuuu, Saleem yayi tsaki yana kallonta yana huci yace  sainaci mai danne uwarki da asuba Shegiya mai jiki kaman na" "gwaggon biri, ki tashi kibar gidan nan kafin nafito yana maganan yawuce abinsa staircase," Precious tabisa da kallo tana kuka tanakai hannunta tana taba gefen fuskanta ta wajen lips dataji a yage "har gum da hakoranta take tahowa tace  Jesus Christ! Maganan baya fita sai iska yanda tarude bamata jin zafi, dan kwalin kanta tadauka ta chukuikuye ta daura kan wajen sAbida jini yadena zuba zuciyanta yakoma saman kanta bata tunani da kyau ita zaima tabi a fuska bakin nan sai dinki haka fuskanta zaiyi tabo kaman na mai bullen magi har abada idan ta yarda Allah ya tsine mata wlh itama saitamaj tabon da babu macen dazata kara sonsa aduniya mai tsoron amutu gawan fari kawai ta wuce sama tana rike da wukan gam a hannunta tana tafiya kamna basamudiya tawuce sama tabude dakin datasan anan yake tana budewa Saleem dake tsaye wajen wardrobe yajuyo yakalli yanda hannunta daya ke rike da tsumma a kumatunta duk jinin dayan hannunta rike da wuka ya zubar da kayan hannunsa kasa yace  Au baki daddare ba kawai yataho da zafinsa dudda kirjinta na bugawa itama shigowa dakin tayi tayi, Saleem yashiga tahowa da sauri a zuciya yana zuwa dab da ita yakai hannu zai kamata kawai kaman fatalwa Precious tai squatting ta duka gabansa tashi daya takai wukan gabansa jikake kiiiiiii! Jallabiya ce ajikinsa, wlh cinyansa taso yankawa ashe babu boxer jikinsa haba saiga wukan tasauka gabansa da jallabiyan da gabansa jikin scrotum dinsa ya yage kiiiiii gindinsa na lilo zai fadooooo kasa! Saleem yayi wani irin mummunan ihuuuu na azaba wanda tunda aka haifesa baitaba yiba yana kallon jini yanda yake feshi awajen kaman an bude shower, jefar da wukan Precious tayi jikinta nawani kalan rawa bata taba daukan" wukan nada laifi hakaba ta yage jallabiyan tass tana ganin yanda buransa ke lilo saura kiris takarasa yankewa ta fadi kasa kawai yar yadi na nama ne yarike buran from falling gabaki daya yarabu da jikin Saleem. Kawai Precious tajuya ta kwasa a guje kafin dan mutane yamutu tana gidan straight tasha zata tafi "tasamu mota sai kauyensu, Saleem na ihun in trauma da tsoro gashi yakasa komi baimasan mezaiyiba ganin gabansa na lilo ta yanke baitabajin fear wani kalan usulin tsoro a ransa kaman nayau ba, ihuu yake.  Marwan! Marwan! Marwan! Yashiga kiran sunan Marwan& ." TO JAMA A SAIDAI MUCE INNALILLAHI WA INNAILAIHI RAJI UNA! MARWAN SALEEM NEEDS YOU??? DOCTORS GABA YA YANKE YANA GYARUWA KUWA??? GA HOTON SALEEM DA YANKAKKEN GABANSA!!! GUYS ARE YOU HAPPY DA UKUBAN DAYA SAMI SALEEM???? YANZU DAME ZAICI AMIRAH DAYAKESO YA AURA??? JAMA A AKAMO PRECIOUS TA NAKASA MANA SALEEM GUYS OFF DAY TOMMOROW AND MONDAY! EPISODE " Marwan, Marwan, Marwan help me zan mutu, Innalillahi wa innailaihi raji un, Astagafurallah" "Astagafurllah, Allah natuba, natuba wlh Allah natuba, Marwan, Marwan where are you? Saleem was totally traumatized ganin yanda jini ke feshi daga jikinsa kai baimasan mezaiyiba, abu yatuna da Marwan yataba fadamai, duk inda akwai blood loss due to an accident ko incident kodai anything kafin asalin ciwo yakashe mutum blood loss ke kashe mutum, so dazaran you come across wani incident da jini ke tsayaya your first action is kayi kokari ka tsayar da zuban jinin dan dazaran jinin jikinka ya kare katashi aiki, tuna haka Saleem yasa ahaukace yace  okay Marwan natuna, I remember Bro, i remember kaji Marwan dina yayi maganan yana yaga rigan jikinsa yanaji ajikinsa karfinsa natafiya alamun jininsa yasoma kasa yakalli gabansa saiya daga kai dasauri yadena kallo, ya daure yakai hannu dayake rike da rigan jallabiyan yadaura agaban nasa wani ihu yayi yana wani kalan wawan zubewa akasa sabida radadi na ciwo da azaba baimasan mezaiyiba ba ko mutum daya a gidan nan Precious ta gudu wayansa naman gado baisan wazai kiraba kawai sai actions na rayuwansa suka dinga dawomai idanunsa na karancewa yace  Ya Allah mutuwa tace tazo? Muryansa yakara kankanta yace  wutan jahannama zanje? Ahankali yace  zare raina ake saisa nake cikin azaban nan? Annabi yace zare ran wanda ba muminiba nada azaba sosai, sannan Annabi yakara fadi a hadizi Allah baya karban tuban wanda yazo gargara yayi shiru yanajin wani pain na azaba dabai tabaji ba yace  Ya Allah can I ask for one last chance? Namaka laifuka dayawa, shan giya, mata, na cutar da yayana, na cutar da Marwan nayi abubuwa da dama, dalilina aurensu yarabu and immediately Ya Allah you are punishing me this is a sign cewa you re really angry with me, Ya Allah dan Allah kayakuri, just give me one last chance natuba, Ya Allah karka kasheni yanzu, kamin Rahama kadubeni ka aikomin dawani taimako nak& &  idanunsa suka shiga rufewa kawai lubbbb" ya sume! Daidai ana shigowa gidan security gate na anguwan ne suka zo aka shigo gidan saida Precious tashiga mota jikinta na rawa tana tuki zata wuce tasauke glass da muryanta da baya fita takallesu ganin kallon "dasuke mata jikinta duk jini kawai ta taka mota ta arce aguje mutum daya yabita dagudu, ganin da" motan Oga Saleem tafito daya wucesu yanzun nan ba a dadeva suka kwasa da gudu sai gidan. A sama sukaga Saleem tsirara a sume ga jallabiya agabansa daya jike da jini sukai salata aka daukesa aka fito compund babuma mitar da za a sakasa aka shiga kiran makota nan da nna aka ç1ka aka kawo mita aka sakasa sai asibiti security na bude wayansa yana neman number yan uwansa Allah yasa babu password wayansa Yaya aka gani a dailcalls nasa aka shiga kiran Abba. Kira uku security sukamai Abba bai dagaba daidai sunkai anguwan su Ammi suna parking Alhaji Hamza "yace  kadaga mana cikin fada Abba yace  Saleem ne fa nace masa me Alhaji Hamza yace  kayakuri kadaga dan shiru Abba yayi har wayan ya katse Alhaji Hamza yafito yabudema Ammi baya suka hada idanu dasauri Ammi tadauke kanta sabida yanda gabanta yafadi tafito yakalli Amirah dake kuka har lokacin yace  come down daughter ko kallonta Ammi batayiba tace  nagode Allah saka da Alkhairi takalli Abba tace  Alhaji mun gode kwarai atayani ba Mami hakuri Abba yace  bakomi murmushi tayi tawuce cikin gida Amirah tasauko Abba yabita da kallo tabasa tausayi tawuce ciki daidai wayan nasa Nakar a ringing cikeda fada yadaga yace  hello security yace  ahh Good afternoon Sir, this is Mr Sunday GRA line 4 Chief Security please Sir are you family to Mr Saleem? Abba yadanyi shiru saiya kalli Alhaji Hamza daya shigo motan saiya danna wayan a speaker Abba yace  yes I m Sunday yace  you need to come to General Hospital Emergency ward right now, your brother is in critical condition! Dudda Abba na fushi da Saleem amman saida yace  what? How? I just finished talking to him few minutes ago, what happened to him? Alhaji Hamza ya kunna motan ya buga mata wuta suak dauki hanya, Sunday yace  eh toh, muma cikin few minutes yazo yawuce mu the next thing mukaga his wife Madam precious tafito duk jini jikinta with his car with truer to catch her she run away, mukaje gidan we met him unconscious naked with his manhood cut with a knife! Abba yace  what! Wani mugun bitki shima Alhaji Hamza yaci Allah yasa basuyi hatsari ba kafin yakara karama motan wuta Abba yace  innalillahi wa innailaihi raji un& .. kawai yashiga maimaita kalman yana sauraran Sunday nabasa labarin komi daya faru ahaka sukakai asibitin da gudu Abba yasauko ya shiga hankalinsa yatashi, almost all Doctors na hospital na General ana kan Saleem da qualify surgeons this is case da ba common ake samuba gaban namiji an yanka ance matarsa ce ta gudu Abba baidama baki yace karuwansa ce, basumaga Saleem dinba but an" debi jininsu. Jikin Abba yayi sanyi kawai alhakin Marwan da Alhakin Amirah da Alhakin aurensu daya raba ke binsa ai "duk wanda yakibin Allah wlh sai Allah yakaya maka darasi in his own way, har karfe 6 suna asibiti Saleem" "na theatre, wuraren 7 babban surgeon din yafito yazo gabansu Abba dake kallonsa, anatse Abba yace" " Dr how is he? Dan ijiyan zuciya Dr yasauke gaban Abba yabuga, Dr yace  I m sorr& &  gaban Abba yakara bugawa yakama hannun Alhaji Hamza dasauri, ganin haka yasa Dr yace  no he s alive Alhaji, kawai we couldn t save his penis, dudda mun maidata mun dinke amman yabata lokaci sosai kafin suzo asibiti some nerves sun riga sun mutu, so his penish will never ever work again, bazai kara iya saduwa da mace ba nor ya iya haihuwa, he s not a man anymore he s just a human being! Kai jama a maganan yataba Abba, imagine likita na gayamaka kaninka ba namiji bane yanzu, yanzu mutum ne kawai shi, to asalin abinda yasa ake kiransa namiji ya mutu, he s just a human being, jama a muji tsoron Allah danko Allah yatashi kamaka yasan the best way yakamaka ya hukunta ka, bura shine abinda Saleem yafiso ajikinsa kullum kaikayi take masa yayi iskanci da ita da Allah yatashi kamasa kuma da itadin yakamasa" Allahu Akbar! Allah ka gafarta mana kura kuran mu. EPISODE "Shiru shiru Maman Baby bataji Daddy ba har dare, hakan yasa tashiga kiransa amman ina shiru kakeji," "wayansa baya shiga kwata kwata, hankalinta yatashi, wasa wasa har dare shiru, wasa wasa har wajajen karfe goma bataga Daddy, gashi ita batada number Saleem, ko number yaran daya samo dazasu masa aiki, kishi da komima damunta yake sanin yana tareda Ammi, sai zuba uban ashar take tana tsaki, bacci" yagagareta har karfe shabiyu nadare daga baya bacci ma yasoma saceta anan falo kan doguwan kujera. Around 2 nadare motar Abba dayake ji da ita tazo kofar gidan horn akayi har yau Abba yaki dauko mai "gadi da kansa yake budema kansa horn din yasa Maman Baby tabude idanu dasukai ja tace  yau bazaka fito ka bude gate din dakanka ma tabuga tsaki tabude kofan falo tafito tazo wajen gate din kai tsaye tashiga bude kofan batare daya leka ba tana budewa ta wuce gefe motan yashigo da gudu tana masifa tace  eh kana tareda tsohuwar matarka ko kirana bakayi kama katse wayan ne iyye yanzu kadawo ka banni da bude maka gate mutum sai bak1n mako menene a dauko mai gadi tayi maganan tana maida gate din tarufe tana juyowa taga wani mutum tsaye abayanta yarufe fuska da mask ya danno mata bindiga ya saitata, wani zaro idanu tayi gabanta na faduwa zatai ihu da murya na boss yace  if you shout I kill you tsurewa Maman Baby tayi jikinta na mahaukacin rawa sosai takasa magana bata taba ganin bindiga ba sai yau, kawai saitaga an bude bayan motan maza biyu sun shigo suma duk fuskansu arufe ga" "bindigogi hannunsu, Mutumin yasa hannu yaja hannun Maman Momi yace  let s go fitsari har" "kufcemata daga gaba yayi tana tafiya yana zuba akasa face  Innalillahi Innalillahi, yau nashiga uku shigo" "da ita falon akayi aka wani jefar da ita tsakiyan falo dukansu yan fashin _u uku suka tsaya kanta aka kara bindiga uku akanta Maman Momi tace  Auzubillahi Mina shaidanir rajeem daya yamata ihu yace  ina mijinki yakesa kudi? Ina kudin da Saleem yabasa? Wani zaro idanu Maman Momi tayi zata bude baki kawai daya yasa bindiga a bakinta cikin kakkausan murya yana kina furta karya zan harbeki abaki sai bindiga nan ta bullo ta keyanki mutuwa direct so ki tabbatar gaskiya kike fada, ina kudaden suke ?" "Maman Momi nawani kalan ijiyan zuciya na tashin hankali da bindiga a bakinta still tace  duuukinsa&  maganan ma baya fita daga bakinta da kyau sAbida bindiga kawai suka kamata suka daga suka sata agaba let s go, sama sukahau dakin Daddy tabude tashiga suka suka shiga, daya na tsaye da ita tamusu alamu ashiga neman kudi nan da nan aka shiga neme neme ashe haka yan fashi keyi hatta katifan gado saida suka daga suna farke yadin katifan komi na dakin saida suka bude aka kwashe kudin akwai tin tasss takardun, agogo laptop duk wani abu na dukiya saida suka dauka da ATM card dinsa dake guda dan fashin yace  muje naki dakin dakinta suka wuce tana ijiyan zuciya gwalagwalan ta suka kwashe tasss da kudade harda wayanta har dakin yaranta suna ciki yauma itada Daddy suka turasu gidan Baby su kwana" sabida aji dadin rayuwa yau. Babu abinda basu daukaba yace  kuje ku loda a mota search the entire house atare sukace yesss sir suka wuce suka fita Maman Baby sa jikinta ke rawa yakalla sai kawai yasa hannu ya juyar da uta yana daga doguwan riganta sama Maman Baby tace  innalillah& & . Bindiga taji saman kanta yace  ko tari kikamin saina kasheki wlh kimin shiruu Kai Maman Baby taga tashin hankali wai da tsufanta itaba ba yarinya bace shekarunta kusan daya da "Daddy classmate ne su tun zaman1n secondary school tanaji tana gani dan fashi ya shigeta kawai yahau sosokata duk yanda taso ta daure takasa sai kukan bak1n ciki tsofai tsofai da ita wani yake mata fyade kusan minti goma yayi yajuye mata shi ciki yaciro abin yamaida wando sannan ya fincimeta yasa bindiga akanta yafito da ita, suka sauko falo duk sun gama koda komi a mota har wayanta sun dauka ga daya na fitowa daga kitchen dinta dabatasan mesukajeyi a kitchen dinba, yace  bani tape the same ragowan tape da aka rufe bakin Ammi dashi dazu akai amfani dashi ya rufe nata gam, sannan yadaura hannuwanta da kafafunta tasss suka dagata aka bude kofan bayin dake nan falo ya ijiyeta yafito yarufe bayin yace  let s go kun dauki car key dayan motan dana gani a gidan yaran sukace yesss shi Ogan" yashiga babban jeep na Daddy dayan suka shiga dayan motan lexus sukabar gidan ransu fessss. "Maman Baby tai juyin duniya ta kwance kanta takasa ga baki arufe kuma sai warin gas takeji, ga sperm" "dinshi daya zubamata kaman barkono gabanta is on fire sosai babu abinda yafi damunta kaman yanda takeso tamike ta wanke kasanta amman bahali tai kukan tai kuka saita ma fara tunani ramin mugunta suka fadane? Yaran nan ayanda sukasan da kudin nan da sunan Saleem dasuka kira kaman fa yan bangan da Dady yace zai nema yayi aiki dasu ne, to kashe daddy sukayi suka dauki motarsa yanzu sunzo sun kwace komi na gidan nan tassss kudaddensa sun kwashe da wayoyi da laptop daga ita sai gidan nan, Innalillahi hankalinta yatashi saitaji wani kalan tsoro yana kamata bangare daya na zuciyanta nagaya mata Allah ne yakamaki, Allah ne yakamaki, kun zalunci marainiya kunci amana gashinan yanzu bakisan inda mijin naki yake ba gashi kun rasa komi banda gidan nan tuussss taji karan abu kaman tashin bomb dabatasan menene ba, chan taga alamun wuta naci daga dan space na kofan bayin datake hangowa" tafara kokarin ihu uhmmmm uhmmmm uhmmm amman ina! kai jama a this is the first time in her life take ganin mutuwa mutuwa na ganinta wlh wlh gidan nan "yakama da wuta batasan tayaya ba tafara Allah natuba, natuba Ya Allah, na tuba zuciyanta kaman zaiyi tsalle yafito ta idanunta ganin wuta papapaaa har wutan ya iso kofan bayi." Yan anguwa da vigilante ne akaga wuta na kamawa agidan aka fara ihu ana kiran makota da fire service jama a suka fito ama bada taimako GrA ne sunada tasu motan tanka na ruwa incase of incident haka na fire nan da nan aka kawo aka shiga fesawa wajen 30min wutan ta mutu aka shiga ciki aka dauko Maman Baby da gabaki dayan gefen jikinta ya kone bakinta ya kone sabida tape din ya narke abakinta aka daukota da ranta amman wani kalan numfashi take irin na mai shirin mutuwa aka wuce da ita asibiti ana duba gidan ko akwai yara luckily ba yara ba kuma mijin& .. WANNAN KENAN WAIWAYE BAYA KADAN! Sanda yan sanda sukakai gidan taredasu Marwan cikin yaran akwai guda daya daya zaga cikin daji yaje "yayi kashi dan agidan ba wajen kashi saisa ba a tafi dashi ba dayazo yaga key mota ga Motan Abba duk awajen daman he was planning yayi magana dasauran team din suyu sama da mugun mutumin nan sukwashi kudin dan yaji wayan dayake da Saleem all this while amman dayaga an kwashe sauran takira asalin boys nasa suka fito farautan nan da daddare, da gangan suka sama gidan wuta dan kar wata" camera tanuna su they re using this money da dukiya suyi japa subar Nigeria. EPISODE Koda sukakai gida Lami ne ta taresu hankalinta yatashi tana kallon Ammi da Amirah zatai magana Ammi "tace  samin ruwan zafi a wuta lami, kiramin Yaya yazo gida, tayani kiran Miemie itama, bansan inda wayata takeba kwata kwata Mama Lami kawai ta gyadamata kai ganin ba lafiya Ammi tawuce tashiga" "dakinta Amirah tabiyota ahankali she s still crying, zama Ammi tayi bakin gado saita dago kanta ta kalli" "Amirah data shiga tahowa wajen Ammi ahankali cikin fushi Ammi tace  wlh wlh kikazo wajena nan saina nakada miki mummunan duka Amirah, saina miki shegen duka yarinyar nan shigowa dakin Lami tayi da gudu dan bata tabajin Ammi na fada da Amirah hakaba, Lami tace  lafiya Ammi ?Ammi tace  dauki yarnan tabarmin dakin nan banson ganinta, ki taimakamata idan zaki iya ki hadamata da paracetamol kawai I m not ready to see her now kunga yanda Amirah ke kuka ga fushin Marwan ga Ammi na fushi da ita kalan wanda bata taba ganin Ammi tayi da itaba kawai saitaji dubiyan yamata zafi Lami tashiga dagata tace  muje muje Amirah me kikama Mamanki haka? Amirah bamata iya magana Lami ya fitar da ita taje tahada ruwan dan itama talura da condition na Amirah sukaje bayi ita ta taimaka mata ta gasu saida Amirah taji kamanma mutuwa zatayi suka fito Lami tawuce da uta dakinta tabata wasu kaya tasaka daidai lokacin Umar na sauke Miemie akan machine jin ayanda Lami tace mata Ammi tace yazo he was so supportive kawai yakawota yace  idan kun gama ki kirani nazo na daukeki gyadamai kai tayi daidai" Baffa na zuwa shima Umar yashiga gaisawa da Baffa. Kafin da Baffa da Miemie sushi go gidan tare yana rikeda hannunta suna hira suka shigo gidan da "Sallama Mama Lami tafito ganin fuskanta kadai sunsan bakafiya tace  ku shigo nan shigowa dakin sukayi zata wuce takira Ammi taga Ammi tafito idanunta sunyi jajir, Miemie nashiga dakin taga Amirah ga tea agabanta bata tababa dagudu tai wajen Amirah tace  Ya Amirah? Menene meya sameki? Baki da lafiya ne? Mama Lami meya sameta haka fuskanta duk ya kumbura ? Daidai Ammi na shigowa dakin tace  sakinta tasa mijinta yayi atare da Baffa da Lami da Miemie sukace  mene! Zama Ammi tayi saitai shiruuuu saikuma tashiga basu labarin komi daya faru tassss har zuwa dawowansu saita kalli Amirah cikin zafin zuciya Ammi tace  open your mouth kifada mana dalla dalla abinda kikaje kikayi ma Marwan" da iyayensa inba hakaba ranki zai baci Sosai take kallon Ammi gabanta kawai faduwa yake ashe uwa wacce bata taba dukanka ba take riritaka "duk randa zata rikida tai fushi dakai jikake kafi tsoronta kan komi aduniya, Amirah bata taba sannin haka take tsoron Ammi ba sai yau sabida yanda taga ran Ammi yabaci har rawa jikinta yake takasa magana, Ammi tadaka mata mummunan tsawa.  Bazaki bude baki kiyi magana ba Ameenatu rushewa dawani kalan kukan tsoro tayi kawai tashiga fadin abinda tayi ba karya dan ta dimauce, Ammi tafarfasa kawai takeyi, sanda Amirah takai wajen datace ita ta rungume Saleem dama yaga jikinta kawai Ammi ta taso Lami tana.  Ammi, Ammi Inaaa fizgo Amirah Ammi tayi tashiga dukanta, though bawai wani lafiyayyen duka take mataba but just soft beating haka na fushi dayake nunama yaro yayi abinda ba daidai ba Lami tarike Ammi tace  dan Allah kimata hakuri dan Allah Miemie ma ta tsorata bata taba ganin Ammi ta fusata hakaba har tana dukan Amirah tafashe da kuka itama tana rokon Ammi, Amirah nawani kalan kuka wlh har fitsari saida ya kufce mata, Baffa yatashi yazo wajen yace  saketa nace Ammi tasaketa Amirah ta kankame Baffa tana wani kalan ijiyan zuciya kaman zata mutu jikinta bari kawai yake tana kuka, Baffa yace  haba so kike yarnan ta mutu gabaki daya kihuta da wanne zataji? Akanki fa taje tai abinda tayi ran Ammi abace tace  banki takaba Baffa amman tarbiyan dana bata kenan, yaushe Amirah" "takoyi fitsara eh? Kallon Babba tamusu rashin kunya, tama Mahaifinsa tama Mamarsa haba an kace" "karna maketa, tarbiyan dana bata kenan, mijinki zaki cema kanin mata? Mijinki zaki gayama dan uwansa" "kikeso yanaga jikinki eh? Sabida kinga yana sonki? Naji dadi ai yanuna miki shi dan halak ne daya sakeki, saikisha zaman gida shashasha kawai, shekara nawa yau kikasan halin ubanki, da baki daya zaki sanar da mijinki abinda ke faruwa zasu magance abin nan bagashi yanzu yana police station ba but you decided to use the foolish way, kinma manya fitsara kin kaso aurenki wacce batasan mutunci ba sanda uban naki yadaukeki yakai asibitin mahaukata ya watsar ko biyar bai ijiyewmb wannan bawan Allah data zaga daga kudinsa Yaya kudin aljihunsa yayi admitting nata all her drugs everything was from his pocket ama samin likita haka a duniya? Ko wannan abun kadai baici ki rangwantamai ki kasa kallon idanunsa ki gayamasa wasu maganganun ba, Marwan fa kudi yadauka yaba Miemie wanda ban mamcewa kudin nayi amfani dasu har na kwaso kaya nazo gidan nan dan banda ko sisi a lokacin the only person daya miki wannan" "adalcin kikama haka I m so embarrassed ace diyata ce tai wannan abun wlh kuwa," Idan Matar dana tamin kalan abinda Amirah tayi saina cewa dana wannan ba Matar aure bace ita da kai "har abada, yanzu ai kin huta ki sha zaman gida zawarci kikeso ko, kin dauka ana auren marasa kai ne Allah ya rufa miki asiri amman ke kin tonama kanki shikenan Baffa ya fizgo Ammi yace  keeee yakalli Miemie yace  dauki Amirah kuje chan dakin Miemie takama Amirah dake kuka suka fita Baffa yakalli Ammi daya dade baiga matan nan tai fushi hakaba yace  yakuri yakuri nasan yanda kikeji yakuri kinji yakuri sai alokacin kukan da Ammi keji tarushe tafashe dashi, Allah sarki ashe idan aka saki diyarka sakin yamafi yima uwa ciwo akan diyar, wlh Lami itama saitahau matsar hawaye taji bala in tausayin Ammi, Baffa yace  ya isa, kiyakuri, kimata afuwa, duka duka yaushe tasami lafiyan? Yaushe tai hankalin? Meta sani? Dole ta tafka shirme, ayanda Amirah ke sonki kome akace tayi kanki zatayi eh cikin kuka Ammi tace  nasani kawai tacima yaron mutunci dayawa ne maganganun data gayamai baisuyi kama da maganganun mara kan gado urinta ba yanda kasan an zaunar da 0ta an koyamata, kunyan Marwna nakeji, Baffa Amirah bata kyautaba, I can never excuse action nata koda kashenin akayi, she can simply go kobazata fada musu ga abinda ke faruwa ba tayi demanding sakin batare dataci musu mutunci da fuska ba Baffa yace  rashin hankalin kenan, amman ya isa, tayi abinda tayi yanzu ne mu manya zamu gyara kuskuren Alhamdulillah saki dayane, inhar matarsa ce zasu dawo su koma su zauna tare, gobe in sha Allah zamu shirya muje gidansu da safe mu uku mu bada hakurin abinda diyarmu tayi hakan zai nuna munsan me mukeyi, kiyakuri go easy on her kar fushinki ya maidata gidan jiya, correct her kinuna mata ga yanda rayuwa yake, ba a wulakanta masoyi, I m sure by now ita kanta tai nadaman actions nata, dan Allah kibita ahankali kinji, saki ba komi bane face kaddara wacce Allah yarubuta maka zai sameka, wani zubin sai bayan an sami matsala anyi saki ake dawowa a kulla soyayya wacce tafi nada so calm down" kinji Sosai Baffa da Lami suka dunga bama Ammi baki har fushin datakeyi yaragu sosai. WAYYYOOO AMMI SAKIN NAN YAMATA CIWO WLH EPISODE Miemie da Lami ne suka kula da Amirah sosai tea kawai ta iya sha Baffa yaje pharmacy yasayo mata "magungunan zazzabi tasha takara gashin yamma bayan sallan magrib bacci yakwasheta, taba su Miemie tausayi, tashi Miemie tayi ta tafi dakin Ammi, Ammi na zaune kan dadduma tana lazimi tabita da kallo saida tazo wajen ta zauna ahankali Ammi na kallonta tace  yaushe zaki tafi? Ahankali tace  bayan magrib Ya Umar yace zaizo muwuce Ammi ta gyadamata kai, suna zaune ahaka har aka kira isha sukai" ishai. Washegari still Lami tama Amirah komi tabata breakfast tadanci kadan taji sauki sosai wajen yarage "mata ciwo kawai rayuwanta baya mata dadi ne, wuraren 10 suka tafi gidansu Baffa akabar Amirah kawai agidan dan bazasu dade ba." "Around karfe goma na safe yasauka a garin Netherlands, fitowa yayi anan airport yasai, using WiFi saiya" shiga WhatsApp yaturama Mami message. " Mami I just arrived, I wanna remove my SIM card, go off social media for a while, when my mind is calm" "and settled I will call you Mami, take care yana tura maganan yacire Nigerian sim nasa yasauke WhatsApp Wanda daman shine social media app dayake dashi, wani VIP car yashiga aka wuce dashi lafiyayyen 10star hotel dayayi booking ana tafiyan yana kallon hanya yana tunani, Amirah ce azuciyansa but he s trying yadake ya danna duk sanda zatai popping up azuciyansa saiya danne tunaninta he just want to close her chapter baimaso yadinga tunata balle yadinga tuna mai tace masa that s what is" hurting him the most kawai saiyayi alkawarin hakan zaiyi. ** Har gidan sukakai da tsananin farin ciki Mami ta tarbesu while Abba yashiga turama Alhaji Hamza "message kan yazo, zama aka yiyyi Mami tace  bari akawo breakfast Mami Lami tace  ahh mun koshi Mami tace  wlh ban yardaba dasauri tawuce kitchen tana kiran Twins dasuka shiga saukowa sukazo suka gaida kowa na dakin sannan suka wuce kitchen saiga Alhaji Hamza yana sanye da manyan kaya milk color yana baza kamshi da sallama yashigo falon yar zuciyanta Ammi taji muryansa amman taki daga kai," Abba yamike yace  bismillah shigo shigo yashigo saiya nunama Baffa Alhaji Hamza yace  ga babban "aminina Alhaji Hamza, tsohon soja ne toh kukan kirasa da general Baffa yabasa hannu suka gaisa anadan raha sai Alhaji Hamza yajuyo yakalli Ammi wani kallo dabaya boye soyayya yace  ina kwana" "Hajiya, dafatan kin tashi lafiya, ya jikin? Akwai abinda ke miki ciwo? " "Kowa na dakin saida yajuyo yakalli Alhaji Hamza kunya yasa Ammi takasa ko motsi, tamaki magana saiya" "kalli Lami yace  ina kwana dan Allah tasha magani kuwa lami tawani washe baki tana kallon Ammi dataki magana tace  eh tasha Alhamdulillah lafiya kalau duk muka kwana anatse yace  diyata fa Amirah? Wani sanyi Ammi taji yanda ya tambayi Amirah, Lami tace  itama haka tasha shayi munbarta takoma bacci ma gyadamata kai yayi saiya juya yawuce wajen su Abba yazauna Baffa nadan binsa da kallo saiga abinci an shiga kawowa, Lami tadan matso kusada Ammi cikin muryan gulma tace  wannan general yakamu fa Maman Amirah yaushe kuka hadu? Dan dago kanta Ammi tayi ta saci kallonsa" tadauke idanu dasauri ita kanta batamasan mesa takejin mutumin aranta ba daga ganinsa jiya. EPISODE "The last time wani namiji yataba shiga ranta was 22yrs ago tun mahaifin Amirah, that same feelings" "takeji yanzu akan Hamza tarasa dalili sake dago idanunta tayi karaf suka hada idanu dasauri ta dauke kai Mami tafito tareda yan aikinta dakuma twins aka jera abinci, waina ce da farfesu sai kunu, da shayi dakuma dumamen tuwo da miyan kuka da man shanu da yaji sai ruwa tace  dan Allah ku sauko muyi kari babu Wanda yayi musu, duk aka sauko Hamza kaman zai cinye Ammi da idanu babu wanda bai lura a dakinba imagine Ammi na gidan in-laws dinta amman idanun Hamza yahanata sukuni, dumame taci bada wani yawa ba da kunu mazan ko sunci abinci da kyau, Abba ya warware yasaki jikinsa bai daurama kansa damuwan Saleem ba yashiga coma ance shock ne zai dinga zuwa yana dubasa kullum yabisa da" addu a shiyasa kansa in this situation he pray Allah have mercy on him. Gama cin abincin akayi tass akai clearing komi aka zazzauna Baffa yayi guaran murya yace  toh "Alhamdulillah mungode da wannan karamci, zanso na tambaya ina Marwan saikuma shima Saleem din zanzo duk mugansa kafin afara magana dan gyaran murya Abba yayi yace  toh with everything that happened jiya konima nan kafin nakoma gida Yayarsa ke sanar dani Marwan yabar kasan! Abba yadanyi shiruuu sai ahankali yace  Ahhhh Marwan wani kalan mutum ne mai hakuri mara fushi, koni baimin sallama ba, I m sure yayarsa ma sabida ita tagansa saisa tasan da tafiyan, yatura mana message ya sauka" "lafiya amman zai sauke komi na wayansa when he s ready zai kiramu, I know he s just hurting me for" "now, but nasan waye d ana bazai taba rabuwa da Amirah ba aurensu zai dawo let s give him sometime" "to cool off jikin kowa na dakin yayi sanyiii, Abba yace  akwai something daban fada muku ba, sabida bantaba daukan abin hakaba, Saleem kanina ne uwa daya uba daya, while Marwan kanin matana ne wanda tadaukesa tun yana shekara daya sakamakon hatsari da iyayensu sukayi toh a hannunta yataso, Saleem yataso a dayan matata shi yana shekara uku lokacin mahaifiyar mu tarasu, dukansu na daukesu a matsayin yarana dan a hannuna duk sukai girma, Abba yayi shiru yace  dukansu sun taso a hannuna as two opposite yara, while Marwan is a calm, nutsasstsen yaro, Saleem is opposite of that, mata, shayeshaye duddai irin abubuwan nan wanda akasan waje abokan banza duk anan ya koya, daidai gwargwado munyi iyakan kokarin mu amman ba riba, rana daya yaje wajen dan uwansa Marwan a asibiti yaga Amirah a office na Marwan, Allah ya doramasa kaunar ta, for the first time saiya fara kokarin ya chanza ya zama mutum na gari, Abba yadanyi shiru yace  mukaje muka nemi aurenta amman kash rannan daurin auren wata ta shagaltar dashi jama a sun taru narasa yanda zaiyi sainasa a daura auren da Marwan tunda nasan shi yarone mai hakuri da kawaici nasan bazai taba kunyatani ba Abba yasake yin shiru sai chan yace  bamu gansa ba sai bayan wata daya da auren Marwan ma yaganosa ashe yarinyar dayakebi tamai asiri yaje ya karya tom shine tunda Saleem ya lura Marwan ke auren Amirah rigima yatashi, yaki hakura, yaki imani yadage sai Marwan yasaketa shine yadinga abubuwa haryane yahade da babban su bansan tayaya suka zama team ba, yanzu dai haka Saleem na asibiti ita yarinyar datamai asiri ta yankemai gaba ta gudu! Kowa ya kalli Abba, murmushi yayi na manya yace  hmm Alhamdulillah jiya akai surgery yafito amman he s on coma I pray Allah yasa sanadin shiryuwan sa kenan, kuma one thing dana sani is alhakin raba auren nan ke kamasu duka Baffa yace  ba shakka, to Allah ya magance komi, daman munzo baku hakuri ne bisa ga abinda diyarmu tamuku mara kyau mara dadin ji kuma Abba yayi murmushi yace  mukuma namu dan dayayi nasa shirmen fa Marwan? Koko shi kanina da shine ummul aba isi na komi? Shine haddasana daya hada wannan gurmin Abba yasauke ijiyan zuciya yace  Amirah yarinya ce wacce keda condition da hikiman Alkah yasa ta warke, sunsan this is the exact way zatai handling abinga sabida ba wayau, amman muna iyaye idan har kunkai maganganunta zuciya ai mun tapka shirme Mami tace  kwarai, wlh banma dauki maganganunta wani abu ba, bata batamin raiba, konine zanyi haka dan haka munema mukai abin baku hakuri ba Amirah ba, kuma in sha Allah aurensu zai daidaitu Marwan na son Amirah fiye da misali, dan haka bakomi mun zama daya mun zama family duk ijiyan zuciya aka sauke sai aka shiga hira Alhaji Hamza yadan dago kansa karaf suka hada idanu da Ammi sai kawai yakalli Baffa, anatse yace  Baffa Dasauri Baffa yakallesa jin yanda yakirasa da Baffa yace  Naam Alhaji Hamza Baffa yace  sunana Hamza, Baffa dan Allah kabani damar neman auren kanwarka, ina matukar kaunar ta lullube fuska Ammi tayi kunya kaman zai kasheta batasan sanda tace  kasan ina" gidan surukaina ko Dasauri Alhaji Hamza yadafa kirji yace  Alhamdulillah finally tamin magana haba zokaji dariya harshi "Baffa saida ya kyakyata Ammi ta tashi dasauri tace  sai anjiman ku tai kofa Mami tabita tana dariya tace  jirani da Mami da Lami suka bita, Alhaji Hamza kaman zaiyi kuka, ahankali Baffa yace  nabaka daman nemanta Hamza, inhar ta yarda ko gobe ne zan daura muku aure, yau tafita daga idda indai lissafina daidaine Dasauri Alhaji Hamza yace  bani number ta dan bazata bani ba Baffa da kansa yabasa sai" suka taso aka sake musabaha suka fito. Wayan Amirah Mami taba Ammi tace  ga wayanta nan akaimata dan Allah agaishemin da ita sainazo Ammi tace zataji. ** Bayan sati biyu! "A sati biyun man kusan kwana goma Amirah rashin lafiya tayi sosai dan har saida aka mata allura," "tadamu wani kalan damuwa dabata tabajin tanayin kalansa arayuwanta ba, ko rufe idanu tayi Marwan take gani, tun Ammi najin haushinta hartazo tarage tafara kulata tashiga koya mata abubuwa yau 4days da warkewanta daga ciwo abinci aka koya mata yanzu kullum ita keyin abincin gida, gyaran gida da Shara kunna turaren wuta duk wani abu dabata yi da yanzu tanayi, Ammi da kanta tasata a islamiyya na matan aure yaune second day datake zuwa duk ta rame yafice hayyacinta, sai ta ciro number Ya Marwan dake" wayanta taitai kallo saita ita kira bayama shiga tarasa ina zatasa kanta. "Alhaji Hamza yayi pressing charges on Abba, kidnapping, torture da sauransu Ammi bataso taje police" "station sai shi yakawo mata yan sandan har gida akasa tarubuta statement aka maka Abba a kotu take yanke alkali yaturasa 30yrs prison Abba baitaba sanin baida kowa ba sai yau, dudda an basa waya yakira Maman Baby yakira yakira harya gaji wayanta baya shiga, baida number Baby akansa kona mijinta baida wani wanda zai kira baitaba sanin he s a nobody arayuwansa ha sai yau, yanada kudi ba amfani baida means na communicating ko reaching family nasa kawai rayuwa tamai duhu gidan yari ha dadi sai ciwo kanzuwa takamasa soshe oshe yake kaman mene ga mugaye a prison dake kwacemai abinci kawai ya wulakanta iya wulakancewa, zama Ammi tayi tana tunani Allah yasani tanaso tai aure kuma takamu da son Alhaji Hamza kawai Amirah take tunani dake gabanta, bazata iya tafiya gidansa tabar Amirah anan ba damuwa zai kara mata yawa, text tana Alhaji Hamza kan tana nemansa, takwas tamasa agidan shigowa yayi falon Abba Ammi tadan bata lokaci saita fito da hijabinta har kasa taje dakin tasami waje tazauna tana kallonsa tace  ina yini sosai yake kallonta kaman zai cinyeta da idanu ahankali yace  dan Allah ki aureni my love dan kallonsa Ammi tayi tace  ammm maganan danakeso nayi dakai kenan Dasauri ya gyara zama yace  ina jinki Ammi tace  zaka yarda na tare gidanka da Amirah? Wani kallo yamata na bacin rai yace  what are you saying sweetheart? Amirah is my daughter gidana gidan mahaifinta ne, haba raina yabaci da tambayan nan? Kin dauka nida kaina zan bark1 ki barta anan ne?" "Idan kowa na gidan nan ma kinaso kije dashi my house is big enough inason jama a I have just two children maza duka suna US suna karatu ni kadai in that big house so duk inda kike Amirah has to be there wani natsuwa Ammi taji aranta tadan sauke ijiyan zuciya ahankali tace  ka shirya kazo gobe na yarda zan aureka, zan tare gidan ka sati na sama wani saukowa daga kujera Alhaji Hamza yayi sai yajawo guiwansa, yazo gaban Ammi yace  sweetheart can you please repeat abinda kikace? Dan kallonsa Ammi tayi cikeda so tace  na yarda zan aureka Alhamdulillah yafadi da sauri yana sunjada akasa Ammi tai shiru sabida itane har wani yake sujjada sabida tace zata aureshi Allahu Akbar, wato" mahakurci mawadaci. Tasowa yayi Ammi tace  wuce katafi before I change my mind murmushi yayi yace  to ranki shi dade natafi natafi take care of yourself Ammi tai murmushi tashiga dakin Lami kai tsaye tace  Yaya yashigo ki gayamasa gobe zasuzo adaura mana aure na yarda zan auresa ihu Lami tayi ta rungume Ammi duk kunya yakama Ammi tawuce takoma daki taga Amirah kwance agado tai shiruuu ta lumshe idanu wanda yanzu haka rayuwanta yadawo wucewa tayi tazauna bakin gadon tace  Amirah bude idanunta Amirah "tayi, ahankali Ammi tace  meke damunki Ameenatu? " Shiru tayi kaman bazatai magana ba sai wani kuka yashiga taso mata takasa magana amman tawani "kalan fashe da kuka agaban Ammi kuka mai taba zuciya Ammi ta tsaya tana kallonta bata cemata komiba, anatse Ammi tace  sai yanzu kikasan kina sonsa, I ve been watching you, naga yanda kike kiran number sa sana da sau dari arana, bantaba cemiki komiba sabida i want keda kanki kiji ajikinki me kika rasa," "yanda kikeson mijinki, and how important Marwan is to you, you did this to yourself " Wani kalan kuka Amirah take harda shesheka da ijiyan zuciya da majina tarasa inda zatasa kanta dawata "kalan wutan son Marwan datakeji da ke Wanda da begensa da kwadayin ganin fuskansa, tabama Ammi tausayi, tunda tai abin nan Ammi bata kara lallashinta ba, amman yau zuciyanta ya sosu, ahankali tabude hannayenta tace  come kaman abinda Amirah take jira kenan she missed hug na Ammi da gudu ta shiga jikin Ammi ta kankameta tana kara rushewa da kuka tace  Ammi I m sorry kiyafemin Ammi tashafa bayanta tace  shiiiii cikin mugun kuka tace  Ammi Ya Marwannnnn, Ammi ina sonshi, wayansa baya shiga yayi blocking dina tayaya dan basa hakuri, lumbarsa bata watsapp, Ammi idan bangansa ba zan mutuuuu Dagota Ammi tayi tace  ya isa takai hannuwanta tashiga share mata fuska tace  now listen to me zan koyamiki wani important abu dakowace matan aure yakamata kisani ahankali Ammi tace  aduk lokacin dazaki sami wani gagarumin matsala da mijinki ya zamto ya tsaneki, he s distance baya kaunar ki ko kaunar ganinki, abinda yakamata kiyi is, ki koma ga Allah, kibisa da addu a, ki daga hannuwanki sama ki roki Allah ya karka to miki da hankalin mijinki gareki, Allah ya saukar da kaunar ki zuciyansa wanda yafi da, Allah ya daidaita ku, Allah yadawo miki dashi rayuwanki, Amirah babu abinda yafi karfin Allah shine gatanmu, so me kike jira? Face Allah and beg him ya daidaita tsakaninki da mijinki, idan Marwan yadawo gareki start afresh ki kunamai kim girma kinyi hankali bazaki kara wannan kuskuren dakikai da ba kinajina, stop crying gyadama Ammi kai tayi tace  dagayau kullum kidage da" "tashi sallan dare okay, zan dinga tashinki gyadama Ammi kai tayi." "Washe gari bayan sallan azahar aka daura auren Ammi, bata tambayesa komiba kawai saiya bata sadaki" "babban gida da miliyan biyar, kuma yayi hakane yakira Baffa privately yabasa gida da mota Baffa yaki karba, koda Ammi tamai maganan yanuna mata Baffa yakeso taba yabar gidan nan, Ammi saida tai kuka sabida yanda abin yamata, haka taba Baffa gidan kyauta yaji dadi, nan fa aka fara shirye shiruen tarewan Ammi next week, Amirah ne kawai bata walwala babu abinda kemata dadi aduniya, ko abinci bata iyaci," tadage da addu a dakuma azumi. EPISODE MINI Bayan 3weeks Tashi yayi ahankali yazauna dan gabaki daya yakasa gane meke damunsa tunda yazo garin nan azumi "kawai yake back to back one day on one day off, he s trying his best ya mance da Amirah yakasa" Wani Kara kansa yayi kiiiiiiiiiiii kirjinsa yawani buga da saida yakai hannunsa kan kirjinsa Mai tace  babu "wanda yasan da cikin kawai rashin lafiya ya rufeta Ammi da Alhaji Hanza kasan sunyi aure sai suka kawota asibiti, ba a fadan mana mene ke damunta ba but she s in extreme danger da Dr yace ko ita ko Babyy dole sai mijinta yazabi daya and they need you here Marwan, ana nemanka wani kalan bugawa kirjinsa yake ba kakkautawa, Abba ya karbi wayan yace  already jirgina yasauka a Netherlands please Marwan drop this phone kataho matarka is on oxygen batasan ina kanta yakeba she really needs you, kai kadan ake jira, every second the danger keep increasing haka Dr yace lumshe idanu yayi sai kawai ya jefar da wayan yariga yayi sallan azuba komawa bacci kawai yayi da kayan fake jikinsa kawai yadaki takalmi yasaka da jacket yadauki passport nasa da waya duk wani sauran abu yabari awajen kawai" yajuya yafice daga dakin dagudu. Guys I m really sorry! "I lost all typing na novel dinnan! Telegram dina is not back! So many things went wrong, amman In sha" Allah on Friday Mun gama! "Please duk wayanda sukamin magana ban amsasuba resend chats naku, yan telegram nabude muku" WhatsApp group cha me up nabaku link. EPISODE "Ko zama Marwan yakasa yi bini bini Ammi ke kallonsa bata taba sanin haka Marwan keson Amirah ba," "like the love is soo obvious kana ganinsa kuruuu a idanunsa kowannensu na zaune bandashi dake tsaye dab da kofan yayi folding hannu kana ganin alamun yana zikiri da yatsunsa, sai kuma chan kaga yadaga" hannu yana kallon agogon sai zuciyan Ammi yayi sanyi yakuma natsu. Awa biyu Amirah tayi a dakin sai gashi an shiga fito da ita dawani kalan sauri Marwan yashiga kokarin "bude kofan aka bude suna fitowa yace  Amirah Amirah! Dr how is she ? Yayi maganan yana kama hannunta yarike yana shafa fuskanta, Dr yace  she s fine, anyi wankin ciki anjima kadan zata farka, you guys can leave the hospital in the morning ahankali Marwan yace  Alhamdulilah kowa na wajen ma haka sukagungurata zuwa daki Yanda Marwan ke tsaye kanta daga Ammi har Mami sai duk suka ja baya, Abba ne yayi gyaran murya yace  tunda ga mijinta kuwuce kuje gida kusami bacci dudda Mami bataso su tafi amman Marwan da Amirah na bukatan alone moment sai tace  toh hakama Ammi dudda bataso ta tafi amman sai itama takalli Alhaji Hamza tace  muje Duk suka wuce suka fita dakin yarage Marwan kadai da Amirah, yakama hannunta yarike gam yana kallonta he feels all this was his fault, da ace yana tareda ita da tuni yasan da cikin nan, yabata kulawa na musamman su raini cikinsu tare, but sabida bakar zuciyansa da bakin kishinsa yasa sun rasa babynsu, yasan abinda Amirah tayi bata kyauta ba, but kuma yazauna yayi tunani mai zurfi wannan tafiyan dayayi, Amirah batada wayau, she was a sick girl da bata dade da samin lafiya ba, yaushe tasami hikiman handling situations like that? Batadashi, ayanda abin yazo mata ahaka zata bisa, he knows yanda takeson Amminta there s nothing s bazata iyayi akan Ammi ba, on the other hand shinema yakeda babban laifi, shi amatsayinsa na mai hankali bai dace ace yasaketa ba no matter what she said to him cus yasan ba gaskiya bane, kawai yasan komi daya faru" kaddarane Allah yariga yarubuta cewa hakan zai faru saisa hakan yafaru. Around 4 tashiga motsi dasauri yamike yana rikeda hannunta yace  Babyyy bude idanunta Amirah "tashigayi kadan kadan, dishi dishi take gani dakuma alamun Marwan, tadauka mafarki ne dan kusan kullum yanzu tana ganinsa a mafarki, bakinta ne yayi motsi, ahankali tace  yauma kazomin a mafarki " "Dudda ahankali take magana but yaji abinda tace, ahankali ya manna mata kiss a goshi tareda fuzar da" "iska yace  it s me I m real Ameeenatu dasauri tadan turesa tashiga yunkurin tashi zaune Marwan yarike ta yace  no no no, ki kwanta abinki kihut& & . Bai karasa maganan ba sabida wani irin fashewa da kuka da Amirah tayi Tace  Ya Marwan I m sorry, dan Allah kayafemin, dan Allah kayafemin, kayafem& & &  hannunsa yadaura saman bakinta yazubamata mayun idanunsa hakan yasa tai shiru tana kallonsa" "tanajin wani kalan sonshi da bata tabaji arayuwanta ba, hannu yakai ya sharce hawayen dake zuba" "anatse yace  banso muyi discussing abinda yafaru, but nasan immediately na furta kalman nan nadawo" "dake, moving forward promise me kowani kalan matsala kika shiga you will come to me, we will solve it together no matter what, bazaki kara kalan abinda kikayiba gydamai kai tayi hawaye na bulbulowa alamun eh yadan zare hannunsa daga kan bakinta tana wani kalan kuka tace  eh eh i promise bazan karaba, Ya Marwan I love you! Karka karayin BACCIN SO a soyayyan mu ahankali yataho saiyayi hugging nata very tight yace  bazan karaba, I just missed you so much and I want you sooo bad, I can t wait to make another baby acikin ki kakamesa tayi tanajin kunya yace  lemme look for Dr yazo ya sallememu mutafi gida nizan kula da matata adan kunyace Amirah tarufe fuska Sallaman su akayi suka tafi gida da kansa yahada ruwa yamata wanka yahada mata tea tasha sannan yayi tasa wankan yayi sallan asuba" yahau gado yajawota jikinsa Amirah takara kankamesa sai bacci. "Wuraren 9 ringing nawayasa yatadasu Abba ne yace  gasunan zuwa wajajen 10:30 Abba, Alhai Hamza," "Baffa, Lami, Ammi da Mami duk sukazo gidan, hadasu akayi aka musu fada sosai dakuma nasiha, sannan Abba ya sanar dashi Daddy na life imprisonment, Maman Baby dayake gidansa ne yabasu an kirasa kan gidan yayi gobara yayi tracing da Maman Baby na hospital shiyama taimaka yabiya operation nata but she didn t make it tarasu, yan uwanta sun dauki kananun yara biyun dake gabanta, saikuma Saleem har" yanzu yana asibiti on a coma precious ta yanke mai gaba! "Gabaki daya labaran sun jijjiga Marwan, Allah ba azzalumin kowa bane fa, ana haka saiga Miemie da Ya" "Umar sunzo gaida Amirah, Miemie itama nada karamin ciki, Alhaji Hamza yabudema Ya Umar Babban gidan saida mota, ita Ammi har mamaki take yanda yakeson kowa nata an dade ahaka har yamma an babba Amirah kayan mata, she feels very fine tanada having cramps kadan kadan ahaka dai Marwan" yacigaba da kula da ita kuma bai nemeta ba. "Yau 5days da sallamota daga asibiti Marwan is taking care of her like an egg, yau kuma dasafe yakoma" "office, wayanta tadauka takira Ammi tana tambayanta me da me zata dafamai, Ammi tace tamai abincin gargajiya, Ammi ta aiko mata da spices datake amfani dashi tai girki, spices datai imani dashi, wato HAMY s Spice, koyaya kasaka su a abinci sai abincinka ya bambanta dana sauran mutane, Hamy spice" duniya ce alaji. Wuraren 7 Motan Marwan yayi parking cikin gidan yakashe yazauna cikin motan jikinsa yayi sanyi yabiya "yaduba Saleem, duk mai imani saiyaji wani iri she wish akwai wani abu dazaiyi da zaisa ya farfado, gabansa harya warke dinkin da akamai da komi, shinedai har yanzu bai farkaba, karan bude kofa yaji hakan yasa yajuyo da kansa Amirah ce taci gayu sosai cikin wani short na jeans da riga jaaa da ana ganin half kirjinta, daya kalleta saida yakara, like he couldn t believe it Amirah ce, tayi parking gashinta Tasa ribbons wlh kawai jiyayi gabansa yawani mahaukacin tashi daman for the past few days hakuri kawai yake, baitaba ganin Amirah tayi gayu tamai gayu haka ba sai yau, bude kofan yayi yafito Dawani kalan gudu Amirah ta taho tace  oyoyoooo chak yadagata sama wani kalan kamshin datakeyi har fizgansa yake, yashiga kissing kunatunta yace  Baby you look soo hotttt yashiga falo ko maida kofan baiyi yarufe ba kawai ya ijiyeta kan kujera yawani ja belt na gaban wandonsa gaban Amirah yafadi dan har yanzu" tana tsoron abin nan tace  Baby mezakayi abinci fa nakeso kaci cikin wata mabukaciyar murya yace  da "abincin kasanki zan fara, yau zan miki cin dana tara wanda ban miki su ba ahakali tana wani botsaro kirji" "dan duk ta koya yanzu tace  to ai zafi ne dashi ahankali Marwan yana kai hannunsa saman boobs din yace  zan lumamiki buran ahankali, inta cinki a sannu sannu bazai miki zafi ba wasssssshhh Amirah tafadi tsigan jikinta natashi sabida yanda yayi maganan batsan yana murza mata nono kawai saiya duka" yaja jeans nata kasa baiyi wat wata ba kawai yakafa bakinsa agabanta.  Wayyyyo Ammiiii "Amirah tai ihuu bata tabajin abu hakaba, Allah yasa tai wanka, yanzu da akwai datti haka xaisha? Kunga" "yanda yake shan gindinta yana tsotsa kuwa, kokarin tura kansa tayi ina takasa ya rirriketa juice nata dake zuba yake tsotsa yakafa kansa a ramin yana shaaaa wayyyyooo ganin zata sume tawani fizge jikinta tamike zata gudu karaf taji an kamata tajuyo Marwan ne idanunsa sunyi kuci kuci, bakinsa duk fari farin ruwan pussy, murya a shake yace  wallahi saina ciki kawai yawani juyar da ita ya tsaya bayanta yadanna mata dick.  Na shiga uku Mamiiii Amirah tai ihuu tana kama kujeran dake wajen sabida zafin shiga amma yana shiga ciki saitaji wani dadi da kawai sai jikinta yafara tsuma, Marwan ya gyara tsayuwa" yana kama kafafunta kawai yashiga buga mata gwatso saiga squirting shaaaaaaaa. Kai jikin Marwan har zabura yake ganin yanda take squirting kawai yakoma yana bugamata jikake. " Patttttt! Patttttt! Patttttt! Pattttt! Amirah na kyarma tace  zan sumaaaa Marwan yace  bazan dena cinki baaaa, juyowa tayi kawai saitai hugging nasa takai bakinta tahada da nasa tafara shaaaa, tsayawa yayi jin yanda she s romancing him abin namasa balain dadi, kawai saiya dauketa chak sai daki, daganan dakin sama har falo akasa kanajin karan yanda Marwan kecin Amirah yana submatu.  Baby Inasonki inason durinki! Amirah tace  nima ina sonka amman tsoron gabanka nake dan dariya yayi yace  mesaaa ? Da kyar tace  bakamin da wasa pampareni kake Marwan yace  yesss nawa ne saisa abar ni" naci sadakina yawani soka mata again saiga squirting& & END!!!! "Bayan one year Amirah ta haifi maza yan biyu, Ammi daga baya ita tadinga taimakawa su Baby yaran" "Daddy, ta tsayamusu sosa, duk sunyi nadaman abinda sukayi, Daddy rot in jail cikeda nadama, Ya Umar" "yayi kudi yazama top dealer na motoci a Abuja, Marwan yabude asibitin kansa Babban gaske, Amirah tazama hajiya tana karatu but agida aiki yahanata takulamai dayara, Precious ta haukace!" "After kusan 1 and the half year, Saleem yarasu kowa yaji mutuwansa kuma kowa ya yafe masa." THANK YOU SO MUCH FOR SUPPORTING ME ON THIS NOVEL!! ALLAH YA YAFEMIN KUSKUREN DANAYI ACIKI! SEE YOU AGAIN SOON!!!! "MASU SON SAYAN HAMY SPICE CHAT THIS NUMBER UP, GA ARAHA GA DADI +234 815 159 1810" An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels