An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels ο»ΏπŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* Page 1 ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ _karamacinki da alkharinki tattare da mutuncinki gareni, ba zai misaltu ba, aunty ummi nah , ina sonki irin soyayyar da 'yan'uwantaka kad'ai ke haifar da hakan , ina rokon Allah ya barmu taren tare har karshen rayuwarmu, Allah ya k'ara damkon kauna da zumunci atsakaninmu, love you so much my special aunty ,kaf media babu aunty tamkar ki ,shi yasa zan sadaukar da gabadaya novel dina gareki domin kin cancaci fiyye da hk a zuciyar bagudo_ alhamdullahi am back again. warning!!! for the first time !!!! i will like to say," don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people ,if you read it is for your own risk ..... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim ....Ayshatul muwaddat kwance take akan lafiyayyen gadonta kiran italy, amman ba bacci take yi ba, kurun dai ta kwanta ne tana tunanin Muhammad auwal ne bisa tsarin zuciyarta. cigaba tayi da tunane tunanen zucin data Saba, Wanda ya rigada ya zame mata jikinta ,a duk sanda ta ke'be kanta to fa Bata da wani aiki sai na tunaninsa, yayinda zuciyarta zata yita kissama mata yadda sufofinsa jikinsa suke had'e da yanayin tsarin rayuwarsa ,komai nashi Yana matukar burgeta most especial sautin muryarsa Mai shiga jiki da tsayawa arai ,da tsarin halittarsa , naunayen ajiyar zuciya ta sauke da karfin gaske had'i da lalibo wayarta dake ajiye a saman bedside tashiga neman layinsa . Kira daya biyu ya d'auka cikin sanyayyiyar muryarsa "hello Aysha nah .. .... Tana jin sautin sanyayyiyar muryarsa mai shiga jiki ta lumshe idanunta, tana fesar da numfashi saboda wani Abu da taji ya tsarga mata tun daga cikin kwakwaluwar kanta har zuwa kasanta ya dinga yawo a koina a sansar jikinta. Shiru sukayi gabadaya batare da kowanensu yayi yunkurin furta wani Abu ga d'an'uwansa ba ,illa numfashi da ajiyar zuciyar da suka dinga saukewa a tare Yana ratsa kowani Shashi na gangar jikinsu . Jin tayi shiru taki magana yasa yayi karfin halin fixgo magana yace "Aysha nah kin kirani sannan Kuma kin yi shiru , gashi zuciyata na sanar min da cewar akwai abinda bakinki yake son fad'i shiyasa Kika kirani ,me ke damunki ?"ki sanar min da damuwarki kinji .... Tayi shiru tsabar miskilanci dake cinta ,duk da dai maganar take son yi Amman harshenta yaki sarrafuwa Gurin lankwasa shi ,har sai daya sake yin magana "ki sanar min da damuwarki Aysha nah , domin sanin haka shi zai sa na samu natsuwar zuciya, akasin haka Kuma kin san tashi hankali ne gareni , Dan haka kiyi hakuri ki sanar min kinji ta hannun damana. Jin yadda ya wani marairaice mata yasa ta bud'e bakinta da kyar tace "babu komai fa kawai dai na Kira ne mu gaisa " kinyi kewata ko ? "kewarka Kamar ya kenan ? "Kamar dai yadda Kika Saba ya bata amsa yana buso mata numfashinsa "ta numfasa kana tace "a'a ni ban yi wani kewarka ba . Yayi laulausar murmushinsa dake k'arawa halitar fuskarsa kyau yace "ban yarda ba akwai dai abinda zuciyarki take 'boyewa . tayi shiru taki yin magana, ya lumshe tsumammun idanunsa yana tunaninta ,ya santa yasan halinta ba tun yau ba, saboda kusanci dake tsakaninsu, iya shakuwa sun shaku daita fiyye da tunanin Mai karatu ,Amman duk da wannan shakuwar tasu, hakan ba yasa ta sake dashi a waya, har gara ma idan suna chatting ne ta kan saki jikinta dashi sosai tayita Masa Hira , wani lokacin har mamakin hakan yake, bud'e idanunsa yayi ahankali ya cigaba da magana na tsawon second biyu sannan yace "tunda kin yi magana mu had'u a what's app ....ya katse kiran . batare da 'bata lokaci ba,kai tsaye ta kunna datanta sannan ta shiga contact dinsa inda cikin sanyayiyar muryarta tasoma masa voice ... "auwal kanina ya kake? "ya karatu hope komai na tafiya daidai ? ba kamar yadda ni na tsinci kaina ba, gabad'aya bana jin dadin rayuwata saboda rashinka kusa dani, ta tura masa sakon ta koma ta jingina da abun gadon tana Mai runtse idanunwata kad'an, zuciyarta na wani irin harbawa da sauri sauri . can kmr minti biyu sai ga sakonshi yashigo ,da sauri ta zabura ta gyara zuwa kwanciya, sannan ta kunna vioce din daya turo mata , tare da manne earpiece a kunneta saboda tsaro ,ahankali ta soma sauraron sakon daya turo mata. jin zazzakar muryarsa yasa take ta sake shiga cikin wani yanayi na daban . "Muwaddat kenan daman nasan akwai abinda ke cin ranki ,nima wallahi bakiji yadda nake jin kaina adalilin nisan danayi dake ba, ji nake tmkr bani tare da wani kuzari a bangaren rayuwata , dan Allah ki fad'a min yadda kike ji akaina ina son sani ..? tayi shiru taki cewa komai illa zuciyarta da gangar jikinta da suka sake shiga cikin shaukinsa ..... "kinyi shiru hope kina cikin koshin lfy dan banason jin yanayinki irin haka plz talk to me my muwaddat? amadadin tayi masa voice kmr yadda suka saba sai tayi masa typing "uhmmmmm, share kawai kanina nagode sosai da kulawarka sannan babu abinda ke damuna .. .. "nidai a'a ban yarda ba , sai kin fad'a min ko nayi miki kuka ya turo mata sako tare da alamar yar bbyn nan mai zanen kuka.. 😭😭 hotonsa dake kan dp dinsa tabi da wani irin shu'umin kallon sha'awa ,a sukwane ta tsurawa k'aramin bakinsa ido, tana kallo tmkr ta kai bakinta ta tsotsa haka ta dinga ji, ta d'auki tsawon minti goma kafin daga bisani tayi zooming din hoton ta tsurawa hoton kyawawan idanunta tsawon minti biyar tana kallonsa sannan ta koma contact dinsa "me yasa baka son kallon camera a duk sanda xaka yi hoto? "saboda tsoro ne kawai ,kana yayi murmushi kmr yana gabanta "kina son na kalli camera saboda ki kalli k'aramin bakina ko? ta tura masa alamar gwalo ganin har ya harbo jirginta ."muwaddat ya kira sunanta muryasa cike da matsanancin shaukinta da rauni mai raunata zuciyar duk Wanda ya saurara , "na'am M.A" dan Allah alfama nake nema agurinki " "na me kenan M.A ..? sai daya kashe muryarsa sosai sannan can kasa kasa yace "akwai wani project dana keyi anan London Wanda yake bukatar taimakonki , shi wannan project din Yana bukatar siffar jikin matashiyar mace, to gabadaya narasa yadda zanyi da rayuwayata, saboda ban San inda zan samo macen da zata yi min wannan taimakon ba . Cikin zakuwa tasoma rubutu" menene shi M.A ? "Idan na fad'a Miki Zaki min shi, bazaki zuba min kasa a ido ba ? "Ka fad'a min kawai ni Kuma nayi alkawarin matukar ina dashi zan baka shi "I you sure mu muwaddat zakiyi ? "zanyi mana , karka ji komai kai dai fad'a min abun? sannan me yasa ma kake dauting Akan bazan yi ba ? "M.A kafi karfin komai agurina ,babu abinda bazan iya maka ba ,bare wannan daya SHAFI bangaren karatunka ka fa'da min kawai ." Yana gama karanta sakonta take jikinsa yasoma sanyi yana macewa ahankali tun bai kai ga furta mata ba, yayinda gabadaya ilahirin tsigar jikinsa suka Mike tsaye , ahankali ya soma typing "nonuwanki kawai nake son na kalla ahalin yanzu, plz karkice min a'a kinji muwaddat " ya tura mata ,Yana tura mata ya goge ya sake rubutawa ya goge yayi haka yafi sau biyar, sannan daga karshe yayi kundin Bala ya tura mata ya koma ya jingina bayansa da pillow Yana jiran amsarta .. .. Lokacin da sakon yashigo ta tsurawa kalmar nonuwanki kawai nake son na kalla a halin yanzu shanyayyun idanunta tana kallo tana maimata karantawa ,ta karanta sakon yafi sau goma ,Kamar wani karatu ,kafin kace me tuni kalmar tasamu kyawawan mazauni acikin kwalkwaluwarta ,gabadaya tarasa yadda zata yi gashi ta rigada tayi Masa alkawari bugu da k'ari abun ya shafi bangaren karatunsa bazata so yasamu matsala ba . "sha kuruminka d'an kanina ta fad'i hkn tana mai zaro nonuwata duka daga cikin doguwar rigar dake sanye ajikinta. duka tantsatantsar nonuwanta suka bayyana sai sheki suke da daukar ido , ta d'aukesu ta tura masa cikin second biyu sakon vioce dinsa yashigo . wani irin ihu ya saki "ayshatul muwaddat na rantse da Allah ga nono ,wayyo Allah nah, wallahi kmr nasa bakina akansu na tsotsa, ga nipples din nan ya Mike tsaye , amman dai kina cikin tsananin sha'awata ne ko? "wayyo Allah muwaddat dina wallahi irin nonon Nan nake nema a tsaye ,cak tamkar an dasa shi ,dan allah ki barni na sha nonon nan ,randa na dawo, karki hanani sha kibarni naji tumin jikinki ko bazaki Bari naji dumin gidan dadinki ba, amman dai kibari naji dumin jikinki, ki barni nayi duk yadda zanyi dake dan Allah , idan na samu nono nan, na dinga tsotsa sai kin sha mamaki nah" "dan Allah kiyi min alkawarinsu duk randa na dawo, ki barni naji d'umin jikinki ' Nayi missing din d'umin jikinki .. "typing tasoma yi Masa "wallahi bana tare da wata sha'awa komai ni dai haka kan nipples dina suke, ai ko ma ba zaka gansu a zahirance ba, balle ka tsotsa ,yanxu na tura maka ne kawai saboda project Dinka if not I will . ya narkar da fuskarsa kamar zaiyi kuka Dan Sam bai ji dadin maganarta ba, sannan muryarsa a kasalance ya rubuta "Muwaddat wallahi gabadaya nonon nan ya tayar min da hankali ,yanzu ya zanyi na samesu azahirance ahalin yanzu? Tace "babu yadda za'ayi ka samesu sai dai kayi aure, idan kaci sa'a matar da ka aura na da irinsa fine ,idan kuma Bata dashi sai ka d'auki hakuri ka rungumi sorry... sauke naunauyen ajiyar zuciya yayi da karfi Yana cinza lip's dinsa, sannan yace "muwaddat baki da tausayi wallahi, idan ki kace ba zaki bani nonon nan na sha ba akwai matsala, kai dole ma, na sha wlh ko bakya so sai na sha, sai dai idan bamu had'u ba .... k'arar da k'aramar wayarta ta d'auka ne yasa tayi saurin tura masa sakon ina zuwa, sannan ta mirgina ta d'an mika hannunta ta d'auki wayarta , babanta ne yake son ganinta sai alokacin ta tuna bataje ba ,gashi Kuma tunda garin Allah ya waye ba taje ta gaida baban nata ba ,ta mike da sauri ta nufi matattakalar bene da zai sadata da falon babanta . matashiyar yarinya ce muwaddat son kowa kin Wanda ya rasa , kyakkyawa ce ajin farko wanda za'a iya sakata a cikin sahun farko na jerin kyawawa Matan duniya , duk da ba fara bace sol , amman muna iya kiranta da wankan tarwad'a, chocolate colour bambamcinta da farar mace kad'an ne ,doguwa ce mara kiba, ba kuma siririya ce ainun ba, tana da murjajjen jiki irin na ya'yan hutu kalar fatarta lu'kwi luk'wi masu zuba sheki, dara daran idanunwanta da dogon hancinta sun taimaka wajen fito da kyan fuskarta, tana da d'an k'aramin zagayayyen baki mai kyan fasali, kmr irin na Muhammad auwal ,game da fararen hakora kuwa ba'a magana ,kallo daya zaka yiwa muwaddat ka fahimci gata ya wadata tattare da shagwaba ajikinta , duk da fuskarta batayi Kama da shagwababbiya ba, Amman in kaga yadda take sakewa tana zuba shagwaba a gaban iyayenta sai kayi mamaki .... Yadda fasali da kyawun surarta take haka Muhammad Auwal yake kusan komai nasu iri daya bambancinta dashi ,shi fari ne sol ita kuma chocolate colour.. Mmn sudais πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— + ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ alhamdullahi am back again. warning!!! for the first time !!!! i will like to say," don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people, if you read it ,is for your own risk. WATTPAD @HAUESH BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM page 2 ..tana hawa benen mahaifinta, ta d'an zuge kofar glass din parlour'n tashiga bakinta d'auke da sallama, sai alokacin gabanta ya fad'i sakamakon tunawa datayi da kanta babu d'ankwali ,daga ita sai wata hadaddiyar doguwar rigar, yar saudiyya wacce ta sha stone work ,amman kanta babu komai ,hakan ne yasa dogon gashinta data had'a ta tufke da ribbon suka bayyana . har ta shiga parlour'n tana fargaban fad'an da dad dinta zai yi mata idan yaga kanta babu dankwali, jikinta a sanyaye ta k'arasa gaban dad ta d'an durkusa ta gayar dashi kana tace" dady gani . alhaji muhamud mai agogo ne zaune cikin tangameman parlour'n shakatawarsa, wani d'an k'aramin table ne agabansa, cike da kayayyakin motsa baki iri iri.. alhaji Muhamud ya d'an d'ago ya dubi yarsa muwaddat cike da fara'a da sakin fuska, sannan yace "muwaddat me kike yi acikin gidan nan tun safe baki lekoni ba . tsadadden murmushinta tayi sannan tace dady babu abinda nake kawai a kwance nake, ina d'an hutawa, jira nake sai ka sauko sai na gaisheka. " ok babu damuwa ince duk kanen naki sun tafi makaranta ne? "eh sun tafi har ma direba ya dawo "to mai maman taku takeyi da bata zo ta kwashe wad'an kayan abinci ba? "dady wanka tashiga, amman nasan zuwa yanzu ta fito" yace" yanzu hk baki ci abinci ba ,kika je kika kwanta ,maza ga abinci nan ki zauna kici "dady bana jin yunwa ,ni bama yanzu zanci abinci ba . "anya muwaddat kina kyautawa rayuwarki tunda kika xo gidan nan kullun sai ayi miki fad'a akan cin abinci amman bakya ji, wai ke yar gayu ko ? tayi murmushi kawai, shi kuma yaciga da mgn "ina kika ta'ba ganin ana gayu ciki babu komai. ta sake yin murmushi sannan ta mika hannunta ta d'auki apple guda d'aya ta kai bakinta ta gutsura tana niyyar tashi yace "ba tafiya zakiyi ba, ki zauna ina son muyi magana dake" ta mike cikin natsuwa ta koma kan d'aya daga cikin kujerun na alfarma dake zagaye da parloun ta zauna tana jiran abinda zai gaya mata. ya dubeta kana yace "muwaddat me yasa baki son d'aura d'ankwali? " wato kin fi son kullun sai na miki fad'a akanshi ko? "tace dady kayi hakuri wallahi mantawa nayi kuma kaina tsantsi garesa idan na d'aura d'ankwali baya zama sai yayita zamewa yace "zaki san gashinki mai tsantsi ne duk ranar dana saka aka aske miki kan na gata gayu.. muwaddat ta d'an langwa'be kai a kujerar tana dry yake, tasan fad'a kawai yake bazai iya aikata hakan ba.. "au gani kike da wasa nake yi, shi yasa har kike dry ko? cikin shagwaba tace "to dady to ita umminah tana ina da har zata bari a aske min gashi? "ai tunda bakijin magana daga ke har ummin taki na daina saurara muku tunda bata iya kwa'barki komai kike so sai ta biye miki, nan gaba in kuka yi wasa agaban ummin taki zan sa bulala in zaneki in ga yadda zatayi "a'a d'an Allah dady kayi hakuri na tuba bazan sake ba , in dai kan d'ankwali ne daga yau zan dinga d'aurawa " sukayi 'yar dariya gabad'aya sannan yace "wai kuwa kinsan ma abinda nake shirin yi miki magana akai ? ta girgiza masa kai "bansani ba daddy "yace to karatu nake son na samar miki a jamiar United Kingdom ... muwaddat tayi saurin dafe daidai saitin zuciyarta dataji yayi wani irin mahaukacin bugu da karfin gaske, saboda tsanar karatun da tayi ,a tsarinta sam tafi bukatar yin aure akan wani karatu, ta girma da muradin son yi aure da wuri saboda yanayin halittarta ,sai dai tsawon lokacin nan bata samu wanda yadace daita ba kmr kaninta auwal wanda take ganin da wuya ta mallakesa arayuwarta, tunda ta kammala karatunta na diploma ,ta cire rai da wani karatu, "kin ci gidanku dole kiyi karatu mai zurfi domin shine burin mu iyayenki, na asali da iyayen goyonki ,guda nawa kike yanzu da zakice baki da muradin karatu idan bakiyi karatu a halin yanzu ba uwar me zakiyi? aranta tace "aure mana daddy ...... + " yanzu ne daidai ki natsu ki tsaya kiyi karatu amatsayinki na yarinya yar shekara ashirin da haihuwa "daddy ni dai banason karatun nan yanxu kabarni kawai iya dilomar ma dana ta isheni .. " "haba muwaddat ni fa nafi son kiyi karatu mai zurfi Allah yasani, "to da kika nace baki son karatu,aure kike so ko me ? muwaddat ta d'an noke kai ala'mun jin kunyar mgnrsa tana dry "kinga nifa Allah yayoni da mugun son karatun boko bansani ba kodan nasan dadin karatun ne? "ki taimaki rayuwata dataki ki cigaba da karatu, kafin muwaddat tace wani abu hjy hajara tashigo parlour'n wanda tun kafin ta k'arasa shigowa parlour'n take jin yadda alhj yake jaddawa muwaddat zance karatu mai zurfi yake son tayi. da sallama tashigo parlour'n tana "cewa ka rabu da wannan yarinya mara wayo kawai ,in da kai ya waye da karatu nan ,shine ita take cewa bazatayi ba, tasamu guri ta zauna tunda bataso "idan bakiyi karatu ba uwar mezakiyi uhmmmmm? "ki duba kiga yadda mata suka samu cigaba a dalilin karatu mai zurfi, ita kanta ummin taki tafison kiyi karatu mai zurfi kafin aure,amman shine dan iya shege kike cewa baki son karatu? "baki son karatu sai me? muwaddat tayi shiru tana jin kmr fito ta sanarwa da iyayenta burin zuciyarta, amman kunya tattare da fargaba ya hanata "ki dai gaya mata gsky karatu na da mutukar mahimmanci agurinta bari ummintata takaraso muji mai zatace, alhj muhamud na gama fad'ar hk ya mike tsaye ya sa kai ya fice yana takaicin rashin son karatun da muwaddat take yi... a harabar gidan yaci karo da motar dataje d'auko kanwarta da suke ciki daya, direban gidan na k'ok'arin daidaita tsayuwar motar yana ganinta ya fad'ad'a faraarsa sannan yaja ya tsaya yana jiran fitowarta, hjy mukarama ta fito a natse tana sanye cikin shiga ta alfarma doguwar riga ce har kasa sanye ajikinta da madaidaicin hijab, amman kallo daya zaka mata kasan cewar akwai gidan rana da tsantsar gogewa irinta 'yan boko atattare daita. ta k'araso ahankali inda d'an'uwanta yaja ya tsaya yana jiran k'arasowarta "kar dai fita zakayi Yaya ? "eh fita zan yi wai kafin ki karaso,dama wacan 'yar taki ta nemi 'bata min lokaci da tuni na bar gidan " "me kuma baby muwaddat tayi ? "da ita kullun bata wuce laifi agurinku shiyasa sam bata son zuwanta garin nan amman nake matsa mata " "ai duk ke kike d'aure mata gindi amman nasan yanxu idan kika ji abinda tayi sai ranki yafi namu 'baci yadda nasan kike da kulafucin son tayi karatu.. "au akan karatu ne? "akan shine mana wai yanxu nake mata maganar sai cewa tayi ita bata da muradin cigaba da karatu" hajiya mukarama tayi murmushi tace "manta da wannn shirmen nata karatu d'an ada tayi sa, dan ma inaji tsoron gur'bacewar da rayuwa tayi yanxu ,ai da tare aka had'asu da bunayya " "nima abinda naso kenan amman naga kamar ita bada raayin ma yin karatu, ni dai zan fita idan kin shiga kinsan yadda zakiyi daita " "ai tafiya ma zamuyi zaman shirun ya isheni ni kad'ai a gidan daman itace abokiyar hirar tawa sukayi sallama yayi hanyar waje ita kuma ta k'arasa cikin gidan ********* alhaji mahamud shine asalin mahaifin muwaddat, sai dai ba a hannunsa ta taso ba, ta girma ne a hannun k'anwanrsa da suke uwa daya uba daya , wato hjy mukarama da mijinta alhj ishaq , hjy mukarama da mijinta suna mugun son muwaddat ,babu irin kulawar da gatan da basu nuna mata ba , ko d'an cikinsu albarka . su biyu kawai iyayensu suka haifa suka mutu suka bari a duniya, mahaifinsu tun mukarama na k'arama ya rasu ,suka cigaba da rayuwarsu da mahaifiyarsu, sun sha gwagwamaryar rayuwa kafin daga baya mahamud ya isa munzali mutun, d'an ma mahaifiyarsu jaruma mace ce ,ta iya sana'oi iri iri ,da hk ta raini ya'yanta , sai dai shi mahammud bai samu damar karatun boko mai zurfi ba asanadin matsananciyar rayuwa da suka riski kansu a wancan lokaci ,iyakarsa secondary school kawai ya tsaya wanda yayi a karamar hukumar koko , domin alokacin primary school kad'ai ce a kauyen nasu babu secondary, sai dai akai mutun wani gari, sai dai hkn bai hanashi jajircewa na ganin kanwarsa tasamu karatun ta kowani bangare ba. + bayan mahammud ya gama makarantar gaba da primary, ahankali ahankali yake sanarsa ta kwadago ta hanyar kasuwanci,da farko dai gyaran agogo yake har Allah yasanya masa albarka ya bunkasa arzikinsa ya zamo wani abu .. adalilin wannan sana'ar tasa yasa yayi suna ciki da wajen kauyen har ake kiransa da muhamud mai gyaran agogo, wanda duk inda zaka shiga a fad'in kauyen nemansa, matukar baka sanya lakaninsa ba ,sai dai ka gama karad'e kauyen babu mai ce maka yasanshi. bayan wani lokaci sai mahaifiyarsu ta kamu da ciwo ajali ta sha jinya sosai ,suka rasa yadda zasuyi, gashi ciki da wajen kauyensu babu asibiti sai anjen wani gari mai kuruna dake makwabta taka da kauyensu ,idan akace za'a kai mutun asibin ma zai iya yiwuwa ya rayu domin kafin akarasa mararrabar garin mutun zai iya mutuwa , nawa nawa akayi akan idanunsu suka gani ,dan haka addua suke kullun Allah ya kawo musu d'auki daga gwanati mai ci alokacin data tallafi rayukansu ta gina musu asibiti da makarantar gaba da primary . tunda mahaifiyarsu ta fara ciwon take barwa d'anta wasiyya a kullun bakinta baya shiru da mgnr diyarta mukarama ta kance "mahamud ko na mutu dan Allah ka kular min da 'yar'uwarka kaga bata da kowa sai kai," kai ne uwarta kaine ubanta domin zan tafi na barta acikin lisafi na kurciya Muhammad ka rike zumunci ,mukarama amana ce a hannunka ina son ka kaunaceta fiyye da komai ka kula da maraicinta da rayuwarta karka bari ta zubda hawayenta akan damuwa kowace iri ce .. duk sanda mahaifiyarsu ta tasa shi gaba tana bar masa wasiyya ya kan share hawaye yace "ki daina furta wannan kalmar inna cuta ba mutuwa ba,sannan ba'a san inda rai yake ba, babu wanda yasan gawar fari ban da Allah, baki sani ba ko mune zamu rigaki mutuwa. "kayya d'an nan dayake hk take kiransa kasancewarsa d'an fari , "wannan ciwon bana tashi bane, ni kaina ban sa ran zan warke ba har in tashi ba, domin wannan ciwon bai kamani da wasa ba, ni dai fatana ko na tafi na barku ka rike 'yar'uwarka da daraja kada ka auri macen da zata shiga tsakaninku, duk abinda, zata maka kayi hakuri kamata uziri, ku had'e kanku ka aurar daita ga mutumin da kasan zai riketa da daraja sannan ka inganta rayuwarta da karatun addini dana boko tak'arasa mgnr tana janyo numfashi da kyar wasu zafafan hawayen tausayin ya'yanta yashiga gangarowa bisa kuncinta. + haka ma duk sanda mukarama ta kunsantota mgnrta kenan "mukarama ki rike d'anuwanki, ki rufa masa asiri a duk sanda hkn takasance, ki d'auke shi matsayin uba, domin hausawa sunce babban wa uba ne, ku rike zumunci atsakaninku, duk abinda kika samu nashi ne hk shima, ku zamo tsintsiya mad'aurinku daya Allah yayi muku albarka. tunda inna ta kwanta ciwo bakinta baya shr da barwa mahmamud da mukarama wasiyya da amanar junansu ,su rike junansu , ciwon dai na ajali ne rana daya zazzabin ya tashi zanga zanga suka nufi asibiti Daita ,akan hanya kmr ko wani lokaci Allah ya amshi rayuwarta batare dataga auren ya'yanta ba. bayan rasuwar mahaifiyarsu sun shiga damuwa kwarai da gaske kar ma dai mahamud yaji labari musamman idan yaga mukarama tana yawon kukan mutuwar innarsu ,duk sai tausayinta ya kamashi domin yasan dole kewar inna ta dameta, wani lokacin da kansa yake bata umarnin tashiga gidan mukotansu gurin hajara . + hajara kawar mukarama ce tare suka taso tun innarsu tana da rai, basa rabuwa tare suke al'amurasu tare sukayi makarantar boko haka islamiyya ,idan bakaga mukarama ba tana gurin hajara akwai sabo da shakuwa mai tsananin atsakaninsu dama kuma can iyayensu aminan juna ne, byn rasuwar mahaifinyarsu, mahaifin hajara na d'aya daga cikin wanda ya taimakawa rayuwarsu dan haka shima mahamud lokacin daya samu rufin asiri bai manta dasu ba hatta karatu hajara shi yake biya musu kudi tare da kanwarsa ,komai ya tashi yiwa mukarama ya kan had'a da hajara yayi musu tare irin karar dayake musu , yasa iyayen hajara suke matukar jin dadi sosai, kullun cikin yabonsa suke. wata rana mahamud na gida yana wanke mashin dinsa sai kuwa hajara tashigo gidan da gudu tana huci ,sauran kiris tayi karo da machine dinsa, ganin mahamad tsaye yana kallonta sai tayi saurin komawa da wani gudun a kunyace ,ya kwalla mata Kira ta dawo da baya yace "zo nan sai kin gaya min dalilin gudun naki, bana hanaku irin wannan guge gujen ba, hajara tasa hannuwanta duka ta rufe fuskarta dashi tana dariya shima diriyar yayi kana yace "wai hajara in tambayeki shin me yasa kike jin kunyata ne? tayi shiru kanta a sunkuye yace "ko nayi miki kama da surukinki ne? nan ma shr tayi yace "ni na lura duk sanda kika shigo gidan nan bakya sakewa ko kuma tsorona kike ji.? hajara ta girgiza kai yace "to me yasa bakya iya kar'bar abu agurina sai dai mukarama ta kar'ba muku? nan ma shiru tayi mukarama ce ta fito daga cikin d'akin tana dry,mahamud ya kalli mukarama, sannan yace"wai me ya sa kawarki take jin kunyata? mukarama tace "inajin kodan taji goggo tace.... ya d'an dubeta da sauri yace "me goggon tace ? mukarama tayi shr tana kallon hajara tana dry kuma taki k'arasawa, dayake yasan halin shirmensu kurun sai ya rabu dasu yace "ku wuce kubani guri Allah yasa na sake ganin kuna irin wannan guje gujen sai kace wasu kanan nan yara. ranar wata litinin da safe mahamud yashiga gidansu hajara domin ya gaida su, hajara najin muryarsa taki fitowa daga cikin d'akin, byn sun gama gaisawa da mutanen gidan baban hajara yace"wai shin mahamud kai har yanzu baka fara tunanin aure ba ne? tunda Allah ya amshi ran mahaifiyarku ,ai sai ka d'aure ka nemi abokiyar zama kodan ka ragewa 'yaruwarka kewar innarku data rasa. yace "wallahi baba nima nayi wannan tunanin to sai dai ina kan dudubawa in samo wacce ta mallaki kanta, baba yace "naso ace ina da 'ya babba da zan kulla zumunta atsakaninmu amman tunda banida ita ga hajara nan na baka, sai a wanketa akai maka. abin yabawa mahamud mamaki ya danyi driya kana yace "lallai baba kanason ka had'a rigima kasan kuwa yadda hajara take tsananin jin tsorona ? bama haka ba baba yaushe za'a ce za'a yiwa hajara aure yarinyar da sai ma yanzu zasu kare primary, nima kuma dakake ganina karatu zan koma. mahaifin hajara yayi dry sannan yace" duk wannan bawani abu bane in dai kana sonta tunda kana son bokon itama sai ka barta tayi karatu agidanka. mahamud ya sake yin dry"amman baba baka ganin irin shirmen da zasu ta min acikin gida. "duk babu komai sai ka jure har zuwa lokacin da zasu yi hankali mahamud ya d'an dubi babar hajara yace "kin dai ji goggo ,baba yana neman ya had'ani da rigima. cikin murmushi tace "to idan haka ne ai nice na fara furtawa kai dai tunda ance anbaka ba sai kayi fatan alkhairi Allah ya tayaka riko ba, babu yadda mahamud ya iya dan haka yace shikenan goggo na karba Allah ya rika min . a daidai wannan lokacin mahamud yasamu gurbin karatu a jamiar d'an fodio dake jahar sokoto inda zai karanci kasuwanci. zance aurensa kuwa da hajara abu kmr wasa, abu ya kankama yana da shekara biyu a jimi'a aka soma shirye shiryen aure cikin kankanin lokaci aka saka hajara lalle agama biki aka kaiwa mahamud amaryarsa . ba k'aramin raino mahamud yayi ba ,kafin hajara ta zama cikakkiyar mace ba, ya dai sha shirmensu ita da mukarama, haka nan ya dage da kyautata musu kullun yana tsaye akansu komai suke bukata zai siyo ya kawo musu da yake yara ne masu hankali da natsuwa sukayi zamansu lafiya su fad'i tare su tashi tare suna harkarsu su duka suna jin dadi zama da junansu ahankali ahankali rayuwarsu ta cigaba da gudana cikin jin dadi har sanda mukarama tasamu karatu a makaranta kwana dake aleiro government girl's comprehensive secondary school aleiro, yayinda hajara kuma ya samammata makaranta anan cikin garinsu, dan Allah ya tallafisu ya amshi rokonsu yasa aka bud'e musu jeka ka dawo. 1 kullun zata makaranta idan ta tashi ta dawo gidan mijinta, tayi girki da sauransu hidimomi gida, rayuwarsu dai gwanin sha'awa in kaga yadda mahamud yake tattalin hajara sai ka rantse wata shararriya soyayya sukayi kafin aurensu. shi dai mahamud mutun ne mai son mace taji dadi gashi da busha sha, ga sakin fuska da saukin kai ,hajara dai ta samu soyayya da kulawa agurin mijinta, kullun babanta na saka masa albakar saboda ya rike amanar da'aka bashi kuma gashi da zumunci domin mahamud ya maida iyayen hajara tamkar nasa komai zaiyi ya kan nemi shawararsu haka suka cigaba da rayuwa ganin sha'awa . ta bangarensa karatunsa ma bashi da wata matsala komai na tafiyar masa yadda yakamata idan ya dawo hutu kuwa zai kama kasuwancinsa na siye da siyar, sannan ya bud'e k'aramin shago a kofar gidansu wanda yake gyara agogo. ****** lokaci zuwa lokaci idan mukarama tazo hutu hk samari ke yi mata caaaa amman sam mahamud ya kekashe kasa yace "bai san da wannan zance ba, karatu zatayi duk wanda yaji zai iya jiranta to ya jira ,wanda ba zai iya ba, ya k'ara gaba ya nemi matarsa, cikin haka ya kammala da karatunsa ,kasuwancinsa ya k'ara bukasa, komai yana gara masa domin zuwa yanzu ya fantsana cikin duniya neman arziki, dan har sun bar kauyensu zuwa cikin birnin ilorin state . byn wani kankanin lokaci sai gashi ya zama matashi attajiri dake da mallakin gidaje, ya sayi motaci baya ga yaran kauyensu daya Diba suke karkashinsa. zuwa lokacin yana da yaro daya mai sunan Ibrahim ,suna kiransa da akram da yake sunan mahaifinsa garesa .. mukarama ta tagama karatunta na gaba da primary, ta zama cikakkiyar budurwa sosai gata da kyau da gogewa da iya tsara kwalliya ,cikin wannan lokacin ishaq abokin Muhammad wanda ya kasance abokin kasuwancinsa ne ya dawo daga kasar maleshia akan harkan kasuwanci da karatunsa . ishaq hadadden matashi saurayi ne tsayaye mai zati da haiba uwa uba naira ta zauna ajikinsa asalinsa dan Kano ne amman babu inda baya shiga adalilin kasuwanci. wata rana ya kawowa Muhammad ziyara,inda Muhammad yace "mukarama ta kawowa abokinsa abun motsa baki,tashigo parlour'n cike da natsuwa da kamewa uwa uba kunya, ai kuwa ishaq yana d'aura idanunsa akanta yarasa tsukuni amman dayayi wani tunani sai yayi saurin kawar da abinda yaji akanta, ta ajiye tire ishaq yace "ga leda nan ta wuce dashi tsarabarsu ce aciki, sam mukarama taki d'auka, ya d'auka ya mika mata nan ma taki amsa yace" haba kanwarmu ina ganinki mai kalar wayyayu, a wannan zamanin yaushe ake kunya hk? mukarama ta juya akunyace zata fice daga parlour'n, 'yar drya Muhammad yayi yace "to in kin shiga ki turomin hajara kawai ,tana fita ishaq yace "amman wannan wani irin kunya ce hk sai kace ba yar zamani ba? alhj Muhammad yace" ina ruwan mukarama haka Allah yayita komai nata sai ta had'a da kunya yarinya ce mai tsananin kawaici babu ruwanta. yace "da kyau hk nake son naga mace nada kawaici da alkunya a dukkanin al'amuranta da ganin kanwar tamu mijinta ya dace kwarai ya fad'i hk saboda tunaninsa ko tana da aure. alhj Muhammad yace"kuma ka gani bata da miji har yanzu bata tsaida miji ba karatu take domin ina da burin akanta,ina son na ingata rayuwarta da karatu boko domin a dama wannan duniyar daita, shiyasa duk masu kawo hari nake katse masu hanzari har sai ta gama, yanzu haka tana matakin diploma . ishaq ya d'an dubesa a razane domin yasan asaninsa mutane karkara haka ,basu fiyye barin yaransu su jima hk batare da yin aure ba .... "gsky abokina kayi nmj k'ok'arin gurin ingata rayuwarta ,yanzu dai kace babu kowa akasa masu neman aurenta? "babu kowa ina suka ga fuska, ai sai sunga fuska tukun zasu zo, ni dai burina tayi karatu mai zurfi ta yadda zata taimaki al'umma da ita kanta, nan dai suka bar zance suka shiga hirar kasuwanci dayake daman harkar kasuwamci ne ta had'asu har suka zama abokai, acikinsu duk wanda wata harka tashigo hannunsa daya san za'a samu alheri y kan janyo dan'uwansa ciki, su samu alkhairi tare kasancewar dukansu ba masu kyashi ko bakinciki bane ,kowa yana k'aruwa da kowa suna harkar arziki tare gwanin sha'awa. tunda ishaq yakoma gida sai ya kasa samun sukunin zuciya duk yadda ya runtse idanunsa mukarama yake gani tana yi masa gizo ,haka nan abin mamaki jiyayi gbdy ya tsinci kanshi da matsanancin kaunar mukarama ,ganin dayayi mata ya gigita kwalkwaluwarsa ,sosai yarinyar ta rikitashi ,ya rikice akanta har tunaninta na neman hanashi sukuni yin barci, shi kansa sai juya al'amarin yake aransa yadda farat daya ya gigice akanta gashi dan'uwanta na da buri akanta, dan hk ya danne abun aransa yacigaba da hakuri ,haka soyayar mukarama yayita cinsa arai har sai da aka samu wasu yan watani. ************ ran nan dai ishaq ya kasa hakuri adalilin soyayyar mukarama da kullun take sake huda kahon zuciyarsa, dan hk a zaunen da yake agaban mahamud yasoma maganar yadda yake son mukarama. mahamud yayi shr yana sauraron abokinsa har yagama zayyana masa irin kaunar dayake yiwa mukarama,Muhammad yace "naji dadi kwarai kuma ina matukar farinciki da wannan bayani naka ,sanin kanka ne kafi karfin komai agurina ,zai yi wuya ka nemi wani abu a wurina na hanaka, musamman ma irin wannan alfarma ta aure, to amman akwai wani hanzari ba gudu ba kmr yadda kasani, bazan aurawa mukarama mijin da bazai barta tacigaba da karatunta ba, matsawar ka amince zata cigaba da karatunta agidanka shikenan na amince kaje ka nemi yardarta matukar ta amince da kai zan aura maka ita. ishaq ya sauke naunauyen ajiyar zuciya kana yace "wannan ba wata matsala bace ni kaina har yanzu akan karatu nake kasan da haka ,domin lamarin kasuwancinmu na bukatar ilimi mai zurfi,bugu da kari ilimin mace nada matukar mahimmanci arayuwa. "haka ne kam Allah yasa mu dace kana iya turo magabatanka idan ta amince , ishaq yace "ameen had'e dayiwa abokinsa godiya " domin sosai yaji dadin lafazinsa mahamud na gama fadar hk ya bari parlour'n. ishaq ya nemi ganawa da mukarama ,byn tashigo parlour'n suka dan yi shru kad'an sannan yakira sunanta "ko kinsan zuwan nawa na yau dominki ne sabanin sauran lokuta? ta d'an kalleshi cikin natsuwa, yayinda ta zuba masa idanu tana kallonsa da sauraren abinda zaice dan gabad'aya zuciyarta ta matsu da son jin abinda ke cin ransa akanta, domin itama tana jin wani abu a game dashi . yacigaba "hakika mukarama dazaki min alfamar dana dan gutsara miki abinda ke cin raina a game dake, Allah yasamin tsananin kaunarki tun ranar farko dana d'aura idanuna akanki dayake nasan ba aure yayanki zai miki a wannan lokacin ba sai nayi kokarin danne sonki cikin zuciyata har sai yanxu ,a yanzu dai ina gabatar miki da kaina amatsayin wanda yake son aurenki amman menene ra'ayinki akaina ? mukarama dai tayi shiru saboda batasan amsar dazata bashi ba, domin mutumin yana yi mata kwarjini ganin bata da niyyar bashi amsa yace "haba mukarama ya kikayi shr ai gara kiyi magana shi sha'anin aure ai ba'a yinsa da wasa zan so jin ta bakinki koda bakya sona barema bana fatan haka nafi son kiyi min alfarma bisa soyayya kar ma ki tsaya duba alaka don ba itace tasani sonki ba. " kyawawan halaiyenki da dabi'unki na kirki ne suka janyo zazzafar kaunarki ,ki taimawa rayuwar wannan tsohon tuxuron ki aureshi domin idan kika ki aurensa ina tabbatar miki hk zai k'arasa sauran rayuwarsa batare daya ajiye iyali ba. mukarama ta cigaba da yin shiru sai dai wannan karon kanta na sunkuye ,murmushi yayi saboda sanin halinta na kunya "haba zuciyar ishaq ki dan yi min magana ko naji dadi "tayi dariya amman batace komai ba yace"kenan dai ana son ishaq ya hakura," mai yiwuwa ina da wani abun da baza a soni dominsa ba? + sai a lokacin ta girgiza kanta, yace "ni kam muddin ba magana ki kai ba, gani nake ban canci asoni ba ,shi yasa kika barni da kokon barana a hannu, ai sauran maneman ba hk ake musu ba, ko kuma ko dan anga ni babban yaya ne kike ganin nayi miki tsufa? maganarsa ta bata dariya har ta sa ta d'ago kanta da sauri suka dubi juna sannan tace "ko kad'an ba haka bane, ni dai aguna baka da wani aibu da kowace irin mace zata kika ,sai dai abunda nake son kagane ban taba yankewa kaina hukunci ba sai dai yayana ya yanke min. "idan ta wannan bangare ne mugama magana da yayanki har ya amince har ma da sharadinsa nason ki cigaba da karatunki byn aurenmu, na kuma ji na gani na amince da hakan ,saboda ina matsanamcin sonki "duk da haka ni dai nayiwa kaina alkwarin komai zanyi sai da amincewarsa. "da kyau kinga wannan biyayyar taki tana daga cikin abubuwan dayasa na kamu da sonki tunda kin tabbatar zabin d'anuwanki shine zabinki, a she dai naci babu hamayya kenan, domin na tabbatar d'anuwanki ba zai iya zaba miki wani fiyye dani ba. "amman duk da hk xan baki lokaci kije kuyi shawara da matar yayanki tunda itace ta hannun damarki, dan ta abokina shi bana jin komai domin shine yace in nemi soyayya agurinki domin yana son baki cikakkiyar yanci shiyasa nake ganin yanzu shawara ta rage keda hajara babu ruwan aminina ,dan ko yau muka daidaita gobe ma yana iya d'aura mana aure. ta dan fad'ad'a murmushinta "shikenan Allah yayi mana zabi mafi alkhari "yauwa masoyayyita abinda nake son ji kenan daga gareki, domin zabin Allah shine mafi alkhairi a gurinmu, gbdy dai ishaq ya gama kashewa mukarama jiki da salon soyayyarsa wanda sukayi tasiri a zuciyarta. + sosai yasamu matsugunni agurinta ,byn sunyi sallama tare da yi mata alkwarin zai dawo wani sati domin jin shawarar data yanke, kafin su rabu sai da yayi mata alkhairi mai yawa wanda kunya ta hanata kar'ba ,sai daya takurata sosai sannan ta amsa game da yi masa godiya tashige ciki, tana shiga Kai tsaye d'akin hajara tashiga domin ta fesa mata labari da bata ganta cikin parlour'n ba sai ta bita uwar daka ta isketa kwance ita da akram akan lafiyayyen gadonta suna ta sharar bacci cikin nishadi ta dan ja ta tsaya tana jan tsaki . "ke kam aunty hajara kin cika so baccin tsiya ta fad'i hkn a fii yayinda tasa hannu tana girgizata, ta d'an motsa kadan tare da rungume d'anta ajikinta batare da ta bud'e idanunta ba ta sake komawa bacci abinta . a hanzarce mukarama ta maka mata duka, hajara a firgice ta d'an bud'e idanunta ganin mukaramaa tsaye akansu tace "kai d'an Allah mukarama in banda d'aukar haki ki barmu muyi baccinmu . mukarama cikin zolaya tace "mijinki yace na taimaka na tasheki sai nayi laifi? hajara da sauri ta watseke tare da tashi, zaune har da d'an murmushinta, mukarama ta kwashe da dry "uhm yar dadi miji daga jin zance miji kin wani wartsetake to karya ne bashine yake nemanki ba ni nake son mgn dake hajara ta d'an kai mata duka "kyaji da karyarki ke daman babu damar kiga mutun yayi bacci sai kin tasheshi . mukarama tace "ai ina ganin akan shegen baccin nan naki sai nayi miki kishiya in tura amarya d'akin yayana kina nan kina shirgar bacci. "haba dan Allah kin isa ai dagani babu kari ai ni nafi karfin amarya. "kiyi cika bakinki kigama zanyi maganinki . suka fashe da drya . kiyi driyarki ahankali karki tasar min da yaro inji cewar mukarama. "ai kuwa babu mai hanani magana, kiyi shru albishir nazo miki kinsamu dankareren suruki idan bakiyi shiru ba wallahi na fasa "hajara tazaro ido "da gaske koda wasa "da gaske mana "to waye surukin nawa? "abokin yaya. hajara tayi dry har da shewa "gsky in dai shine yayi min, mukarama ta zauna ta zayyene mata yada sukayi sai data gama jin komai tayi murmushi tace "haba ai daman nasan za'a rina shiyasa kika ga ko mamaki banyi ba kinsa ance inkaga kare yana shinshina takalmi d'auka yake son yi ,Allah dai ya tabbatar da alkhari gsky kinyi sa'a more miji d'an gayu d'an boko attajiri kyakkwawa... "kinga ba surutu nace ki min ba shawara nazo kibani "hajara tace kawai ki auri abunki tunda mu duk muna sonshi ba wata matsala kuma bashi da wani aibu dan ko mutumin kirki ne gashi attajiri in kika aureshi zakiji dadi mukarama tace"ki ture zance kudi kinsan ni kudi basu dameni ba, ni kawai kwanciyar hankali nake nema atare da namiji. + "karki damu in dai kina sonshi kurum ki aureshi ni dai ina baki goyon baya karma ki tsaya wani hasashe kiyi aurenki kawai da zuciya daya ki shiga gidansa da kyakkyawar niyya Allah ne mai bada zaman lfy bare ma nasan mutumin Nada kirki, zai rikeki amana. mukarama tace" shikenan Allah ya tabbatar da alkhairi in yaya yashigo ki gaya masa na amince hajara tayi dry shikenan ishaq zai d'auke mana ke ,zamuyi kewarki in kin tafi dawa zamuyi hira? sai ki dinga yi da mijinki, ni meye zai dameni tunda nasamu nawa abokin hirar. hajara tace "dadin abun dai baki da baki balle nasa ran zaki yi hira da miji "ki kwantar da hankalinki wannan karon zaki sha mamaki yadda bakina zai bud'e bari dai ayi auren ,ni nasan irin soyayyar da zan nunawa ishaq ,ke ko fita sai naga dama zan barshi suka kyalkyale da dry gabad'aya hajaa tace "kmr gaske "a ture maganar wasa zan dinga tarairayarsa domim karya hango wata. hajarra tace "ai shi nmj bakomai bane idan yashiga hannun mace mai wayo, komai girmansa ya kan dawo tmkr yaro in har ya had'u da macen da ta iya kissa sannan ladabi da biyayya ma wani ginshiki ne a cikin zaman aure, amman mu mata hausawa duk bama d'aukar wad'an nan abubuwan da mahimmanci . mukarama tace "ai kuwa duk kina yi babu laifi kina k'ok'arin kamantawa gashi nan kullun sai k'ara rikita min yayana kike abun bako tausayi "kema ba gashi nan kina shirin zuwa ki rikita yayan wasu ba " amman ai kinsa ni nafiki kunya bazan dinga irin abinda kike yiwa yayana ba. "zauna nan garin jin kunya a je ayi bake, gara ma in zaki cire kunya tun wuri ki cire domin mazan zamani nan basu wani so kunyar nan, ki zage ki tarairayi mijinki, "yanxu ina karuwai suke a gari? "babu su domin karuwai na d'akin mazajensu, wallahi wata idan kikaga iskancin datake zubawa mijinta domin gamsar dashi sai kinyi mamaki ,yanzu karuwai babu market kowace takama gabanta.. suka fashe da drya a daidai lokacin da Muhammad yashigo ya daga labule d'akin "to gwana kingama mata hudubar? kunya duk takama mukarama a zuciyarta tace" Allah dai yasa ba duka hirarsu yaji ba hajara kuwa ta dake tace "kai kace daman la'be kake mana ,ka dai san la'be babu kyau. cikin driya yace "ina ruwana da hirar shirmenku, ke din ma yaushe kikayi baki har da zaki koyawa wata yadda zata rikita miji ya zauna a tafin hannuta? mukarama tayi saurin cewa "kai yaya bafa hk tace min ba, zancemu ne kurun mukeyi ,"idan haka yaji sai me kissa nake koya miki don abokinsa yazamo a tafin hannunki Muhammad ya dube yana yar dariya "ke din me kika iya balle har ki koyawa wata? + ta d'an hararesa "haka din da kake rainawa dai ina yi ma ,ina laifi ma da kasamu hk wasu mazan nacan basu samu irin kulawar da nake maka ba. ganin mukarama na gurin yasa yayi saurin wayancewa "karki sake yarda da hudubar wannan kawartaki mallake nmj a tafin hannunki bashine ba ladabi da biyayya shine gaba da komai ,halaiyar kirki ake neman ga mace. hajara tace "da kuma me ? yace "da iya girki ta sake cewa byn nan fa? tana kallonsa tana dry "ke mukarama ina ganin , in dai abokina yayi miki shikenan sai ayi magana aure kin dai san ba gurin da za'a tsaya 'bata lokacin bane , in kuma ba kya sonsa gara tun wuri ki gaya min in sanar dashi domin babu wata yaudara atsakaninmu dashi, ko ban fad'a miki ba Kinsa matsayinsa agurina, in kina sonsa komai cikin gaugawa za'a yi agama ba tsayawa za'a yi ana ja masa rai ba ,kinsa ni ban iya kwalo kwalo ba ya fad'a yana kallon mukarama wace tace "yaya ai magana tana hanunka sai abinda kace, ni duk abinda ka yanke daidai ne. girgiza kai yayi "haba mukarama ki dai ki fad'i son zuciyarki idan kina so nima ina so, idan kuwa baki so nima banaso "ai ni matsawar kana da rai bazan iya yankewa kaina hukunci ba, sai abinda ka yanke min,. ya d'an yi shiru hajara tace "tunda hk ne shikenan aje mun zabi abokinka sai kace ya fito ya d'an washe baki yana murmushin jin dadi "lallai kun kyauta min kuma mukarama ta fiddani kunya in ta aureshi zan fi kowa farinciki saboda abokina mutumin kirki ne nasan bazaki ta'ba nadamar aurensa ba, nagode Allah yayi miki albarka bisa biyayyar da kike min.. mmn sudais ce πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— + ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ WARNING!!! FOR THE FIRST TIME !!!! I WILL LIKE TO SAY," DON'TS READ THIS NOVEL ,IF YOU KNOW YOU ARE NOT MARRIED... ❌❌❌COZ THIS BOOK CONTAINS ONLY FOR MATURE PEOPLE , IF YOU READ IT, IS FOR YOUR OWN RISK ...... WATTPAD @HAUESH BISMILLAHIRRAHMANIRRAHIM Page 3 ......Tun da alhj Mahamud yasoma sanyawa mukarama albarka ,murmushi yaki 'bacewa a fuskarta ,hajara ta du'beta a sukwane tace "kai duniya mukarama ko kunya baki ji ,ana zance aurenki kina guri , sai wani nishad'i da annashuwa kikeyi .. Wani sabon murmushi mukarama ta sake yi "bil hakki da gaske mugun son ishaq ya kamata sosai tun kwanaki ma na lura da rawar kafar da takeyi akansa ,kalli ma yanzu kaga rawar jikin da take ,barin in taji yazo gidan ta dinga 'bare 'bare kenan tana hanzari zuwa gaidashi ,wata sabuwar kunya ta kama mukarama ta tashi da sauri zata fice daga d'akin tana dariya ,alhj Mahmoud ya dakatar daita "kinga dawo kiyi zamanki in dai tsiyar hajara ce kin saba daita ,tunda tayi baki neman take ta bud'e bakin kowa ta karfi da yaji. Mukarama tace 'kai ma yaya kayi mata kishiya kawai mu huta da halinta hajara ta kwashe da dariya ahayyeeeeee yau zan ga had'in kai acikin gidan nan, to Dan kince yayi min amarya sai me ? Ince ba'a kaina aka fara ba sannan kuma ba akaina zata zauna ba ita shegiyar kishiyar, tazo Dan ubanta ... "Duk dadin baki yayanki yake miki Dan yaga zaki yi auri abokinsa yanzu da wani ne da watakilla ya rungumi transformer Amman shi Da kansa yasan mijin mace daya ne .. Alhj Mahmoud yace " yarinya karki cika baki in kika zugani gobe gobe sai ,naje na biya sadakin wata yarinya da take mutuwar sona in ga tsiya" Mukarama ta kwashe da dariya, har da yiwa hajara gwalo, hajara tace" lallai mukarama wai ni kike kwayewa baya agaban yayanki bari ? "La yaya kalli kaga daga jin zancen kishiya har idanun hajara ya raina fata ..sukayi Dariya gabadayansu har hajara wace cikin dariya tace "zan miki mummunar addu'a kema kina shiga gidan ahmed da wata biyu ya gano wata ,tunda dai zuga shi kike yi ayi min kishiya ,wace Sam sunanta ma bai da dadin fad'a . Byn Sati biyu ishaq ya sake zuwa gurin mukarama byn sun gaisa suka zarce da hira, wannan karon yaji dadi sosai da yadda ta sake dashi har suka tautauna sosai da kanshi yace "na ji dadin irin kar'buwar Dana samu duk da dai har yanzu baki furta min cewar kina sona ba ,Amman dai na gamsu dari bisa dari sannan na gamsu da bayyani da yayanki yayi min kuma hausawa sunce labarin zuciya a tambayi fuska ,ina ga tun da mun rigada mun amincewa juna ai ba sai an d'auki dogon lokaci ba ,abin nan tuwona maina ne zan so ace mun yanke lokaci kinga tun daga yanzu mu fara shirye shirye Dan tun Dana sheidawa hjyta batunki ta kasa zaune ta kasa tsaye, domin burinta arayuwa bai wuce taga na ajiye iyali ba Amman me kika gani? + Ta D'an dubeshi cikin murmushi tace "ina ganin wannan maganar zaifi kyau kuyita tsakaninka da yayana "eh na San da haka ,Amman shi Mahmood ya sheida min, in dai ina bukatar aurenki ko gobe ma zai iya d'aura mana aure ,shi yasa nake ganin nida ke yakamata mu zauna mu tsara lokacin da muke bukata . Ta janyo ajiyar zuciya da kyar ta fesar saboda yadda maganarsa ke shiga jikinta kana tace " to kai kmr wani lokaci kake ganin ya dace ? "Yauwa zuciyar ishaq ni dai idan kin amince zuwa karshen shekarar nan yayi min ,nan da wata biyu kenan sai ayi komai cikin gaugawa a d'aura aure tare da biki, ta D'an fad'ad'a murmushinta tana kallonshi tmkr yau ce rana ta farko data soma sanyashi acikin idanunta . ahankali muryata ta fito still kwayar idanunta na cikin nashi tace "haba dai nan da wata biyu ina ma laifin wata uku . Yayi saurin ware mata matsakaitan idanunsa ,"wani irin wata uku idan dai baso kike labarin mutuwata ta riskeki ba ,ko na dibo kayana na dawo gidanku da zama ba,ki San ko irin yadda nake jinki a zuciyata? "In aka kai watanin uku ba'a shafa fatiha ba,ai sai na fara sanbatu ,mgnr yabasu dariya gabadaya "in dai ba wani babban uzuri gareki ba ,gaskiya bana son a dau lokacin domin ina son muje aikin haji tare InshaAllahu,dan alkwari nayiwa kaina bazanje aikin hajji ba sai da matata saboda zanfi jin dadin tafiya tare da iyalina, Amman ban sani ba watani uku da kika ambata ko akwai wani tanadi na musamman da za'a yi domina ? "sai in hakura har zuwa wani lokaci kinsa ku mata bakwai rabo da daburu da hikimomi. "Ta sunkuyar da kanta kasa "babu wani shiri da zanyi daman gani nake kafin lokacin mun Dan dada fahimtar juna "ai babu wata fahimtar data wuce kaunar da take cikin zukatanmu kin Riga kin San ina sonki ,kema ko baki fad'a ba nasan kina sona batun yau ba na gane akwai kaunata a zuciyarki . A kunyace ta rufe fuskarta tana dry "kinga kuwa fahimtar juna bazata yi wahala ba ,yanzu dai kin amince min karshen watan nan nake son na turo kayan aurena kuma in kin tashi tarewa banason yayanki yayi wahalar siyan komai domin babu abinda ban zuba acikin sabon gidana ba ,komai akwai ke kawai suke jira . + Cikin murmushi tace "bakasan yadda yaya ya fika d'aukin wannan auren ba ,domin tunda yaji ka furta maganar auren yayi oder a kamfan, hatta kayan kitchen ya gama siya .. Ishaq yayi D'an murmushi "ina ruwan mutumina ai naga alamar yafi kowa doki auren nan, to tun da yake ya rigada ya siya miki kayan d'aki babu komai asasu a extara room's. kanta a sunkuye tace "shikenan Allah ya nuna mana ya kara budi Amman ni dai Dan Allah karkace zakayi wata hidima kayan aure komai na yafe, ya D'an dubeta cike da fara'a a zahiri gsky yaji dadin kalamanta "GSKY sai dai kiyi hakuri Dan koni bance zanyi ba dole dangina suyi bare kuma allah ya horemun abinda zan miki dole nayi komai da'akewa matashiyar budurwa kmr ki, kisawa ranki duk abinda ake yi na hidimar aure zan miki ,ni ko banason mace zanyi mata hidimar aure balle ke da zuciyata take kwakwa tayi murmushi "to ai ni nace na yafe ko? Cikin murmushi ya tsura mata ido yana dubanta salon maganarta da komai na Burgesa "zuciyar ishaq ya fad'a yana sake tsareta da idanunsa "ki duba kanki da kyau ,kiga irin baiwar halittar da Allah yayi miki ai jikinki ya wuce irin macen dazatace ta yafe kayan aure ,kuma ya yafu din. Ta rufe fuskarta tana dry saboda kunya "dadina dake kin fiyye kunya da yawa wallahi yanzu haka zamuyi zaman aure kina jin kunyata? "Kayi hakuri zan D'an rage in naje gidanka "gsky yakamata Dan nasoma jin tsoron wannan kunyar Dan hka tun daga waje yakamata ki soma ragewa kinga idan na kaiki gidana na zamo abokin rayuwarki, kinga maganar kunya ma bata taso ba ,kunyar nan ki kawar daita domin mu had'u mu ingata rayuwar aurenmu. " ni zama abokin wasanki ,abokin nishadinki, abokin Hirarki ,abokin barkwancinki ,kinga ni mutun ne mai son nishadi don hk nake bukatar cire wannan kunyar ,ko tun yanzu ni na cireta da kaina ya kai hannunsa zai ta 'bata tayi saurin dojewa da sauri zuciyarta na bugawa domin tunda taso arayuwata babu nmj daya ta'ba d'aura hannunsa ajikinta "babu abinda zan miki ,domin Sam bakiyi kama da tsagairan mata ba ,akwai cikar Kamala atare dake ,hankalinki da tunaninki tare da natsuwarki yasa nake kyautata kyakkyawan zato acikin rayuwar aurenmu ,Dan haka ina fatan zaki cire kunyar nan kiyi masa babban ma'aji agidan yayanki domin ishaq a yunwace yake dake ,ba zai iya da wannan kunyar ba "ki yi min akwarin cire kunyar ko na soma cirewa da kaina ? Muryarta a matukar sanyaye tace "karkaji komai nayi maka alkwarin InshaAllahu zan cire ,tun yanxu ma na fara cirewa ...duk yadda taso kauce masa sai daya matsota sosai tmkr zai shige jikinta yana narke mata har yayi nasarar kamo fuskarta ya daidaita da nashi suna shakar numfashin juna .. Wata irin soyayya ishaq yake nuna wa mukarama mai tsuma zuciya sai dai duk yadda yaso ya dinga romancing dinta taki yarda ,ta dinga nuna masa hkn haramu ne ya bari har sanda zasu mallaki juna . Ishaq ya turo iyayensa aka kawo komai na aure tare da tsaida lokacin wanda bai wuce wata biyu kamar yadda ya bukata . Anyi biki lafiya amarya ta tare agidan angonta ishaq ba k'aramin shirya mata gida yayi ba ,gida kmr aljannar duniya komai yaji ban da tsiya babu abinda babu acikin gidan duk wani kayan jin dadi da more rayuwa an zuba mata takowani bangare ,gidan kam sai Wanda yagani ya had'u karshen had'uwa ,kai daga ganin gidan kasan naira ta zauna ,gabadaya mukarama ta tsinke da alamarin ishaq duk da tasan wani kusan attajiri ne ,Amman shigowarta gidansa tasan ya taka matsayin mai girma wajen dukiya. + byn 'yan kawo amarya sun watse mukarama ta sake sabuwar kwaliya saboda shirin tarbar miji duk da yadda zuciyarta ke luguden bugu, ta saka wani ratsetsen blue less ,Wanda tsayawa fad'ar kudinsa 'bata baki ne, ga zinarin da yayanta ya sai mata hannu da wuya sai sheki take irin turarrukan da tayi amfani dasu ita kanta bazata iya lisafasu ba, gabadaya gidan ya d'auki kamshi a haka ango yashigo ya sameta zaune a bakin gado lullube da mayafi ya D'an sa hannu ya yaye mayafin data rufe jikinta dashi yana mata dry. Tsura mata kyawawan idanunsa yayi yana kallonta hk nan yaji amarya tasa tafi kowace mace kyau a duniya yasan gwanar Ado ce Amman na yau yafita daban kodan ya had'e Dana amarci ne, bai sani ba ,kallonta yake yana kallon halittar Allah irin kallon kurulla ,sai ta D'an sunkuyar da kanta tana murmushi habarta ya d'ago yasanya kwayar idanunsa cikin sannan yace "zuciyar ishaq duk yadda akayi kinyi kuka ko? Ta D'an dubeshi kawai kana tace "me kagani ? "Naga idanunki sun canza sunyi ja, kin tuna wani abu daya Sosa miki zuciya ne ? Tayi murmushin tana neman wayancewa ,in har ta sanar dashi dalilin kukanta zatayi tace mishi me ? Kmr yashiga zuciyarta yace "kiyi hakuri zuciyata ko baki fad'a ba ni nasan abu daya zai iya sakaki kuka a irin wannan lokacin bai wuce kin tuna da innarki ba, musamman idan mace tayi auren fari Amman ki kwantar da hankalinki ishaq zai rikieki amana, zai zame miki komai ,kani yaya dangi da komai nayi alkwarin kyautata miki InshaAllahu, daga yau bazaki sake kukan mutuwarta ba, komai runtsi zanyi k'ok'arin sanyaya miki zuciya ,zan rikeki amana zan kula da maraicinki, zan kyautata miki, San jiyar dake dadin dake cikin duniya gwargwadon ikona, zan soki, zan kaunaceki, Zan faranta miki bazaki ta'ba nadamar aurena ba, ta 'dan murmusa cike da jin dadin kalamansa sannan tace "nagode da alkwarin daka d'auka zan tayaka da addua Allah yabaka iko sauke nauyi dake kanka "amen. Ka fad'i komai bakayi mgn akan cigaban karatuna da yayana ya kwallafa rai akansa ba ...ya tsinkayi muryata cikin dodon kunnenshi ya d'ago ahankali ya tsareta da ido kawai sai dry ta subuce mata aiko suka sa dariya gabadayansu ya kamo hannuta cikin nasa "ban manta ba ina sane zakiyi karatu har sai kin gaji matukar kina tare dani, domin ni kaina mai son yin karatu ne .. Yanzu kin gaji dayawa saboda hidimar biki ,a yanzu Hutu kike bukata ba zance wani karatu ba, Dan hk nake son ki biyoni muje d'akina Muje ki kwanta ki huta.. + Batare da mutsu ba ta Mike ta yafa mayafinta ya d'aukar mata sabuwar rigar bacci suka fito tare ,da kansa ya rufo bangarenta , suka nufi bangarensa suna shiga yace "ina ganin kafin bacci yakamata mu fara gabatar da sallah nafila kmr yadda Manzon rahma ya Umarci ma'auratan da suka yi sabon aure suyi ,Dan neman zaman lfy da samun zuria na gari..... Mmn sudais πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—οΏ½οΏ½ + ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ warning!!! for the first time !!!! i will like to say," don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim Page 4 ....Bayan sun idar da sallah,ishaq yayi mata tambayoyi akan addini,sosai yaji dadin yadda ta bashi amsar duk wata tambaya da yayi mata ,dama kuma bai yi tsammanin zata kasa amsa daya daga cikin tambayoyin da yayi mata ba. suna nan zaune akan sallayar suka zarce da hirar soyayya ,ishaq yace "ina ga kmr bacci kike ji gashi har kin soma hamma da zaki d'aure sai ki D'an ci abinci sannan sai mu kwanta "bana jin cin wani abinci yanzu, Amman dai zan d'an sha lemo bari na zuba maka abinci kaci ,da yake lokacin daza'a kawota hajara tayi musu tsarabar abinci na musamman koda baza'a kawo musu ta bangaren ishaq ba, ta tashi cikin natsuwa tana taku na Burgewa ta isa tablet ta d'auki plet Zata zuba mishi ,ya dakatar daita" karki zubo abincin nan dibo nama kawai kizo ki tayani ci nama, nima sai na tayaki shan lemo . Ta D'an kallesa tana murmushi "wai ita zai yiwa yawo, ita fa gabadaya ta gama harbo jirginsa ,d'aure kawai take dan kada ya gano tsoronta a fili ,Amman cike take da matsanancin tashin hankali da fargaba wannan daren. Ta bubbud'e ladodin naman dake wurin ,kowane ta tsukara aciki ,akwai soyayyen nama akwai balango akwai tsire ,da kaza gasashiya, duk ta kawo gabanshi ta ajiye ,kana ta tsiyaya masa ruwan tattaciyar lemu ta zauna suka fara ci dadin naman ya ratsata Amman still kirjinta na luguden bugu ,saboda irin mayayaccen kallon da yake binta dashi. ahankali muryarsa ta fito da kyar yace "zuciyar ishaq gsky kwaliyar nan taki fa tayi min kyau, "daman haka amare suke k'ara kyau ranar da suka tare a d'akin mazajensu? "Kin ji kuwa irin daddan kamshin da kike zubawa ? Mukarama ta lumshe idanunta cike da tsananin jin dadi yadda yake yaba kwaliyarta, haka nan itama daren yau wata sabuwar kaunar angon nata take jin yana ratsa kowani sashi na gangar jikinta ,dama zuciyarta ,bata da burin daya wuce ta faranta masa ,kuma bacci da gajiya da kyar zasu bari ta tarairayi mijinta,duk da ta karanto tsantsar sha'awarta acikin kwayar idanunsa. Ya ture plet din gefe ya janyota jikinsa "Anya kuwa mukarama baki gano dokinki da nake a daren yau ba ? "Wata killa da baki soma hamma da wuri ba ,domin kamshinki kawai ya isa ya rikita mutun, har yayi zaucewar ban mamaki . Tayi shiru kawai tana sauraransa gabanta na wani irin fad'uwa "Nasan abinda kikewa tunani har dayasa kikayi shiru ,sannan nasan yadda kike ji acikin zuciyarki ,kina jin wani abu mai dadi acikin zuciyarki ,kamar yadda nake ji ko? ya karasa mgnr yana mata tafiyar tsutsa a tafin kafarta da yatsun kafarsa ,Wanda take hakan yasa jikinta d'aukar rawa sakamakon haduwar da jikinsu yayi guri daya, ya kai bakinsa daidai saitin kunneta yace "kina ta hamma mukarama .... tace "in banyi hamma ba me zanyi kasan na saba da baccin wuria a gida ? "Uhmmmmm tunda hk ne gara muje mu kwanta ma k'arasa hirartamu Akan bed ,ban sani ba ko zaki bani labarin biki kafin kiyi bacci, ta D'an lumshe idanunta ta bud'e su tana kallonsa "kai ko da son hira kake tayi jarunmtar fad'ar hk.. "Gashi na ci karo da wacce batason hira ba ,Amman duk da hk sai kinyi min hira ta musamman kafin muyi bacci, idan ba haka ba ,sai dai muyi kwana zaune .. Ta narke ajikinsa sosai batare da tasan tayi hkn ba kana tace " kai Dan Allah baka tausayina? "Waya gaya miki ana jin tausayin amarya? Ta D'an murmusa kad'an idanunta a lumshe alamar bacci, ya Mike tare daita ajikinsa yana aika mata da wasu salo na musamman masu saurin rikita kwakwaluwar mutun, a duk lokacin da aka yi masa, "Muje d'aki ki kwanta Dan naga alamun bacci kikeji, suka nufi d'akin baccinsa suna mikewa tsaye ya ra'bata da jikina yana fidda numfashi mai tattare da huci ,mannota da jikinsa yayi sosai yana tsokanarta, tayi lamo ajikinsa kmr ba tajisa ba Dan batason ya lura batayi bacci ba, a zuciyarta kuwa wani irin kafirin matsanancin tsoronsa ne ke dawainiyya da ruhinta har ma da ilahirin gangar jikinta. + Ahankali taji yasoma wasani da sansar jikinta tun tana jin tsoro da nauyinsa har taji komai na neman kwance mata, sakamakon jin tafin hannunsa saman nonuwanta yana shafawa tare da balle bra dinta da dayan hannunsa . Romancing din yayi sosai ,har ya nemi ya gigita, tana yunkurin yin ihu saboda yadda yake sarrafa halittar jikinta yayi saurin had'e bakinsu, Gabadaya jikinsu rawa yake ,duk wata kunya da tsoro tattare da nauyinsa da take ji sai daya tabbatar da ya kawar dasu, ya dasa tsantsar rashin jin tsoronsa da kunyarsa har ma da nauyinsa a zuciyarta sannan suka fad'a duniyar ma'aurata ,ai yana gama shigarta wasan ya canza salo ta dawo kuka da ban hakuri da neman d'auki babu Wanda bata kira ba a 'yangidansu , wayyohlly Allah yayana ,wayyohlly aunty hajara har ma da akram da bai San komai a duniya ba sai data kira sunansa, kayiwa Allah karka cire min gabana zafi nake ji, kuka take sosai tana rokonsa , Amman ishaq yaki barinta har sai daya tabbatar daya maidaita cikakkiyar mace . Bayan komai ya lafa yayi kokarin d'aga bisa kafafunta domin yin wanka ta kasa tsayuwa saboda cinyoyinta sun sage, dan haka ya cicibeta sai bayi ,yayi mata ruwan zafi yafi sau babu adadi ,yana tsokanarta, sannan yace tayi wanka tsarki ,gani ya tsaya yana kallonta yasa ta sunkuyar da kanta ya matso kusa daita sosai daidaita saitin kunneta yace "meye abun jin kunya ? "Nayi tunani na cire kunyar nan a she har yanzu da saura ,gasky ban kyautawa kaina ba . "Ni dai Dan Allah ka fita nayi wakana ,yace "to bari na juya miki baya sai kiyi ko? tayi saurin girgiza masa kai ala'mun a'a. "sai dai na fita kenan zakiyi ya tambayeta ? Ta d'aga masa kai alamun Eh, "aiko baki isa ba yarinya ,ai Dan wanka tsarki ma ba'ayiwa mutun da tuni na wankeki tassss, kinga nayi amaina na lashe kenan . babu yadda ta iya haka ta juya masa baya daga zaunen datake acikin bahun wanka tayi wanka ya sake kokarin cicibota ,ta dakatar dashi "barni kawai zan iya ,wani irin kallo yabita dashi yana tsaye yana kallonta ta fito ta barshi yana tsokanarta ,bayan ta fita yayi murmushi sannan yayi wanka shima ya fito ya raba ta jikinta ya kwanta .. Washegari ma haka yayita tsokanarta da "wayyo Allah yaya wayyohlly aunty hajara kiyo agaji zai cire min gabana ,wayyohlly akram ka ceci goggonka, atare suka sa dry gabadaya ,ya D"an duba agogon bango d'akin kana yace mata yana zuwa "zai d'an fita but yanzu zai dawo," kiyi alfarma karki daga nan ,zanje nazo da likita ta duba min ke naji har yanzu jikinki da zafi, ya juya tayi saurin kamo tafin hannunsa "plz......kawai ta iya cewa ya dawo ya rusuna agabanta ya kamo duka hannuwanta cikin nasa "plz da me kenan ? "karkazo da likita babu inda ke min ciwo ahalin yanzu ya tsareta da idanunsa "kenan zan iya k'arawa babu wata matsala? Tayi saurin fixge hannunta cikin nasa ,tana dafe kirjinta "meye hk kuma kefa kika ce kin warke ahalin yanzu babu inda ke miki ciwo? "Ni kuma daman ba koshi nayi dake ba "ni Dan Allah kabar wannan zance kar wani yajika, gaba yayi yana fad'ar kowa ma yajini matukar zaki amince ki k'aramin ai ni gaba ta kai ni.. Ko cikakken minti talatin ba'ayi ba ya dawo tare da wata likita ,byn ta duba jikin mukarama ta rubuta mata magagunna hade da yi mata allura ,tare suka fita da likitan tana yi masa bayani "babu abinda ke damunta kawai Dai sabon shiga ce a fagen , Amman wannan allurar da nayi mata da wannan maganin zai sa taji daidai a jikinta, ya ajiyeta shi kuma ya biya pharmacy ya siyo maganin ya dawo gida ya kulle gidan gabadaya saboda masu zuwa ganin d'akin amarya . + Wuni ranar ishaq na gida makale da amaryarsa yana jinya ,sannan gefe daya kuma yana more kuruciyata, tare da yi mata alkwari iri iri saboda ya tambayeta abinda take so amatsayin tukuncin budurcinta data kawo masa, taki mgn sai kuka ,bayan sati daya mukarama ta warke ta daina jin zafin komai bisa k'ok'arin kulawar gawarzon mijinta ,sai dai wannan warkewar tata ta zabura da ishaq matuka inda ya dinga nuna mata salon soyayya iri iri gabadaya ya nemi ya haukata Mukarama, tun abun na bata kunya da tsoro har tazo ta daina jin komai domin dai Ishaq mutun ne mai mugun son jin dadi da son tarairaya duk inda yake yana bukatar matarsa ta kasance tare dashi, wannan abun ya haifar da shakuwa mai karfi atsakaninsu koda yaushe suna tare da juna matukar yana gida. suka zamo tamkar laila and majnun , domin dai ya koya mata irin jarabarsa sai murza amarcinsu Suke hankali kwance, babu abinda ya damesu sai soyayyar junansu, gabadaya mukarama ta tattara hankalinta wajen kula da mijinta, ida kaga yadda take tarairayarsa sai abun yabaka mamaki shima sai yayi ta narke mata sai kace wani jinjiri cikin kan'kanin lokacin mukarama ta sauya jikinta yayi kyau duk Wanda ya ganta sai ya sake dubanta . Wata irin salon soyayya take nuna masa, komai yake son tayi masa ,shi take masa batare da gajiyawa ba, Dan ita dsman Sam batasan wani abu shi gajiya ba ,ko musu ko jayyaya Akan abu ba ,kyautata da kuma biyayyar aure shine jarinta a cewarta. watansu Hud'u da aure suka lula birnin Spain honeymoon Wanda zasu d'auki shekaru kafin su dawo kasar ,yayinda acikin zuciyar ishaq yake da burin suna zuwa garin ba da jimawa ba zai samammata Gurbin karatu ,ai kuwa hakan ce takasance batare da 'bata lokaci ba ya nemmanta karatun likitanci .. ********** A Spain mukarama ta k'ara wayewa da gogewa ,idan kaganta bazaka ganeta ba ,rayuwa Suke tamkar asalin mazauna garin, kullun kuma suna makale da juna ishaq na koyar daita darasussuka na musamman mai zautar da ruhi , haka zasu had'u suyita ihun dadi acikin gidansu, Wanda zuwa yanzu babu digo daya na kunya ishaq a tattare da mukarama, ishaq yayi nasarar rabata dashi kmr yadda ya kudirta ,domin idan ba ance maka ita bace wannan mukarama ba ,bazaka sheidata ba saboda wayewar datayi uwa uba gogewa ta kowani bangare na rayuwar aure. abu d'aya ne ya kawo musu illa arayuwarsu, shine ihun da suka koyawa junansu yayin saduwa ta auratayya, suna cin juna suna ihu kamar yadda yahudawa kan yi.. Wanda wannan abun ya zama ruwan dare acikin al'umma da har yanzu muka kasa fahimtar illar abun ,ba dole sai anyi ihu yayin saduwa ba sannan za'a san ana jin dadin auratayya ba, bama gane illar abun sai mun fara tara ya'ya ,domin alokacin da kunnewan yaranmu ke jin wannan sound din na ihu da nishin dadi, shikenan bacci zai kauracewa idanunsu, a wasu lokunta ma har tsurawa iyayen idanu suke suna kallon yadda iyayensu ke saduwa da juna batare da sanin iyayen ba, abinda bamu sani ba wannan abun na zama acikin kwalkwaluwar yara sosai .. tsawon shekaru uku kenan da auren mukarama da ishaq Amman har yau Allah bai albarkacesu da samun haihuwa ba sai murza marcinsu suke tamkar sabbin aure, sunyi zaryar asibitin har sun gaji Wanda zuwa lokacin har hajara ta sake haihuwar wani nmj Wanda yaci sunan mahaifinta, sai dai yaron bai Jima ba yace ga garinku .. 2 Rashin haihuwarsu ta damu mukarama matuka saboda da har daginsa sun fara korafi akan rashin haihuwarta, dan duk lokacin da zatayi waya da daya daga cikin yan dakinsu sai sun tambayeta "kina da ciki ko har yanzu kina nan kina ci kina kasheyewa, wannan abu na masefar 'bata mata rai ,taga haihuwar nan Allah ke badawa ,ya bawa wanda yaso ya hana wanda yaso, sai a wannan alokacin ta lura da akwai wad'an basu son aurenta sosai da ishaq wanda ita batasan dalilin haka ba . a wani zuwa da ishaq yayi Nigeria ya barta a spain saboda yanayin karatunta,anan suka had'u da babbar yayarsu,aiko ta tasa shi agaba da maseefa agaban mahaifiyarsu, akan lailai sai dai ya k'ara aure, su bazasu iya zama da juya ba macen da bata haihuwa, domin dai danginsu duk masu haihuwa ne, yazo cikin dangi ya k'ara aure , ta inda take shiga bata nan take fita ba, abinda ya 'bata masa rai ,bai wuce rashin takamata burkin da hajiyarsa takiyi ,wanda hakan ya nuna masa da had'in bakinta itama tana son ya k'ara aure, cikin sanyin jiki ishaq ya baro d'akin mahaifiyarsa gabad'aya zuciyarsa ta cika da kunci ,yana son matarsa, sannan baya jin zai iya had'ata da kowa, yasan yana son haihuwa amman tunda Allah bai bashi bashi da yadda zai yi. har zuwa sanda mukarama ta kammala karatunta na likintacin Amman haihuwa shiru babu labari ,yanzu da kanta take bawa kanta kulawa da d'aura kanta akan magani ,Amman har lokacin shr kake ji ,wannan rashin haihuwa ya sake janyo mata mugun kiyayye mai karfi a gurin dagin mijinta Wanda har aka soma masa tayin yammata daban daban , Amman furrr ishaq yace "shi bashi da ra'ayin mata biyu mace daya ta isheshi rayuwar duniya kuma itace mukarama, haka suka buga suka gaji suka hakura . Mukarama ta dage da addua tana kaiwa Allah kukanta domin shine maji rokon bayinsa magani kuwa sunyi har daga Nigeria mahaifiyar ishaq take aiko musu dashi ,mukarama bata baccin daren , duk daren duniya zaka iske ko a zaune tana lazimi ko tana nafilfili, matukar ba tana tare da mijinta bane , duk karshen wata sai sunyi gwajin fitsari ko tana da ciki saboda period dinta dake canza yanayi, idan wannan watan yazo on 20 wani watan on 25 zaizo , wani watan ma sai ta shanye batayi ba sai daga baya ya zo . Allah maji rokon bawa , kwatsam sai ga mukarama da ciki har na tsawon wata biyu , murna agurin wad'an bayin Allah ba'a magana , gabadaya gigicewa sukayi har da kuka ishaq yayi Dan farinciki, ,ranar haka ya dinga rabon kudi da sadaka, ma'aikatarsa kuwa kowa ya gansa yasan yana cikin farinciki, taka nas alhj Mahmood ya d'auka iyalinsa suka zo domin taya amininsa da kuma tilon k'anwarsa murna ,cikin mukarama na girma ahankali ahankali har ya shiga wata hud'u inda tasoma jin motsin abinda ke kwance acikin cikinta . tun daga lokacin da cikin ya cika wata hudu bata sake jin motsi komai acikinta ba ,hankalinta a tashe suka nufi wani babban asibiti dake Spain, ana likitan daya dubata yake tabbatar musu da cewar ba ciki gareta ba ,mutuwar zaune sukayi agurin suna duban doctor kafin daga baya ishaq yasoma zubawa doctor ruwan bala'I "Dan mai zakace matata bata d'auke da ciki alhalin watanin baya anan hospital din aka tabbatar mana da tana dauke da ciki ? ,da kyar mukarama tasamu ta shawo kansa tana zubar da hawaye yace "tashi tashi mubar Gurin nan tun jinina bai hau ba,jiki a sanyaye ya tasata gaba suka dawo gida ranar daga ita har shi kasa runtsawa sukayi tana kuka yana rarrashi . Abu Kamar wasa zance cikin mukarama yazama tahiri,bayan sun dawo Nigeria anan aka fahimci ai cikin na nan kwantawa yayi, a inda aka tura su neman magani anan aka tabbatar musu da kwantar da ciki akayi kuma aciki daginsa mace ce tayi aikin da kitsen rakumi matukar wannan matar bata bar duniya babu yadda za'a yi mukarama ta haifi cikin jikinta sai wani ikon Allah . + aiko anga tashin hankali ranar agurin ishaq, domin taka nas yayi tattaki Tun daga lagos har kano ya zabgawa daginsa rashin mutunci son rashi gabadaya matan dagin ya hada bai bar kowa ba sai matar d'an'uwansa dake zaune a London , tare da sharadin kada yaga kafar kowace shegiya daga cikin family dinsa tazo gidansa da sunan ziyara . , lokacin da suka cika shekara bakwa cikin ta takwas da aure a wannan shekarar hajara ta haifo diya mace kuma duk wannan lokacin cikin mukarama na nan sai dai baya motsi ... Farinciki agurin wannan family bai muslatatuwa, domin kuwa kowa ya kasa boye murnarsa hatta ishaq Ba'abarsa abaya ba , ita kuwa mukarama tunda tazo ganin bby taki komawa gidan mijinta, saboda wani azababben soyayyar bbyn daya shigeta, jin yarinyar take tamkar itace ta kowata duniya ,ana jibi suna alhj Mahmoud yashigo d'akin hajara bai isketa ba tana bayi tana wanka sai mukarama ya iske zaune rungume da bby tana goge hawaye. da sauri ya k'araso gareta hankalinsa a matukar tashe yana tmbyrta abinda ke sata kuka yace "ya ke ya'ruwata mai ya sakaki kuka haka ? "Hakika idan akwai abinda na tsana bai wuce ganin hawayenki ba ,banason ganinki cikin damuwa da tashin hankali ,ki fad'a min damuwarki matukar ina da yadda zanyi a yanzu zan biya miki ita . Tayi shiru taki mgn tana rungume da jariri tana kuka tana jijigata saboda kukan da takeyi kar ya tasheta a bacci "ki gaugata sanar min mukarama duk duniya baki da wanda yafini,ki fad'a min damuwarki, nine mutun na farko daya kamata yasani karki 'boye min komai "ko ishaq din ne yayi miki wani abu ? tayi saurin girgiza masa kai "to gaya min damuwarki da kyar tasoma mgn " yaya kamin alfarma ,ka tausayawa rayuwata ka ceto rayuwata daga shingi ,Nasan abinda zan tmby yana da wuyar aikatawa Amman dai dole na sanar maka tunda ka bukaci hkn "ki fad'a komaye shi matukar bai fi karfina ba zan miki " Cikin sheshekar kuka " tace "yaya wannan jaririya nake son ka mallakamin ita halak malak ta karasa mgnr tana kuka..... babu abinda ya zowa zuciyar alhj Mahmud sai maganar innarsu "ka rike mukarama amana, karka barta tayi maraici,kar abun duniya ya shiga tsakaninku, abunka nata haka itama abunta naka ne, ku rike junanku amana... hakan nan yaji hawaye ya cicciko a idanunsa ,shi ko ko zata tambayesa ya hanata wannan jaririyar ko ita kad'ai yasoma samu a duniya ai zai mallaka mata bare yana da wani kwan a duniya, ahankali taji sautin muryarsa ta ratsa cikin dodon kunneta "Dan wannan kike hasarar hawayenki mukarama ? ta kasa d'agowa haka hawaye yaki tsayuwa a idanunta. alhj Mahmud ya numfasa yace "wannan jaririyar fa ditarki ce halak malak ,bata da wata uwa duk duniya daya wuceki ,ni Mahmud na mallaka miki ita halak malak daga yanzu ba diyata bace takice sai dai ziyara Wanda bazan hana hakan faruwa ba... mukarama batasan lokacin data zube gabansa bisa gwiwowinta tana kuka mai gauraye da murmushin jin dadi ba "nagode yaya ,na gode Allah bar mana zumuncinmu, d'anuwa mai dadi, waye zai maka irin kyautar ban da d'anuwa mai zumunci irinka yaya? "ki bar kuka haka mukarama babu abinda zan mallaka kice kina so naki baki shi, AYSHA diyarki ce har abada wani farinciki yakamata sakamakon sunan innarta dataji ya furta cikin murna tace "sunan innata yaya? ya daga mata kai "sunan wa zansa mukarama? "ai daga sunanta sai naki yakamata nasa, nasa nata sai kiyi adduar nan da kwana arba'in a samu mai sunanki... sukayi murmushi "yaya ka nufin daga arba'in zan zo na tafi da muwaddat? ya d'aga kai "a'a yaya zan barta har sanda za'a yayeta sai nazo na d'auketa .. alhj mahmud yace "wannan kuma ya rage naki ,kiyi duk yadda kike so daita diya dai taki ce, fatana dai ki bata karatu kamar yadda nabaki "karkaji komai yaya karatu sai tace tagaji dashi.. hajara dake kokari fitowa daga cikin bayi kunnuwanta suka jiyo mata tautaunawarsu gabanta yayi wani irin muguwar faduwa hakan yasa ta kasa fitwasu zafafan hawaye suka gangaro mata ta koma ta jingina bayanta da jikin bango bayi .... πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ warning!!! for the first time !!!! i will like to say," don't read this novel if you know, you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 5 ......mukarama cike da tsantsar murna da farinciki ta tashi ta fita daga d'akin ,tana jinta sakayo daita , bata da wani sauran damuwa, ishaq ta soma kira ta sheida masa irin kyautar da akayi musu ,shi ma muranar yayi sosai . jin shirun hajara yayi yawa har kusan minti goma yana zaune bata fito daga bayi ba, yasa alhj mahmud yunkurawa ya mike daga zaunen da yake ya isa jikin kofar yana kwankwasa had'e da kiran sunanta , " hajara!!! tayi firgigib daga duniyar tunanin data lula tana goge hawayen dake kwance a kuncinta, yace "lafiya hajara har yanzu baki fito ba? da kyar ta bud'e bakinta cikin rawa murya mai nuna alamun taci kuka ta gaji tace "babu komai gani nan fitowa yanzu ,ya tura kofar yasanya kansa banda gangar jikinsa suka had'a ido daita ,kallo daya yayi mata ya fahimci tana cikin damuwa, idanuwanta sunyi jawur tamkr garwashin wuta ,da sauri ya k'arasa shiga cikin bayin ,hanunsa ya kai ya janyota suka fito tana k'ok'arin kawar da damuwarta dan kar ya gane halin da take ciki . suna gama shigowa d'akin ya rungumeta akirjinsa tsam yana shafa bayanta "nasan duk kinji abinda muka tautauna akan batun jaririya da mukarama, kuma nasa shine dalilin daya sakaki kuka ko? tayi shiru taki cewa komai sai kukan daya ci karfinta ya d'agota had'e da tsura mata ido wani irin tausayinta ne ya mamaye xuciyarsa dama gangar jikinsa, ahankali yasoma goge mata hawayen wasu na sake zubowa tasa bayan hannunta ta goge tana kallon cikin kwayar idanunsa tsawon minti goma sannan yace "kiyi hakuri bansan zakiyi kuka har ma da shiga damuwa akan na d'auki mai sunan inna na bawa mukarama ba, saboda a tunanina ko bani kika aura ba ,ke mai d'auka diyar cikinki ce ki bata saboda amintar dake tsakaninku? ahankali ya dinga mata nasiha mai shiga jiki, sosai jikinta yayi sanyi saboda kalaman da yayi amfani dasu masu sanyi ta tsigar ban hakuri, da rarrashi sosai taji zuciyarta tayi sanyi tabbas ita din mai mallakawa mukarama diyar cikinta ce koda bata auresa ba. muryarta a sanyaye tace "kayi hakuri nima bansa dalilin kukan nawa ba, Allah ya tayata riko yasa ta zamemata sanyi idaniya, ta zamo alkhari arayuwarsu, ta zamo silar samun nasu na kansu "ameen ameen haka nake son ji, kinyi addua mai kyau Allah ya amsa adduarki . tace "ameen " "kinyi addua amman baki yiwa kanki adduar sake sunbulomin wasu kyawawan baby's din cikin kankanin lokaci ba, suka sa dariya "rufa min asiri ,ce maka akayi haihuwar sauki gareta? "in dai irintaki ce tana da sauki.. kamar kiftawa da bisimilla.. rana suna tun da sanyi safiya aka rad'awa baby sunanta da mahaifinta yayi mata huduba dashi wato aysha ,wanda take mukarama tashiga sheidawa mutane lakanin da take son a dinga kiranta dashi wato muwaddat. gida ya cika makil da dangin hajara da abonkan arziki ,da kawayen mukarama, dan dai su mukarama basu da wasu dangi ,kusan duk danginsu sun riga iyayensu rasuwa , akwati uku mukarama tayi na kayan bby banda wanda ishaq yayi, domin har hall din da akayi suna ishaq ne yakama yayi 'barin kudi sosai kmr shi akayiwa haihuwa ,anyi rabo kamar hauka , manya jakunkuna ne masu d'auke da hoton bby da sunanta rubuce, manya towel kala daban daban da takalmin wanka, duk wanda ka gani a gurin sunan zaka gansa rike da jakarsa . bayan suna da kwana biyu mukarama ta tattara inata inata ta koma gidanta, amman kullun garin Allah ya waye, bata kira hajara ba, ta kirata sau goma domin ta tambayar lafiyar muwaddat ,wani lokacin idan muwaddat tana kuka kafin mukarama ta kira ita zata rigata kira tasanya mata kukanta aiko haka haushi zai kama mukarama, tace "aunty kin iya wulakaci ,amman ki cigaba lokaci dai " hajara ta kwashe da dry"lokaci dai ,to idan kinyi zuciya ki zo yanzu ki d'auke nasan ranki ya 'Baci ,"ki kwantar da hankalinki lokaci kawai nake jira. "ai kuwa nima dana huta haka dai suka yita gudanar da rayuwarsu gwanin ban sha'awa.. akwana a tashi babu wuya agurun Allah har muwaddat ta cika shekara biyu a duniya, ranar alhj mahmud yace "bata k'ara kwana biyu a gidan tunda daman an yayeta ,washegari alhj mahmud ya kira mukarama yace" tazo ta d'auki diyarta, babu bata lokaci ta biyo jirgi kwananta daya ta d'auketa sai burnin iko. d'aki guda aka ware domin muwaddat Wanda ke d'auke da kayan sawarta da kayan wasanta iri iri ,kafin kace mai tuni gidan ya d'auki fariciki da murna, muwaddat bata da damuwa bare kiyuwa duk inda mukarama tayi tana biye daita tana kiran ummi abun ko yayiwa mukarama dadi sosai . a washegarin ranar da aka wo muwaddat tasoma cin karo da tashin hankali a karancin shekarunta, domin kuwa tana bacci motsin ishaq da mukarama ne ya tasheta ,suna tsaka da ihunsu na jin dadi da suka saba da nishi, har sukayi sex suka gama akan idanun muwaddat suna rungume da juna suka yi bacci. shirun da d'akin yayi shi ya bata damar yin bacci.. kullun dare hakan ce take kasance ,ko tayi bacci sai tashi, sai dai bata kuka kasanceearta ba mai fitina bace, a wannan rayuwar ta cika shekara biyu da rabi a gidan . duk inda ummi zata tare take zuwa da muwaddat hatta gurin aiki bata yarda ta d'auki mai aiki ba acewarta lokaci bai yi ba tukunnan sai ta isa shiga makarata . wata rana mukarama na zaune a office dinta tana tsaka da aiki ,yayinda muwaddat ke kwance acikin wani d'an k'aramin gadon na yara tana bacci, taji kamar an tsinkareta aciki, tayi shiru can sai taji kamar cikinta ne ke motsi,sake jin motsin yasa tayi zabura ta mike tsaye jikinta har rawa yake ta nufi d'akin scanning ,daya daga cikin ma'aikatan asibintin tasa tayi mata scan ,aiko take ta tabbatar mata d'a ne acikinta kuma yana cikin koshin lfy . "alhamdullahi kawai take furtawa tana kuka domin tasan adduar ce allah ya amsa, batare da 'bata lokaci ba, ta kira ishaq ta sanar masa halin da'ake ciki, cikin minti goma sai gashi ya bayyana agabanta, suka rungume junansu suna kuka suna murna, hannuwansa duka ya d'aura saman ciki yaji ko da gaske ne, har lokacin cikin bai daina motsi ba, yayi kasa ya kara kunnensa "my baby ,here is your dad, ina sonka baby nah, Allah yasa ina da rabon zanga abinda ke cikin ki mukarama . "allah ka tsare min cikin nan kada wani abu ya sake samunsa, idan na rasa shi bansa yadda zanyi ba, yadda zanyi ba , ya Allah karkasa wani abu ya samesa haka yayita addua yana sambatu,kokarin durkusawa tayi itama kamar yadda yake, yayi saurin tarota jikinsa yana girgiza mata kai "ka daina kuka plz addua kawai shine mafuta, yadda take goge masa hawayen fuskarsa haka shima yasa harshensa yana lasar hawayen dake fitowa daga kwarnin idanunta suna ciki haka kamar ance su kalli inda muwaddat ke kwance suka ganta zaune tana kallonsu, ahankali suka mike suka k'arasa gurinta suna rigerigen d'aukarta mukarama na cewa "kin tashi baby? ta d'aga mata kai kawai dan bata magana sai gwarancinsu na yara, shi kuwa ishaq d'aukar yayi ya rungumeta had'e da d'aukar jakar mukarama "oya mu tafi gida aiki kuma ya kare d'an banason wani abu yasamu baby nah.. .. banda alhj mahmud da hjyr ishaq babu wanda suka fad'awa cewar cikin mukarama ya tashi, wata irin sabuwar kulawa yake bata, yana sake riritata kmr kwai ya hanata aikin komai tare da sakawa a samo musu mai aiki ,batare da bata lokaci ba aka samo musu babbar mace mai suna mairo wacce zata zo tunda sanyi safiya , tayi aiki idan dare yayi ta kama gabanta. akwana tashi babu wuya agurin Allah ,har Allah yasa cikin mukarama ya kai wata takwas, tun suna jin tsoro kar cikin ya sake kwantawa, har suka fidda rai suka sakankance da rabonsu ne ciki, sannan alokacin ishaq yayi nadamar abinda yayiwa yan'uwansa akan ciki, saboda babu mahalukin daya isa ya kashe ko ya raya sai Allah. sai a wannan lokacin mutane suka lura da cikin jikin mukarama ya tashi ,wasu daga cikin dangin ishaq basuyi fushi akan furucinsa ba sukayi tattaki domin tayasa murna ya ko ji dadin hakan har ya rokesu yafiya, sannsn yayi marking dinsu amatsayin masoyansa na gaskiya, yayinda mafi yawa acikinsu suka ki zuwa.... cikinta na shiga wata tara yayi wani irin girma na ban mamaki, tashi da kyar, zama da kyar, tayi scanning yafi sau goma ko 'yan biyu ne aciki amman daya ake gani, sai dai yaron tun agurin scanning tasan kato zata haifa. bata haihuwa a wata tara da kwana tara da'akasani ba, sai data shanye wata goma cif sannan mukarama ta haifo salelen danta kin kowa wanda ya rasa, bayan uwar wuyar data sha kmr bazatayi rai ba, domin har ta haifi yaron bata cikin haiyacinta,yaron kyakyawan fari tassss tamkar balarabe, bashi da bambaci da mahaifiyarsa, sai abinda baza'a rasa ba daya d'auko na mahaifinsa. tun tana nakuda ishaq yake sadaka har sanda ta haihuwa bai daina ba, haka muwaddat tunda aka haifi yaron ta d'aura idanunta akanshi taji duk duniya babu halitar da take so kamar shi ,taki yarda kowa yazo gurinsa duk wanda zai d'aukesa sai ta saka kuka "kar a d'aukar mata babybta, rana suna yaro yaci sunan mahaifin ishaq muhammed auwal.. suke kiransa da bunayya. muwaddat na da shekara biyar a duniya har lokacin daita suke kwana a d'aki da auwal da yake da shekara biyu, shi yana gadon jarirai yana baccinsa, ita kuma tana kan gado , zuwa lokacin tasoma wayo da abinda su ummi suke aikatawa a duk daren duniya ,da yadda ummi ke sucking din abi, da yadda zatayi masa gaho har zuwa sanda zasu yi having sex duk tana gani, haka ummi zata dinga nishi uhmmmmmm uhmmmm tana k'ara d'agowa abi kasanta, haka zatayita numfashi kamar mai shirin haihuwa duk wannan abinda suke Allah bai ta'ba nuna masu cewar akan idanun muwaddat sukeyi komai ba, har suyi su gama idan ihunsu yayi yawa ne ma take toshe kunnuwanta. sai datayi shekara bakwai sannan ta koma d'akinta da kwanciya ganin haka shima auwal ya tubure yace bazai kwana agurinsu ba, sai tare daita zai kwanta, dan haka ummi ta barsu, tunda ummi ta haifi auwal bata sake samun ciki ba haka zalika hajara itama shiru babu haihuwa sai akram dake gurin shekara takwas a duniya.. + ********** auwal da muwaddat sun taso cikin kulawa da soyayyar iyayensu babu irin gatan da abi baya musu ,komai ya gani muwaddat da bunayya, duk abinda suke so zai siyo musu ,kama daga yawo zuwa kayan wasa duk suna dashi, sai dai dukkaninsu miskilaye, abi na ganin miskilanci muwaddat , amman sai yaga har na muhammed auwal ya doketa, dan da fari sun d'auka kurma ne baya magana ,saboda silent dinsa yayi yawa,sai daga baya daya isa shiga makarantar suka fahimci miskili ne kawai ke damunsa . shekarasa uku alokacin, amman idan ka gansa zaka d'auka shekarunsu daya da muwaddat saboda yanayin girman jikin da Allah yayi masa, hatta joystick dinsa wata irin murd'ad'iya ce as age of 3yers , idan muwaddat ta d'auke ajikinta da sunan wasa yanzu joystic dinsa zata mike tayi wani irin girma, an sha fama dashi lokakacin da aka kai shi makaranta da muwaddat take zuwa, dan kuka ya saka ba zai zauna ajin da aka kai sa ba, sai dai class din su muwaddat, ko an kai shi ajinsa sai ya dawo ,haka malamai suka gaya ummi tace kawai abarsu a class daya .. haka suka taso cikin shakuwa da son juna,idan daya bai da lafiya dole daya ma yayi, idan ka gansu zaka d'auka tagwaye ne saboda kamar da suke da juna ,gashi komai nasu iri daya hatta yanayin murmushi banbacinsu, ita muwaddat chocolate colour ce shi kuma fari ne tasss tamkar jinsin larabawa .. abu kamar wasa duk daren duniya muwaddat da bunayya basa bacci suna makale da juna cikin bargo, muwaddat na wasa da joystic dinsa kmr dai yadda taga ummi nayiwa abi, wani lokacin har sha take ,shi kuma sai yayi shiru ,yayita kallonta ,alokaci idan ummi nayiwa bunayya wanka idanun muwaddat na kansa tana kallon joystic dinsa wani so take masa komai tace kaninta bunayya tare suke komai .. cikin haka kanin abi da suke uwa daya uba daya ya kawo musu ziyara daga london ,yaci karo da wannan tashin hankali da su muwaddat suke, sake ware idanunsa yayi lokacin dan tabbatarwa kansa abinda ya gani, mafarki ne ko gaske? cigaba da kallonsu yayi cike da matsanancin mamakin ,suna romancing junansu muwaddat na wasa da joystick dinsa shi kuma yana wasa da gabanta ,alokacin dai shi yasan basa jin komai, asalima basu san me hakan yake nufi ba,zuciyarsa tayita masa sake sake hade jero masa tambayoyi, shi yasan duk yadda akayi sunga wani yayi ne agabansu shiyasa sukayi, bai d'aura laifin akan kowa ba sai akan yayansa, yayi tunanin idan ya bar su tare ,haka zasu yita har girmansu , dan haka ya yanke shawarar idan zai koma zai wuce da bunayya ya hadashi da yaransa tunda duk maza garesa .. da lokacin komawarsa yayi umar yasamu dan'uwansa akan yana son ya tafi da muhammad auwal domin yayi karatu acan london, abi bai so rabuwa da d'ansa ba, sai da umar yayita rarrashi sannan ya yarda, yasan is not easy rabuwa d'a ,d'an ma kuma tsoka daya a miya amman wannan tafiyar da zai yi dashi shine kwanciyar hankalinsu. ummi ma tashiga damuwa sosai ,alokacin tausayin hajara ne ya kamata a she haka taji lokacin da taje ta d'auko muwaddat, tunda aka tafi dashi muwaddat tashiga damuwa hahar da ciwo tayi.. Muhammad auwal dai ya bar kasar Nigeria, sai dai ya yafi kwal'kwaluwarsa d'auke da abubuwa masu wuyar mantawa. + bayan tafiyarsa muwaddat ta dawo wani iri sam bata da walwala, komai cikin sanyin jiki take , ummi tasa aka samo mata malamin addini wanda zai dinga zuwa har gida yana koyar daita, school daman ita ke kaita, wata irin kulawa da tsaro ummi ke bawa muwaddat ,wanda ta kasance duk sanda zata shiga cikin mutane zaka ga tana d'ari d'ari dasu had'e da jin tsoro , hatta malamin dake zuwa koyar daita baya zuwa sai tana gida ,sannan tana zaune a parlour'n tana kallonsu ake karatun ,bata zuwa koina kullun daga school sai office din ummi sai gida a haka taso... Muhammad auwal kuwa suna zuwa kasar london uncle dinsa ya sanyashi makarantar da yaransa ke zuwa . muwaddat ta girma da matsanacinyar sha'awa da soyayyar bunayya acikin zuciyarta , komai take yana cikin ranta, wannan sha'awar ta haifar mata da matsanancin ciwon mara mai tsanani , alokacin da zata soma jini sai abun ya sake karuwa , ummi da kanta ta d'aurata akan magani, muwaddat na da kokari sosai ta fanni karatun addini da boko amman batason karatu sam, duk lokacin da zata makaranta ranta idan yayi dubu sai ya baci, haka idan malamin addini yazo ta dinga shiririta kenan kafin ta fito, bata ta'ba zuwa na biyar ba sai sama da haka a makaratar boko , ba wai dan bata da kokari ba, sai dan tsanar karatun datayi yasa bata maida hankali,haka ummi zata tayi mata fad'a ,har tambayarta ummi tayi, ta fad'a mata abinda take son ta siya mata dan dai ta dinga karatu sosai , bud'ar bakinta muwaddat tace "waya "ummi tace "mutumin da bai da waya bai maida hankalinsa akan karatu ba ina ga an siya masa waya? "idan dai kina son waya kiyi k'okari wannan karon kizo koda na biyar ne ni kuma nayi alkwarin zan siya miki , aiko muwaddat ta tashi tana tsalle had'e da jin dadi dan kusan rabin yan ajinsu suna da waya ita kadaice bata da.. bayan sun koma makaranta take gayawa wata k'awarta kausar abinda umminta ce dan haka zata maida hankali sosai wannan karon ,muwaddat ta takura kanta da karatu babu dare, babu rana , lokacin da sukayi jarabawa sai gashi tazo na uku ranar har celebrating akayi agidan , ummi ko ta cika mata alkwarinta ta d'auke suka nufi ikija ,cikin manya slot ta siyo mata hadadiyar wayarta sumsumc.. Muhammed auwal bai dawo kasar haihuwarsa ba, sai bayan sheheka goma sha shida alokacin yana shekara sha takwas cif a duniya, lokacin daya zo hutunsa na farko alokacin muwaddat ta girma ta zama budurwa komai yaji ajikinta, tana daf da kare secondary school shima haka kallonta ya dinga yi abubuwan da suka faru abaya atsakaninsu na dawo masa,duk inda tayi idanunsa na kanta boobs dinta sun girma fiyye da yadda yake ganinsu acikin kayanta idan suna video call, haka Hip's, a lokacin duk yadda yaso wani abu yashiga tsakaninsu taki, sai ma tsokanarsa da take da kaninta, shi kuma abinda yafi bakanta masa rai kenan,ya tsani tana kiransa da haka. yagama hutunsa ya koma batare da wani abu yashiga tsakaninsu ba ,sai dai ya hango saman dukiyar fulaninta daga saman rigarta sai kuwa bombom dinta daga cikin kaya..... a wannan shekarun na Muhammad auwal babu kalar nonowan da idanunsa basu gani ba saboda ,farinjini da Allah yayi masa ,yammata da kansu suke kawo masa kansu ,amman cikinsu babu wacce yake jinta tamkar muwaddat a zuciyarsa, lungu da sako duk inda yasan zai samu video na bf da hotona duk yasani haka zai tara abokai suyita kallon tsiranci hotonan turawa, duk macen da tace tana son shi kuwa, muddin kina son shi da dukkanin rayuwarki da zuciyarki, dolenki ki d'auki hoton tsirancinki ki tura masa wani lokacin idan yana kallo har imagine yake as shi da muwaddat ne a dalilin wannan tunanin har zai kawo batare da yasan hakan ta faru dashi ba . duk da wannan iskanci nashi bai ta'ba saduwa da diyar kowa ba saboda yana da buri acikin ransa ko romacing din mace bai yi saboda kyakyami garesa, sai dai a bud'e masa nonowa a zahiri ya kalla ,idan mace tayo tsirara agabansa tana fama da manya nonuwa da hips da komai sai dai ta tsaya iya haka ya kalli tsirancinta, amman batu na sex bazai yi ba , har kuka suke masa suna rokonsa yayi having sex dasu kasancewar Allah yayi masa wata irin kira mai zaburarwa ,duk macen data kallesa sai taji sha'awarsa ta tsarga mata ,wani irin hallita garesa mai shiga rai da tsayawa a zuciyata ,gashi dai yana fama da tarin sha'awa domin wani lokacin idan sha'awa ta sakoshi gaba kwana yake da ciwon ciki sai ya kai ga shan tablet ko yayi allura, sannan yake samun natsuwa. haka abokansa zasu yita masa korafi "me yasa yana da damar da zai biyawa kansa bukata amman zai ki? "ina ma sune suka samu wannan damar ai babu abinda zai hanasu damawa, haka zaiyita jinsu amman shi sam baya jin zai iya cin daya daga cikin yammatan dake kawo masa hari.. itama bangaren muwaddat haka take fama da muguwar sha'awar idan abun ya tasar mata haka zatayi ta nukurkusun ciwon mara. lokacin data kammala secondry school dinta alokacin aure taso ayi mata ,amman iyayenta suka sai mata form din jamb ,tayi kuka tayi bakiciki wannan karatu dan haka data je rubuta jarabawarta taki rubuta abun kirki , aiko lokacin da result ya fito iyakacinta poly , ummi tayi bakinciki mara misaltuwa tayita mata fad'a kmr zata bugeta .. a koda yaushe suna waya da muhammed auwal har ma da chartting tun bata sakewa dashi har tazo idan ma bai kirata ba ita zata kirasa wata irin shakuwa ce atsakaninsu ta dawo mai ban mamaki kowanensu ya girma da burin son mallakar ,mai yanayi da tsari irin na danuwansa..... + yadda muhammed auwal ke mugun son muwaddat haka faiza kanwarta da suke uwa daya uba daya take mutuwar son shi sai dai shi ko kallo bata, ishe shi ba, duka guda nawa take ? " alokacin duk shekarunta basu haura shabiyu ba shi dayake dil da manya mata mai zaiyi da kamar yarinya kamar faiza? " mai zata yi masa yaji dadi dan haka ko sau daya bai ta'ba tunanin zai saurareta ba ... duk karshen shekarar duniya bunayya zai kawo musu ziyara, duk kuma saboda muwaddat yake zuwa amman har wannan lokacin bai fito ya bayyana mata komai ba za dai suyi wasa da dariya har ma da kokuwa idan takama ,wanda a haka yake samu ya karewa halitar jikinta kallo son ranshi... .. mmn sudais πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— + ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 6 back to the store.... bakin ummi d'auke da sallama tashiga cikin had'ad'en parlour'n gidan inda ta iske hjy hajara na zaune tana faman yiwa muwaddat fad'a kmr zata bugeta , sallamar ummi ce ta katse fad'an da take mata ,atare suka amsa mata sallamar sannan muwaddat ta mike da cikin sanyin jiki ta rungume ummi tana zuba shagwaba tace "ummi nah oyoyo sannu da zuwa ,nayi kewarki ta fad'i hk muryarta a raunane tmkr zatayi kuka duk da tana cikin murnar ganin ummi amman kana ganinta kasan ranta a 'bace yake .. lokaci daya ummi ta fahimci tana tattare da matsananciyar damuwa, amman hakan bai hanata jin wani irin sanyin dadi aranta ba, duk duniya babu halitar da take so kamar muwaddat " rayuwarta ce muwaddat, domin kuwa ta sameta kafin tasamu duk wani farinciki daya danganci jin dadin rayuwa a bangaren ya'ya, zareta tayi ajikinta ta kamo hannayenta a rud'e suka isa kan kujera ta zaunar daita kana ta zauna tana ajiye jakar hannunta ,sannan ta tsura mata ido tana dubanta fuskarta d'auke da tambayoyi.. "ki dai mata fad'a ba tsura mata tsumammun idanunki zakiyi ba, koda yake ai duk kece kika lalatata , in ji cewar hjy hajara " "haba aunty hajara yaya kuke son nayi da yarinyar ? ke da yaya kun sata gaba da damuwa ,nima shine kuke son na damu rayuwarta? "shiyasa bata kaunar zuwa gidan nan nake matsa mata zuwa hutu . "daman wa yake bukatar ganinta, kema kinga damar zuwan nata ne, data zo da karta zo duk daya ne agurina ,matukar dai yarona auwal zai zo garemu meye idan ita bata zo ba? muwaddat na gama jin abinda mahaifiyarta ta fad'a ta rushe da kuka . Ummi ta dubi hjy hajara ranta a matukar 'bace tace "gsky aunty hajara bason irin abinda kuke yiwa yarinyar nan, karatu ne dai dole tayi domin inganta rayuwarta, amman duk wani takura bashi bane maslaha ba , karku damu tunda abun yazo da Kora da hali yanzu zamu yi tafiyarmu,mu bar muku gidanku " ko ba shikenan ba ? "ku fi jirgin sama tafiya ,Idan ma kun tashi tafiyar kar ku tsaya a kasar nan, ku bar kasar gabadaya nan zan San ranku ya 'baci ,ta juya fuuuuu ta shige cikinn d'akinta . shiru ya biyo bayan tafiyar hjy hajara ,kafin daga baya ummi ta kamo hannunta duka cikin nata ta kira sunanta ahankali "muwaddat meke damunki akan rashin son karatu haka? Kukanta ya tsananta har da shesheka ,ta goge hawaye wasu na sake gangarowa ,ummi ta runtse idanunta saboda jin zafin yadda take zubda hawaye akan abinda itace zata ci gajiyarsa a karshe, ganin kukan nata yaki tsayawa domin hawayenta har saman hannunta take jin digarsa, ta bud'e idanunta da kyar tana sake dubanta "kinga ba kuka na tmbyeki ba"me yasa baki son zurfafa karatunki simple as that ? Muryata cike da kuka tace "babu komai ,ni dai haka kawai na tsinci kaina da rashin son karatu, ta k'arasa mgnr tana sake rushewa da wani matsanancin kuka. "ki tsani karatu muwaddat ? ummi ta maimaita tana kallonta, muwaddat ta d'aga mata kai ala'mun" eh"tana sake rushewa da kuka tamkar wacce aka aikowa sakon mutuwa. "is okay banason jin kukaki yana ta'ba min zuciya .. "to me zakiyi idan bakiyi karatu ba arayuwarki ? " ko kuma aure kike so...? wata irin matsananciyar kunya ce ta kamata , tabbas idan da zasu barta ,ita kan aure take so akan karatu,tafi son tayi aure fiyye da komai ,but ba zata iya furtawa umminta haka ba,bazata iya kallonta idanunta ta fad'a mata abinda ke cin ranta ba ,idan ma ta furta ,wa zata aura a halin yanxu? ita da bata kula kowa. "kinyi shiru kina tunani idan aure kike so ki bud'e baki ki sanarwa umminki ? "bazan hanaki yin aure ba, amman kisani auren wannan zamanin yana bukatar jigo acikinsa ,domin baki san wand zaki aura ba tukunna , kiyi k'ok'ari ki zurfafa karatunki so that idan ma auren zakiyi sai kiyi, kina cikin karatunki"amman zance aure yanzu bai ma taso ba ,Sam Sam idan ma shine aranki gara tun wuri ki cire kiyi abinda zai fisheki da rayuwarki .. + Ganin muwaddat tayi shiru taki cewa komai har na wasu yan mintuna ,yasa ummi ta sake jeho mata tambaya "ko akwai wanda kike so ne bamu sani ba ? muwaddat tayi saurin girgiza mata kai alamar "a,a" "to meyasa ba zaki saki ranki kiyi karatunki ba? " duba yan mate dinki , kowace yanzu tana mataki na uku a jami'a amman ke sam kin kasa maida hankalinki, idan fa ba zaki maida hankalinki akan karatunki ba ,wallahi zan zare hannuna acikin lamarinki" " haba yarinya sai fama ake dake akan abu daya meye illar yin karatu baya ga martabarki da zai k'ara a idanun duniya ,karatu shine komai duk da shima auren yana da muhallinsa, but at least ki tsaya kiyi facing din karatunki "kalleni a yanxu babu abinda yasa na taka matsayin da nake sai karatu, fad'a ummi tashiga yi mata sosai ta inda take shiga ba nan take fita ba . muwaddat ta zube kasa bisa gwiwowinta tana kuka "ummi kiyi hkr na tuba ,dan Allah karki cire hannunki acikin lamarina, ni dai karatun ne kawai banaso, amman daga yau nayi miki alkwarin zanyi, zan tursasa zuciyata, zan saka lamarin karatu acikin raina.. "idan ki kayi min haka zan ji dadi sosai , domin shine burin ahlinki ,gabad'ayanmu burinmu bai wuce muga mubaki tallafi na ingantaccen ilimi arayuwarki ba , dan baki da wani gata da yanci daya wuce karatu. "matukar kina son mu shirya dake ki saki ranki ki saka soyayyar karatu aranki " "Inshaallahu ummi zanyi karatu har sai kince ya isa tunda shine farincikinki ,"ok tashi kije ki soma had'a kayanki nan da awa zamu bi jirgin karfe biyu , jikinta a matukar sanyaye ta miki tasoma daga zararan kyawawan yatsun kafafunta ta nufi hanyar d'akinta har tashige idanun ummi na kanta tana sake nazarinta, domin gano takamaiman abinda take so ,da yasa ta tsani karatu, bayan ga million's of people out there suna neman wanda zai tallafawa rayuwarsu su yi . Mikewa ummi tayi ta shiga d'akin hjy hajara tana zolayarta "gsky aunty banason irin abinda kikewa yarinyata, ina dalili wannan takura ?" Sai naji saukar ko duka tukunna zan San baki son abinda ake mata,kuma ni ina ruwana aciki? "daman yayanki nake tayawa yakin shiyasa kikaji bakina "Allah ko? "to kijira wannan karon ba duka zanyi miki ba aure zan yiwa yayana in ga kashe bakin tsiwa. "drya ce ta subucewa hjy hajara aiko tashiga yi "daman nasan duk matakin bai wuce haka ba ,Amman dai kin sani ba tun yau ba ,ni hajara bani tsoron kishiya, a da can ma ban ji tsoron zuwanta ba ,sai yanzu Dana San kota zo babu abinda zata tarar na gama tsotse komai ... + suka sa driya gabadayansu suna tafawa ,kana suka shiga halin nasu da suka saba na shakiyanci a junansu ,sannan daga baya suka shiga wata hirar.. Ita kuwa muwaddat tana shiga d'akinta,a madadin ta had'a kayanta kmr yadda ummi ta bata umarni ,sai ta fad'a kan makeken gadon ta kwanta ruf da ciki ta rarumo pillow ta manne ajikirjita tana jin wani iri agabadaya ilahirin jikinta, hannunta daya tasa ta lalu'bo wayarta dake yashe agefe ,ta kunna tana duba screen din wayar miss Call ,tagani rututu akalla zasu kai guda ashirin, kuma duk na M.A ne. jikinta na rawa tashiga nema layinsa kira daya biyu ya ya d'auka yana sauke naunayen ajiyar zuciya had'e da buso mata iskar bakinsa Wanda hakan yasa gabadaya Gabobin jikinta mutuwa ,sai dai lokaci daya hankalinta yayi mugu mugun tashi saboda shirun da yayi yaki magana,tsawon minti goma suna haka batare da suncewa juna qala ba ,illa numfashinsa dayake aikin buso mata ,suna kashe mata sansar jiki ,take kirjinta yashiga wani irin mahaukacin bugu da karfi gaske ,sakamakon rashin jin sautin muryarsa. Jarumta ta Nemo ta sanyawa jikinta ,kana ta bud'e bakinta da kyar ta kira sunansa "auwal dan Allah kayi min magana shirunka na d'aga min hankali " "a wani dalili hakan zai d'aga miki hankali, tun dani ba kowa bane agurinki , at least mis call nawa nayi miki?" haba muwaddat kinsa yadda zuciyata taji alokacin kuwa? "kayi hakuri ba laifina bane ni kaina bana cikin natsuwata, duk abinda nayi ina yinsa ne kawai amman hankalina na gurinka ... takarasa mgnr cikin rawar muryar kmr zatayi kuka, kana ta kashe kiran . ta rike wayar a hannunta tana jujjuyawa tana tunanin wasu abubuwa dake faruwa atsakaninta da M. A.... hawaye ne yashiga gangarowa daga cikin kwarnin idanunta "tana mugun son M. A amman tasan soyayyar tasu babu abinda zai haifar ,M. A kaninta,sannan ba lallai iyayensu su yarda da hakan ba ,Dan haka tayiwa kanta alkwarin zata tsaya tayi karatunta tunda shine burin iyayenta ,ko bama haka ba ita kanta zata fi son farincikinsu Akan nata .. ******** Tun daga wannan lokacin muwaddat ta maida hanakalinta akan karatunta hatta M. A ta tattarashi ta ajiye a gefe daya, ko ta hau online bata shiga contact dinsa sai dai tayi abinda zatayi ta sauka,idan ma ya turo mata sako bata wani bashi full time dinta ,sama sama zata bashi amsa , shima a bangarensa yana tsane da sabon salon datazo masa dashi Amman ya shareta saboda shima yana jina zafinta a game da katse masa wayar da tayi ,amman ganin idan suka ta tafi a haka shi zai fi cutuwa ,yasa yau yayi shawarar kawo karshen abun ,ya turo mata da sakon vioce note ta WhatsApp . " ni wallahi muwaddat ina da matsala guda daya da ke, ni bansan abinda ya faru ba kika juya min baya ," ni me nayi miki ne ? "da bakya son kiyi magana dani ni ban San laifin da nayi miki ba, idan wani abu, ni keda alhakin yin fushi dake ,"ni dalibinki ne muwaddat ni yayanki ne ,ni Dan gatanki ne Dan Allah muwaddat, Dan Allah ki daina min haka kinji ki bari mu cigaba da abubuwanmu kmr yadda mu keyi tun farko ,rabon da muyi hira dake mai dadi tun randa da zaki bar ilori ,yanzu sam na lura baki da lokacina . ,haba muwaddat kema ki duba kigani mana ,ina wata kasa ina bukatar kulawrlarki... ya k'arasa yana Jan mgnr da sakin numfashi sannan ya tura mata ... Cikin minti biyu ta turo masa da sako "kace dai muryarta kake son ji ? "Alamar dry ya turo mata sannan ya rubuto mata "eh. "okay ina zuwa .. Cikin sauri ya rubuta mata "no ki tsaya plz ni so nake muyi hira .... "Okay Dan kanina gani kusa anything for, wace irin hira kake son muyi ?yana jin ta fad'i hk ya ki rata ta d'auka had'e da yin sallama, batare daya amsa ba yace "Idan fa kina cewa Dan kaninan naki za'a d'auka fa wani yaro ne qarami ,gwada dai ki dinga cewa yayanki kawai kiyi shiru kinga mutane bazasu d'auka Dan kani bane ,Dan ni ba Dan kankani bane wallahi.. "gsky kwanakin kin wahalar da zuciyata, ki dan mun magana naji muryarki ko zata dawo min da natsuwata , + "ko ka yarda ko karka yarda ni auntynka ce shekara uku zuwa hud'u ba wasa ba, murmushi yayi yace "matukar na kiraki da wannan kalmar na gama rusa cikar burina dana girma dashi muwaddat, sannan karki manta an samu cikina tun kafin asan za'a dasa naki kwan, Allah kad'ai yasan abinda yake nufi, daya kwantar da cikina ya tada rayuwarki, "dana rigaki zuwa duniya kinsa shekaru nawa zan baki? ta yatsina fuska tana ta'be baki kmr tana gabansa tace "kana son girma dayawa auwal, ina jin da'ace ka girmeni da bansan yadda zakayi ba "no no wannan ba zance son girma bane, koda kin girmeni, zan iya girmanki ta wani bangaren ,saboda ni namiji ne dan haka ki daina tunanin ni kaninki har abada ni yayanki ne saboda na girmeki aciki... "ni kuma ba girmeka a haihuwa ba tana gama fadar hk ta katse kiran daman shirin kwanciya take, ta kwanta lamo tana jin jikinta wani irin mika tashigayi wani irin mahaukacin feelings na taso mata ahankali dai har bacci barawo yayi nasarar d'aukata .. ****** sannu ahankali M.A yake janta ajiki batare da ta fahimci komai attare dashi ba, wata irin sabuwar shakuwa ce mai karfi ta sake shiga tsakananin muwaddat da bunayya, komai ya gadamar fad'a mata fad'a yake batare da jin kunya ko shakkanta ba, sai ma itace take nannakewa a wasu lokunta, saboda matsayin dayake dashi agurin uwa uba ita magana ba damunta tayi ba. kamar kowani daren duniya daya saba kiranta a waya hakan ce takasance yanzu, batare da 'bata lokaci ba ,ta d'auka a natse muryarta ta doki dodon kunneshi " assalamu alaikum kanina ? "ya gida da karatu 'd'an kanina ? "D'an mara kunyar kanina ta k'arasa mgnr tana hamma "na soma gyangyad'i bacci nakeji fa"ta k'arasa maganar tana kashe masa murya take joystick dinsa ta Mike kyam, yayi saurin d'aura hannunsa d'aya akan joystick dinsa ya dafeta,yana murmushi kmr tana gabansa ,muryarsa a tsarke ta fito yace "maganarki ta saukar min da kasala gabadaya , sai naji kmr ina ma najini acikin jikinki ina romancing dinki plz muwaddat karki hanani jikinki duk ranar Dana dawo ,idan ma da hali ki barni nayi yadda nake so dake " "Kamar ya kenan na barka kayi yadda kake so dani karka manta ni yayarkace "and so what idan ke yayata ce, wallahi matukar zaki barni zan tabbatar miki da zan ci.....ya katse maganar yana furzar da numfashi. + Jin yayi shiru yasa ta janyota numfashi ta fesar kana tayi kasa sosai da muryarta tace "bunayya ka daina tunanin zaka iya cina ,ai ka fahimta ? "'kwa'kwaluwarka ta daina hasko maka zaka iya cina ,ko kuma zan bari ka cini ,saboda bazan ta'ba cuwuwa ba agurinka, tana magana dariya ta su'buce mata " bazaka ta'ba kusantata ba, nmj da zai iya kusantata daban yake bawai rainaka nayi ba , ta cigaba mgn "gaskiya Wanda zai iya sarrafani bakaramin gwarzo bane .. murmushi ya dinga yi yana jin ina ma suna tare daya nuna mata shi din ya zarta gwarzo "muwaddat .... "na'am " " ina son nono kinji baby nah ya k'arasa mgnr muryarsa tmkr mai shirin yin kuka ..tayi shiru ta kasa ce masa komai, ya sake kiran sunanta " Ayshatul muwaddat .......... Wani irin zrrrrrrrr taji ajikinta saboda yadda ya kira sunanta gbdy tsigar jikinta ya Mike, da kyar tace "na'am bunayya .. "ina son nono pls........................... "Na had'aki da girman Allah karkice a'a ni dai kawai ki turo min su ina son gansu ,nayi matukar kewarsu, wallahi idan bangansu ba komai zai iya faruwa dani ,muwaddat ina son brest dinki ,suna mugun rud'ar dani a duk lokacin Dana kallesu, yanzu haka bakiji yadda nakeji ba ,komai nawa ya sauya joystick dina ta mike taki kwanciya nasan ganin brest dinki kawai zai sa ta kwanta kinji muwaddat dina duk wannan mgnr da M.A ke yi hannunsa na dafe da joystick dinsa da ta sake mikewa kmr ana hurata.. muwaddat tayi shiru taki ce masa komai domin lamarinsa nason fin karfinta, duk yadda take da tsanani bukata M. A ya zartata fiyye da tunaninta. Mmn sudais ce πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— + ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ warning!!! don't read this novel , if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 7 .....muwaddat.. ya sake kiran sunanta cikin raunanniyar muryarsa mai kashe sansar jiki ,da aikawa kwal'kwaluwa wani sako na daban. wani irin bugawa gabanta yayi da karfin gaske, lokacin dataji sautin kiran sunanta da yayi , daga bisani kirjinta yashiga dukan uku uku,"muwaddat ina sha'awar mu kasance tare dake, dan na jibanci al'amuranki da komai na rayuwarki, muwaddat tsarinki da komai da jikinki, komai da kika mallaka sun yi min arayuwa, "me zai hana ki bani wata dama domin na kasance tare dake? nan take tashiga kokuwa da numfashinta dake barazanar d'aukewa sannan ahankali tashiga girgiza masa kanta tmkr yana kallonta.. "kinyi shiru , kin barni sai magana nake ni kad'ai, kice min wani abu mana ko zan samu sausauci da natsuwar zuciya? " ,wallahi ina jin wani abu ajikina daya danganci rayuwarki, zuciyata ta soma wani tunani akanki, a wasu lokutan ina jin tamkar ana fixgar raina akan lamarinki, har na kan zauna na dinga tambayar kaina me yasa nake yawon damuwa dake? duk maganar dayake batayi k'ok!arin bud'e bakinta don bashi amsa ba, illa jikinta dake tsuma tana sauraron maganarsa daki daki. "plz muwaddat ki bud'e baki ki min mgn, kema ki fad'a min yadda kike tunanin yadda rayuwarmu zata kasance anan gaba da kuma yadda kike jina aranki , saboda yanayin danake ji akanki yasoma zarta tunanina.. .. .. "auwal........ "na'am baby ... ...... ya amsa muryarsa can kasa tamkar mai cutar asma" "auwal ka daina yi min magana irin haka ,domin kana kashemin sansar jiki, gabadaya sai na rasa abinda ke damuna akanka, yanzu dai mu bar wannan maganar yaushe ne dawowarka zata kasance? naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfi tare da furzar da wani numfashi mai zafi, sannan ya runtse tsumammun idanunsa wanda suka soma canza kala tsabar jarabar dake cikinsu ,ahankali kwal'kwaluwarsa tasoma hasko masa yanayin tsarin jikinta da kyawun halittarta, dirin jikinta da komai nata har zuwa kan madaidatan bombom dinta dake rud'ar dashi a duk sanda ya kallesu . cikin sanyi jiki ya kamo lip's dinsa na kasa yayita tsotsa yana cigaba da murza kan joystick dinsa ,tsawon minti goma yana haka sannan ya cire hannunsa ya d'aura saman goshinsa yana Shafa sumar kanshi zuwa keyarsa kana ahankali ya bud'e bakinsa da kyar yace "karki canza min akalar maganata ...... "abinda kika sani ne auwal bayason haka, nasan sarai kinsa inda maganata ta dosa amman kike k'ok'arin canza min ita zuwa wani bangare daban "ni kawai mu dawo maganarmu , dan ni ta fiyye duk wata magana ,da zance wani dawowata, "ki amsa min tambayar danayi miki. "magana kace nayi auwal kuma nayi, tmbyr dawowarka is part of magana so me kake son nace maka ? " kice komai daya danggancemu ,ki fad'a min yadda kike jina a zuciyarki . "yadda nake jinka fa kace ? yace "uhmmmmmm ya bata amsa da hakan had'e da janyo pillow ya rungume akirjinsa yana jin kmr ita ya rungume "ta runtse idanunta sannan tasoma mgn cikin sanyayyiyar muryarta wace take saurin kashe masa jiki a duk sanda tayita numafashisa yashiga sauke da sauri sauri yana sake rungume pillow kmr wanda za'a fixgewa. "bana jin komai a game dakai daya wuce soyayya irinta 'yan'uwantaka da kuma shakuwar da zumunci mai karfi ba that's all... "bakya jin komai akaina daya wuce soyayya ta yan'uwantaka yayi saurin katseta ta hanyar fad'ar haka sannan yacigaba "amman kike iya mallaka min komai daya zamto soyayyyar zuciya da zuciya ce kad'ai kan iya haifar da hakan "kina sona muwaddat so kuma mai girma, amma tunda kin ajiye soyayyar tawa a muhalin yan'uwantaka shikenan sai da safe ... ..... "no ka.. .. tun kafin tayi yunkurin cewa wani abu, kit taji ya kashe wayar ,tayi zaune Shiru agurin tana duban screen din wayar dake rike a hannunta. "wayyohhly Allah yayi fushi, "to me yasa zai yi fushi dani? tayiwa kanta tmbyr. jikinta yayi mugu mugun sanyi, hankalinta ya tashi matuka, jikinta ya sauya ta kasa jurewa maganganun daya fad'a mata "tabbas dan so tasan tana son shi fiyye da komai dake cikin duniyar nan "but wannan shine babban abun kunya dazata aikata arayuwarta . abun kunya ne gareta ace ta bayyanawa kaninta wannan soyayyar......" amman ai kina iya bayyana masa wasu shashi na jikinki ,wannan shine babban abun kunyar gareki ? zuciyarta ta jeho mata wannan tambayar. + zamewa tayi ta kwanta lamo akan katifar ta tana fidda numfashi sama sama yayinda idanunta suka cicciko da hawaye"auwal ina sonka fiyye da komai arayuwata , ina cikin shaukin kaunarka ,wanda bansan ranar da zan daina maka wannan soyayyar ba ,amman basan yadda zan bayyana maka ba..... hawaye ne yashiga gangarowa shar shar bisa kuncinta tana gogewa wasu na sake biyo kuncinta ,muryarta cike da matsanancin kuka "ina matukar sonka auwal ina sonka ... ta furta hkn a fili zuciyarta na dokawa . ranar sam kasa runtsawa tayi duk inda ta juya fuskarsa take gani da komai nashi yana mata gizo, bata ta'ba tunanin soyayyarsa zata mata kamu mai tsananin irin haka ba . yadda bata samu runtsewa ba, haka shima bangarensa kusan raba dare yayi yana faman aiki a kan system da watsawa jikinsa ruwa domin kwantar da sha'awar dake cinsa, kafin ahankali bacci ya fara fixgarsa ya tattara komai ya ajiye ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya. pillow ya janyo kmr koda yaushe idan zai yi bacci ya rungume ajikinsa har sanda bacci ya d'aukesa tattare da tunanin muwaddat . washegari bata tashi da wuri ba saboda rashin ishashen baccin da bata yi ba, k'arar knowking din da akewa kofar d'akinta ne ya farkar daita, "muwaddat muwaddat!! ......." cikin muyar bacci ta amsa "na'am ummi had'e da yin mika.. "ki tashi mana lokacin tafiya makarata na wucewa fa "o...kay ummi na tashi ai, ummi na jin haka ta juya ta koma bangarenta . tashi tayi da kyar ta zauna ta ziro kafafunta kasa tana mai dafe ha'barta dan har lokacin bacci bai fita cikin idanunta ba ,ta mike cikin sanyi jiki ta nufi bayi ta tasoma yin brush sannan ta had'a ruwan wanka. byn tayi wanka ta fito,ta shafa mai, essential fairness softening snd body lotion,sannan ta shirya cikin wata had'add'iyar riga da siket sai doguwar abaya har kasa data d'aura a saman kayan ta yane kanta da mayafin abayar . + ta k'arasa gaban mirrow ta kai hannu ta d'auko turare mai shegen karfi ,ta feshe gabad'aya ilahirin jikinta ,ta d'auki jakarta ta rataya ta d'auki wayarta ta kunna ta dawo kan resting chair ta zauna tana duba sakonin cikin wayar ko zata ci karo da sakon M.A amman babu . shiru tayi kmr ta kirasa wani bangare na zuciyarta ta gargadeta da aikata haka , dan haka ta mike jiki a sanyaye ta bar d'akin zuwa parlour'n tana fitowa ta hango ummi da abi zaune a dining har sun fara breakfast saboda rashin k'arasowarta,cike da girmamawa ta isa garesu ta gaishesu daya bayn daya kana taja kujera ta zauna tana yatsina fuska , ummi ta d'ago ta du'beta ta d'anyi murmushi domin tasan abinda ke damunta girgiza kai kawai tayi tasoma saving dinta kmr yadda ta saba, ta turo mata plet din abincin gabanta "maza maza ki cinye lokaci na tafiya, muwaddat ta runtse idanunwata kad'an tana sake yatsina fuska kmr wata k'aramar yarinya "ummi... ta kirata cike da shagwa'ba atare suka d'ago daga ummi har abi suka tsura mata ido domin jin damuwarta " "bana jin cin wannan abincin....... ummi ta dubi abinci wainar masa ce wacce taji naman kaza da alaiyahu idanunta na kanta har lokacin tace "to me zaki ci ki fad'a yanzu nasa mairo tayi miki. tayi kasa da muryarta sannan tace "jollof din spaghetti zan.. ... "kinyi late fa mamana har yaushe za.... "no kira mairo tayi mata kawai inji cewar abi, ba koda yaushe mutun yake jin cin irin wad'an abincin ba most especial alokacin breakfast " batare da bata lokaci ba ummi ta kira mairo ta bata umarni dafa mata abinda ta bukata cikin lokacin kankani mairo ta kammala ta kawo mata. gurin cin abinci ma sai da ummi tayi ta fama daita sannan tayi ta tsakura kmr wace ki tausayin abincin , yayinda muwaddat ba wannnan tarairayar take bukata daga garesu ba, ita makarantar ce batason zuwa ,tare da tunanin auwal. abi ne yasoma mikewa yana tamabayar muwaddat ko akwai abinda take bukata ?tace "abi kudin subcreb kawai nake bukata "ok zan sa ayi miki transfer ta dubu goma ai zai isheki? + "yes abi nagode ya dubi ummi "to madam sai na dawo "ta mike tsaye ta d'auko briefcase dinsa suka jera kmr zasu shige jikin junansu tana gyara masa zaman hularsa , suna magana kasa kasa wanda hakan bai hana muwaddat jinsu ba, tabi bayansu da kallo kawai tana girgiza kai, su sam basa iya boye maitar soyayyarsu , ko cinye juna zasuyi oho? "gaban kowa nunawa juna tsansar soyayyar suke ,ta fad'i hkn aranta,ahankali ta ajiye spoon din hannunta tare da had'e hannunwata duka tayi tagumi tana tunanin rayuwarsu. adaidai bakin kofar fita ummi taja ta tsaya ta d'an rusuna tana mika masa briefcase dinsa ,yasa hannu zai amsa idanunsa akanta yace " nagode hubby, Allah yayi miki albarka akoda yaushe tsananin biyayyarki da kulawarki ke k'ara nusar da zuciyata cikin shaukin kaunarki wan... tayi saurin kai hannunta kan bakinsa domin katse masa hanzari tana yi masa alamar yayi shiru da maganar ... babu musu yayi shiru yayi murmushi yana yacigaba da kallonta "hubby plz ka daina min irin hk bby fa na kusa, " runtse ido yayi yana murmushi sannan ya karbi briefcase ya yayi gaba ta koma jikin window tana cigaba da kallinsa tana tsaye har sai da taga tashin motarsa sannan ta juyo tashege d'akinta kai tsaye, kinsa kanta ta sake yi ta fito adaidai lokacin da muwaddat ta mike "muwaddat kin gama ? "uhm kawai tace tare da gyara jakarta tayi hanyar waje ummi ta biyo bayanta har zuwa inda aka tanada domin ajiye motaci, da kanta ta bud'e mata gidan baya tashiga ta maida kofar ta rufe, tana k'ok'arin zagayowa direbansu ya k'araso da sauri yana gaisheta, ta amsa tashiga gidan baya ta zauna ya tadda motar suka fice daga gidan . akan hanyarsu ummi take sanar mata nan da sati biyu wata daya auwal zai dawo ,duk da taji dadi sosai amman sai ta dake tace "Allah ya dawo dashi lafiya, duk yadda ta dake hakan bai hana ummi fahimtar tayi farinciki da jin zai dawo ba, dan kallo daya zaka mata kasan tana cikin tsantsar farinciki ahankali ahankali ummi ta dinga janta da hira wanda daga baya ta dawo nasiha "muwaddat ki rike mutuncinki da namu, ki daraja kanki a makarata ki kame daga mugayen abokai, ki d'auki karatunki da daraja," dan Allah ina rokonki da ki maida hankalinki a karatu, domin yanzu kan maza ya waye fiyye da tunaninki ,akan auren mata masu mai ilimi har suka sauketa a makaranta nasihar ummi take mata . to babu laifi fad'an ummi ya d'an shigeta sai dai bata jin zata so karatu sama da aure, ita da zasu yi mata aure wallahi da sun gama mata komai arayuwarta, har taje ta dawo bata kiraM.A ba, kmr yadda bai yi tunanin kiranta ba, ta cigaba da sabgoginta *********** murtala international airport dake jahar lagos"cike yake makil da jama'a daga bangarori daban daban, wasu na sauka wasu na k'ok'arin tashi a cikin masu sauka wani hadadden matashi saurayi na hango yana saukowa daga matattakalar bene jirgi, kyau da kuma yanayin fatar jikinsa kawai zaka kalla kasan lallai kudi da hutu sun zauna masa ba karya, kayan jikinsa kuwa tun kan wando da rigarsa, takalmi har zuwa kan agogon dake d'aure da tsintsiyar hannunsa bana kasar Nigeria bane na kasar London ne , kallo daya zaka masa kasan komai dake jikinsa mai matukar tsada ne.. ahankali yacigaba da ta kowa har ya k'araso inda ahlinsa ke tsaye suna jiran k'arasowarsa, tun daya doso inda suke ta kasa d'auke idanunta akanshi saboda girman daya kara mai tattare da kurjini da haiba sam ba zakace d'an shekara 22 da biyu ba ne, kamshin turarensa ya sanya tayi saurin runtse idanunta sakamakon yanayin data tsinci kanta na zallar shaukinsa . lokaci daya taga yaja ya tsaya ya d'an juya kad'an yana yiwa wani matashi mai yanayin tsarinsa magana ,had'e da mika masa hannu ita dai bataji abinda suka tautaunawa ba har sanda suka saki hannun juna, matashin yayi murmushi sannan yayi wani bangaren daban, da alamun shima anzo tarasa ne, shi kuma ya nufo inda suke, yana gama k'arasowa abi da ummi suka shiga rigerigen isa garesa ummi ce tayi nasarar rungume shi ,kiss ummi ta fara yi masa all over his face tana cewa ya bunayya nayi missing dinka... ta fad'a tana kallon fuskarsa dake fitar da annuri kyau kmr shi ya halicci kansa sannan ya saketa rungume abi ajikinsa "you are welcome my lovely son "tkns dad i love you so much "bunayya duk ka canza ,ka ganka kuwa ka k'ara girma da kyau har kafi ni da abbanka kyau "ta fad'a cikin shaukin kaunarsa . + bangaren muwaddat kuwa tana tsaye murnar ganinsa yasa ta manta da inda suke.. tsaye yayi byn ya gama da iyayensa ya hard'e hannunyensa duka ak'irji idanunsa akanta, kasa magana yayi yacigaba da tsayuwa har lokacin idanunsa na kanta yana kallonta fuskarsa cike da walwala da farinciki amman ita ta had'e fuskarta sosai taki bari annuri ya bayyana akan fuskarta ,wanda hakan yasa gabansa yashiga duka uku uku yana mamaki,ganin taki k'arasowa garesa sannan taki yi masa sannu da zuwa yasa murna dawowarsa ta koma ciki. ,ahankali ya dinga kallonta yana jin bugun zuciyarsa na karuwa ,shiru yayi yana kallon muwaddat da excitment is written all over yace "hummm tana kallona kmr bataji dadin dawowata ba,alhalin nasan itace mutun ta farko da zatafi kowa murnar dawowana, Muryarsa a tausashe yace "ke ba zaki min sannu da zuwa ba, kika tsaya kina kallona? tayi masa fari da ido sannan tace "baza'a yi ba, daka dawo ka kalli inda nake ?"ai ta ummi da abi kake yi ,me yasa kake tsammani zanyi maka sannu da zuwa, nunata yayi da yatsan hannusa yana murmushi "babu ruwana ummi abi kuna jinta ko, "babu wani muna jinta ai gsky ta fad'a inji cewar ummi "rabu dashi ummi wallahi yayi mugun rainane har da wani ce min ke kmr shi da sa'arsa "karka manta har yanzu ina nan amatsayin auntynka. aunty zaka dinga kirana ba wani muwaddat ko ke ba ,mara kunya kawai ta k'arasa mgnr tana murmushi ,bata kai ga rufe bakinta ba ya matso kusa daita sosai cikin fushi ya tsaya gabanta yana nunata da yatsa har jikinsa na tsuma yace "rainin kuma na nawa ? so nawa zance miki ki daina min kallon yaro, muwaddat ki daina ce min yaro...wallahi ki kiyayeni kina kirana yaro kmr ke kin haifeni ko kuma wata kanwar uwata, a filli zaka d'auka wasa yake amman ba zahiri 'bacin ransa a bayyane yake magana yake cikin 'bacin rai ganin kmr da gaske yaji haushin kiransa yaro datayi ,har yana neman da kusar da farinciki daya sauka dashi yasa tayi gaba tana tafiya had'e da cewa yaro kazo muje gida kasa mutane suna ta faman kallonmu . muwaddat .. ya kira sunanta taja ta tsaya batare da ta amsa ba yayinda ummi da abi sukayi murmushi"ai kun had'u kenan zaku dawo kmr karnuka .. suka nufi inda motarsu take, shi kuma ya k'araso inda take ya had'e fuska tare da matsowa kusa daita cikin yin kasa da murya had'e da tsura mata tsumammun idanunsa da suka sauya kala yace "muwaddat wallahi ki daina min kallon yaro nan .."kiji tsoron abinda yaron zai iya aikatawa " "me zakayi ,babu abinda yaro kmrka zai iya yi duk cika baki ne, ta sake juyawa yayi saurin janyota ya rike tafin hannuta cikin nasa yana massaging "ni nasan nayi miki yawa bazan miki kad'an ba, idan kuma kina mutsu ko a yanxu zamu iya gwadawa ,dariya tayi cikin d'aukar maganarsa shirme, ta sanya dayan hannuta ta zare hanunta dake rike cikin nasa sbd ganin yadda idanun mutane yayi musu ca aka suna faman kallonsu. domin gurin tmkr safiya ce sam bazakace dare bane saboda fitilun da sukayiwa gurin qawanya, tacigaba da tafiyarta ahankali hips dinta na juyawa cikin rausaya tace "kanina kazo mu tafi gida plz "shi kuwa tsumammun idanunsa ya tsurawa Hip's dinta tare da sauke ajiyar zuciya yana mai lasar lip's dinsa da hadiye yawu saboda , tuni makoshinsa da lips dinsa sun soma bushewa, lokaci daya ransa yayi masefar bacci wani tuttukin bakinci ya caki tsokar dake makale da kirjinsa ganin yadda hankalin mazan dake gurin suka bita da kallo,ko bai fad'a ba yasan yabawa suke da kyawun surar jikinta wanda ko cikn hijab take sai anga yadda suke motsowa, cikin sauri sauri da zafin rai yabiyo bayanta ya bud'e gidan bayan datake zaune yashiga adaidai lokacin da direban su ammi yasoma k'ok'arin tayar da motar yashiga ya zauna yana cika yana batsewa direba ya ja. tunda yashigo motar idanunsa ke kanta yana kallonta cike da 'bacin rai "kanina kana son fushi dayawa wallahi, ka daina fushi irin haka saboda baya kananun yara matasa irin kyau, zai fi kyau ka saki fuskarka plz . + bata k'arasa mganrta ba ya matsota sosai tayi saurin dubansa shima ita yake kallo kana yasoma magana cikin fushi "baki da kirki muwaddat sannan bakida tausayi.. naunauyen ajiyar zuciya ta sauke da karfin gaske sannan cikin siririyar muryarta tace "yanzu kuma me nayi daga dawowarka ? "komai ma kinyi dan girma allah me yasa kike min tallar jikinki? " Hip's dinki ... ta bud'e baki kenan zatayi magana tun bata soma ba yayi saurin had'e bakinsu guri daya.. dan yasan kalmar raini ce zata biyo baya shi kuma kalmar daya tsana kenan.. Mmn sudais ce πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ..... + WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 8 .....tsotsar bakinta yasoma yi ahankali cikin wani irin salo na zallar shaukinta. cikin zuciyarsa yake jin wani irin sabon kaunar muwaddat na bin lungu da sako na gangar jikinsa, take joystic dinsa tayi wani irin harbawa tayi haniniya ta mike, bai sanda ya janyota jikinsa ya kwantar daita bisa cinyoyinsa adaidai lokacin ya samu nasarar cafko laulausar harshenta jikinsa har rawa yake ,ya manne bakinsa gam akan nata, yana wa bakinta wani irin tsotsa na fitar hankali,allah yasa motar lemozin ce direban ba zai iya hango abinda ke faruwa a baya ba, har suka iso bakin tafkeken get din gidan basu san sun iso ba, suna can duniyar tsotsar bakin juna.. ... ahankali direba ya sanya hancin motarsa ciki harabar gidan ,kai tsaye ya nufi inda aka tanada domin ajiye motacin gidan ya fito, wanda tuni su ummi sun fito daga cikin motarsu suna tsaye jiran fitowarsu . ganin har tsawon minti biyar basu fito ba, yasa ummi k'ok'arin iso inda motar take, haka kawai ta tsinci kanta da jin matsanancin fad'uwar gabar da batasan dalilinsa ba, gama isa ta ke da wuya ta kai hannuta jin glass din motar da niyyar yin knowking, k'arar sautin wayarta ta karad'e gurin Wanda hakan yayi sanadiyyar katse musu hanzari su, suka dawo cikin haiyacinsu , ita kuma ummi ta maida hannunta cikin jakarta ta ciro wayarta tana duba screen din wayar sunan yayanta ne ya bayyana akan fuskar screen din, ta d'auki wayar ta manna a kunnenta"assalamu alaikum " daga can bangaren aka amsa mata da "wa'alaikis salam warahmatul ya auwal din ya sauka ? "ya sauka lfy yaya yanzu ma shigowarmu gida kenan daga airport ta k'arasa mgnr tana kwankwasa glass din motar wanda yasa gabadayansu suka sauke naunauyen ajiyar zuciya suna kallon junansu kmr ranar suka fara ganin juna ,lumshe ido muwaddat tayi tare da d'auke idanunta cikin nasa ta maida kan sumarsa kanshi data hargitse. jikinta a matukar mace ta kai hannunta ta gyara masa sumar kanshi kana tasoma k'ok'arin fitowa daga cikin motar ,yayi saurin rikota ya manneta da jikinsa sosai zuciyarsa na wani irin harbawa "bari na rigaki fita tukunna, idan kika fita hk ummi zata fahimci wani abu, lumshe idanunta kawai tayi ba tare tace masa komai ba, illa hannunta data kai kan joystick dinsa very slowly tana kwantar daita wanda kad'an ya rage numfashinsa bai bar gangar jikinsa ba .. alama tayi masa daya soma fita kmr yadda ya bukata, tana mai kawar da fuskarta gefe guda kirjinta na bugawa da sauri sauri, domin bata tanadarwa zuciyarta amsar da zata bawa ummi ba, idan ta tsareta da sankamammun tambayoyinta. ahankali ya kai hannunsa zai bud'e murfin motar , ummi ta sake knowking cikin d'aga murya "wai me kuka tsaya yi ne acikin mota haka? ",ku fito mana kuna 'bata mana lokaci magana yake son yi, amman yasan ko ya bud'e bakinsa maganar bazata fito ba , kai tsaye yana gama bud'e murfin motar ya fito tare da gyara zaman rigarsa ummi ta tsura masa ido gabad'aya ta tsinci kanta da kasa d'auke idanunta akanshi ,yayinda shi kuma yayi saurin waskewa ta hanyar yin gaba abunsa yana shafa keyarsa, lokaci daya kuma yana bawa direban daya tukosu umarnin kai masa kayansa part dinsa, sannan yayi gaba ya isa inda abi yake tsaye suka jera tare zuwa cikin gida.. da sauri ummi ta d'auketa akanshi ta bud'e bangaren da muwaddat ke zaune wacce ta d'aura kanta bisa cinyoyinta kirjinta na bugawa daf daf.. , jikin ummi har rawa yake gurin cewa "bby me ya sameki haka ? "halan bunayya yayi miki sakarci da rainin wayon daya saba ? + "shiyasa fa kullun nake gaya miki ki rage shiga shirginsa bakiji magana , ta k'arasa mgnr tana d'ago fuskarta da hannuwanta duka "me yayi miki naga idanunki sun yi ja ..? murmushin karfin hali muwaddat ta kirkiro , tana yunkurin fitowa tace "kai ummi babu abinda yayi min fa, ni yanzu har akwai abinda bunayya zai min da zai dameni ,bunayya fa jina ne, koda yayi min wani abu ma bazan ta'ba bari ya dameni ba ,kaina ne dai naji yana d'an min ciwo" ummi ta sauke numfashi da ajiyar zuciya atare kana tace"kai wannan ciwon kan na rasa gane kansa wallahi , muje ciki ki sha maganin ki kwanta ,hannunta ummi ta riko suka nufi ciki suna shiga tayi hanyar up stairs daita "ummi ina kuma zaku please ki dawo bana son yin nisa dake i really miss you sweet mother "zan bawa bby magani ta sha ,yanzu zan dawo nima nayi missing dinka ta fad'a cikin matsananci farinciki, murmushin gefen baki Bunayya yayi "gskiya ummi kina shabgwaba yarinyar nan dayawa shiyasa take raina mutane, ki rage shagwa'bata saboda ba lallai ta samu mijin da zai jurewa shagwa'barta ba. "karka damu zata samu da ikon Allah, ba mijin da zai jure shagwa'barta ba, mijin da jurewa komai na rayuwarta Allah zai azurta ta dashi, bunayya da abi suka kalli juna suna murmushi "ni dai ummi ki dawo tukunna ki zauna nayita kallonki nayi missing dinki Allah , karki biye mata, saboda nasan babu abinda ke damun wannan yarinyar zallar shagwa'ba ne kawai ke damunta, ya fad'a mata hk yana tsare muwaddat din da tsumammun idanunsa masu kashe mata sansar jiki , ko sauraronsa ummi batayi ba ta nufi d'akin, suna shiga ta zaunar daita a gefen gado ta bud'e durowanta da take ajiye magungunata ta ciro paracetamol ta mika mata,sannan ta k'arasa inda karamin fridge dinta yake ta d'auko ruwan roba ta mika mata "maza ki sha ki nemi guri ki kwanta ki huta, kar bunayya ya takuraki . muwaddat ta yatsina fuska saboda bata son shan, magani " juya maganin tayi tayi a hannunta tana tunanin sha , sai da ummi ta amshi maganin a hannunta ta 'bal'bala mata sannan ta sake mika mata ta sha, ta kwanta agefen gadon. bata so kwanciyar da shan magani a daidai wannan lokacin ba, saboda tasan babu abinda ke damunta salon banayyana ne kawai ya hargitsata da yawa amman babu yadda zatayi da ummi . ahankali M. A ya mike ya nufi part dinsa ya shiga , komai yana nan kmr yadda ya tafi ya bari, koina tsaftsaf da alamun ma kullun sai an gyara part din "Allah sarki uwa kenan, uwa mai dadi,uwa mafi uba, duk wanda ya rasata yayi kuka, duniyar da babu uwa acikinta zallar kunci ne tattare da raunin rayuwa, ya fad'i hkn acikin ransa yana mai zama akan daya daga cikin kujerun dake cikin part din,ahankali yake fitar da numfashin dadi "byn kmr minti goma ya mike yashiga ciki ya watsawa jikinsa ruwa ,ya fito ya tsaya gaban mirrow yana kallon fuskarsa zuwa wasu wurare na sansar jikinsa ,kirjinsa dake cike da laulausar gashi ya shafa zuwa mararsa yana lumshe tsumammu idanunsa , sannan ya janyo daya daga cikin jakar kayansa da yazo daita ,ya ciro wasu hadd'aun fararen kayan bacci ,ya saka ya dawo ya tsaya gaban mirrow ya d'auki man gyaran gashi daya zo dashi ya shafa akai. banda walkiya babu abinda gashin kansa yake, gyara fuskarsa yayi da hannuwansa tare da cewa "ya rabbi ga bawanka ya dawo da manufarsa tason yin aure ,Allah kasa iyayena su fahimceni su bani goyon baya, ya fad'a hk sannan ya fita zuwa bangaren iyayensa . yana shiga parlour'n ya iske abi da ummi zaune kusa da juna kamar zasu shige jikin juna suna kallon tashar CNN suna hira,, ummi na ganinsa tayi saurin mikewa had'e da ware masa duka hannuwanta ala'mun yazo gareta, cikin kasaita ya tako ahankali ya fad'a jikinta suka rungume juna, girgiza kai abi yayi yana kallonsu cike da so mara misaltuwa, "soyayyar uwa da d'a nana matukar burgeshi, he can't stop looking at them dan wani irin soyayyarsu yake jin acikin zuciyarsa, bai san da mai zai had'asu dashi a cikin rayuwar duniya nan ba, muryarsa a tausashe yace " kulawar ta isa haka hubby , kar fa yazo yafi sonki akaina, ki d'an rage wa abbansa space , ya fad'i hk cike da zolaya yana murmushi "ki barshi yazo gareni nima naji dumin jikinsa " + "zai zo ne amman kasan soyayyar uwa da d'a, ta wuce ... "ta wuce ta uba ba? "abinda kike son ki fad'a min kenan abi ya k'arasa mata mgnrta ,ta yi murmushi had'e da zare M. A daga jikinta tana shafa fuskarsa yarona kayi kyau sosai ,"jika gurinsa kar zuciyarsa ta buga . gabad'aya suka kwashe da dry, M. A ya k'araso gurin abi ya durkusa agabansa "i love both of you "babu wani banbacin atsakaninku, domin kune duniyata bani da wad'anda suka fi ku " abi ya numfasa yana hararar ummi sannan ya meida idanunsa kan tilon d'ansa yana jin farincikin dawowarsa "no sai dai ka zabi daya acikinmu inji cewar ummi "M. A ya tsaya yana kallonsu yana duba ta in da zai ga fitowar muwaddat . abi yace "to ina jiran naji wanda zai zaba cikin ni dake ," bunayya kaji abinda umminka tace" ka zabi wanda kafi so acikinmu, but karka manta ni uba ne wanda ya jibanci al'amuran rayuwarka" "ni kuma uwace danayi silar zuwansa duniya ba.. ta fad'i hkn tana k'araso inda suke ta zauna, dariya sukayi gabadayansu, M. A ya zauna tsakiyarsu ya riko hannuwansu cikin tafin hanunsa "abi ummi duk ina sonku fiyye da komai arayuwata ,samun iyaye irinku na da matukar wuyar samu arayuwa ,ya k'arasa mgnr yana canzar akalar maganarsa da cewa "ummi ina muwaddat ne? "ina aunty'nka zaka ce ba muwaddat ba? ya shagwa'be fuska "haba ummi wai me yasa kike son maidani baya ne? "kowa yasan ni ne babba akanta ,go slow dana samu ne aciki ya kawo tazarar dake tsakaninmu daita ammn duk da haka nine yayanta .. "yanzu dai tana ina? ummi ta ta'be baki tace "Allah ya rabaka da son girma bunayya , ko gyanbo ya sara maka gurin son girma, kai ace da gaske ka girme muwaddat ba'a san abinda zakayi ba. "wata killama kace "mu ma ka girmemu...... suka sa dry ita da abi suna dubansa, shi kuwa murmushin gefen baki yayi yace "haba ummi ai duk son girmana ban isa na goga daku ba ..... "kaga muwaddat tana d'akina ta kwanta kanta ke ciwo ,muje kaci abinci.. matse yatsun hannunta dake cikin nasa yayi "ummi bari naje na kirata dan abincin nan ba zai samu cuwu ba idan bata kusa dani ya fad'a yana mikewa tare da yin hanyar sama . suka bisa da idanu kawai suna kallonsa ,wani lokacin suna mamakin wasu abubuwa da bunayya ke yiwa muwaddat , masu kama da wani bagire na daban, sai dai a wasu lokunta kuma suna ajiye hakan amatsayin shakuwa ce kawai mai karfi a tsakaninsu " "bunayya ummi takira sunansa ya tsaya cak yana juyowa adaidai tsakiyar step "ka dawo kaci abincinka kai kad'ai ka barta tana bukatar hutu "no ummi barin naje nima naga yanayin jikinta,dan bazan iya komai batare dana nasan halin datake ciki ba, kinsa jini da tsoka ya k'arasa mgnr yana cigaba da taka step. abi yace "ki barsh mana yaje ya dubata ni kuma kinga sai ki samu damar dubani nima " "kai mai ya sameka da za'a dubaka? "komai ma ya fad'a yana dariya "wallahi hubbey ka rage wasu abubuwa girma kake yi ,dubi muwaddat da bunayya girma suke fa.. "ok girmansu yake nufin kar abani kulawa ko me? "a'a kawai dai ka rage wasu abubuwa ta k'arasa fad'ar hk tana driya da shafa sumar fuskarsa "ai kuwa zaki sha mamaki agidan nan idan kika daina bani kulawa " "mamaki kuma na me? "na aure mana ,zan nemo k'aramar yarinya na aure abuna ..... "ai kuwa daka burgeni wallahi ,ni har so nake kayi aure ,bunayya da bby ma kad'ai sun isheka," "ni saboda muwaddat nake gujewa auren,dan ta bunayya babu ruwana, "ai kuwa daka jawowa kanka a gidan nan, cikin driya yace "oho koma dai menene aure zanyi kuma da muwaddat zamu shawarta ,suka sa driya sannan suka cigaba da soyayyarsu mai had'e da barkwanci. M. A tsaye abakin kofar d'akin ummi har zai yi knowking sai kuma ya fasa yayi sallama ya tura kofar d'akin yashiga ,batare da ya tsaya ayi masa izini ba, yana shiga ya maida kofar d'akin ya rufe ,ya isketa kwance tana latsa waya tana ganinsa ta yunkura ta mike zaune ta jingina bayanta da abun gadon ta runtse idanunwata kad'an sannan ta bud'esu, ta tsura masa tana kallonsa, yana takowa ahankali zuwa gareta, shima tsumammun idanuwansa ya tsura mata yana kallonta ,sam bazaka ce M. A matashi ne dan shekara 22 ba saboda yanayin girman jikin da Allah yayi masa, komai nasa irin na manya maza ne ,fuskarsa ce kawai take bayyanar da kuruciyarsa a fili . + batayi yunkurin d'auke idanunta akanshi ba ,haka shima kallonta yacigaba da yi na wani lokaci sannan yace "rashin lafiyar kenan kin wani baje akan gado kina chartting ? "oya miko min wayar naga da wakike wannan shirmen . "tayi masa shiru har sanda ya k'araso ya zauna kusa daita yana shafa sumar kanta daya zubo gadon bayanta yana kyalli kallonsa ta sake yi " miko min wayar sannan ki tashi muje naci abincin . sai lokacin ta bud'e bakinta cikin siririyar muryarta tace "kaje kaci abincinka ni a koshe nake "me ki ka ci? "abinci tace masa ataikace tana rausayar da idanunta cikin nasa. ya kamo laulausar tafin hannuta cikin nasa yana massaging ahankali ahankali,sai da yayi kasa da murya sosai yace "muje ki taya ni ci, kinsa dai bazan iya sakawa cikina komai ba matukar bakya kusa dani ko? "wake taya ka cin abinci acan? "can daban nan daban, dan haka ki tashi kawai muje matukar kina son zaman lfy ya fad'i hk yana tamke fuska kmr wani babba hakan da yayi ,yai mugun bata dariya. "murmush kawai tayi tace "sannu yayana ko wani ubana har da wani had'e fuska kana bani umarni ..."yes ni yayanki ne kuma a wani muhalin zan iya d'aukar matsayin uba , domin abubuwa da yawa sun nuna hakan a zahiri "to ba zanje koina ba hutawa nake son yi..... "kinsa Allah ,wallahi sai kinje ,kin zauna tare dani naci abinci koda bazaki ci ba, idan ba haka ba.. .. "idan ba haka ba fa ,me zai faru? "ka fa dawo kenan zaka soma takurawa mutun, k'aramin yaro da kai sai son ikon tsiya da salo " bata ankara ba taji yayi mata wata irin fixga sai gata ta fad'o saman jikinsa ya matseta gam yana fitar da numfashi ahankali ,ya kai bakinsa daidai wuyanta yana lasar wuyanta zuwa dukiyar fulaninta take jikinta ya d'auki rawa mata, sannan yace "wallahi ina gaya miki ki daina ce min yaro, muwaddat ki kiyayeni da kalmar yaron nan da kike fad'a min kullun ... " babu yaro fa a halin yanzu a wannan duniyar , idan ma akwai shi to yana bayan uwarsa ,sai kiyita ce min yaro yaro kmr wata uwata "shekara nawa ma kika bani a duniya daza kiyita ce min yaro ? "ko second daya na baka a duniya na girmeka bunayya balle har tsawon shekaru uku zuwa hud'u, karka manta har pent na ta'ba saka maka ya had'e fuskarsa sosai tmkr wanda aka aikowa da sakon mutuwa sannan ya sake manneta da jikinsa har kasusuwansu na tsarkewa da juna , ta bud'e baki zata saka k'ara yayi saurin had'e bakinsu guri daya yashiga sarrafa harshenta da hakoranta yana kallon cikin kwayar idanunta dake fitar da wasu kibiyoyi suna shiga cikin idanunsa, cike da mutuwar jiki ya sakar mata baki yana fesar da numfashi, cikin yin kasa da murya tare da d'an tsura mata ido,take jikinsa ya mutu ya lumshe ido yace "bby ki daina raina shekaruna ki daina ce min yaro koda shekaru dari kika bani a duniya, ina jin haushin yaron nan da kike kirana dashi wallahi , kina min kallon yaro ni kuma ina miki kallon nayi miki yawa sosai , idan kuma kina shakku nan gaba zaki iya tabbatar da hkn... driya tayi cikin d'aukar maganarsa amatsayin shirme, tasan tana matsanacin sonshi ,amman bata tunanin zai iya sarrafata balle har ya iya gamsar daita " ka iya bakinka bunayya bakowace magana zaka dinga gaya min ba domin ni aunt..... tun kafin ta k'arasa ya sauke bakinsa ajikinta yasoma kissing din wuyanta zuwa kirjinta kafin kace me tuni kamaninsa ya sauya, haka itama tasoma fita haiyacinta. + su ummi kuwa suna can suna jiran fitowarsu , sai daya d'auki kusan minti goma yana kissing dinta sannan ya sausauta rikon da yayi mata, ya yunkura daita ya zaunar daita akan cinyarsa yana kallonta "iya haka ma kin ji a jikinki ina ga ance mai gabad'aya za'a yi . ? zumbur ta mike tayi gaba domin batason taji abinda zai k'ara fad'a ya biyo bayanta yana kiran sunanta . "Allah bunayya baka da kunya ka rainani dayawa"yace "to idan ban rainaki ba me kike son nayi miki ? saukowa sukayi gbdy jikinsu a sanyaye kmr wad'anda aka yiwa duka, ummi na ganinsu ta mike da sauri ta nufi dining tun kafin su k'araso tasoma zuba musu Whit rice da cowslow, muwaddat ta k'arasa da sauri ta isa kusa da ummi "ummi kawo na zuba masa "bar shi kawai ya kan naki? ta rausayar da idanunta tana duban M. A dake tsaye hannuwansa duka zube cikin aljihun wandon tace "naji sauki ummi sai dai wannan yaron na k'ok'arin dawo min da ciwon sabo .. yayi saurin kai hannunsa zai buge mata baki yana huci ta kauce " ummi kina ganinsa ko " "wai bunayya me yasa ka raina muwaddat ne, byn ba sa'arka bace ? "to ki ce mata ta daina ce min yaro saboda ni ba yaro bane, ki gaya mata ko yanxu aka aura min irinsu hud'u zan zauna dasu ..." "no no bunayya kai din fa yaro ne girman jiki ne kawai.. ummi ta fad'a tana zuba miyar naman kaza a wani plet tana cigaba da mgn "banda abunka ina k'aramin yaro irinka yake da karfin auren mata hud'u? ko mahaifinka daya yayi tukunna, banza M. A yayi dasu ya ja kujera ya zauna sannan ya janyo plet din abinci ya soma cin dan idan yace zai yi mgn to wallahi zai yi katobara.. muwaddat ta kunshe baki da hannunta tana driya ta nufi gurin abi dake zaune yana musu dariya shima, shi kuwa tsaida cin abinci yayi, ya tsurawa bayanta ido tare da sauke ajiyar zuciya yana mai lasar lip's dinsa "ya rabi ka mallaka min wannan baiwar taka har ummi ta turo masa Fruit bai sani ba yana can gurin kallon bombom din muwaddat dake juyawa ahankali har sai data zauna sannan ya d'auke idanunsa, bawani cin abinci yayi ba saboda abinda ke damunsa yafi karfin abinci. mike yayi yasoma takowa zuwa inda take "muwaddat muje part dina kiga irin abubuwan dana zo miki dasu batare da mutsu ba muwaddat tace "ok ta mike ummi wacce ta kasa rufe bakinta tsabar farinciki tace "amman dai da ka bari zuwa gobe sai ka nuna mata akwai gajiya atare da kai yanxu , bugu da kari gashi dare yasoma yi ka duba lokaci kagani, karfe goma da wasu mintuna ta wuce. "murmushi yayi yace "ummi babu wata gajiya atattare dani, kawai nuna mata kawai zanyi ta d'auki wanda yayi mata sauran akaiwa su ihsan ,"no bazata ba gsky Allah ya kaimu gobe lafiya ta gani. bai sake cewa komai ba, yayi gaba , abi ya kira sunansa bunayya yaja ya tsaya cike da 'bacin rai "kuje amman kar ta wuce minti goma ta dawo muna nan muna jiranku, yayi murmushin jin dadi ya kama hanyar fita yana fitowa bakin kofa yaja ya tsaya har sai data fito yace tayi gaba batasan dalilin da yasa duk sanda zasu kasance tare yake son sakata gaba ba . muwaddat na gaba bunayya na biye daita a baya yana kallon bombom dinta ,da yadda take motsasu ahankali cikin wani irin salon tafiya mai d'aukar hankali . Mmn sudais ce πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— + ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU lAYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ alhamdullahi am back again. warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ......wannan shine. WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 9 .....kafafuwanta suka hard'e saboda irin kallon kurrular da M. A yake binta dashi , amman duk da haka a natse tacigaba taku tana d'aga kafafunta ahankali , duk yadda taso ta kaucewa kallonsa ,hakan ya gagara . wannan tafiyar da take ahankali tamkar an tsamota cikin ruwa ba k'aramin sake tsuma zuciyarsa tayi ,saboda yadda jikinta ke moving da rawa , tana shiga parlour'n taja ta tsaya rungume da hannuwanta duka akirji tana fesar da numfashi tamkar wacce tayi gudun famfalaki . ahankali shima ya sanyo jikinsa gbdy cikin parlour'n, had'e da maida kofar ya rufe, har da sanya makuli, ya jingina bayansa da jikin kofar had'e da tsura mata tsumammun idanunsa yana kallonta , suna had'a ido kowanne ya kafe d'an'uwansa da kallo zuciyoyinsu na ayyana abubuwa da dama, bangarensa kuwa yaba kyawun surarta yake yi ganin yadda jikinta yayi matukar amsa doguwar rigar abayar jikinta,ta yane kanta da k'aramin mayafin rigar ,gashi daman irin karuwan jikin nan gareta masu d'aukar hankali. yadda ya zuba mata idanu ya kasa d'aukewa ,haka itama zuba masa ido tayi tana kallonsa batare da tace masa komai ba, illa kirjinta daya shiga bugawa da karfin gaske saboda ganin ya maida kofar ya rufe har da sanya key , shine ya katse shirun yayi ta hanyar yin kasa da muryarsa tamkar mai jin bacci yace "wannan kallon fa kmr zaki cinyeni? ya fad'i hkn yana furzar da iska... rausayar da kwayar idanunta tayi cikin nasa kana ta bud'e bakinta da kyar tace "gani nayi ka rufe kofa alhalin hakan bai kamata ba " "uhmmm agurinki ne bai kamata ba ,amman agurina hakan shi yakamata, domin ni maji'bacin rayuwarki da al'amuranki ne, idan babu ni babu ke, haka zalika idan babu ke babu muhammed auwal .... ya karasa fad'ar hk yana zagayowa ya rungumeta ta baya ya matseta gam ajikinsa kamar zai maida ita cikin jikinsa . ta saki k'ara mara sauti tana k'ok'arin zamewa daga jikinsa saboda yanayin data tsinci kaina ciki mai wuyar misaltuwa, amman ta k'asa saboda sake rungumeta da yayi ajikinsa da iyakacin karfinsa ,yana busa mata iskar bakinsa mai tsuma zuciyarta "yau gani agabanki ,ki taimakeni ki furta min kalmar kina sona kmr yadda nake sonki fiyye da komai a duniya ,ki amince da kina sona ,ki daina kallon rashin dacewar kasancewarmu cikin inuwa daya, ina sonki muwaddat kuma a shirye nake dana mallakeki amatsayin matata ta sunnah , ki amince min plz, a yanzu hk burina bai wuce na nasarwa ummi da abi ba saboda nasan kema kina sona ... tayi saurin zaro idanu waje tana girgiza masa kai, ahankali ta juyo suna fuskantar juna had'e da shakar numfashin junansu, da kyar tasamu ta fixgo magana "bunayya ka ..ka daina tunanin ina sonka, irin soyayyar da kake tunani ba irinta nake ma ba, tabbas ina sonka muhammed auwal amman soyayya irinta 'yan'uwanaka, ka ajiye soyayyar da kake cewa ina maka a wannan muhalin " "abinda na tsani ji kenan arayuwata ,irin wannan soyayar sam bana bukatarta atsakaninmu "baby i love you, you won't understand how am feeling about you , ya fad'a yana sake had'eta da jikinsa, "wallahi na yarda ke aunty'na ce amman hkn nan na tsinci zuciyata da tsananin kaunarki " nasan kema kina sona muwaddat kmr yadda nake sonki dan Allah karki cutar da zukatanmu, idan baki aureni ba komai zai iya faruwa dani " "babu abinda zai faru da kai......sannan kar ka sake ka furtawa kowa wannan kalmar, asalima kasan burin iyayenmu akanmu na ganin mun samu ingantaccen ilimi mai zurfi kafin aure.... yawo yashiga yi da duka hannuwansa a sansar jikinta yana romancing dinta cikin salon wayonsa , wanda hakan yasa ta dinga jin jikinta na macewa da amsar salon dayake mata ,lokaci daya kirjinta yashiga dokawa da sauri sauri, dan wani irin tsoro ne ya ziyarceta , cike da sanyi jiki ya kamo hannuta ya nufi kan kujerar kushin, ya zauna tare da zaunar daita akan cinyarsa jikinsa na wani irin rawa "shikenan shikenan!! nasan da wannan burin nasu akanmu , zan hakura har xuwa sanda muka gama karatunmu,idan mun gama zaki aureni zuwa lokacin ? tayi shiru ta tsaida kwayar idanunta cikin nasa tana kallonsa kirjinta na dokawa da sauri , "ki daina min irin wannan kallon, yana matukar kashe min jiki, a duk sanda kika yi min " ki bani amsa kawai, zaki aureni idan kin gama karatunki nima na gama nawa ? haka kawai ta tsinci kanta da girgiza masa kai ala'mun a'a had'e da kawar da fuskarta gefe guda tana kallon d'akin "ba zaki auri muhammed auwal ba? ta d'aga masa kai ala'mun eh "to yaya kike son yayi da rayuwarsa me tattare da shaukin soyayyarki....? "hakuri ta furta hkn tana 'ko'karin mikewa tsaye daga kan cinyarsa yayi saurin kamota ya maidaita jikinsa "ki zauna bamu gama magana ba tukunnan "me yasa bazaki aureni ba? "saboda kai kanina ne ,ta tsinci kanta da bashi amsa da abinda ba shine a cikin ranta ba, taso ta amincewa soyayyarsa a wannan lokacin amman gabad'aya tarasa dalilin dayasa ta kasa furta hakan a zahiri ,sai ma hango kankantarsa data yi yanxu idan ya aureta me zai ce mata? tayiwa kanta tmbyr tana sake yunkura zata mike, wannan karon bai ce mata komai ba, haka zalika bai yi yunkurin tsaidaita ba, saboda takaicin maganarta. shiru tayi tare da tsura masa idanunta tana aika masa da wani irin kallon mai tadda sha'awa, kallonta kawai yayi ya lumshe idanunshi dan a yadda yake jin kansa, idan yacigaba da kallonta komai zai iya faruwa. ta yatsin fuskarta tace "ina tsarabar da kazo min daita ? "ka bani zan wuce kar ummi taga na jima ,ya nuna mata hanyar d'akinsa kawai da yatsan hannusa batare da yace mata komai ba, saboda bazai iya magana ba, koda ma yace zai yi sam sam muryarsa ba zata fito ba, gumi ne kawai yashiga tsa tsafo masa ta koina ajikinsa , gabadaya kwakwaluwarsa ta d'auki caji sakamakon d'acin kalmarta garesa . yana kallon yadda tashiga jujjuya jikinta tana takawa ahankali, yayinda koina ajikinta yake motsawa a duk taku daya daza tayi most especial hips dinta, cikin rausaya tashige cikin d'akin tana cewa " wlh bunayya ka maseefar raina ni ... yayi saurin d'auke idanunsa akan bombom dinta tare da sauke naunayen ajiyar zuciya yana lasar lip's dinsa saboda wani abu daya ji ya tsagar masa tun daga kwal'kwaluwar kansa har zuwa tsakiyar kafafunsa . ahankali ya runtse idanunsa har sanda ta fito ta tsaya a gabansa idanunsa a runtse suke, amman agaresa tar yake kallonta most especial kirjinta .... "bunayya ta kira sunansa cikin sanyayiyar muryarta me dadin sauraro da kashe jikin duk wanda yashiga kunnuwansa "banga komai ba, ni zan wuce idan zaka fito gobe kafito min dasu.. ta juya da niyyar barin d'akin ya riko damtsen hannunta sai gata agabansa tana yatsina fuska. ya Bud'e idanunsa dake runtse tar akanta yana kallonta yana girgiza kai can km yasoma k'ok'arin bud'e bakinsa,"i love you aysha......... .dan Allah ki soni mana kmr yadda nake sonki . + bakinta na rawa tace" nagaya maka karka sake furta wannan kalmar ,gara ka canza wata, amman ban da wannan, sannan ka sakar min hannuna na wuce kana 'bata min lokaci .. "to bby nah me kike son na fad'a to byn wannan kalmar ? "ai duk abinda zan fad'a bai wuce wannan kalmar mahimmanci ba agurin , kawai ke dai, kin ki fahimtata ne kawai, sannan bakya fahimtar yadda na kamu da matsanancin sonki, Allah aysha ina sonki fiyye da komai, ina daya daga cikin wanda so yayiwa mugun kamu ,yake matukar yi musu rad'ad'i a zuciya, shiyasa ban so bayyana miki hkn ba , dan kina yi min abinda kika ga dama , kina careless da maganata, sam baki bata mahimancin daya dace" "Ai maganartaka ce Sam sam bata da amfani ,Dan tsabar rashin kunya ka dubi tsabar idanuna ka dinga gaya min kana so na ... "to meye acikin dan nace ina sonki muwaddat ? Ya katseta ta hanyar fad'ar hk yana tsareta da tsumammun idanunsa "meye dan na bayyana miki sirrin dake raina ? ,"ni kad'ai nasan yadda nake ji akanki aysha ina sonki kinsan da haka ,wannan tishi ne kawai da zuciyata ke sake miki .. "Azahiri ina hango rainin da kika min sai dai kisani al'amari na aure Sam babu raini acikinsa domin ni cikakken nmj ne Dana tattara duk wani muradin diya mace ,babu abinda bazan iya miki ba ..... Zaro idanu waje tayi tana mamakin zantuttukansa gareta ,kwayar idanunsa kad'ai ya tabbatar mata da gaske yake nufi, cikin sanyi jiki ta zare hannunta ta juya da niyyar barin d'akin dan gabad'aya maganganunsa kunya suke bata . "aysha.....ya kirata yana maida bayansa ya zauna sosai yana ware kafafunsa, kmr jira take ya kirata ta tsaya cak batare da ta juyo ba, saboda yadda kirjinta ke dokawa "ki samu natsuwar zuciya tukunna kafin ki fita daga d'akin domin matukar kika fita haka tabbas zaki fallasa abinda ke cikin zuciyarki .. Juyowa tayi cikin had'e fuska tana hararasa "ka fita idona Auwal banason wannan salon naka ,kai keda da zuciyata ko ni ? Abinda kake nufi ne dai bazai yiwu atsakaninmu ba kai kanina ne ni yayarka ce.. "Misali idan zan kasance yayanki zaki yarda ki amincewa aurena ? "Me zai hana ta bashi amsa da hakan .. "To ki yarda kina sona kawai ..."bana sonka! bana sonka!! kuma karka sake nusartata da wannan zance aikin baza kawai ,yaro k'arami da kai sai shegen fi'ili da manyance tsiya , ko ni guda nawa nake ballanatana kai? "ni wallahi har mamaki karfin halinka nakeyi. "ka girma a idanuna ka bud'e idanunka ka tashi ka ganni acikin gidan amatsayin yayarka Amman tsabar rainin hankali irin naka ka rasa wace zakace kana so wai sai ni .. "saboda kece irin type Dina shiyasa ,dan nasa irina ne kawai zai iya gamsar dake ,sannan ko mahaukaci ya kalli cikin kwayar idanunki zai tabbatar da kina son muhammed Auwal ,wai me yasa kike ganin kmr ba zaki iya aurena ba ? ta rausayar da kwayar idanunta cikin nasa tace "Saboda kamin kankata kuugunka yayi min kad'an bazai iya ... "Zai iya yin komai da kike tunani, ki cire wannan tunanin bby acikin kwakwaluwarki, wallahi tallahi bby kinji na ratsen miki zan iya yin fiyye da abinda kike tunanin , duk wani abu da cikakken d'a nmj zai yiwa mace ta fannin auratayya tsaf zan iya "wannan abar zai iya cika mararki har ma ya saura ya k'arasa mgnr yana sake yin balance da kafafunsa yana shafa saman mararsa. a matukar firgice take kallonsa kafin daga bisani muryarta na craking tace "ni.. ni din Auwal ? idanuwansa ya D'an lumshe mata kad'an yana d'age mata girarsa daya "kina mamaki ne ? "Idan kina mamaki nr wallahi ki cire hakan acikin zuciyarki,tabbas muhammed Auwal yaro ne, Amman ba irin yaron da kike tunani ba, dan siffarsa da halittar jikinsa ta bambamta data sauran yara mazan da kika sani "wannan auwal din daban yake, idan kuma har yanxu kina ganin yaro ne ni sai mu gwada abambance .... ta janyo numfashi da kyar ta fesar tace "wallahi yau na sake tabbatar da ka rainani ,Amman duk laifina ne, daman kuma ummi tasha gaya min sakewar danake maka tayi yawa.. mikewa yayi ya D'an tako zuwa inda take tsaye, ya matsota sosai kmr zai shige cikin jikinta taja baya da sauri, ya sake matsota sosai ta yadda babu yadda zata iya matsawa, cikin rad'a yace" ayshatul muwaddat karki manta kece kika fara fitowa da salon rainin daya girmama a zuciyar auwal "ke wallahi bama ki isa ba,sai kin amincewa soyayyata dole ,karki manta abubuwan da sukayita faru atsakaninmu a baya, idan ya 'bace acikin momery dinki ,ni yana nan kallonsa nake kmr a yanzu abun yake faruwa , ya k'arasa mgnr yana sausauta muryarsa sosai tmkr zai saka mata kuka "kece fa kika koyar dani yadda zan soki ,ban manta komai ba, komai yana cikin kwalkwaluwata, Auwal bai San komai ba sai da kika koyar dashi yadda zai yi ,kece da kanki kika koya min yadda ake shan baki da saffara kirjin mace ,tun babu komai akirjinki nake sarrafasu da tsotsarsu, na tashi da burin mallakar duk wata diya mace mai irin surarki, sai dai duk zaman danayi a kasar waje banga mai kayan dadi irin naki ba, saboda me bazan nemi haukace miki ba ? "wallahi matukar baki bani had'in kai ba za'a jimu a gidan nan ,kowa zai ji mu dake .. Matsawa tayi baya ta manne da bango sosai ya sake matsota har numfashinsu na gauraya take jikinta ya kama rawar , tana masa wani irin duba hankalinsa a tashe , yayinda zuciyarta ta cika makil da mamakin zafafan zantuttukansa akanta, lallai ta tafka babban kuskure arayuwarta, yau ita Auwal yake fad'awa wad'an nan zantuttuka ? " yaron da'a saninta shiru shiru ne, ma'abocin rashin son magana da kula mutane ,domin ita kanta ba kasafai yake shiga lamarunta ba, a tun sanda ya girma abubuwan da suka faru abaya ne suka shiga dawo mata cikin 'kwal'kwaluwarta ,shi kuwa cikin murya mai cike da kasala yace "kina mamakina ko ? "Ki daina mamakina muwaddat kece kika fara ni kuma zan d'aura daga inda kika tsaya domin cika burinmu, ya kamo tsintsiyar hannunta ya d'aura daidai saitin zuciyarsa dake dokawa "kinji yadda zuciyata take bugawa akanki ko ? "wallahi soyayyarki ce acikin zuciyata ba zallar sha'awa ba, ni dake jinsinmu daya ,kece macen dazata jiyar da Auwal dadi duniya, na hanga na hango banga macen da nake ganin zan samu natsuwa atare daita ba sai ke ,kece kawai zaki jiyar dani dadin Da nake bukata , saboda nasan zaki fi kowace mace dadi a duniya ...... "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ta furta tana sauke Ajiyar zuciya da karfi, tana mai fixge hannunta da karfi ,muryarta cike da in... ina tace "ma..mara kunya kawai ,wallahi Auwal baka da kunya . "to muwaddat ke zan ji kunya ...?ya fad'i hk yana sake matsota ya had'eta da kirjinsa muwaddat ta lumshe idanunta tana jin yadda numfashinta dana M. A ke gauraya yana k'ok'arin had'e bakinsu taki yarda "banson iskanci fa Auwal, wanda kayi d'azu ma kyaleka kawai nayi dan babu yadda zanyi da kai ,kai ban san abinda yashiga tunani ba da har na barka ka sha bakina ..... "ai dolenki kibarni na sha tunda soyayyata na yawo a jinin jikinki, kuma ma ai kece kika koya min ,ta yaya kike tunani hanani yanzu ? kema kinsa ba zai yiwu ba wallahi. "zan had'aka da ummi fa" "da kin taimakawa rayuwarmu domin nasan zatafi bawa maganar mahinmmaci ,sbd daga ni har ke muna tsananin bukatar juna ya fad'i hkn yana toshe mata hanci .. "wayyohlly Allah zaka kasheni ne? "wayyo numfashina , wani iri nake ji ajikina idan ka ta'bani ,dan Allah karka sake shan bakina... "karki damu yana da kyau kema ki ji irin abinda nake ji ajikina akanki ,ki san ba k'aramin k'ok'ari nake yi ba ,tsawon shekaru kenan ina fama da muguwar sha'awarki da soyayyarki ,wanda kece silar hadasa komai yana gama fad'ar haka ya lumshe idanunsa tare da had'e bakinsu guri daya yashiga tsotsa lip's dinta yana shafa gefen fuskarta da hannuwansa duka ,yadda yake tsotsar lip's dinta haka joystick dinsa ke mikewa ,tasoma k'ok'arin kwace bakinta "wayyohhly Allah muwaddat karki yanke min jin dadi , ya sake had'e bakinsu guri daya ahankali yake tsotsa lips dinta har yayi nasarar bud'e bakinta ya zira harshensa cikin bakinta tare da danna hancinta babu yadda ta iya haka ta kama harshensa tana tsotsa kmr tasamu sweet . shi kuma yana yawo da hannunsa a gabad'aya ilahirin jikinta tun tana turjewa har ta sadaukar gabadaya ta sakar masa jikinta,yashiga romacing dinta son ranshi ,tabbas Auwal daban yake acikin maza, kmr yadda yasha gaya mata domin babu yadda zata iya kwatar kanta daga garesa ,jin al'amun yana son kai hannunsa kirjinta yasa ta kamkameshi ajikinta ta manne kirjinta danashi Wanda kad'an ya rage numfashinsa bai bar gangar jikinsa ba ,ajiyar HRT yashiga saukewa . muryarta a sarke tace "Dan Allah ka barni haka ..ka barni !! na wuce ummi zata ... Idanunsa dake yawo a jikinta yasa tayi saurin d'auke numfashi ta kasa k'arasa mgnrta tana haki "iya haka ma kin ji ajikinki, dan haka ki daina rainani bby wallahi nafi karfinki, jarabata tafi karfinki za'a tara maza d'ari kafin kisamu mai irina halitatta, Dan haka ki daina min kallon yaro dan ni ba yaro bane .... Yana gama fad'ar haka ya saketa ya fad'a cikin kujera mai zaman mutun uku yana sauke ajiye zuciya, tsaki taja.. abinda tasan yafi tsana kenan arayuwarsa ,tun ba yau ba ya sha mata Gargadi akan tsaki. + "karki sake yin tsaki nan ya fad'a yana tsura mata ido "me zakayi idan an sake ? "Ke dai karki sake ,kinsa sarai babu abinda ke saurin 'bata min rai kmr tsaki, rufe bakinsa ke da wuya ta sake yin wani ai kuwa ya Mike a harzuke yayo kanta yana shirin cafkota .... kafin kiftawa da bismilla ya nemeta ya rasa kmr wata iska , yarasa yadda akayi ta 'bace tsalle tayi, 'bacewa tayi shi dai bai sani ba sai nemanta yayi rasa ,aiko yace me zai yi ba dry ba yashiga dariya "matsoraciya kawai da kin tsaya kinga yadda zanyi dake ,ita kuwa tana bayan kujera jikinta na rawa . ahankali idanunsa ya sauka akanta "ki fito ki wuce karki sa ummi ta biyo sahu ,taki fitowa har sanda taji ya koma ya zauna,ta mike jikinta na kyarma ta bud'e kofar ta fita da sauri .. A bakin kofar part dinsa ta tsaya tana haki tana sauke ajiyar zuciya cike da matsanancin mamakin kanin nata, a yau yazo mata da abubuwa masu cike da ban mamaki da firgita zuciya, Wanda ya haddasawa zuciyarta shiga rud'ani ,tsawon minti goma tana tsaye agurin sannan ta nufi bangarensu ta tura kofar parlour'n tashiga tana sanya kanta ciki ,da ummi da abi idanunta suka soma cin karo suna k'okarin shiga d'akin kmr zasu shige cikin juna , atare suka juyo suna dubanta a tsanake ummi tace "yauwa bby kin dawo ? Muwaddat ta d'aga mata kai alamun Eh. "Okay ki rufe koina ki je ki kwanta,ahankali muwaddat ta juya da niyyar rufe kofa, su kuma suka k'arasa shigewa d'akin .. + Tana shiga d'akinta ta fad'a Kan gado ta kamkame jikinta guri daya tana shakar kamshin turarensa ajikinta ,tana sake mamakin karfin hali irinn nasa, ko cikakken minti goma batayi ba kiransa yashigo wayarta ta d'auka daga kwance datake, ajiye zuciya ya sauke yana buso mata hucin numfashinsa yace "bby ki hau online plz " me kuma zan maka nifa bacci nake ji ? "Ni dai ki hau kawai ko nazo na sameki ,tasan halin nacinsa bazai barta ta huta ba, Dan haka tace shikenan zan hau, ya katse kiran ,ita kuma tayi kwanciyarta tare da kashe wayar gabadaya,tasanyawa kofarta key. Har kusan karfe dayan dare yana contact dinta Amman bai ga alamun zata hau ba hkn yasa ya hakura ya kwanta .. Washegari a sanyaye ya shigo parlour'n bakinsa d'auke da sallama, ya iske abi zaune cikin tangameman parlour'n, wani k'aramin tebur ne agabansa mai cike da kayayyakin kalaci, dagin soye soye da ababen sha iri iri alamar bai dade da yin breakfast ba, tunda ko kwashe kayan kalacin ba azo anyi ba ,yayinda gefensa na dama muwaddat ce zaune tana kallo zeeword tana kur'ban ruwan shayi ,abi ya d'ago ya dubi tilon d'ansa cike da fara'a da sakin fuska sannan yace "ya'akayi ne bunayya me kake yi har wannan lokacin acikin part dinka har mun gama breakfast? + lumshe idanunshi kawai yayi yace "babu komai ban tashi da wuri bane ya k'arasa fad'ar hk tare da cewa " gaida abi sannan yasamu guri ya zauna a yana fuskantar muwaddat ,abi ya amsa "ka tashi lfy ya gajiyarka ? "alhamdullahi bari auntynka ta had'a maka abun kari ko? kai kawai ya iya d'aga masa ya gyara zamansa yana canza cheenal. ahankali ta mike "me zaka ci? "ki bani abinda kika ce ya fad'a batare daya dubeta ba itama bata sake cewa komai ba tasoma had'a masa ta tura k'aramin tebur gabansa ta kwashe sauran plet ta nufi kitchen. tana barin gurin ya maida idanunsa akan mahaifinsa "abi ya furta muryarsa can kasa kmr mai koyan magana "ya'akayi ne bunayya, kana bukatar wani abu ne? "ko abincin ne bai yi maka ba? "uhmm komai yayi ai ummina daban take acikin matan africa gurin girki she's perfect abi yayi murmushin jin dadi an yabi masoyiyarsa. "abi ina son muyi wata mgn mai mahimmanci da kai wanda ya shafi bangaren rayuwata "to ka gama breakfast din mana sai muyi "no abi bazan iya sakawa cikina komai ba matukar ban amayar da abinda ke cikin raina ba" abi ya numfasa yana gyara zamansa "to ina sauraronka "M. A yayi shiru yana tunanin ta inda zai fara "abi ya tsareshi da idanu "ina sauraronka ka fad'a min damuwarka duk da bana tunanin wata damuwa ce mai tsanani "gsky abi nima a tunani bawata damuwa bace matukar za'a fahimceni daman dai aure nake so nayi acikin lokacin nan, idan ma da hali ina son kafin na koma hada Master's dina nayi ,na wuce tare da *matata* ...... abi yayi shiru yana kallonsa tare da sake maida hankalinsa gbdya akansa "aure nake son nayi acikin lokacin nan,idan da halima ina son na wuce da matata ya maimata hkn a kasan zuciyarsa yana cigaba da kallonsa . M. A ya d'an yi murmushin a kunyace yace "Allah da gaske abi ina son nayi aure naga ya'yana tun ina da karancin shekaru, shiyasa na dawo adaidai wannan lokacin kaga yanzu na had'a digirina na farko ina da karancin shekaru ,ina son kafin nayi join din master inyi aurena na huta .... ajiyar zuciya abi ya sauke da karfin gaske yana dubansa wanda zuwa lokacin muwaddat ta dawo parlour'n ta isa inda M. A yake ta d'auki remut ta koma mazauninta adaidai wannan lokacin abi yace "duk naji bayaninka amman nafi son ka kammala karatunka gabadaya sannan aure, yanzu ma da kake maganar aure kasamu wace kake so ne ko dai kawai auren zakayi? ya d'an yatsina fuska "ni dai dad'y ka amince min ina da wacce nake so ayanxu hk muna tare da ita muwaddat tayi saurin d'agowa tana kallonsa a matukar tsorace kafin ahankali tasoma girgiza masa kai ala'mun kar yayi mata hk.. "wace anan din? "nan dai daga ni sai kai sai kuma auntynka muwaddat ,ko acikin 'yan aiki kaga wace kake so ne? yayi murmushi kawai yana nuna muwaddat da bakinsa a tsoroce abi ya waigo gefen da take zaune , take tashiga girgiza masa kai "Allah abi wasa yake maka ... abi yayi dry "kai bby manya meye na saurin tsorata hk "abi ba tsoro bane ta yaya ma zaice ni yake so nifa auntynsa ce "wannan kuma gsky ne bunayya kayi saurin ido dayawa ,nasan da wasa kake yi ,idan ma gaske ne kabari ka kammala karatunka alabashi sai kayi auren... nan take abi ya shashantar da zance ya maida maganar shirme" ina M. A ina aure a yanxu duka guda nawa yake da zai takalo aure ..? wata hirar suka shiga yi yayinda shi kuma ya rasa abinda zaice yayi tagumi kawai yana dubansu " tunanin mafuta yashiga yi, yasan tunda mahaifinsa ya shashantar da maganarsa ko umminsa tajiitama hk zatayi dan ra'ayinsu daya.. yunkura yayi ya mike tsaye zai bar parlour'n batare da yaci abinci ba "abi ya kirasa bunayya ya ba kayi breakfast ba? + kasa cewa komai yayi ya tsura musu ido kawai can kuma ya juya ransa a 'bace ,abi yashiga kiran sunansa amman sam yaki juyowa cikin haka ummi tashigo parlour'n da sallama tayi wani irin azababben kyau sai kamshi ke tashi ajikinta "abi ya amsa yana kafeta da idanunsa kyawunta na nan har lokacin kamaninta bai canza ba sai dan manyanta datayi amman dayake ma'abociyar kwaliyace bamaza'a ce itace ta haifi M. A ba d'an kiba kad'an tafi muwaddat "hubbey lfy naji kana kiran bunayya cikin d'aga muryar da ban saba jinka dashi ba lafiya ? saurin waskewa abi yayi ta hanyar cewa "babu komai hira muke da muwaddat kunnenki ne dai yaji yo miki hk" tayi murmushi "to hirar me kuke yi?. "daman shawara muke yi da bby akan zanyi miki kishiya, wai ita tagaji da zama da aunty daya acikin gidan nan ummi tace uhmm "ka dai fad'i gsky babu ruwan bby idan ma dai auren kake so kayi ka daina kameme tun yanzu, gara ma ka fito fili ka fad'a mana gsky idan ka hango wata ne.. Mmn sudais ce πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVE AND EVER~ WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 10 ....Cikin dry abi yace "o ,kishi kumallon mata yanzu har cikinki ya duri ruwa ,shi yasa ma yar fara'ar da kika shigo daita ta d'auke ,kin wani tamke fuska daga jin zance kishiya " "cikin dariya ummi tace "Allah sarki su kishi manya ,dadin abun ban ta 'bata fad'a akan zance kishiya ba ,kuma ni ko kishiyar za'a min me zai tada min hankali ? "tazo ga gurin zama nan ni wallahi har na gaji da zancenta kullun, ayita kawai mu huta.. "Ai kuwa Ki sha kuruminki wannan karon zan bugi kirji na k'aro aure sa'ar baby suyi zamansu lfy ko baby ? sai lokacin muwaddah ta saka baki "Dan Allah abi ka daina zance kishiya nan kar ka fad'awar da ummina gaba ,kasan dai yanzu ba kowace ke da imani ba, kowace k'ok'ari take idan tashigo tayi iko ,mu kuwa babu matar da zata shigo gidanmu tayi mana iko aciki.. "Abi yace shikenan tun da kin bi bayan uwarki wato ke ma ba kya son na k'ara aure kin fi son uwarki ta zauna babu kishiya ko ? "Uhmm abi ba haka bane ,gani nayi da kunya yanzu ace zaka k'ara aure.."kin ci gidanku ke da kunyar ,ba sai na bari sai na aurar dake da bunayya ba ,sannan sai na auro sabuwar amaryata mai kalar 'yan birni ,in zaki zo sai kice wa mijinki zanje gidanmu ana bikin babana .. Suka fashe da dry gabadayansu muwaddah tace "Dan Allah abi karkace zaka yi aure ,wallahi in ka auro budurwa gori za'a dinga yi mana nida bunayya ,ace babanmu ya auro k'aramar yarinya.. "To ai ni din ma bawani tsufa nayi ba, Dana aske yar furfurar nan zakiga 'yammata na rububina, suka sake kyalkyalewa da dry muwaddat na dry tace ,"kai abi wata yarinya ce a yanxu zata yarda ta auri tsoho in ba mara wayo ba ,ta k'arasa mgnr tana sake bushewa da dry . ummi tace" in kai yarka ta hanaka auren yara ,kai tsofafi sazo neman aure gurinka ,abi yace "kmr ya ya ? "Oh baka da labarin abokinka alhj jabril yana son muwaddat " abi yayi 'yar dariya ana wata ga wata kenan ga auwal ga abokinsa ,Amman zahiri cewa yayi "shikenan nazama Surukin tsoho a she har gaytumai ke kawowa diyata Hari... Muwaddat ta turo baki cike da shagwaba kmr zatayi kuka "Dan Allah abi ka bari ,kuma karkacewa ummi komai ,ni dai wallahi babu ruwana me zanci da wannan tsohon " "me yasame shi shikenan sai muyi musaya Dan nima na gano iri a gidansa, kun ga kuwa ta kwana gidan sauki saboda shi bai da yawon surutu daman kince kin fi son auren nmj mai shiru shiru , yana zuwa zan sheida masa na bashi .. Muwaddat ta shagwa'be fuska ummi tace "zancen wasa ya wuce bazan laminci ka rikita min 'ya ba shima abokin naka tuni nayi masa Burki na zuwan da yayi kwanakin ban mishi ta dadi ba ,tunda na gane yana son baby nace "masa kar ma ya fara domin yasan bazan iya basa bby ba, Dan ba baby ba ko wace ta girme mata gareni yayi mata tsufa ballanatana ita yarinya. ina gaya masa sai ya kama driya har da cewa haba ummi ya zaki min hk km, ke din da nake sa rai zaki goyi bayan abun, nace "yaje can ya nemi umminsa ni bazan zama surukar tsofafi ba .. Abi ya fashe da dry Amman dai gsky kinji kunya tun da kika tsaya kina sai'nsa da suruki "ai abokinka shi yayi babbar abun kunya banda budurwa zuciya ina shi ina muwaddat ?" har da zai bud'e baki yace yana sonta ko an gaya masa neman kai muke yi daita .. "Yarinyata idan ta kammala karatunta sai ta zaba ta durje tukunna yara matasa masu sabon jini bashi ba ,ko kai ina tunanin ya girmeka kullun yana cikin kankare fuska Dan kar tsufansa ya bayyana ,abinda bai sani ba gyara fuska daban tsufa da ban .. Abi yayi dry "to ai diyar taki ce ta cika farin jini dayawa yanzu ma wani case din muka gama ana da bunayya wai..... muwaddat tayi saurin cewa "Dan Allah abi kar kace komai "ki barshi yace ,duk masu sonki sa gama shiermensu diyata ta mai rabo ce .... Aransa yace Allah yasa rabon Auwal ce Dan haka kawai yaji al'amarin ya kwanta masa, bai sani ba ko dan yadda auwal din yake acikin zuciyarsa ne, shi kansa zai so yayi auren wuri domin yaga 'yan jikokinsa tunda shi kad'ai Allah ya nufesa da samun , ,Amman karatunsa na bukatar natsuwa da ajiye hankali guri daya, yanzu yana yin aure hankalinsa dole ya rabu gida biyu duk ma ba haka guda nawa bunayya yake ....? Hira ta kwance atsakaninsu wani lokacin muwaddat tabi bayan ummi ,wani sain tabi bayan abi , sosai sukayi hirarsu data zame musu jiki a duk sanda suka had'e, rayuwarsu abun sha'awa, duk wannan hirar da'ake hankalin muwaddat ya rabu gida biyu ,wani bangare na zuciyarta na gurin M. A daya bar parlour'n cikin fushi ,wani kuma na gurin hirarsu abi , Dan Sam batason abi yayi su'butar Baki ya gayawa ummi abinda ake ciki , tunda tasan itama ba wani amincewa zatayi da abun ba . Cikin haka abi ya Mike yace zaije ya kwanta ya d'an huta ,yaso kwarai ummi ta biyosa ko d'an tausa tayi masa Amman yaga ta sharesa tacigaba da kallon tashar zeeyword dan haka ya kama gabansa yana tsokanarta. byn tafiyarsa ummi ta dubi muwaddat "bby bunayya ko ya karya?ta fad'i hk saboda ganin har lokacin abun Karinsa na ajiye akan k'aramar kujera . Muryarta a sanyaye tace "Bai karya ba "what har wannan lokacin? "Ga abincin nan yace bazai ce " ummi tace akan wani dalili kenan da bazai ci ba ?ni fa banason zama da yunwa ya dawo kenan za'a yi ta fama dashi akan abinci .. "Nima dai bansan dalili ba ya dai ce bai ci , ummi tayi shiru kawai Amman gabadaya hankalinta ya karkata garesa,ganin zaman bazai fisheta ba ta yunkura ta Mike tsaye "bari naje na dubo shi ... Koda ummi ta isa bangarensa ta iske shi tare da abokinsa nabeel Suna hira ummi cikin fara'a tace "a'a nabeel yaushe kazo gidan ? Nabeel ya sunkuyar da kai yana shafa keyarsa alamun jin kunya "wallahi banjima da zuwa ba mun sameku lafiya ? "Lafiya lau yaya gurin mamanka da kanenka fatan duk suna lafiya ,nima InshaAllahu zanyi k'ok'arin nashigo unguwar taku mu sada zumunci tunda kai kaki kawosu "nabeel yayi murmushi " kiyi hakuri ummi InshaAllahu kafin ma kizo zan kawosu "shikenan Allah ya taimaka yayi albarka "ameen ummi " "Bunayya ummi ta kirasa ya d'ago ahankali yana shagwa'be mata fuska "me za'a dafo maka naji ance ko breakfast bakayi ba ? "Yatsina fuska yayi yana D'an tunani abinda zai ce kafin daga baya yace anything ..cowslow ummi "to shikenan Amman ka dinga cin abinci mai Dan nauyi ,ni sai naga kmr ma bakajin dadi ,ko wani guri na maka ciwo ne ? "Fuskarsa ya shafa da hannuwansa duka kana ya bud'e baki da kyar yace "Gani nan dai ummi ni kaina na rasa abinda ke damuna ta k'araso har inda yake zaune ta kai hannunta ta ta'ba gefen wuyansa "jikinka yayi zafi bunayya bari zan bawa baby magani ta kawo maka yanzu "yauwa ummi kice mata tazo min da coffee , ta juyo ta koma bangarenta sai lokacin tasamu natsuwar zuciya ta bawa masu aikinta umarnin su shirya masa lafiyayen abinci da cow slow, sannan ta aika muwaddat da magani. bakinta d'auke da sallama tashigo d'akin ta nufi Kan karamin table din dake gabansa ta'ajiye tiren hannunta dake d'auke da flask da cups guda biyu ko kallon inda suke batayi ba shi kuwa tunda tashigo d'akin ya kafeta da tsumammun idanunsa yana kallonta har ta bar d'akin sannan ya maida hankalinsa kan nabel . Nabeel ya numfasa sannan yace "ina fatan dai zuwa yanzu kasamu narasar shawo hankalin yarinyarka tare da bayyana mata sirrin dake ranka ? M.A ya girgiza kai al'amun a'a Dan bayason nabeel din ya gane bai samu kar'buwa agurin muwaddat ."kana nufin baka fad'a ba ? Ya sake d'aga masa kai "kai ko dai kana jin tsoron tinkararta ne hade da jin tsoron karka tace bata sonka ? Murmushin gefen baki M.A yayi irin nasu na wayyayu "haba nabeel yakamata zuwa yanzu kasan halina kasan who's Muhammed Auwal? "Ka ta'ba ganin na furtawa wata mace kalmar so balle har tace bata sona ? Yadda ban ta'ba furta hkn ga kowace mace ba haka nasan bazan kasa yin nasara da zuciyar muwaddat ba,zuciyar da nasa tana cikin shaukin kaunata, kawai dai zan barta zuwa wani lokaci kafin mu koma .. Nabeel yayi shiru yana kallonsa ,shi kuwa M.A banda shafa qirjinsa dake kwance da suman gashi babu abinda yake yana sakin murmushi saboda fuskar muwaddat dake yawo acikin kwayar idanunsa. '"Dan Allah friend kayi k'ok'ari ka fahimtar daita yadda kake matsanancin sonta kafin mu koma dan gsky banason ganinka cikin tunanin ,"karka damu zan yi k'ok'arin yin haka ,wannan ba wata matsala bace ,daga nan suka zarce da hirar makaranta, nabeel shine babban aminin M.A ,a London suka had'u a Jimi'a,tare sukayi karatu dashi ,dalibi ne mai kwazo kamar yadda M.A yake da tarin ilimi , couse dinsu daya ,suna karanta orthopaedic sugyre shima nabeel asalin Dan Nigeria ne karatu ne ya kai shi kasar har suka had'u da M.A ,nabeel na d'aya daga cikin mutane da suke mugun shiri da M.A babu abinda nabeel bai sani ba a game da soyayyar M.A da muwaddat ... ******** Misalin karfe biyar na yammacin ranar yashigo parlour'n ummi da akwati daya , yayinda direban ummi ke rike da daya , akwati guda yayiwa ummi tsarabar , Wanda kusan duk dogoyen riguna ne da takalma , da turarruka designer masu kamshi gaske ,da mayuka masu kyau da tsada, dayar akwatin kuma na abi ne shake da kaya .. Gabadaya ummi ta duba taga babu abinda ya danganci na muwaddat aciki har sun soma hira ta kasa hakuri tace "ni kuwa naga tsarabar kowa agidan nan banga na auntynka ba ? Iska ya furza sannan yace" wace haka kuma ? "Kaci gidanku da wace haka ,aunty muwaddat nake nufi ina nata tsarabar ? "Kai ummi dan Allah ki daina min irin haka wallahi bakin san yadda nake ji ba idan kikace muwaddat aunty nace .. "To sannu gyambo sarkin son girma ,ko ma mai zakaji sai dai kaji amman muwaddat na nan matsayin auntynka ,kuma kabani amsar tambayata ina tsabarta take Dan nasan da kabata Zata nuna min ? Ya had'e rai sosai kmr Wanda aka aikowa da sakon mutuwa yace "yana part Dina ki gaya mata tazo ta d'auka idan tana bukata . " wani irin magana ce hk kmr kai da sa'arka ,kasani fa ko awa daya baby ta baka a duniya ta girmeka balle shekara har hudu " "Ta girmeni a shekaru ni kuma ai na girmeta aciki da jiki , dan idan ba'a an fad'a ba babu me cewa ta girmeni ,ni Dan Allah ummi ki daina cewa haka Dan allah ,idan kina fad'ar haka kina da kusar min da burina akanta ," wani buri ne shi wannan? Ya. tsotsa bayan keyarsa tare dana waskewa "ki ce mata tazo ta d'auki akwatinta, ko kuma ni kike son na kawo mata tasamu damar raina ni? "Duk ma yadda kagani ,tunda dai ma zaka bata ai shikenan Allah yayi maka albarka "ameen yaso kwarai yayi mata zancesa da muwaddat sai kuma ya share ya dan Jima zaune hira ko zai ga fitowar muwadda bai ganta ba Dan haka .. Ya baron parlour'n yana fitowa daga cikin part din ummi sai ga me gadi da saurinsa "yana ganinsa ya ja ya tsaya yana gaida shi, shima ya gaisheshi cike da girmamawa saboda yana ganin girman mutumin sosai "mai gadi yace ranka ya dade wani ne ke sallama da muwaddat a waje... "Wani ya furta a d'an razane Gabansa na dukan uku uku cikin rawar murya yace "waye shi ?"gsky nima bansani ba amman yau shine zuwansa na biyar baya samu ganinta.. Batare daya sake cewa komai ba kawai yasoma tafiya yana yiwa mai gadi al'amar ya koma bakin aikinsa, shi kuma ya fito harabar gidan inda ya iske wata lafiyayiyar Mota kiran TOYOTA COROLLA LE fara sol, ya isa har jikin mota hannuwansa duka zube cikin aljihun wandosa ,cike da jin kai ya ciro hannunsa daya ya kwankwasa glass din motar Wanda ke ciki motar yayi warning glass tunaninsa ko itace Amman sai yaga sabanin haka .. Ai take Fara'ar fuskarsa ta d'auke ,ya tsurawa M.A ido kawai yana kallonsa saboda tsabar kama da sukayi da sahebar ransa ,cike da karfin hali M.A yace "malam lafiya tsayuwar me kake yi anan sannan wa kake nema ? barrister Abdul yace" ammm uhmm muwaddat nake nema Dan Allah ko tana ciki ? M.A ya sake had'e rai sosai kmr an aiko masa da sakon mutuwa yace "tana ciki me zata maka ? "No daman bawani Abu bane kawai dai nazo ne dan ..."dan Allah malam dakata ya katse masa hanzari cikin zafin zuciya " daga yau karka sake zuwa kofar gidan nan da sunan kazo gurinta Dan muwaddat matar aure ce ..." "matar aure fa barristers ya furta hankalinsa a matukar tashe ? M.A yayi masa banza yana watsa masa wata uwar harara datasa hantar cikin barrister kad'awa cikin tsoro yace "dan girman Allah kuyi hakuri wallahi ban sani ba, watakilla shiyasa taki saurarata tun farko, cikin rawa jiki yasoma k'ok'arin tada motarsa . shi dai M.A bai sake cewa komai ba ,ya juya ya koma ciki gidan yana bawa mai gadin umarni kar ya sake zuwa kiranta ,a duk sanda Wani yazo nemanta yace matar aure ce .. mai gadi yace "babu ma mai zuwa gurinta ,ai hajiya akwai kamun kai ," kai dai kawai kabi abinda nace maka "to angama. M.A ya nufi part dinsa ya bar mai gadi da mamaki wannan al'amari ,ya dad'e yana tunanin wannan matakin da M.A ya d'auka, Amman dayake yasan hatta ita kanta hjyr gidan batason ana zuwa gurin muwaddat din ,yasa ya amshi dokar da mahimmanci. Anwar na shiga part dinsa yashiga sintiri gabadaya ya rasa wa zai tunkara da matsalarsa kusan minti goma yana zariya sannan yasamu guri ya kwanta akan gadonsa ya janyo wayarsa yashiga what's app aiko yaci sa'ar tana on line bai tsaya wata wata ba ya hau tura mata sakon kuka 😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭.. Cikin minti daya kacal ta turo masa da martani sakonsa, har biyu ,Amman ta goge " me yasa kika goge abinda kika turo? Ya sake turo mata had'e da kuka. "Nothing ta turo masa ." Ya sake turo mata uhmmmmm wallahi mun 'bata dake ..πŸ™…πŸΌβ™‚ Ita kuma ta turo masa alamar dariya πŸ˜…πŸ˜…daga k'arshe ta rubuta masa "kace mun 'bata ko ,to ai kayiwa kanka wallahi ? Jikinsa na rawa ya rubuto mata "yi hakuri mun shirya ai bamu fad'a da juna .." "No bana son shiri da kai yanzu , sai na tsula maka tsiya. ",uhmmm plz kiyi hakuri kinji tawan bazan iya dogon fushi dake ba. "tawan ta turo masa da alamar πŸ€”πŸ€”mamaki .. Shima ya turo mata "to ta waye idan ba tawa ba? " ke din tawace muddin rai babu Wanda ya isa ya rabamu.. Ta turo masa alamar 🀺🀺🀺🀺zata zanesa sannan ta sauka .shi kuwa yana ganin ta sauka yaja tsaki ya kwanta ,bai farka ba sai can yamma yana tashi ya tashi da zazzabi sosai sai dayayi kansa allura ya janyo wayarsa yashiga what's app yashiga turawa muwaddat sako . "Muwaddat zazzabi nakeji yau "what when kasoma jin zazzabi ina ke maka ciwo? Voice ya turo mata dashi "muwaddat sanyi nake ji, zazzabi ne yake son ya rufeni sanyi nake ji na kasa tashi , banida lafiya ..hankalinta a matukar tashe ta turo masa alamar tashin hankali.. "Ayya kayi hakuri wallahi ban sani ba , to kasha magani wata killa sha'awa ce ta motsa maka .. Wani voice din ya turo mata "wallahi bby ba sha'awa bace ,kawai dai rashin lfy ce, sanyi nake ji idan sha'awa ce ta motsa ai ciki ne yake motsi, ni ni dai yanzu Dan Allah fara turo min da nono kinji aunty nah " "kasha magani kawai daman nasan sha'awa ce ke damunka jarababbe kawai .. Ko jiya ka gansu .. "Jiyan da kika turo min ba gogewa kikayi ba ,ni wallahi muwaddat zamuyi fad'a akan wannan goge gogen naki allah, ni banason haka kin turo min abuna kawai ki barshi ,wani lokacin fa shi nake tagin idan baki online inta kallo ina jin dadi araina ,amman sai ki turo min ki goge bakiji yadda nake jin haushi ba wallahi ..." Runtse idanunta tayi saboda yadda wani abu ke bin jikinta ahankali tasoma yi masa typing"wai abunsa, M.A Allah ya shiryeka kai dai kasha magani kawai kasamu lafiya .. 😭😭😭😭😭😭 kuka ya sake turo tare da cewa bazansha magani ba sannan kiyi min vioce ina son jin muryarki ... Rubutu ta sake yi masa "Wallahi idan baka sha ba za mu samu matsala da kai " "Me zakiyi ? "Ok tambayata ma kake yi? " kai karka sha ka ga abinda zai faru .. "Ni dai nono plz 😭😭😭😭😭😭😭 "Kayita kuka idan ka gaji da kukan zakayi shiru "M.A yace hakan kike so? tace uhmmm " "ina sonki muwaddat,kina sona kema Amman narasa dalilin dayasa kike guduna wallahi yanzu haka bakiji yadda joystick dina ya Mike ba akan chatting kawai ,Allah duk abinda nakeyi tunaninki shine gaba a komai , idan kuma kika aiko min da nonowanki hkn yana tayar min da hankali har na rasa inda zan saka kaina .. "Bunayya ina zuwa just give me some minti " "Okay " ya tura mata ya mirgina ya janyo pillow ya manne a kirjinsa yana jin kmr itace manne akirjinsa, shiru shiru yana kwance yana jiranta , amman bai sake jin ta hau ba ya duba wayar yafi sau 20 aiko ransa yasoma 'baci da rainin hankali datayi masa, tsaki yashiga ja babu kaukautawa har aka Kira sallah ishai, ya tashi ya sake duba wayar amman shiru Dan haka yakirata yace ta hau online tace taji ,har bayan ishai yaki zuwa cikin gidan cin abincin yana expecting za'a turo ta kawo masa Amman sai daya daga cikin masu aiki aka turo, haushi ya taru yayi masa yawa yayi k'okarin neman wayarta shiru whichoff .. Ranar dai haka ya kwana yana nuku nuku da watsa kansa ruwa yaso ko nonuwanta ta turo masa ya rage zafi dasu . Yau tsawon kwanaki hud'u kenan M.A bai sanya muwaddat idonsa ba , hatta a what's app basu had'u ta sharesa shima haka ya shareta.. hotonta dake kan dp dinta ya tsurawa ido, yayita kallonta ,tsawon minti goma yana kwance akan gadonsa yana kallon k'aramin bakinta zuwa tsiririn hancinta, idanunta wanda suka wadatu da tarin gashin ido,yana cikin kallon hotonta sai gashi ta hau online bai ce mata komai ba saboda so yake yaga iya gudun ruwanta , domin alokutan baya ko bai mata mgn ba cikin hikima take nemansa amman tunda ya dawo ta ttarashi ta watsar, shiru yayi yana cigaba da kallonta kmr cikin my mafarki yaga shigowar sakonta "my auwal... "kawai ta rubuto " voice yayi mata "hajiya ayshat ta muhammed Auwal , meye damuwarki, ki fad'i abinda ke damunki, ni na daina kawo miki damuwata, saboda ko naxo da damuwata wulakacin ake min... " kan nonona ke min ciwo 😭😭😭ta turo masa tana kuka naunauyen ajiyar zuciya ya sauke da karfin gaske sannan ya rubuto mata "turomin su na kalla, na tsotsa zai daina " "uhmmmmmm zafi nake ji Allah" "ki taimaki rayuwata ki turomin nagansu d'an girman allah idan ban gansu ba yau akwai damuwa " "sauka zanyi yanzu bacci nake ji " "no plz ki tsaya tukunan ki turo min nonuwana na kalla ko na d'an ji saukin rad'adin da nake jin a zuciyata . " abinda kasaba gani ne fa, bai canza ba "ni dai kawai ki taimaka ki turo min zuciyata ta kwadaitu da soyayyarsu "ganin nacin dayake mata yayi yawa yasa ta d'aukar masa nonuwanta dake cikin bra ta turo masa ,ai yana kallonsu bai san lokacin daya soma k'ok'arin kiranta ba awaya ba, kira daya ta d'auka tana xuba masa nishi cikin kunenshi take jikinsa ya sake macewa yana fitar da numfashi da mai zafi . can ya numfasa da kyar cikin kasalalliyar muryarsa mai cike da sanyi tare da busa mata iska a cikin kunneta da jan numfashi yace "muwaddat ..muwaddat dinah wallahi bazan iya rayuwa babu ke ba ,ki taimaka ina sonki ina kaunarki, ina son nonowan naki ina sha'awarki wayyohlly allah nah ..... ya karasa mgnr yana lumshe ido kmr yana gabanta. on expecting yaji saukar muryarta a raunane acikin kunensa "ni dai gsky bana sonka , bana sha'awarka wlh,sai dai na kan ji wasu abubuwa ajikinta akanka ,a halin yanzu muryarka kad'ai kan sani tsiyaya, yanxu hk dole nayi tsarki da ruwan zafi " "wayyohhly Allah muwaddat dan girman allah karki min hk wallahi ni nasan kina sona , har tsiyaya fa kika ce kina yi ? Dan Allah karki yi tsarkin nan kizo d'akina yanzu ina bukatar jin dumin jikinki... shiru tayi ta kasa cewa komai illa lumshe idanunta datayi tana jin yadda bugun zuciyarta ke karuwa,adalilin numfashinsa dake dukan dodon kunneta da kyar take fixgo numfashi tana fitarwa ,jin yadda yanayinta ke sauyawa yasa cikin sauri ta katse kiran saboda samawar kanta saukin abinda take ji akansa. "Sam bazata iya fallasa masa sirrin dake zuciyarta ba, "me yasa bazaki furta masa kina sonshi ba? "me yasa why why... take jikinta ya d'auki rawa karrrr karrr,kai tsaye ta sake shiga what's app the first thing abinda tayi shine goge hoton brest dinta . wanda take zuciyar M.A ta kawo masa wuya dan takaicin abinda tayi, ya dinga fixgo numfashi da kyar yana fitar "me yasa kika goge min abuna bana hanaki goge min abubuwana ba, idan kin turo ? "Wallahi mu 'bata ... tace "uhmmm to mu 'bata mana sai me " "okay dan kinga ina sonki ba ,shiyasa kike min haka ? "amman karki damu nasan matakin da zan d'auka yana gama tura mata hk ya sauka ya kashe wayar gbdy ya mike ya shige bathroom yayi wanka ya fito ya zira rigar bacci sannan ya kwanta, tun daya kwanta ya kasa runtsawa maganganunta kawai suke dawo masa" bana sonka bana sha'awarka sai dai muryarka kad'ai nasani tsiyaya.." yasan tabbas tana son shi so kuwa mai girma amman ya rasa dalilin dayasa taki yarda ta furta masa juyi yashiga yi daga farkon gadon zuwa karshe yana jin yadda tsigar jikinsa ke tashi kuma yasan duk na shaawarta ne . bangarenta itama kasa runtsawa tayi har tsawo lokacin jikina bai bar rawa ba ,jin yanayin jikinta yasa ta narke a jikin pillow, aranta tana jin ina ma ace a jikinsa take, har garin Allah ya waye bata runtsa ba juyi kawai take akan gado, kiran sallah farko ta mike sakamakon bugun kofar ummi dataji ,tashiga bayi wankan tsarki tayi saboda wasi wasi da 'kwan'kwanto da zuciyarta tayi mata .. ************** tun daga wannan lokaci soyayyarsa ta sake bunkasa a cikin zuciyarta duk inda ta motsa sai taji shi acikin jikinta , amman duk da haka ta killace kanta daga garesa, sam bata yarda su had'u , har sanda yaje ilori gurin yaya akram yayi kwana biyu basu sanya junansu a idanunwansu ba.. shima ta bangarensa yaso ya shareta amman ya kasa saboda yana sonta bazai iya dogon fushi daita ba ,kwanaki uku da yayi bai sanyata cikin idanunsa ba ,ji yayi kmr ana zarar ranshi dan haka ya sanyaya zuciyarsa daga dokin fushin daya yi daita ya nufi d'akita . Ahankali ya tura kofar d'akin yashigo cikin sand'a batare da yayi sallama, aiko yaci sa'ar bata cikin d'akin, jin motsin saukar ruwa a bayi, ya sauke naunayen ajiyar zuciya ya maida kofar ahankali ya rufe ya jingina bayansa da jikin kofar ,yana nan tsaye muwaddat ta fito d'aure da towel wanda da kad'an ya wuce bombom dinta, kai tsaye gurin mirrow taje ta tsaya tana goge jikinta da k'aramin towel kmr a mafarki ta hangoshi tsaye hannuwansa duka akirji yana kallonta da sauri ta dafe kirjinta, shi kuwa har lokacin kallonta yake tun daga zararan yatsun kafafunta har zuwa kyakkyawar fuskarta kaman bai ta'ba ganinta ba. take muwaddat taji gabad'aya ilahirin jikinta ya d'auki rawa miyon dake cikin bakinta ya kafe ji tayi komai ya tsaya mata amman banda zuciyarta dake dokawa da sauri sauri har lokacin yaki d'auke idanunsa akanta . ganin kallon nasa na sauyata ,yasa ta cire hannuta dake kan kirjinta tana k'ok'arin daga kafafunta amman sai me ta kasa daga ko yatsanta, ahankali yasoma moving zuwa inda take ai ko jikinta yacigaba da rawar har tasoma yin kasa saurin riko yayi ya rungumota jikinsa "ajiyar zuciya da numfashi ta sauke da kyar ta fixgo mgn"yanzu ka dawo halan ? kai kawai ya daga mata dan ko kad'an bashi da bakin magana "me yasa kayi tafiya batare da kasanarwa auntynka ba? shiru yayi tare da had'e fuskokinsu guri suna shakar numfashin juna yana busa mata iskar bakinsa jin towel dinta na k'ok'arin yin kasa ya furzar da iska tare da ajiyar zuciya a tare suka riko shi yana kokarin d'aura mata ta anshe tare da juya masa baya "ka saka zuciyata cikin damuwa yau tsawon kwana uku ban ban sanyaka acikin idanuna ba, amman babu komai na maka uzuri kasan hankali da tunanin yaro ,ba irin na babba bane ai ni duk abinda zaka min bazan iya dogon fushi da kai ba ballanatana har nayi tafiya batare da saninka ba ,amman babu komai yanzu dai kaje plz matsota yayi sosai kmr zai shige jikinta "bazan je koina ba sannan dan girman Allah ki daina ce min yaro, wallahi baki san yadda kalmar ke toching din hrt dina ba, yakarasa mgnr yana shafo hips dinta tayi saurin buge masa hannu "meye hk bunayya ? " banson irin wannan haukan plz ka fita daga cikin d'akin, kai komai sai ka nuna kuruciyarka a filli "ni kike furtawa kalmar hauka ? "ni ne mahaukaci ? tayi shiru ta kasa cewa komai ,cikin tsananin fushi yace "ki jira randa zan sake kusanto kaina gareki, ya juya ya bar d'akin " "sauka lfy, kama barni naji da tarin sha'awata, kai ni gara ma daka yi zuciya haba yaro sai nacin tsiya da tayarwa mutun hankali.. ************ tunda muwaddat ta furtawa M.A kalmar hauka ya d'auki fushi mai tsanani daita, ko kallon inda take bai sake yi ba, ko abu yake son ayi masa sai dai yasa ummi wanda da can muwaddat yake sawa wani lokacin suyita fad'a tace "ya rainata idan ba haka ba ta yaya tana matsayin auntynsa zai sata aiki ,haka ummi zata tayi musu dry tana shigar mata tare da cewa ai bashi da kunya amman yanzu ya tattarata ya watsar ko tsabgarta baya shiga ,kai tsaye ummi tayi saurin fahimtar akwai matsala atsakaninsu. amman koda ta tambayesu cewa sukayi babu komai ta kawo ido tasanya musu .. ganin da gaske dai M.A fushi yake daita hankalinta yayi mugu mugun tashi dan ita sam bata d'auka zai iya dogon fushi daita ba. saboda duk sanda suka samu matsala tsakanin kwana biyu zai nemata su shirya amman yanzu har sati biyu bai da duban inda take ba.. zuciyarta tayi rauni tasoma neman hanyar shiri dashi . abu na farko da tasan shine zai yi saurin sauko dashi ,brest dinta , aiko take tabi umarnin zuciyarta what's app ta duba ko yana on line aiko taci sa'ar ganinsa, a tsayen datake tayo kasa da Whit towel din dake d'aure a kirjinta, manya nonuwanta suka bayyana ta d'auke su a hoto har kala biyu ta tura masa byn ta tura masa tayi shiru wani bangaren na zuciyarta na nuna mata rashin dacewar haka ,wannan abinda take yi na daya daga cikin abinda yasa ya rainata ,dan haka jikinta na rawa ta goge, ta tura masa "hi bunayya saboda kar ya tuhumeta abinda ta goge .abinda batasani bane yaga shigowar sako mai nuni da hoto amman yana cikin wani contact yana chatting da wani abokin karatunsa , batare da 'bata lokaci ba yashiga contact dinta domin yaga abinda ta turo masa sai delete ya gani da sakon karshe.. dogon tsaki yaja sannan ya tura mata voice " Kina min aldalci arayuwa "bai kamata idan kinyo min sako kina gogewa ba ,kece kike min laifi kuma babu yadda zanyi na rama shiyasa kike min abinda kika gadama, zuciya ce dani dole idan aka min ba daidai , naji babu dadi ,amman ke zaki min laifi kuma kizo ki fini fushi ko kuma kice zaki hanani yin fushi ina aka ta 'bayin hk ? "to wallahi duk abinda kika turo ,ki sake turo min abuna ko kuma yanxu nazo har d'akin na sameki.. Mmn sudais ce ❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀❀ MUWADDAT PAGE 11---15 11 bismillahirrahmanirrahim ❀❀❀❀page 11❀❀❀❀❀ "kul.. .... "kar ka soma zuwa d'akina a daidai wannan lokacin ,dan hakan bai dace ba, ni ban ma san abinda yasa nayi maka magana ba, ina zaman zamana zan tayarwa da kaina hankali ,tana gama tura masa tayi wurgi da wayar kan bed sannan ta fad'a kan katifar ta kwanta ruf da ciki tana lumshe fararen idanunta ... yayi shiru yana karanta sakonta ,wanda take yi masa gargadi akai ,ahankali ya furzar da iska mai zaf daga bakinsa ,yayinda zuciyarsa tashiga tunzira shi, dayaje d'akin nata kawai me ta isa tayi masa.. zumbur ya mike tsaye tamkar wani mayunwanci zaki ya janyo jallabiya coffe colour mai gajeren hannu ya saka ,ya fito ya nufi hanyar part din ummi . a daidai lokacin ummi da abi suna zaune a tsmgamemen parlour'n nasu suna hirarsu ta zolaya da barkwanci da suka saba kmr koda yaushe "ni dai nagaji da cika bakin nan naka hubbeey kullun zance kenan zaka k'ara aure amman har yanzu shiru , wallahi hubbeey kayi aurenka sam bazan hanaka ba, gashi har kasa danginka na ganin kmr da gaske kana son k'ara aure nice na hanaka, haka fa suwaiba tayi ta min haibaci kwanaki baya da muka had'u a kano gurin bikin saudat "wai nice nake bin malamai nake makarkashiyar da nake hanaka aure .... maganar ta bawa abi dry sosai aiko ya dara sosai , yana dry yace "tunda suna zargin asiri kike min ,bari kawai zan baki kudi ki k'arawa malaminki yadda, zai cire min zance k'ara aure gabadaya a zuciyata shikenan kinga sai nazama mijin tace . ummi ta kwashe da wata dry "kai dai hubbey baka rabo da zolaya wallahi "wai baka ganin mun girma ne yanzu," mufa yanxu ba yara bane . "ke kike ganin haka amman ni har yanzu yarinya k'arama nake ganinki kmr muwaddah, barin ma idan na ganki haka kin sha kwaliyya nan fes fes, sai kace yar budurwa, hkn nasa na tuna da lokacin amarcinmu , sai na dinga ganin kin dawomin yarinya danya mai karacin shekaru " tuno abinda ya faru a wancan lokacin yasa tayi dry sosai "dan Allah hubbeey ka daina fad'ar haka kar yara su jimu wallahi ko wasa ka min agabansu kunya nake ji. ya zaro idanuwa waje cike da mamaki "to menene dan sun ga muna barkwanci ?"ni dai dan girman Allah idan auren zakayi kayi a wuce gurin kawai ,amman kullun kana fad'ar zaka k'ara aure har agaban danginka bazan ta'ba fita daga zargi ba. murmushi yayi "haba aure a yanzu ai yanzu idan dai ba wata kaddara ba me zai kai ni yin wani aure kawai zolayarki nake dan muyi raha muji dadin rayuwarmu ya k'arasa mgnr yana kamo hannuta cikin nasa yana massaging ahankali ahankali . "abinda magidan dayawa suka kasa fahimta kenan, hirar barkwancin da zolaya tsakanin ma'aurata yana matukar fa'ida da mahimmanci, sannan yana k'ara damko kauna da soyaya sosai atsakanin ma'aurata , ba wai kaga mutun yashigo gidansa yana ciccin magani ba, amman a waje yana bud'ewa mutane hakora kmr gonar auduga ba ,sai dai shi wannan wasan yana muhalinsa ma'ana ya kasance idan zakuyi shi a tsakaninku babu idanun yaranku sam kar soyayya ta rufe muku ido kuyi kuskuren aikata hkn ko kai hanu jikin juna .. ummi ta numfasa kana tace "haka ne kuma fa zanceka , dan ko ni ina jin dadin wannan barkwancin duk da zance naka duk akan kishiya ne, nifa tun ina jin tsoro da fargaba zuwanta har nazo na cire hakan araina, domin kuwa na yarda na amincewa zuciyata ko amaryar zaka min baza ka ta'ba kawo min wacce zata daga min hankali ba. abi yayi murmushi irin nasu na manya kana yace "ballanatana wasa nakeyi ni mijin mace daya ne.... "karka ce haka, kana bukatar k'arin haihuwa fa. ya kalleta yana murmushi yana sake matse yatsunta "wa yace miki haka? "ni dai nasan da bakina bamu ta'ba yin wannan hirar ba idan ma haihuwa ce ga bunayya nan da muwaddah , nasan nan gaba kad'an sai nagaji da yara ,suka kwashe da dry "kai ko hubbey.... "kai ko,ko gsky "ni yanzu wani aure zanyi yanzu tsofai tsofai dani ? suna cikin hirar su M. A ya sanyo kai cikin parlour'n bakinsa d'auke da sallama, atare suka amsa masa cikin fara'a suna kallonsa da kulawa kafin daga bisani abi ya zare hannunsa cikin na ummi . M. A ya tsotsa keyarsa yana dubansu cike da jin kunya sannan ahankali ya bud'e bakinsa yace "umminah ina muwaddat take ? "ina aunty za kace kullun sai nayi maka mgn akan haka ,muwaddah yayarka ce ,neman me kake mata ko wani abu kake bukata .. ? iska ya furza kawai tare da cewa ina take? da hanunta ta nuna masa hanyar d'akinta tana dubansa, kai tsaye ya nufi d'akin yana wani irin taku wanda baza ka ta'ba yarda da shekarunsa ba idan an fad'a maka, shi kuwa abi dry yayi yace "kina k'ok'arin d'aura masa abinda ba zai ta'ba iyawa ba " "ban gane abinda kake nufin ba? "shi kiranta aunty ne baxai iya ko me? abi yayi musrmushi kawai "ai kuwa dolensa ya kirata da aunty,dan ko banza shekara hud'u ai ba wasa ba. "nasan da hakan amman shi bisa wani kudiri nasa, ni nasan bazai kirata da aunty ba, ya fad'i hk yana canza akalar maganarsa zuwa wata daban . yayinda acikin zuciyarsa maganar da M. A yayi masa akan muwaddat din ne dankare acikinta , wani bangare na zuciyarsa ke bashi shawarar da kwarin gwirar ya bar d'ansa yayi aurensa tunda ya kammala degree dinsa na farko, gashi kuma yasamu nasarari sosai a bangaren daya karanta. sai dai a zahirin gsky shi kansa yafi bukatar yagama karatunsa tukunnan kafin aure, tunda har lokacin yana da karanci shekaru, sai dai yaron sam yaga al'amar baya ra'ayi cigaba da karatun. "shi bama auren ne ba bai son yayi ba, wace yake kwad'ayin son ya aura din yake ganin kmr tayi masa girma bisa kankatar shekarunsa. gara dai yaje yacigaba da karatunsa idan ya kammala ya auri daidai dashi ,itama ta auri daidai daita, shi dan yana takawa mutane burki ne akan muwaddat, banbcin hk da yanzu kofar gidansa babu masaka tsinke ,domin yarinyar na da farinjin jama'a . yana son muwaddat sosai yana jinta acikin jikinsa ,yana jinta tmkr diyar cikinsa, bazai so had'ata aure da k'aramin yaro irin muhammed auwal ba, duk dai shima yana da natsuwa da kamalar da za'a bashi auren mata kowace iri ce, sai dai yana da buri akan muwaddat , yana da burin itama yaga yabata ilimi mai zurfi kmr yadda mahaifinta yake da buri kafin ya aurar daita ga mijin daya dace da rayuwarta, yayi niyyar yi mata aure irin na ya'yan gata dan duk wanda zai aureta zai bashi gida da mota idan kuma talaka tace tana so zai had'ata da ishashen jari wanda zai rufa masu asiri had'e da kujerar maka ita dashi wannan alkwari ne yayiwa kansa tun muwaddat tana yarinya, bare yanzu da arzikinsa ya bunkasa fiyye da shekarun baya suna zaune shiru abi na zance zuci ita kuma ummi nata faman yi masa hirar da bai fahimta .. can bangaren M. A kuwa yana zuwa kofar d'akinta bai tsaya yin sallama ba ya lalla'ba ya tura kofar cikin sand'a ya afka , kwance ya isketa d'aure da towel iya cinya har yana iya hango madaidaitan bombom dinta da suke daskare kmr an dasa mata su, lumshe idanunsa yayi ahankali sakamakon idanunsa da sukayo kasa kad'an suka ci karo da santala santalar cinyoyinta dake fitar da wani sheki na musama .. ahankali yasoma d'aga kafafunsa kmr kazar da kwai ya fashewa aciki yana sake matsota. sam bataji motsin shigowarsa ba har sanda ya iso gareta ya kai hannunsa jikinta ya shafo cinyarta yana d'auke numfashi , nan ta zabura ta mike zaune a matukar firgice tana kokarin kwalla k'ara ,yayi saurin rikota ya manneta da kirjinsa ya had'e bakinsu guri daya, yashiga kallon cikin kwayar idanunta. ajiyar zuciya ta sauke da karfin gaske sannan ta fixge bakinta tana banka masa wata uwar harara "meye hk bunayya nifa banason abinda kake min " sam sam yanzu bana son kana kusanto ni irin haka, yanzu ba da bane ,mun girma mun san haramcin abinda muke yi, ko brest dina da nake turo maka, kawai dai ina yi ne saboda na kwantar maka da hankali .. "shiiiiii ya daura yatsan hannusa akan bakinta "karya muwaddah , kina yi ne saboda kinsa zanji dadi idan na gansu, sannan bakyason naje na kalli na wasu ko ba haka ba ? laushe idanuta kana tace "to ba haka bane "haka ne mana karki min karya mana ,kina sona kina sha'awata duk kin min karya kince baki sona baki sha'awata ya k'arasa fad'in hk yana shafa saman kirjinta yana sakar mata tsadadden murmushin nasa mai tsuma zuciya " i love this thing badly taimaka plz kibani na tsotsa dan Allah, ya sake matsowa kusa daita sosai yana shinshinata every part of her, wanda tak hkn yahaddasa mata jin wani sauyi ajikinta ,bata sake yunkurin cewa komai ba, saboda yanayin data tsinci kanta ,he has finishi her totally ,a yanxu dayake zaune agabanta wani sabon shaukin soyayyarsa ne ke craking din brain dinta. tayi mugun kamuwa da soyayyarsa kmr yadda yasha gaya mata ..hannuwanta duka tasa ta cire hannunsa daga yawo ajikinta sannan tace "tashi dan Allah ka wuce kusancinmu haka ya haramta . "Allah ko? ya fad'a yana kashe mata idonsa daya still hannuwansa na jikinta, tayi masa banza tmkr ba daita yake ba, ta yunkura ta sauko daga kan gadon jikinta na d'an rawa ta zauna kan k'aramar kujerar mirrow ta janyo mai shafanta tasoma k'ok'arin shafawa yayi saurin saukowa ya zauna daga bakin gadon ya motsata sosai cikin sanyayyiyar muryarsa yace "kawo na taimaka na shafa miki kinji bbyna. kafin tayi wani yunkuri tuni har ya lakato man yafara shafa mata a daidai hannunta zuwa saman kirjinta ... "bunayya ...ta kira sunansa cikin sanyayiyar muryarta.... "shiiiiiiii baby dan Allah karki ce komai, ni dai kibarni na yi abinda zanyi. shiru tayi tare da tsura masa ido tana kallonsa yana neman zautar daita da salonsa , ahankali ya dinga bin jikinta da mai har zuwa kirjinta, batasani ba tana can duniyar kallonsa, har yayi kasa da towel din dake d'aure ajikinta nan manya brest dinta dake cike da kirjinta kmr an dasasu suka bayyana . ai gabad'aya ya sake rud'ewa jikinsa ya d'auki kyarma ,yayi shiru had'e da tsura musu tsumammanmu idanunsa yana kallonsu, yaushe yarabon daya gansu a zahirance irin hk? "bama zai iya tunawa ba ,sai dai a waya, a she ba komai yake gani a waya ba ,a zahiri sun fi girma da kyau da tsarin fasali, wani busashen miyo ya had'iye da kyar yana bin jikinta da mai duk inda ya ta'ba sai taji tsigar jikinta sun mike zirrrrrrrrrr. .. kafin kace mai take jikinta ya d'auki rawa ganin yadda take tsuma da rawar jiki yasa muryarsa raunane yace "cool down baby babu abinda zan yi miki fa man kawai zan shafa miki.. muwaddat ta lumshe idanunta tana jin yadda tafukan hannunwansa ke yawo a sansar jikinta da sunan shafa mai, sake matsota yayi sosai magana yake son yi mata amman yarasa me zai ce, dan haka yayita sauke ajiyar zuciya yana kallonta yana shafeta da mai, ta lumshe idanunta tana jin yadda numfashinta dana M. A ke gauraya kafin daga bisani ya janyota jikinsa suka fad'a kan gadon .. saurin rarimo zanin gadon tayi ta kamo gam ta rike da hannunwata, tana jin kmr ana zarar ranta, tana k'ok'arin controlling din kanta amman still ji take abinda yake mata nason fin karfinta . hankalinta bai gama tashi ba sai da taga ya kwantar da ita ya zare towel din gabadaya ya ajiye a gefe yasoma bin gangar jikinta da lotion da hannunwansa har zuwa kirjinta, ya d'aura hannunsa kan brest dinta yana aikin shafawa ko daya bai murza maka kan nipples dinta ba balle ta fassarashi da wani manufa , shafawa kawai yake zuwa mararta.. ahalin yanzu datake jin numfashinta na daf da barin gangar jikinta take son dakatar dashi amman ina abinda take ji ya hanata aikata hkn , sanoda wani irin sanyayyen dadi da ya dinga ziyar jikinta zuwa kansata, ta lumshe idanunta kawai tana cigaba da amsar sakon mutumin datake tunanin yaro gareta bazai iya mata komai ba. shi kuma M. A banda cigaba da shafa brest dinta babu abinda yake, wanda zuwa lokacin ya kife tafin hannunsa sosai yasoma murza kan nipples dinta ..... wani irin yrrrrrr zirrrrrr taji a gabadaya ilahirin jikinta zuwa kasanta , wani dadi taji da bata ta'ba jin irinsa ba .. hannunsa daya yayo kasa dashi yasoma shafa mararta yana murza nipples dinta da hannunsa daya gashi dai so take ta hanashi amman ta kasa saboda jin dadin abinda yake mata.. ganin yana kokarin ratsa yatsan hannunsa cikin jikinta yasa tayi saurin dawowa cikin hanakalinta had'e da mikewa zaune a matukar tsorace ta rarumo towel ta rufe rabin jikinta, tana kallonsa cik da mamaki fingering dnta yake kokarin yi ko me ta tambayi kanta? a kidime take cigaba da kallonsa shima kallonta yake cikin matsananciyar sha'awarta, rasa abinda zata yi ne yasa ta fashe masa da kuka tana sake kamkame towel ajikinta . muryarta na rawa tace "ge...get out of this room, ta fad'a jikinta na sake kyarma tana nuna masa kofar fita da yatsan hannuta, sannan ta sauko daga gadon da sauri tashige bathroom tana kuka . zama tayi acikin bayin tana kuka sosai kmr ranta zai fita, sam batason wannan halaka tacigaba da faruwa atsakaninsu amman tarasa me yasa take biye masa, tabbas tasan tana matsanacin son muhammed auwal fiyye da komai dake cikin duniya, amman bazataso su dinga aikata irin wannan badalar ba . wannan zuwan nasa yazo mata da salo daban daban masu gigita ruhi da gangar jiki har take jin da wuya ta iya rabuwa dashi,shiyasa a halin yanzu take gudun kusancinsu saboda rauni dake gareta,tana da rauni sosai ko ga wani nmj bare M. A da zuciyar ke mahaikacin so wanda ta rayu da son shi,ta girma da muradin samun miji irinsa,..... ta dibi ruwa ta wanke fuska amman still hawaye na gangaro mata ,tana sake jin bakinciki wannan rayuwar da take yi da kaninta ,wanda duk iyayensu ne silar komai, gabadaya ta yarda jinsi daya garesu ita da kanin nata ,suna da rauni zuciya, sannan sha'awarsu a kusa take, anya kuwa bazata tattara ta koma ilori har sanda zai tattara ya koma london ba, ? tafi minti talatin acikin bayi tana barin hawaye sannan ta sake wanke fuskarta tayi wanka ta fito, da sauri taje ta rufo kofarta ta dawo ta d'auki towel ta goge jikinta ta d'auko riga da wando na bacci ta saka ,sannan ta d'aure gashinta da ribbon a tsakiyar kanta, ta bi lafiyar gado da zumar gobe Inshaallahu zata bar gida ko zata samu natsuwar zuciya, kwanciyar ke da wuya wayarta dake kan mirrow ta d'auki kara ,tsaki taja taki d'agawa a tunaninta ko M. A ne, kira kusan uku akayi mata amma taki d'auka ganin kira yaki 'karewa yasa ta janyo wayar a zuciye zata kashe sunan ummi ta gani ne yana yawo aka screen din wayar, dan hk ta sauke naunauyen ajiyar zuciya ta mike zaune ta d'auka "hello ummi" "ke lafiya najiki shiru har yanzu baki sauko kin ci abinci ba?"kuma ina kika shige nake ta faman kiran waya shiru? muryarta na craking tace "uhmm ammm kaina ke d'an min ciwo shine na kwanta "ummi tayi shiru tana nazarin maganarta ta rasa dalilin dayasa duk sanda zasu kebance da M. A sai tayi mata compalain din ciwon kai.. jin sheidan na neman kai zuciyarta wani bagire yasa tayi saurin kawar da hkn a zuciyarta ta numfasa kana tace "ok ki fito ki ci abinci sai ki sha magani " "to ummi ta fad'a muryarta a raunane gashin kanta ta nad'e ta tura cikin hulla ta d'auko k'aramin hijab iya gwiwa ta saka ta fito tana taku ahankali kmr wace aka tsamo acikin ruwan sanyi . M. A dake hirar karfin hali da abi ya d'ago kai ya kalleta,tana tafiya kmr batason taka kasa suna had'a ido yaga ta had'e rai sosai kmr bata ta'ba dry ba, shima had'e rai yayi sosai yana cigaba da kallonta kmr tsohon maye har da wani lasar lip's dinsa na kasa . ahankali ta dinga takowa har k!araso zuwa inda suke tana jin kmr zuciyarta zata fito saboda bugawa, tazo ta zauna kusa da ummi tana ra'ba jikinta danata tana sakin ajiyan zuciya "wayyohlly allah ummi kaina.... tayi mgnr tana dafe goshinta. ummi ta matsota sosai tana dafa kanta "sannu muwaddat ,"wannan ciwon kai ya fara damuna ,ina ganin gobe dake zan wuce asibiti tak'arasa mgnr tana kwallawa binta mai aiki kira "binta ta amsa tare da fitowa daga kitchen ta tsaya gaban ummi tana rusunawa "ganin hjy"yauwa binta jeki ki kawowa muwaddat abinci .. binta ta amsa da "to sannan ta juya da sauri. ita kuma ummi ta mike tana sanarwa abi sannan ta nufi d'akinta domin d'auko mata magani. abi ya mike ya dawo kujerar da ummi ta tashi shima M. A ya maso kusa daita had'e da riko tafin hannuta cikin nasa yana mata sannu"baby sannu "kallonsa kawai abi yayi yana mamakinsa duk ya wani kid'eme ya rud'e.. ahankali muwaddat tashiga zare hannuta daga cikin nasa, amman ya rike gam yaki sakar mata hannu. binta ta jero plet din abinci da drink kan tire ta fito ta ajiye tayi gaba. har sanda ummi ta fito hannuta na cikin nasa sai wani narke mata yake yana mata sannu. ummi na gama karasowa tac "kai maye haka da me kake son taji ? "kawani zo zaka kara mata ciwon kai ,matsa can ta nuna masa kujerar daya baro.. shagwa'be fuska yayi kmr zaiyi kuka "haba ummi yanzu dan na damu da ciwonta shine wani abu ,ni kawai ki barni haka dan Allah "Allah shiryeka bunayya kalli abinda kakeyi fa kmr wani jinjiri, amman yanzu anace maka yaro zaka wan fitittike ka hau numfarfashi tsika alhalin yaro ne kai k'arami . .... M. A ya yatsina fuska yana mikawa ummi hannunsa daya "kawo maganin ni da kaina zan bata, ta mika masa dan tasa nacinsa ,abinci ya bud'e ya dibo ya kai bakinta taki amsa " muryarta a sanyaye tace "bani spoon din zanci da kaina "Allah kuwa baki isa ba, baki da lafiya kina bukatar kulawa ,ke dai ki bud'e bakinki kawai .. "nace banaso ko dole ne "ya kashe mata idonsa daya yana kallonta, daga abi har ummi ido suka tsura musu kawai.... M. A ya marairaice muyar "abi dan Allah kace ta bud'e bakinta na bata taci "babu ruwana, tunda tace kabarta ka hakura mana.. "plz abi....... numfasawa abi yayi yana murmushi "banda rigima irintaka kabarta taci da kanta mana tunda tace a'a "no abi karkace hk plz... . abi ya girgiza kawai sannan yace "kai ko ... M. A yayi saurin kai hannunsa bakinsa "plz abi " "to shikenan baby yi hakuri ki bari yabaki jinki baby nah kinga bakida lfy kaninki nasonki sosai .. "yauwa that's my dad... that's why I love you so much, amman abi she's my bby not you ... abi yayi murmushi yace "ungo nan jairi mara kunya kawai, aransa yace wanna yaron fa ina ganin duk abinda na bine sai ya tono shi . M. A yayi kasa da muryarsa sosai yace "ammmm.. abi dan Allah ka duba maganarmu ta ranar nan mana , wallahi abi da gaske nake yi ,ya fad'i hk yana kai spoon din abinci bakin muwaddat , ta bud'e bakinta da kyar tana mai runtse idanunta . abi yayi dry yace "karka damu zan duba lamarin, yakamata ma na gayawa umminka "a'a abi ni dai karka wani gaya mata, idan har ka amince nasan nata mai sauki ne, saboda ummi nason duk wani abinda kake so. abi yayi murmushi yana duban ummi"kinga wannan rigimammen d'an naki ko.. "wani shirmen yakewa naci ne? inji cewar ummi. "ba shirme bane abune mai mahimamci wai au.... muwaddat naji inda zancesa ya dosa tasoma tari... take suka shiga jera mata sannu da rige rigen tsiyaya mata ruwa a glass cup . M. A ya matsota sosai yana mata sannu tare da yin kasa da muryarsa "ki bi ahankali plz ya mika mata cup din ruwa,ta amsa tasha ta ajiye, byn tasha ruwan ta d'an dawo natsuwarta yace "ya daga jin za'a yi maganar aure har kin firgice ..? idanunta ta d'ago ta zuba masa cikin zallar shaukinsa da take ciki, jikinta ba k'aramin mutuwa yai ba, gyara mata zaman hijab dinta yayi "yana kallonta "ki k'arasa cin abinci ,kai kawai ta gizgiza masa ala'mun ta koshi . shi kuma ya nace sai ta karasa ummi tace "kai dole ne tace ta koshi haba yaya da naci hk ? "dan girman allah ka bar ta shaki iska mai dadi, ka wani kanainaye min yarinya, oya matsa ko ka tashi gabad'aya ka koma bangarenka.. "abi M. A ya kira sunan mahaifinsa "yes my love "dan Allah kace ummi ta barni da muwaddat ni bansan me yasa take min irin hk akanta ba ,nifa ina sonta kusan ma nafita sonta... gabad'aya suka kwashe da dariya ammn banda muwaddat data had'e rai ta mikowa ummi hannu "ummi magani,ummi ta miko mata , M. A yayi wuf ya amshe "ni zan baki yariya, ba dai baki da lafiya ba, yakarasa fad'i hk yana kafeta da idanu .. "ni kabani nasha wallahi bunayya kai kanka ciwon kai ne "har ma da ulcer da hawan jini duk kice na yarda, suka sake kwashewa da dariya abi ya mike yana dariya ya koma kusa da kujerar ummi ya zauna. "kina ji ko malama babu wani magani da zaki sha saboda nasan lafiyarki lau ,kawai auwal kike missing "bunayya ta kira sunansa ,yana sanya kwayar idanunsa cikin nata batare da ya amsa ba "ka bani magani na sha wallahi kaina ciwo yake min ,ina jin kmr kaina zai rabe gida biyu. "lumshe ido yayi saboda sanyin muryata sannan ya mika mata maganin ya tsiyaya ruwa cikin glass cup ya mika mata ta amsa ta kafa kai ta sha tare da mikewa ta kwanta tana kallon ummi bakinta na motsi alamun tana son yin mgn, ummi da hankalinta ke kanta, ta tsura mata ido "ya'akayi ne ko kina bukatar wani abu ne? kmr zatayi mgn sai kuma tayi shiru. ta girgiza mata kai daga inda M. A ke zaune hannunsa ne atsakiyar kafarta yana mata tafiyar tsutsa wanda shi yasa ta kasa mgn, ganin yaki daina abinda yake mata ta mike zaune ta rafka uban tagumi tana duban ummi. ummi ta sake kallonta "wai ni kam lfy kike muwaddat idan kina tare da damuwa let me know? "ko har yanzu kan ne? tayi mata tmbyr ajere yayinda tuni hawaye sun fara ciccikowa a idanunta amman tayi saurin mai dasu dakyar tace "ummi ina son gobe na tafi ilori na karasa hutuna a can nayi kewarsu eiman " tunda tasoma mgn tsumammun idanunsa ke kanta yana kallon dan karamin bakinta,ita kuwa mgnrta take tmkr ba ta san da zamansa ba. ummi tace "ok badamuwa Allah ya kaimu tace"ameen sannan ta mike ta nufi d'akinta.. bayanta yabi da kallo yana jin yadda yanayinsa ke sake sauyawa ,babu yadda ya iya hk ya mike tsaye yayiwa iyayensa sallama, cike da takaicin abinda muwaddat tayi, "ko me take nufi da zuwanta ilori ta barshi oho? ai kuwa tayi a banza domin kuwa duk inda zata yana manne daita har sai an aura masa ita tukunna kowa zai samu zaman lafiya. ya nufi bangarensa, can kuryar d'akinsa ya shiga zuciyarsa cike da jin zafi ,hankalinsa ya tashi ganin yadda duk ta firgice ya dade zaune sannan ya tashi yashiga bayi ya dauro alwala ya fito tada sallah istihara yayi domin neman zabin Allah akan lamarinsa da muwadda domin shi kansa na matukar tsoron yadda yake mugu mugun sonta, ya dade yana adduoi kafin daga baya bacci ya d'aukesa a zaune ya kudundune kanshi.. πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk . WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 12 .......washegari da ummi zata tafi hospital tace" muwaddah ta shirya suje ta duba lafiyarta ,duk wani abinda ya kamata ummi tayi mata tayi ,inda ta gano muwaddah bata d'auke da cutar komai ajikinta, illa malaria wanda mostly daman ita ke haddasawa mutun ciwon kai mai tsananin, allurai tayi mata har guda uku da magunguna, da kyar muwaddah ta sha tana zuba shagwa'ba ,byn ta sha maganin ta samu guri ta kwana akan gadon dake ajiye a office din ummi... sai gurin azahar suka koma gida ,muwaddah nata jiran ummi tayi mata zance tafiyarta ilori aranar dan ita har tagama shirinta tun daren jiya, amma taji ummi ta share da zance, sai ma gayyatar M. A asibintinta data ji tana yi ,"bunayya ina son gobe idan Allah ya kaimu ka shirya ka fara zuwa asibiti domin taimakamin da wasu abubuwa kafin lokacin komawarka yayi. tsadadden murmushin nan nasa yayi mai tafiyar da ruhi saboda dimples dinsa dake lotsawa a duk sanda yayi, hakan ke sake fito da ainihin kyawun halittar da Allah yayi masa ,ahankali ya motsa la'b'bansa tamkar mai koyan mgn yace "kai ummi yaushe zan kama zuwa wani asibiti , ai wannan asibintin naki sai ke, ni aikina ya wuce zuwa wannan asibintin naki ,ko kin manta abinda na karanta ne ummi ? "idan kin manta ummi bari na tuna miki d'anki muhammed auwal ishaq orthopedic sugyren ya karanta a kasar london tsadadd'en course din nan wanda samun likitoci irinmu ke da wuya a wannan lokacin ,ni yanzu idan ba gani nayi fuskar mutun tayi damage ba,jikin mutun yayi dagadaga ba , ko bangaren macen da brest dinta ya zama tsuma , ni kuma nayi k'ok'arin naga na maida shi na yarinya kmr muwaddah da sauraransu, bazan tsaya wani 'bata lokacina akan wasu abubuwa ba, miwaddah najin haka taja tsaki aikinka kenan duk maganarka bata wuce nono tayi mgnr a kasan ranta tana kawar da idanunta daga garesa.. Ummi tace "Allah ya shiryeka bunayya, ban da abunka ai zaka iya zuwa, baza'a rasa wanda zaka taimakawa ba, tunda kullun da irin matsalolin da muke fuskanta asibiti. "a'a ummi bafa zani wani asibinti domin yin allura da k'arin ruwa ko cs da dai abubuwa makamantansu ba, amman idan kun samu abinda ya danganci aikina kuna iya kirana.... ummi ta ba'ta fuskar tace "wannan girman kan naka da son girma nan ke had'ani da kai wallahi, bansan inda ka samo irin wannan halin ba , mahaifinka sam babu ruwansa , "haba ummi ki dai sake magana karki ce baki san inda na samu halaiyeta ba, ai ni komai nawa na abi ne babu wani banbaci atsakaninmu sai abinda baza'a rasa ba,kuma ina alfahari da hkn ya k'arasa maganar yana murmushi tare da kallon inda muwaddah ke zaune, wacce ko kallon inda yake bata yi ba.. haka suka yita hirarsu ta tsakanin uwa da d'a, yayinda muwaddah tayi shiru tana sauraransu, dataji hirar ta isheta ta mike ta koma d'aki, bayan tafiyarta ummi ta sake fuskantarsa sosai da zancen ,da kayar dai ta samu ta shawo kansa ya amince zashi a gobe.. washegari wuraren shabiyu saura ummi ta kira layinsa saboda taji shi shiru har lokacin bashi da ala'mun zuwa ,lokacin da kiranta yashigo wayarsa yana makale da muwaddat a d'akinta yana rud'ata da salon wasaninsa masu tsayawa arai da wuyar mantawa , mikewa zaune yayi daita ajikinsa ya zaunar daita akan cinyarsa ,tayi yunkurin tashi Amman ya rike hannuta gam cikin nashi yana murzawa ahankali ahankali, sannan ya lalu'bo wayar acikin aljihun wandosa yana dubawa, kafin daga bisani ya d'auka muryarsa a kasalance yace "ummi ...... "Wai bazaka zo bane bunayya? " zanzo mana ummi " ummi tace "to ai naga har to 12 yanzu banganka ba "karki damu ummi nah gani nan zuwa yanzu just give me some minit "to shikenan d'an albarka ina nan ina expecting din zuwanka,ya katse kiran ya kwanta flat akan katifar tare da fixgo muwaddah samansa ,sai gata ta haye ruwan cikin suna fuskantar juna ya had'e fuskarsu yana busa mata numfashinsa mai gauraye da hucin sha'awarta kana yace " muje ki rakani asibitin gurin ummi, ta girgiza masa kai ala'mun bazata ba. "ba zaki ba? tace "ka tafi dan Allah ina son na huta ,hannuwansa duka yasa ya kamo fuskarta ya d'aura lip's dinsa akan nata yana yana yawo dashi kafin daga baya yasoma k'ok'arin tsotsa lis'p dinta ,tayi saurin kawar da fuskarta gefe tana fidda numfashi sama sama tare da cewa"i don't like it bunayya, banason abinda kake min, abubuwan da kake min kwanakin nan sun fara damuna plz control your self.. .. tana gama fad'ar haka ta kai hannuta kirjinsa tana k'ok'arin mikewa tsaye,bai mata komai ba har tagama mikewa ta tsaya tare da jiya masa baya shi kuma ya tashi da kyar yana gyara zaman rigarsa ya fice daga d'akin. Tana ganin fitarsa ta sanyawa kofar d'akinta key ta koma tayi kwananciyarta tana fidda numfashi sama sama dan ita kad'ai tasan yadda take ji ajikinta a duk sanda suka kasance tare . ahankali M.A yake direving yana tunanin muwaddah, har ya k'araso tangamemen asibintin ummi wanda ya amsa sunansa saboda tsaruwar da yayi, amman still tunanin muwaddah yaki barin cikin kwal'kwaluwarsa, yarasa wani irin zazzafan kauna take mata ? Ya rasa me yasa yake sonta irin hk da har yake jin idan ya rasa arayuwarsa zai iya mutuwa ? M. I profetional hospital shine sunan hospital din ummi , kai tsaye gurin da'aka tanada domin ajiye motar M. D ya nufa yayi parking din motarsa a daidai lokacin da wasu daliban likitoci suka fito harabar asibinti sanye da fararen kaya , "basma Kalli motar can inji cewar kausar tana matsa yatsun hannun da karfi , basma a d'an kid'eme ta tsurawa tsaleliyar farar motar mai bakin glass idanun tana kallo har lokacin da M. A ya fito daga cikin motar sanye da farin riga da wando jeans baki ,sai bakin glass dake manne da idanunsa kallo daya yayi musu ya d'auke kansa akansu ya soma neman layin ummi kira daya ta d'auka "ya'akayi bunayya ka k'araso ne? "eh ummi "okay ka bani minti biyu zansa a taho da kai, "haba ummi duk matsayina ,maimakon kizo da kanki shine zaki turo wasu , ni dai dan Allah kizo da kanki kinji ummi nah"to shikenan gani nan, ya katse kiran tare da maida wayar cikin aljihunsa ya rungume duka hannuwansa akirji yana jiran fitowar ummi ,yayinda har lokacin basma da kausar idanunsa ke kansa suna santin irin kyawun dayake dashi.. "ummi ta fito da kanta tarban tilon shagwa'ba'bben d'anta , hakan kuwa yayi masa dadi sosai ya sakar mata murmushi ya riko hannunta"ummina ina sonki dayawa ... "Nima haka yarona ina sonka fiyye da yadda kake sona , tare suka jera zuwa cikin asibinti suna mgn kasa kasa , duk inda suka gilma sai an gaishe da ummi cike da girmamawa ,ita kuma sai nunawa mutane M. A take , ga yaronta dake karatu a London, haka mutane sukayita gaishe shi yana amsa musu a dake cike da miskilanci, har suka k'arasa office din da'aka tanada dominsa . ummi tana murmushi tace "bunayya ga office dinka dake, zaman jiranka .. ahankali ya saki murmushi yana karewa office din kallon ,komai yayi babu abinda babu ,hadadd'en office ne wanda ke d'auke da makeken table zagaye da mazaunin likita, sai kujera guda biyu dake fuskanta ta likita Wanda idan akayi baki zasu zauna akai , daga can gefen kuma gadon duba marasa lafiya ne zagaye da farin labule ,da extra room, sai bayi da tangameman hotonsa wanda yayi a gurin graduation dinsa a London,daga bangaren gabas kuma daddumar sallah ne,sai karamin frame din hoton abi da ummi shi kuma yana tsakiyarsu a gefen calander, sai kamshi office din yake yi tamkar daman akwai Wanda ke aiki acikinsa , naunayen ajiyar zuciya ya sauke had'e da lumshe idanunsa ya juyo ya kalli ummi byn ya karewa office din kallo "ummi nah na gani na gode kuma na yaba sosai komai yayi kmr yadda nake bukata ,Amman nifa ba aiki zanyi ahalin yanzu ba. "nasani bunayya,nasan ba aiki zakayi ba amman ina son kasan da zamansa, saboda ina son anan zakayi aikinka tare dani idan ka had'a master's dinka, ya zagayo bayanta ya d'aura habarsa a kan kafad'arta yace "shikenan ummi nah tunda hk kike so bani da yadda zanyi ...ummi tayi murmushi ta shafo fuskarsa tace "haka nake son ji ,Allah yayi maka albarka "ameen umminah,suka fito tare daga cikin office din ummi ta rufe ,ahankali suke takawa ummi na zagayawa dashi cikin asibintin har kusan la'asar sannan ya fito da zumar komawa gida anan ya sake cin karo da basma da kausar ya kallesu ,suma kallonsa suke ,ya kawar da fuskarsa yashiga motarsa ya figa aguje ya nufi bakin get. basma ta juyo ta kalli kausar "gsky mai motar nan ya had'u dayawa haka ma motarsa ya hud'u "wallahi kamar kinsa abinda nake son fad'a kenan koda yake kyawunsa bana banza bane mahaifiyarsa akwai tsabar kyau ,kausar tayi shiru saboda kyawunsa da had'uwarsa yafi karfin tunaninta ,ina ma ta samu irinsa , saboda irin mijin datake muradin samu kennan arayuwata, sai dai sama tayiwa yaro nisa sai dai ya d'aga kai sama yayi kallo,ina ita ina auren d'an M. D, mukarama, tun tana sauraron surutun basma har tazo bata fahimtar komai .. ********* Sai daya jera kwana biyu yana zariyar zuwa hospital din ummi bisa tursasawarta ,sai dai babu abinda yake sai zaman office dinta da latse latsen waya ,kwana na uku yace bai zuwa gidansu nabeel zashi , duk yadda ummi tayi dashi yace bai zuwa haka ta hakura ta barshi . cikin kwana na biyar ummi ta kirasa cikin tashin hankali muryarta kmr zatayi kuka byn ya d'auka tace "bunayya kana ina kazo hospital yanxu Yanzu dan Allah? Shima cikin matsanancin tashin hankali yace "lafiya ummi ,me ya faru ? "kai dai kazo yanxu ta katse kira, batare da 'bata lokaci ba ,ya fito cikin Sauri rigarsa a hannu yana k'ak'orin sakawa, a daidai bakin motarsa ya k'arasa saka rigar ya bud'e motar yashiga ya zauna yana kunna motar hade da danna hon da karfin gaske . Yana isa a harabar asibinti yayi parking yana k'ok'arin fitowa daga cikin tsaleliyar motarsa sukayi kicibis da kausar sanye cikin uniform ,ahankali ya fito daga cikin motar yasoma tafiya cikin takunsa na d'aukar hankali, ta tsura bayansa ido tana kallonsa tana jin ina ma yazamo mallakinta ,jikinsa ne yabashi kallonsa take dan haka ya waiwayo shima yana dubanta sai dai nashi kallon da gani na tsantsar tsana ne tattare da takaicin kallon datake masa ,yaja tsaki ya girgiza kai kawai ya wuce saboda arayuwarsa ya tsani irin wannan kallon da mata ke masa ,kusan minti goma tayi a dan kare agurin tana kallon bayansa ... Tun daya shiga emergency hankalinsa ya tashi matuka sakamakon kukan da tarar da wasu matune nayi , Allah Allah yake ya isa office din ummi yaga halin datake ciki a daidai bakin kofar shiga office dinta suka had'u ta riko hannunta cikin azama ta nufi d'akin tiyata dashi bai ce komai illa binta dayake ahankali har suka shigo d'akin dake cike da manyan likitoci .. Suna ganinsu suka ja baya suna duban yaron da ake tunanin shi zai duba mara lafiya . abinda ya gigita ummi har yasa ta kirasa cikin tashin hankali ,shi sam bai d'aga masa hankali ba, saboda inda sabo ya rigada ya saba ganin irin irinsu agurin practical ,wata k'aramar yarinya ce kwance akan gadon marasa lafiya a d'akin tiyata wacce shekarun haihuwanta bazasu wuce shahud'u ba a duniya , tana fidda numfashi sama sama ranta hannun Allah, sai dai gabad'aya fuskarta tayi damage,sakamakon 'yan ta'ada da suka kawowa mahaifinta ta hanyar kawo masa hari ,saboda ba'ason ya zarce kujerarsa ta d'an majalisar jahar dayake kai , sukayi rashin sa'a basu samesa a gidan ba ,wannan bakincikin yasa sukayi tillon diyarsa fad'e sannan suka watsa mata acid a fuska . ahankali M. A yake kallon yarinyar yana girigiza kai , yana sake mamakin wannan tashin hankali da maseefar son siyasa irin ta mutanen nigeria,akan siyasa babu abinda bazasu iya yi ba, ya tausayawa yarinyar sosai ,batare da bata lokaci ba ya bukaci kayan aiki yana cigaba da dubanta tare da tunani ta inda zai fara ,cikin rawar jiki ummi take bada sauran likitocin umarni ,cikin kankanin lokaci M.A yashiga taimakawa yarinya cikin gaugawa, yayinda manya likutocin dake aiki a asibintin suka zagayeshi suna taimaka masa , ban da ummi wacce tuni ta fice daga d'akin din dan ta kasa tsayuwa saboda yadda fuskar yarinya yayi dan nama fuskarta har yasoma zagwanye.. .. sosai M. A yashiga k'ok'ari akan yarinyar, domin taimakawa rayuwarta, sai dai duk wannan aikin da yake zuciyarsa na bugawa saboda wannan shine karo na farko da zai yi aikin daya danganci haka. bashi ya fito daga d'akin tiyata ba sai gurin shida na yammacin rana, inda har lokacin iyayen yarinya sun kasa tsaye sun kasa zaune sai zariya suke suna rusa kuka,ta gabansu yazo ya wuce, kai tsaye gida ya wuce saboda ya gaji dayawa,yana zuwa gida bathroom yashiga ya sakarwa kansa shower ya gama ya d'auro alwala ya fito ya tada sallah ,byn yayi sallah yaso ya kwanta saboda wani irin bacci yake ji amman sanin da yayi bacci a daidai wannan lokacin bashi da kyau ,yasa ya koma parlour'nsa ya kwanta flat akan kujerar kushin me zaman mutun uku ya d'auki remut ya kunna TV ya janyo wayarsa ya kira cikin gida a kawo masa coffee .. *********** ranar bacci M. A yayi sosai can gurin asuba wayarsa ce ta tashesa daga bacci kiran gaugauwa daga asibintin ummi yana d'auka "yace muhsin ya'akayi? Muhsin daya daga cikin likitocin dake aiki ne asibitin, yace "daman yarinyar da akayi wa sugyren din ce fa har yanxu bata motsa ba, M.A yasa hannu ya d'auki agogonsa yana duba lokaci ,yace" okay nan da awa daya idan bata motsa ba ka bari nasani "okay... Muhsin bai kira ba sai byn awa ya sake tabbatar masa fa yarinyar har lokacin bata farka ba ,bashiri ya mike ya shirya ya bar gidan xuwa asibiti ,akan hanyarsa ta zuwa asibiti ya kira ummi yake fad'a abinda ya faru tace"nima yanzu nake shirin kiranka sai gashi ka kira Allah dai ya bada sa'a yasa ayi nasara aiki "ameen ummi .. ......muwaddah kuwa tunda taji wayarsa da ummi hankalinta yayi matukar tashe saboda ummi ta bata labarin abinda ya faru jiya ,jikinta yayi mugu mugun sanyi dan batason ya samu matsala da aikinsa, gabad'aya a sanyaye ta dinga abubuwanta, ganin haka yasa ummi tashiga rarrashinta tana bata baki akan tayi hakuri" cikin kwanakin nan zata shirya mata tafiyarta zuwa ilori , dan a tunaninta kodan saboda haka ne yasa tayi sanyi taki sakin jikinta . shi kuwa auwal tunda ya isa asibitin bai samu zama ba,sai kai kawo yake ,har sai da yarinya ta farfad'o tukunan hankalinsa ya kwanta ,batare da 'bata lokaci ba ya kira ummi a waya ya sanar mata, murna tayi sosai had'e da jiro masa addua , tun safe hankalinta bai kwanta ba sai yanzu daya kirata . byn sun gama waya ta dubi muwaddat dake zaune tana kallon zeeyword. " muwaddat ta kira sunanta cikin farinciki" "na'am ummi ta amsa tana dubanta "kinji bunayya ya samu nasara akan aikin nan " murmushi tayi cikin sakin fuska saboda har ga Allah taji dadi sosai ,ahankali ta motsa labbanta tace"Allah yasa yafi haka "amen inji cewar ummi muwaddat tacigaba "ai jikina ya bani tabbas zai yi nasara saboda bunayya nada matukar kwazo . "Haka ne Amman da fari naji tsoro sosai saboda karonsa na farko kenan "haka ne Allah dai ya taimaka. Ummi tace "ameen tare da cewa yauwa bari na aikeki gidan alhj nuhu ki kaiwa hjy kubura wad'an nan atamfofin da kamfala,ai duk kalolin da kika d'auka sun miki ko? "sun yi min ummi, sai dai ni kamfalar nafi so wallahi, ina jin kmr na had'esu duka na dinka dogayen riguna dasu, dan babu wace kalarta batayi min kyau ba " "Allah shalelen umminta da abi ..? Muwaddat tayi murmushin tace "da gaske nake "to ai shikenan bari abarsu kawai ki sha kwaliyarki dan nafi son kullun nayita ganin ki tsaf tsaf ,sai ki maida mata da atamfofin . muwaddat ta mike ta amshi farar ledar dake rike a hannun ummi "tana lekawa ,"ummi naga ke baki d'auki kamfalar ba? ummi tace nifa bawani damuna tayi ba, nafi ga atamfar dai. muwaddat ta cire kamfalolin ta ajiye akan kujera, ta kama hanyar fita "karki dade kije yanzu ki dawo kafin abi ya dawo, kai kawai ta daga mata ta k'arasa ficewa. kai tsaye inda ummi ta aike ta nufa,tana shiga gidan, da mijin hjy kubura tasoma cin karo a harabar gidan yana zaune rike da jarida daily trust, gabansa k'aramin tebur ne mai d'auke da tattaciyar ruwan inibi da ruwa ,sai ritsetsen tubinsa mai kama dana yan giya. sallamarta yasa ya bar abinda yake ya d'ago ahankali yana kallota ,har ta iso daf dashi bai d'auke idanunshi daga gareta ba, ta bude baki da kyar ta gaishe shi "ina yini ? da sauri yace lafiya lau muwaddat yammata ya gida da hutun makarata ? "lafiya lau ta bashi amsa atakaice tana tafiya batare da ta sake kallon inda yake ba. shi kuma yabi bayanta da kallo cikin rausayar da kai, shi dai muwaddat tana matukar burgeshi duk sanda ya ganta sai yaji wani abu ya tsarga masa ,yana son tukararta amman babu fuskar da zai bayyana mata abinda ke cikin ransa, ahankali ta k'arasa cikin gidan inda ta iske hjy kubura zaune tana kallon tashar arewa 24 ta gaisheta tare da mikawa mata afamfofi tace "gashi inji ummi tace na kawo , hjy kubura ta amsa tana murmushin jin dadi ganin duk an kwashe rabin kayan ,muwaddat ta juya abunta tasoma kokarin barin parlour'n ,hjy kubura ta ajiye laidar a gefe tace "ki gayawa ummintaki zuwa anjima idan na natsa zan kirata..muwaddat tace "to ,tacigaba da tafiyarta. inda tabar alhj nuhu zaune a nan ta dawo ta iske shi yana kallon kofar shiga cikin gidan ,bata ko kalli inda yake ba saboda tsarguwa datayi dashi, dan sam batason yawon kallo arayuwarta koda ta juya baya tana takawa ahankali jikinta na bata idanunsa akanta suke,shi kuwa ahji nuhu ido ya tsurawa bayanta tare da sauke ajiyar zuciya yana lasar lips dinsa da tuni suka fara bushewa ,da sauri ya mike daga zaune dayake ya biyota, wanda lokacin tuni har muwaddat ta kai kofar get din gidansu , ya tsaida ita cikin tsarkewar muryar yana kiran sunanta "muwaddat muwaddat!! .... taja ta tsaya tana juyowa ahankali tare da tsare gira da had'e fuska sosai "tace menene? sai da gaban alhaji nuhu ya buga saboda firgicin daya ziyarcesa ,duk da yadda zuciyarsa ke bugawa hkn bai hanashi k'arasowa inda take tsaye ba, ya d'an lumshe idanunsa yana fad'ad'a fuskarsa "uhm ammm muwaddat daman ina son na d'an miki wani bayani ne gsky akan wani lamari mai girma dake zuciyata , wato muwaddat na dan jima ina son bayyana miki sirrin dake raina akanki " tayi shiru tana sauraronsa har sanda ya numfasa sannan yacigaba "muwaddat azahirin gsky idan kin kalli cikin kwayar idanuna zaki iya fahimtar inda zancena ya dosa tayi saurin katsesa " ni ban fahimci komai akan zancenka ba "ya gyara tsayuwa yana rungume hannuwansa akirji ga kuma ritsetsen cikinsa "eh to daman dai na dad'e ina sonki kuma aurenki nake son yi idan kin amince" idanunta ta rausaya cikin nasa dariya na neman kufce mata a yadda take kallonsa da ritsetsen tunbinsa, da jajayen kwalala idanuwansa kmr na agolan nafawa, hancinsa a zube kmr faranti yasa dryar ta k'arasa kwacewa dry tana rufe bakin da hannuwanta . take alhji nuhu yashiga kallon jikinsa yana dubanta, gabadaya ya rasa driyar me take masa ,ita kuwa sai dariya take gabadaya bata ta'ba ganin abinda ya sata dariya ba irin maganar alhj nuhu ,ta kalli wannan ritsetsen cikin nasa tana sake kwashewa da dariya gabad'aya mutun babu fasali Amman yace wai ita yake so.. alhji nuhu na dubanta yace "nasan kina dariya ne saboda kina ganin kmr nayi miki tsufa ko ? Ya fadi hk saboda shi in da tuninasa yaje kenan , ya numfasa kana yacigaba da mgn "ita soyayya da kike ganinta muwaddat babu ruwanta da wannan, ni dai ina sonki tsakani ga Allah idan har kin yarda kin amince zan gabatar da kai.... A matukar tsawace tace "dakata dan Allah baba zance komai me ni ban ma San abinda zan kiraka dashi ba ? "duk wanda kika fad'a bazai dameni ba matukar zaki soni ki aureni . ta sake kwashewa da wata dry adaidai wannan lokacin motar M.A ta karyo kwanar unguwar , ahankali yake driving ciki hadaddiyar motarsa baka wuluk kirar tucsion 4wd, tunda ya karyo idanunsa ya sauka akansu tana dry shima alhj nuhu na murmusawa , annurin fuskarsa ta d'auke, zuciyarsa tashiga dokawa, muwaddah ta kasa tsaida dryar har zuwa sanda M.A ya k'araso kofar gidan wanda zuciyarsa bata daina bugawa ba ,ita kuma ganinsa bai sa ta daina driyar da take ba . parking yayi ya fito batare daya tsaya rufe motar ba ya zuba duka hannuwansa acikin aljihun wandonsa yasoma takowa ahankali zuwa inda suke, sai lokacin gabanta yashiga dukan uku uku saboda irin kallon kaskancin daya aiko musu dashi dip dariya dake bayyane akan fuskarta ta 'bace ,yana gama k'arasowa alhj nuhu ya juya da niyyar barin gurin tunda yana da labarin yadda M.A yake korar mata samari, har yayi taku biyu M.A yace "no baba ka dawo muyi magana ta kunne da kunne da kai alhji nuhu ya d'an dawo ya tsaya yaji me zaice . M.A ya dubesa a wulakance yace "wannan shine karo na farko dana ganka tsaye da wannan ? "me kawoka gurinta? muwaddat tayi saurin dubansa "itace ma wanna kmr wanda bai san sunanta ba.. shi kuwa alhji nuhu tsuru yayi da ido yana kallon kwayar idanu M.A dake cike da tsantsar kishi kafin daga bisani yace "wai da sonta nake amman dai karka damu zan yiwa shi mahaifin naku magana "you are very stupid kai da mganar da zaka yi masa "ni kace wa stupid? "ance maka stupid more than donkeys, banda buduwar zuciya irin taka shekararka nawa shekararta nawa a duniya da zakace kana sonta kuma har da aure? " to wannan yazama karo na farko da karshe da zan sake ganin kafarka a kofar gidan nan da sunan kazo zan.. "bunayya ..... muwaddat ta kira sunansa cikin rawar murya ya kake k'ok'arin yin abinda bai dace ba nifa ba son nake ba "shiiiiiii bana son jin komai ya katseta "ina sane sarai ba sai kin fad'a min ba kya son wannan mutumin mai tubi kmr tulun giyya ba..... alhj nuhu ya fusata sosai cike da kunfar baki yace "kai a she baka da kunya, ina ganinka kmr yaro kirki a she d'an iska ne ban sani ba? "kwarai kuwa na wuce haka akan wannan ya nuna masa inda muwaddat take tsaye da yatsan hannusa "ai kuwa zaka gane baka da wayo ,ba dai ni kayiwa wannan iskanci ba ? "Ai sanin babu abinda zaka yi yasa nayi maka , abinda nake so da kai ,ka rike girmanka ka daina d'aura idanunka akan abinda bazaka iya dashi ba, koda kuwa ya zama mallakinka ... fuuuuu alhj nuhu ya juya ya nufi cikin gidansa yana suritai "aikin banza kawai kananan yara daku sai iskancin banza da wofi ko an ce maka tashen balaga hauka ne, idan kaima sonta kake ai sai ka fito a gabza da kai , ba ka tsaya rainawa mutane wayo ba ,yana mgn yana k'ara sauri dan kar M.A ya jiyosa ya tara musa jama'a a da ya lura yaron bashi da kunya" M.A ya kalli muwaddat yace " ke kuma ya nuna ta da yatsansa "sai wani bud'e masa baki kiyi kina washe masa hakora "a'a to makeke son nayi ni wallahi dariya yabani "babu wani idan kina sonshi ne tun wuri ki cire hkn aranki ,dan ki sani an haifeki ne saboda ni, nima kuma haka, dan haka wallahi zamuyi mugun samun matsala dake idan kina tsayuwa da irin wannan tsofofin da duk basir yagama rakikesu, babu fa abinda zakiji airinsu alhj nuhu da alhj jibirl ,ki tsaya irinmu mune zamu baki abinda zai sa kiji kwanciyar hankali, amman idan kinji kina son shi shikenan tunbisa ma kawai ya isheki juyawa tayi a matukar fusace tashiga gida tana jan tsaki . Zaune ta iske ummi da binta mai aiki a palour cikin hiran jin dad'i da nishad'i ta zauna tana huci "ummi tace lafiya ke kuma kika shigo kina nimfarfashi? kasa magana tayi, binta data ga hk tayi murmushi "yar gidan umminta wa ta'bo mana ke? Ko rufe baki batayi ba M.A ya shigo cikin miskilanci yace "ni ne kuma nasan babu abinda za'a iya min ya k'arasa mgnr tare da zama gefen ummin yana tab'e fuska yana ta huci. binta ta kwashe da dry "lallai kam babu abinda za'a yi, domin kuwa babu mai shiga tsakaninku, Allah dai ya huci zuciyoyinku.. M.A ya kalli muwaddat dake gefe ummi rik'e da kuncinta tana dubansa daga kallon datake masa ya fahimci yadda ranta ya 'baci ,shima tsumammun idanunsa ya tsura mata cikin had'e fuska yace, ummi "Wlh ni baby kunya take bani ,da irin mutanen da suke zuwa gurinta da sunan so ummi tayi murmushi me kuma ya faruwa su wad'ane mutane zaka fara ko? "babu wani zan fara ummi wai yanzu ina dawowa na ganta tsaye da wancan shashan tsohon yana tsarata abun gwanar kunya ita kuma sai washe masa baki take .. Ya maida idanunsa akanta yace " yanzu dan Allah bby kirarsa bata razanaki ba "wallahi ni da mace nake irin su alhj nuhu, alhji jibirl basu taba samu kofar da zan tsaya dasu ba.. ummi tayi dry "kai dai babu ruwanka da samarinta.. Ita kuwa muwaddat harara ta watsa masa cikin 'bacin tace "ina ruwanka to? " ai gara auren irinsu da auren yara kanana ....."wallahi karya ne bama zaa taba hadawa ba ki dai canza tunani wallahi wadan tsafafin babu abinda zasu miki .. ta juya ta kalli ummi.. " ummi kiyiwa yaron nan magana ya fita daga harakata da lamarin gabadaya, nifa shiyasa wani lokacin har banason ya dawo kasar nan, gara muyita gaisa a waya dashi . "karya ne yarinya..wannan mgnrki karya ce wallahi ,ni nasan kusan kin fi kowa jin dadi dawowata ,saboda abinda ido da ido zai gane bazai kai kunne da kunne ba ko ba hka ? Muwaddat tace "ba'asani ba ,ni dai ka daina shiga rayuwata da samarina ta k'arasa mgnr cikin tsigar wasa, duk Wanda yazo gurina sai ka korensa ko ni Sa'ar wasanka ce"? bata kai ga rufe baki ya taso cikin fushi ya tsaya gabanta yana nunata jikinsa har rawa yake yace "an koresu din sai kiyi abinda zakiyi ,wallahi sau d'ari zan ganki da irinsu alhj nuhu sai na koresu yana gama fad'ar hk ya juya fuuuuuuu ya bar parlour'n.. ummi tabi bayansa da kallo tare da cewa "binta taya ganin karfin hali ,Anya kuwa bunayya na cin hankalinsa? " ji yadda yake wani hakikancewa kmr wani ubanta ko mijinta .? ummin na gama fad'ar hk ta mike zata bi bayansa muwaddat tayi saurin riko hannuta "haba ummi wasani fa, nifa da wasa nakeyi wallahi har ga Allah banji haushinsa ba.... ajiyar zuciya ummi ta sauke sannan ta koma zauninta tace "duk da hk dai rainin hankalinsa na neman wuce iyaka "hakuri zakiyi hjy tunda ita muwaddat din tace wasa ne, kin kuma san da wannan yar tsamar atsakaninsu daka ce ma shine yayanta da auren zumunci za'a yi inji cewar binta tana murmushin. ummi tayi sauri "tace a'a ban ciki da wani auren zumunci yaje can ya nemo Matarsa itama haka, ina dalili, daga yanxu kar ki sake yarda ya dinga kore miki samari... suna cikin magana abi ya daga labule yashigo da sallama, muwaddat ta mike ta amshi jakar hannunsa da ledar hannunsa, ta mikawa binta dake tsaye ledar tayi masa sannu da zuwa ta nufi d'akinsa itama binta tayi masa sannu da zuwa tayi ta kama gabanta.. Abi ya k'araso ya zauna kusa da ummi "hubbey fad'an me naji kina yi haka kuma ke dawa? "sannu da zuwa, ni da wa inda ba da wannan d'an naka ba? abi yayi murmushin me kuma auwaluluna yayi? nan tashiga zayyano masa abinda yayi ... "to ayi masa afuwa a yafe masa shima watakila yana da dalilinsa na yin hakan, yanxu dai ina bukatar ki saki fuskarki domin itace karfin gwiwata ummi tayi murmushi "kai ko, duk lokacin da ake serious issue sai kasan yadda ka shashantar dashi.. muwaddat ta dawo parlour'n rike da tire mai d'auke da ruwa da lemu mai sanyi ta tsiya acikin glass cup ta mikawa abi "yauwa muwaddat sannu da kokari ya gida? "lafiya lau abi ya aiki ? "alhamdullahi ta juya ta nufi kitchen.. ya d'an kurbi ruwan lemu yana duban ummi "har yanxu banga fuskarki ta dawo min tmkr yadda nake so ba ,idan tacigaba da zama haka zanje na tsilla wankana na tafi zance . "daman yau nayi babban kamu har cikin ma'aikata ,yar yariya fara sol dagowa wacce zata gyara min tsufana "suka sa dariya atare ummi tace "ya rabbi..ni dai tashi muje daga ciki.. ta mike tayi hanyar d'akinsa ya biyo bayanta muje din tare da cewa "kinsa surajo mai aiki a kafanina .. ? "wani surajo vice chiaman na kamfaninka? "shi kuwa da sauri tace "me yayi Allah dai yasa ba sallamarsa zakayi ba? "ina ai surajo yafi karfin da kamfani zata koresa saboda himma da hazakarsa tare da rikon amanarsa, bari dai nayi wanka na fito, "okay tashiga taimaka masa ya cire kayansa yashiga bayi ta rufo masa kofar ,ta karasa gaban wordrobe dinsa ta bud'e ta fito masa da jallabiya black colour... πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ alhamdullahi am back again. warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ..... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 13 ....bayan abi ya fito daga wanka ,ummi ta taimaka masa ya shirya sannan, ta dawo ta zauna gefensa tace "ina jinka hubbeey gabadaya na matsu da zance da zaka min akan suraj " ki kwantar da hankalinki bafa wani abu ne ba ,wai muwaddat yake so ,shine nace masa ya bani lokaci zan yi magana daita , idan ta amince da zarar ta kammala karatunta sai ayi in Allah ya yarda "kai kai Amman naji dadin wannan labari sosai ,dan kuwa suraj akwai kirki ga hankali da natsuwa uwa uba yana da nasaba mai kyau , allah dai yasa ta yarda ta amince yanxu nasan nayi suruki ta k'arasa mgnr tana sake bayyana farincikinta. Abi yace "ameen ai bayanshi ma akwai wasu mutane, da na amince da zuwan samari bansan irin buga layin da za'a dinga min a kofar gida ba sukayi dariya ummi tace "ai farajinina ta d'auko ina budurwa .... "Ban da dai cika baki...." "babu wani cika baki wallahi , abar maganar wasa, idan muwaddat ta amince zata auri shi ,wallahi zanfi kowa farinciki "ko ne amman zan yi mata magana idan ta amince shikenan Dan bazan takurata ba .. Sai magana ta gaba da nake son mutautauna atsakanimu ,maganar dai ba akan kowa bace sai akan bunayya .... " bunayya ya cire kunya da miskilanci da komai da kikasani ya bayyana min yana son auren muwaddat "what ummi ta furta da karfi tana duban abi "ban fahimceka ba hubbeey "abinda kika ji na fad'a shine gaskiyar lamari ,me zakice akan wannan maganar ? "Kai hubbeey wannan wani irin maganace to kai me kace masa lokacin dayazo maka da maganar? "Na dai ce masa zan duba lamarin saboda ganin kmr akwai kuruciya acikin maganarsa "sosai ma kuwa banda kuruciya ina shi ina auren muwaddat "ni dai gsky ban amince ba, saboda banason azo ayi abinda zai lalata zumuncin dake tsakani .........da haka suka bar maganar ... misalin karfe 11:00 na dare, muwaddah na shirin kwanciya wayarta ta d'auki k'ara sauti mai dadi ta kai hannunta ta d'auki wayar ,bakuwar number ta gani babu suna da kmr bazata d'auka ba ,ta dai yi shahada ta d'auka tana kaiwa kunnenta taji ance "ki sameni a d'akina "me zan maka bunayya ka duba lokaci mana "babu ruwana da wani lokaci kizo kawai, idan ba haka ba ni nazo ,ba ta sake ce masa komai ba ta'ajiye wayar ta zari takalminta dake gefen gado ta dora yar saman rigar baccinta tasanya hijab ta lalla'bo ta fito ahankali daga d'akinta wayam babu kowa a parlour'n da alamun ummi tana d'akin abi, sadaf sadaf ta k'araso ta bud'e kofa ta fito ta maida kofar ta rufe ahankali daga can nesa ta hangi baba mai gadi zaune yana sauraron radio, bishiyoyin dake zagaye da gidan tashiga bi tana tafiya ahankali har ta isa bakin kofar d'akinsa ta kai hannu ta tura kofar da sallama tashiga . ahankali ya d'ago suka had'a ido cikin kayatattun kayan baccinsa da sukayi masa kyau ,aranta tace "ya rabbi karka sa soyayyar wannan bawan naka ya kasheni ,yaro kmr aljani, ya iya tsare, komai nashi a tsare yake tamkar ba yaro k'arami ba ,duk kayan daya saka sai sun amshi jikinsa sunyi masa kyau kmr don shi akayi ,ahankali ya nuna mata kusa dashi alamar ta zauna babu mutsu ta zauna kmr yadda ya nuna mata, dan kar ya 'bata mata lokaci system din dake gabansa ya ture ya matso kusa daita yana shinshina jikinta saboda kamshin turarenta daya ziyarci hancinsa ,tayi saurin ja baya ta koma Kan kafet . ya tsura mata tsumammun idanunsa yana kallonta cike da matsanancin shaukinta yana girgiza mata kai ala'mun karta yi masa hk, sannan ahankali ya sauko daga kan kujera dayake ya zauna kusa daita har gwiwowinsu na had'e da juna "ya kika dawo nan? " magana kawai zamuyi yayi mgnr yana zare hijab din jikinta ,ta watsa masa idanunta tana harararsa "meye haka bunayya ? "i don't know ,kuma karki sake min irin wannan tmbyr ya bata amsa da hk yana sake tsura mata tsumammun idanunsa, gashin kanta daya zubo saman kafad'arta ya sunmabata yana lumshe ido "ina mutuwar sonki muwaddah ...ji nake duk macen da zan aura ba zata kai komai naki ba baby,kina da hips mai kyau , kina da brest mai tsari ,komai naki yayi, kin had'a duk wani abinda cikakken nmj zai nema ga mace da..... "ka kirani ne dan gayamin ina da hips da brest ko me ta fad'i hk ta hanyar katse masa hanzari ? "shiiiiiiii ya d'aura hannu a saman bakinta yana shafa lip's dinta "na kiraki ne saboda bana son ganin kina kula wad'an tsofafin masu tsinin ciki, wallahi bakiji yadda naji lokacin dana ganki da mai cikin can kmr tulun giya ba.. ta kawar da kanta tana duban TV, "baby kin San yarda nake sonki kuwa ? "ina son kiyi tunanin akan lamarinmu dake ,tare da k'ok'arin d'aga mata riga "ki fahimceni dan Allah kiyi wani abu akai ,ki kula da lamarina wallahi banyi miki k'ankata ba,zan iya komai da kike so ya janyota jikinsa yana fad'a mata daddan kalamai masu sanyi, wanda sukayi nasarar mantar daita ,wanda take tare sosai taji dadin kalamansa duk da babu gamsashiyar amsar data bashi ,gabadaya ya kanei nayeta babu yadda ta iya haka tayi ta biye masa suka kwanta tare suna fuskantar juna, yana kissing dinta tayi saurin barin kusa dashi tare da cewa "nifa banason abinda kake min bunayya "is okay kawai yace atakaice yacigaba da abinda yake mata tana jinsa yana wasani da jikinta wani lokacin har mamakinsa take babu yadda ta iya sai dai shi kadai ke shagalinsa batare da ta tayasa ba dan ita gabadaya a tsorace take dashi ,kar wani tsautsayi ya gitta tsakaninsu ,ganin wasan dayake mata yasoma wuce ka'ida tasoma turesa "yace wallahi idan baki barni nayi yadda nake so ba anan zaki kwana ina romancing dinki ,jikinta yasoma d'aukar caji sosai ,tun tana kawaici har tasoma maida masa martani suka shiga romancing junansu, ba ita ta baro bangarensa ba sai Wajen karfe biyun dare bacci cike da idanunta ahankali ya rungumeta agefen jikinsa suna tafiya cikin duhu ,cikin haka mai gadi ya leko sakamakon jin sawun tafiya ... abinda yagani ne ya bugar da zuciyarsa yayi saurin murxa idanunsa su din dai yagani manne da junansu ba wasu ba, har bunayya ya bud'e kofar bangaren ummi ,shine yasoma shiga can ya leko dakansa ya janyo hannunta suka shiga tare cikin minti biyu sai gashi ya sake fitowa ya nufi hanyar part dinsa . Baba mai gadi ya dad'e tsaye yana mamakin abinda ya gani addua yayi musu ... ************ Washegari takama weekend da misalin karfe biyu na rana bayan sun gama cin abinci abi ya kira muwaddat ,ta taso daga inda take zaune ta zauna kasa agabansa ta lankwashe kafafunta ta kamo yatsun kafarsa tana matsa masa ahankali ahankali tana dubansa domin jin abinda zai fad'a. "Murmushi yayi cike da jin dadi kana yace " na gode sosai diyata Allah yayi miki albarka. a zahirin gaskiya duk ranar Dana aurar dake muwaddat zanyi kewa sosai .. Tayi murmushin "InshaAllahu abi baza kayi kewar da zata haifar maka da damuwa ba, saboda duk Wanda zan aura zai kasance a kusa daku yake ,kullun adduarta Allah yabani miji kusa daku " Abi yayi murmushi tare da cewa "ameen yanzu ma ai kinsamu murmushi kawai tayi tacigaba da matsa masa yatsun kafafunsa "da fari ina son muyi magana ta fahimtar juna dake akan lamarinki da bunayya " abinda nake so dake ki saida hankalinki guri daya ki daina biyewa shirmensa saboda har yanzu bunayya yaro ne k'arami akanki ko ba haka ba ? Jikinta a matukar sanyaye tace "hake ne abi " Abi ya numfasa yacigaba da mgn " ki maida hankali ki k'arasa karatunki ,karatunki na da matukar mahimmanci agareki dama al'umma gabadaya, domin ilimin diya mace na da matukar mahimmanci, idan kin gama karatunki ga suraj nan ya nuna alamun yana sonki da aure .. Tayi saurin yatsina fuska ranta a 'bace tace "wani suraj kuma ? "Waye ma suraj abi ? Tayi masa tambayar tana jin yadda zuciyarta ke bugu da karfi. Yayi murmushi kawai sannan yace vice chairman na kamfanina mana. "o oh to ni..ni abi bana son shi ,me zanyi dashi mummuna dashi . abi yayi dariya "kai muwaddat manya ,ina ruwanki da muninsa halayye kirki ake bukata ba kyau ba, tayi murmushin "kawai abi ni bana sonshi gsky ,shikenan sai ki auri Umar kenan . Ta zaro ido "wani Umar kuma ? " dan makocina mana shima yana magun sonki har mahaifinsa yayi min magana "kai abi shima bana sonshi wallahi ,ya fiyye surutu dayawa bazan iya auren mai yawan magana ba "to shikenan sai ki auri nasir Dan abokina tunda naga shima yaron yana sonki "haba abi nasir din da mukayi karatu tare yamaza'a yi na auresa ,meye bambacinsa da bunayya da kace shirme yake sbd yace yana sona? ,"to to.. yanxu nagano bakin zaren kice kina son bunayya kenan ? " saboda nasan shi ai ya had'a duka abubuwan da baki so ko? Tayi murmushin "kai abi idan lokacin yayi zan zabo ma suruki kyakyawa mai hankali ,kuma mai wadataccen ilimi sannan Miskili dan ni banason nmj mai yawan magana nafi son shiru shiru cikin murmushi abi yace "ai duk wannan abubuwan da kika lisafin na bunayya ne sak kyakkawa miskili shiru shiru mara son mgn,, tayi murmushi tana rufe idanunta" Allah abi ba hk bane "to shikenan Allah ya nuna mana lokaci da zarar kin kare karatu sai aure, saboda ina bukatar ganina da jikokina sukayi dariya gabadaya abi yace "kinga yanzu wannan zangon idan kun koma makaranta zaki kare karatunki ,kiyi kokari kafin lokacin ki samomin suruki, miskili kyakyawa shiru shiru na aura masa ke na huta suka sake kwashewa da wata dariya .... suna cikin dariya bunayya ya d'aga labule yashigo parlour'n had'e da sallama yana gama shigowa parlour'n yace "hirar me akeyi haka ne ake kyalkyalewa da dariya ? "nima gani nazo ayi dani, agaya dariyar me ake? Abi yace "ina bata zabi ne cikin masu bugamana sammaci a gida " "haba abi meyasa kake irin haka ne ,byn kasan komai akaina? cikin dry abi yace "o ni ishaq bunayya yaushe ka dawo haka ne ? "To ni me nayi ? ya fad'i hk yana take wa muwaddat kafa tare da sakar mata wani laulausar murmushi sharesa tayi saboda suna gaban abi ,ahankali ya rusuna da kwayar idanunsa mai nuna alamun tsokana yace "ta Alhaji nuhu kenan dama ni hakura nayi kawai ki karata da tsofafinki masu shegen muni ,dan ma kin samu yaro irina mai wankeken Jini yace zai aureki kikewa mutane salo gaki gasu alhj nuhu .. "Dan Girman Allah ka rabani da zance mutumin nan yana 'bata min rai wallahi zan iya daina fita saboda shi ,"da kin kyauta min kuwa, ya fad'a hk da karyayye sauti mai nuna laushi ,ya sake russunar da kwayar idanunsa cikin nata ,suka lumshe atare sakamakon azababbiyar soysyyar da Allah yasanyawa zukatansu tun basu San me hakan yake nufi ba .. Byn sun kammala abi ya Mike bunayya ya rufa masa baya zuwa bankony, suka zauna bisa irin sakakkun kujeru nan na gargajiya da'ake sakawa Wanda mafi akasari anfi samunsa a irin gidajen manya masu hannu da shuni.. Ganin haka yasa muwaddat ta nufi kitchen ta d'auko tire ta bud'e fridge ta d'auko ruwa da tattaciyar inibi kasancewar shi abi yafi so, ta nufo inda suke ta ajiye tayi gaba ,bunayya ya janyo jug din ya cikawa abi cup da ruwan inibi ya mikawa abi wannan ne kawai lemun da abi yafi so tun tasowarsa har bisa ga yanxu domin yana k'ara masa kuzari da mazantaka da wuya suyi rashinsa acikin gidan, kafin yakare an kawo wani ,abi ya amsa yana yasoma sha yana kallon M. A yana murmushi domin yasan akwai magana abakinsa sai da M. A ya bari yagama sha sannan yace "abi ina son mu sake yin magana ta karshe da kai akan baby"uhmmm ina jinka fatan ka hakura ne kasoma neman admision na komawa karo karatu? "yanxu hk admission Dina na daf da fitowa daga jamiar Dana nema ,but nafi bukatar muwaddat arayuwata akan komai "abi ka daina ganin kankatata wallahi ko mata hud'u ka aura min zan iya rayuwa dasu ballanatana muwaddat da ban ta'ba jin wai yaya ce gare ni ba ... Tunda yasoma magana abi yayi shiru yana nazarin maganarsa Anya ba hakura zaiyi ba kuwa Amman kuma ai mahaifiyarsa tace batason auren zumuncin , bugu da k'ari ina bunayya ina muwaddat? A cewar ummi tayi masa girma kar azo a cutar daita daga baya azo ana danasani M.A ya numfasa yace "abi babu irin macen dake duniya nan da zata iya fin karfin nmj matukar ba lusari bane ,abi yayi murmushi yana dubansa ido cikin ido Amman ya kasa magana saboda alamarin M. A na neman fin karfinsa.. "shikenan zan sake tuntubar umminka "Dan Allah abi kashowo min kanta kaji ya k'arasa mgnr cike da shagwa'ba. "InshaAllahu zanyi iya kokarina, da wannan suka kawo karshen hirar tasu Wanda basu sani ba duk acikin kunne ummi sukayiwa koda abi ya sake tuntubarta da zance sharewa ummi tayi, tashiga wata tsabgar da hidimomin gabanta tare da bawa abi kulawa ganin take zance M. A shirme ne ,ta yaya za'a yi d'an 22 yres yayi aure? ********* tana kwance a d'akinta taji motsi ana son shigowa d'akinta, zumbur ta Mike jikinta na rawa ta sauko daga Kan gadon tasoma lalu'ben makunnin wutan d'akin kafin ta kunna har ya karaso gareta ya rungumeta ajikinsa "ta bud'e bakinta zata kurma ihu yayi saurin rufe mata baki "baby ni ne fa "ta sauke naunayen ajiyar zuciya "na kasa bacci ne gashi na kira layinki yaki Shiga"dan Allah baby ki fito ki nunawa ummi kema kina sona mana , kuma ki zaki aureni ,ki nuna mata muna tsananin son juna ni dake, nasan zata fi fahimtarki akaina, dan nasan muddin taji komai daga bakinki zata yarda. "wai dan Allah wa yace maka yana sonka ? ni dai asanina ban ta'ba bud'e bakina nace ina sonka ba, kai ne dai ke shirmenka, kai ko ina sonka misali bazan iya furtawa ummi ina sonka ba, dana furta haka gara .. hk nan tayi shiru ta kasa k'arasa mgnrta. "meyesa kike yi shiru? "ki karasa maganarki mana, ba adduar mutuwa zakiyiwa kanki ba akan karya ba? "kina sona muwaddah ,nasani kina sona so kuwa mai girma amman na rasa dalilin da yasa kike nuna kmr baki sona, sannan kike nunawa ummi babu komai atsakaninmu alhali akwai . "me yasa muwaddah? ya k'arasa mgnr yana shafa mata sansar jiki. "bunayya ka daina plz""kema ki daina abinda kike min ,ki daina boyewa ummi komai har dayasa take ganin rashin dacewarmu..... numfasa tayi cikin sarkewar murya tace "Ummi na gani rashin dacewar aurenmu da kai, kmr yadda ni kaina nake hange ,bunyya kai kani nane ...ahalin yanzu ma so nake nayi maka iyaka da komai nawa ..lips dinta ya kamo yasoma tsotsa har ya bud'e bakinta ya zuba mata harshensa cikin yana sarrafa harshenta har tsayuwa tasoma neman gagararsu dan duk jikinsu rawa yake zubewa sukayi akan gado "baby idan kika bada mugudumuwar tayewa zukatanmu abinda suke muradi komai zai iya faruwa ..... wani irin sakonni na musamman yake aika mata , masu wuyar misaltuwa, ta yadda take jin duk duniya idan ba M. A bazata iya rayuwa da kowa wani d'a namiji ba, yaron ya lakanci sirrin sarrafa mace takowani bangare , duk inda ya kai hannunsa ajikinta sai taji wani irin zirrrrrr gashin jikinta su mike komai ya nemi tsaya mata, kmr yadda take jinta a yanzu ajikinsa.. a d'akinta ma kusan raba dare sukayi yana murzata da romancing din jikinta kafin daga baya ya baro d'akin yana layi tmkr wani mashayi gbdy yanayin idanunsa sun sauya haka ya wuce ya koma bangarensa ya zube kan kujera.. ******** muwaddat ta matsawa ummi akan tafiyarta Wanda Sam auwal bai sani ba dan tun dayaji ummi tayi shiru ya d'auka ta bar zance ne, gbdy M. A ya kasa boye abinda ke cikin ransa ,ya matsa muwaddah sosai gaban kowa mata yake nuna tsananin sonta , Wannan dalilin yasa Ummi ta soma shirye shiryen tafiyar muwaddat gurin iyayenta ta k'arasa hutunta acan ,domin har takira ta sheidamusu... πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ alhamdullahi am back again. warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 14 ..sauran kwana biyu muwaddah ta tafi ilori,nabeel ya kawowa M. A ziyara sun dad'e a d'akinsa suna hirar karatu daga bisani suka zarce da hirar muwaddah, inda nabeel yace M. A yakira masa ita su gaisa ,batare da 'bata lokaci ba ya d'auki wayarsa ya kira layinta tare da fad'a mata dalilin kiran, amman abun mamaki kai tsaye tace masa ba zata zo ba.. .. jikinsa yayi mugu mugun sanyi gbdy ya rasa ma mai zai cewa nabeel ?ai idan ya fad'a masa abinda tace dariya zai yi masa, murmshi nabeel yayi ya dafa kafad'arsa " friend halan cewa tayi bazata zo ba naga duk kayi wani iri? M. A yayi shiru ya kasa cewa komai dan bai San abinda zai fad'a masa ba ,dan wani bakinciki ne ya tokare masa wuya, "tunda ba zakayi mgn ba tashi ka rakani na gaishe da su ummi daga nan magaisa daita, ahankali suka mike stare suka fito daga bangarensa suka nufi bangaren ummi . yayinda M. A alokacin babu abinda idanun M. A suke kwad'ayin ganin kmr muwaddat so yake yaga bakin cewa baza"azo ba ... Lokacin da suka shiga part din ummi ,suka iske gabadaya ahlin gidan zaune a parlour muwadda ummi da abi suna hira, tana ganin shigowarsu ta mike tsam ta haye saman ummi tana rausaya kmr wata fure, atare suka bita da kallo kafin daga baya M. A yayi gyaran murya tare da nunawa nabeel gurin zama da hannunsa sanan ya zauna. nabeel ya zauna had'e da gaishe da ummi da abi dake zaune suna murmushi ganinsa , suka amsa cikin sakin fuska da kulawa suna tmbyrsa 'yan gidansu ,nabeel yace "duk suna lafiya sunce agaisheku ,hira suka shiga yi sama sama har inda nabeel yace daman nazo mu gaisa daku ne da kuma muwadda , gashi kuma naga ta gudu ummi tayi murmushi tace "uhmmm baby kenan ai sha'aninta sai ita, ai hka halinta yake bata son mutane da Zara mutane sun wuce uku to yanzu zatabar gurin ,idan kaga dariyata ko motsinta to ita da wannan kanin nata ne ,. suka kwashe da dariya ban da M. A da yayi kicin kicin da ransa tmkr wanda aka aikowa da sakon muwata yana takaicin kiransa da yaro da ummi take , can kmr minti goma nabeel ya mike yana musu sallama ummi tace"kar dai tafiya zakayi tun baka ci komai ba ? yace" ummi wallahi a koshe nake ban dade da cin abinci ba na fito , nagode sosai da kulawa Allah ya k'ara girma yayi gaba M.A na biye dashi a baya suna zantawa har bakin motarsa M. A yayi masa rakiya yashiga motarsa ya tafi shi kuma ya dawo part din ummi da niyyar cin kaniyar muwadda har zai haye bene sai yaji abi ya kirasa yana d'an juyo ahankali yasoma lokaci daya kuma yasoma jiyo kamshin turarenta mai tsuma zuciya da kashi jiki ya waiga hanyar step itace ke saukawa tana rausaya sai dai fuskarta a had'e tazo ta wuceshi ta zauna kusa da ummi ,abi ya numfasa yace "ni kuwa bunayya sai nake ganin abokinka nabeel yana dama dama da diyata ko dai shima yana son ayi yar gida ne? M. A ya fad'ad'a murmushinsa yace "kai abi shi ya soma wannan dayen aikin ,bare ma bai ce ba ,sai dai idan ana so ayi masa tayinta ne, sai mamanta ta shirya masa toshi akai masa dan naga kmr tana yi dashi ,gbdy suka kwashe da dariya ban da muwadda dake aika masa da wani shegen kallo ,takowa yayi ahankali har inda take zaune yace "ke yarinya kallon wulakacin me kike min? "tunda baki son tsofaffin samarinki ,baki son yaro irinmu, ai kya so nabeel tunda shi ya girmemin nesa ba kusa ba .... ki hanzarta fad'awa mamanki ta tanadi gida da mota har ma da kujerar hajji matukar nabeel za'abawa ke saboda shi daman ya'yan manya irinki yake son aure .. ummi tace "tafi can makwad'aitan banza ,baku kawo ba kuna neman abaku saboda mutuwar zuciya"no ummi ba haka bane yanzu zamani ya canza ririta maza akeyi fiyye da tunaninki "to banda diyata wallahi ta k'arasa mgnr tare da cewa ga abincinka can kan dining table amman bansani ba ko a d'akinka zakaci.. "anan zanci kai tsaye ya nufi table din cin abinci ya d'an ja kujera gabansa ya xauna sai daya bubbud'e yaga abincin da'aka shirya masa sannan yace " muwaddat taso ki xuba min abinci . "baza'azo a zuba ba, kar Allah yasa kaci "da kuwa kin jawowa kanki matsala dani yarinya ,kin dai san hali...ummi tayi saurin cewa tasan hali me zaka mata ? "No ummi babu ruwanki wannan tsakaninmu ne muddin batazo ba tasan abinda zamanta ko babyn mamanta? sosai ta fahimci inda manufar zansa ya nufa ,kar yazo ya hanata bacci daren ,dan hk ta mike domin k'ok'arin isa inda yake ta tsaya tana tmbyrsa abinda za'a zuba masa ,ummi tace "wallahi muwaddat duk kece kike biye masa shi yasa ya rainaki banci haka yaushe ..... abi yace "uhmmm babu ruwanki tsakaninsu ne. M.A ya nuna mata kalar abincin dayake so ta zuba masa yana duban fuskarta yana shafa saman kafarta da tafin kafarsa nan take jikinta ya kama rawa cikin sauri sauri ta zuba masa ta juya ,bai ce mata komai ganin har lokacin idanun ummi na kansu , yaja plet din abinci gabansa ya fara ci yaso kwarai yana cin abinci yana kallon kyakkyawa fuskarta amman yana d'agowa gefen dayafi tunanin zata zauna yaga wayam ta bar parl tun, daga lokacin bai sake d"aura kwayar idanunsa akanta ba har dare , cikin dare yayi k'ok'arin zuwa d'akinta koda yaje yaji kofar a kulle .... Yana barin bakin kofar d'akinta bangarensa ya nufa duk yana jinsa wani iri iri yaso had'u daita ko dan ragewa kansa sha'awarta dake makale azuciyarsa, haka ya kwanta ya kunna wayarsa yana kallon nonuwanta yayinda hannuwansa duka ke kan joystick dinsa yana lumshe ido da kyar yassmu bacci yayi nasarar daukarsa cike da tunaninta. ******** washegari da misalin karfe takwas na dare byn ya gama duk wani shirinsa part ummi ya nufa domin ya sanar mata da damuwarsa akan muwaddat ,bakinsa d'auke da sallama yashiga k'aramin parlour'n ,ana ya iske abi zaune yana shan coffee yana sauraren labarai ,ummi na zaune a gabansa ,hannunta akan kafafunsa tana yi masa masaging ,atare suka amsa masa sallama cike da matsanancin farinciki, kullun idan suka kalli tillon d'an nasu sai su rasa abinda ke musu dadi ,tabbas ya'ya rahma ne ga rayuwar iyaye ,Allah dai yabamu masu albarka. Shigowarsa bai sa ummi ta cire hannunta akan kafafun abi ba sai ma cigaba datayi da abinda take masa,shi kuma yana lumshe idanu.. Ahankali M.A ya k'araso ya zauna kusa da abi tmkr zai shige jikinsa cikin fara'a abi ya kai hannunsa ya shafa kansa yace "babana ya'akayi ne ? M.A ya sune kai tare da Sosa keyarsa alamar jin kunyar ummi ,parlour'n ya d'an yi shiru ,can abi ya waigo ya dubesa sannan yace "bunayya kayi shiru ina fatan dai lafiya ko akwai abinda kake so ne ? Ya jefa masa tmbyr duk da yasan tatsuniyar gizo bata wuce ta koki ,M.A ya shafa fuskarsa sannan ya d'ago cikin yanayi na rud'ani yace dama..daman ina so ..sai kuma yayi shiru saboda idanun ummi dake kansa.. Murmushi abi yayi yace "relax my son kwantar da hankalinka ni mahaifinka ne ita kuma wannan mahaifiyarka ce ka saki jiki kayi mana magana muna sauraronka, wani irin numfashi yashiga fitarwa mai zafi saboda tunanin yadda ummi zata amshi mgnr agabansa .. Abi ya sauke naunayen ajiyar zuciya sannan yace "hakika bunayya zaka aikatawa abi da umminka babban kuskure matukar ka boye musu damuwarka ,zanji babu dadi araina Amman babu komai kana iya tafiya idan baka shirya gaya mana mataslarka ba muryarsa a kasalance yace "abi daman magana nake son yi da ummi ..abi yayi shiru can ya numfasa yace "to shikenan bari na tashi na baku guri ya yunkura ya Mike tsaye yana murmushi ya bar musu d'akin . byn fitarsa ummi tace "ina jinka meye matsalarka? Natsuwa ya Nemo ya sanyawa zuciyarsa dama gangar jikinsa sannan ya fara mgn cikin murya tausayawa "ummi daman akan muwaddat ne ,wallahi ni dai har ga Allah ina sonta kuma da aure na fad'awa abi shine naga kema yakamata na fad'a miki ...... ummi tayi shiru kawai tana kallonsa cike da matsanancin mamaki can ta numfasa had'e da kiran sunansa Wanda wannan ne karon na farko tunda aka haifeshi bata ta'ba kiransa da Auwal ba, "auwal ni aganina Kamar kayi kankanta a batu na soyayya bare akai ga batu na aure ,yanxu fa kake 22 a duniya ,ba soyayya ce ta dace da kai ba ,karatu ne yafi dace da rayuwarka , muwaddat kuma da kake kwakwar so bazan baka ita ba saboda kayi mata kankanta a aure, bama haka ba, bana dai son nayi muku auren kuruciya ne daga kai har ita yara ne gara tasu wanda ya girmeta mai hankali .. Ya dubi ummi kmr zaiyi mata kuka yace " ummi ki daina tunani haka ,nima mai hankali ne, duk abinda kike tunani na kuruciya bazanyi arayuwar aurenmu daita ba,"kai dai ka hakura kawai banason naci.. kansa ya sunkuyar kasa "bazan iya hakura daita ba ummi saboda ni kaina a halin yanzu nasan ba soyayya bace ta dace da rayuwata ba ,Amman bansan yadda akayi zuciyata ta farka wannan alamarin mai wuya misaltuwa ba ,zuciyata batayi shawara dani ba ummi da sam bazan kamu da soyayyar abinda nasan zai wahalar dani ba ,sai dai babu yadda zanyi na d'auki abun a matsayin wata jarabawa ce daga Allah, Dan girman Allah ummi ki amince ki yarda ki bani auren muwaddat ,ni ita kadai ce araina ita nake so ,duk rayuwar da babu ita to babu Auwal ..... "Ni dai ba zan yi wannan had'in ba, ka hakura ka cigaba da karantunka .. yana jin ta fad'i hk yasan ba yarda zatayi ba ,shi ya rasa dalilin dayasa batason aurensa da muwaddat ,Sam bai d'auki hujarta tacewar suna da kuruciya ba zuciyarsa tafi zargin wani abu daban .mikewa yayi ya bar parlour'n jikinsa a sanyaye, tabi bayansa da kallo har sai data daina ganinsa "shiru tayi byn fitarsa, saboda ta lura mgnrta ta haifar masa da damuwa "me yakamata tayi ? "idan ita ta amince da aurensu ita muwaddat din fa? " kwata kwata bata ga wata alamar tana son shi ba, illa shakuwar dake tsakaninsu mikewa tayi cikin sanyi jiki ta shiga bayi tana zance zuci . ... ********* washegari tunda sanyi safiya direban alhji ishaq ya d'auki muwaddat a mota suka d'auki hanyar ilorin, tunda suka hau babban titi ibadan, ba abinda direba yake sai sharara gudu. muwaddat ta kwanta abayan mota tana tunanin rayuwar dazatayi a garin ilori kafin ta dawo, hkn nan yau ta tsinci zuciyarta tana murna ganin mahaifiyarta da kannenta sa'banin lokunta baya da bata son zuwa saboda takurawarsu gareta akan abinda tafi tsana arayuwarta . yayinda kuma wani bangare na zuciyarta yake cike da matsanancin kewar muhammed auwal dinta.. "amman duk da hakan tana dokin nesanta kanta daga gareshi ,sannan da d'okin ganin 'yan'uwanta taji dadin yadda ummi tace sai tayi watanin a can kafin ta dawo sam ranta bai 'baci da hukunci ummi ba , gara tayi nisa akan tacigaba da rayuwa tare da auwal yana tsuma zuciyar da tsumammiyar soyayyarsa da bata hango nasarar komai acikinta.. runse idanuwanta tayi "Allah sarki ko ya zai ji idan ya dawo ya iske bana nan? ahankali zuciyarta tashiga hasko mata irin bori da haukan da zai yi, tayi murmushi kawai "my trouble auwal ....ta furta hkn tana bud'e idanunta. Allah Allah ta dinga yi ta ganta a ilori wurin mahaifiyarta da 'yanuwanta ko zata ragewa zuciyarta damuwar datake ciki.. sun isa garin ilorin da misalin sha biyu da 'yan mintuna ,mai gadin gidan ne ya fara yi musu maraba yana ganin motar gidan alhaji ishaq, ya hamgame tafkeken get din gidan, direban ya danna hon tare da dannan hancin motar cikin harabar gidan. direban nagama tsaida motar ,nan da nan sai ga yaran gidan suna ta fitowa da gudu zasu zo tarar auntynsu, eiman ce takaraso da gudunta tazo ta rungume muwaddat tare da fadin "tun daxu muke ta zuba ido ,muyi waya lagos abi yace tuni kun taho kuna hanya " muwaddat tayi murmushi tace "muna hanya wallahi sai yanzu Allah ya yi isowar mu, ince dai dady yana gida? "baya nan sun tafi kalgo da yaya al'aemeen da yaya akram da aunty faiza . "waye kuma yaya ala'meen muwaddah ta tmby cike da yatsina fuska? "yaya ala'meen na kalgo mana dan kawu muntari kinsa yanzu a agidan nan yake tunda yagama karatunsa a rasha ya dawo nan ds zama ,sai alokacin muwaddat ta tuna a she fa suna da wani d'anuwa a kasar turai, "yaya al'meen babban dan yayan hjy hajara mahaifiyar muwaddah ne sannan kuma shine na uku a kamfanin dady ,shi yake rike da ragamar kasuwancisa na gida dana waje saboda yaya akram tunda dawo kasar bashi da wata isashiyar lafiya, mutunci da amana tare da mutuntaka yasa ala'meen yazama na hannun damar dady.. .. Ahankali muwaddat ta kai hannu ta d'auki karaminn kaninta saber suka shiga cikin gida, yara na ririke daita suna murnar ganinta. a main parlour din gidan ta tadda mahaifiyarta ta isa gabanta tana fara'a cike da murna ganin mahaifiyarta hjy hajara ta d'an saki murmushi na murnar ganin babbar yarta sannan tace "mutanen iko har kun iso? muwaddat tace "wallahi momy isowarmu kenan har nagaji da zaman mota "sai data rusuna ta gaida mahaifiyarta tukunna ta zauna kannenta gabadaya suka zagayeta, duk dadi ya kamata gata ga mahaifiyarta ga kannenta wannan yana daya daga cikin abinda yasa wani lokacin take son kasncewa dasu, takowani bangare idan kana cikinsu zaka samu natsuwa ayi hira ba kmr can ba, gida shiru daga su sai su babu wani dibe kewa idan ba abi yana gida ba.. a daidai lokacin direban daya kawo muwaddat ya dinga shigowa da lodin kayan tsarabar da suka zo dashi ,bayan an kawowa direban abinci yaci ya d'an huta yace"zai tafi domin alhj ishaq yace kar ya kwana hjy hajara tayi masa alkhairi mai yawa ya kama hanyar komawa gida yini sukayi suna hira da 'yan kannenta .. ********* a birnin iko kuwa agajiye auwal yashigo gidan kafad'arsa rataye da yar saman rigarsa hannunsa rike da wayoyinsa yana furzar da iske gajiyar daya kwaso ,kai tsaye part dinsa ya nufa ya fad'a cikin d'aya daga cikin kujerun parlour'n yana sauke numfashi "washhhhhhhh allah ya fad'i yana dafe goshinsa da hannunsa d'aya had'e da relaxing "kai zuwa aiki not easy " bayan kamar minti talatin ya mike tsaye ya shiga uwar d'akinsa ya , ya shiga bayi ya watsa ruwa ya fito yana goge kanshi da karamin towel , ya tsaya gaban mirrow yana kallon face dinsa, murmushi ya saki tare da girgiza kai sannan ya kai hannunsa ya d'auki d'aya daga cikin wayoyinsa yashiga neman number muwaddat domin ta kawo masa coffe, abun mamakin number'ta swichoff ake sanar masa,ya ajiye wayar yana jan dogon tsaki ya k'arasa gaban wardrobe dinsa ya bud'e ya ciro kayan shan iska wando three quarter da rigar hamless ya dawo gaban mirrow ya d'auki man gyaran gashi ya shafa akansa ,ya murza hannuwansa yana kwantar da gashin kansa "ya rabbi ko me yasa ta kashe wayarta? ya fad'a sannan ya feshe ilahirin jikinsa da turare me sanyin kamshi ,ya kira number Ummi "tana d'auka muryarsa a raunane ala'mun gajiya yace "ummi na dawo kicewa baby ta kawo min abinci " "okay kawai ta fad'a atakaice ,shi kuma ya kashe wayar ya dawo parlour'n ya janyo system dinsa ya jona a chage ya kunna yasoma opereting dinta , ko cikakken minti biyar bai yi ba, yajiyo k'ara kwnoking kofar d'akinsa ahankali ya yunkura yana gyara wandonsa daya d'an zamo daga tsukaken kugunsa yana fad'in "baby nah har kin k'araso i really miss you my baby . "sai dai yana bud'e kofar yayi turus saboda zatonsa bai tabbataba ba, musabaha sukayi da sadik direban ummi, sannan ya d'an matsa masa yashigo parlour'n hannunsa rike da sakakken basket din kaba , wani kulolon bakin ciki ne ya ziyarci zuciyarsa "a kufule ya d'auki waya da niyyar sake kira number muwaddat,still shiru dan haka sadiq na fita shima ya nufi bangaren ummi yana shiga yasoma zare idanu ,yana duban ta inda zai ganta sam bai kawo bata gidan ba, tunaninsa ko boye masa kanta tayi saboda yawon damunta dayake yi, ganin bai ganta ba ya dubi ummi dake zaune tana duba jarida "ummi....."na'am bunayya ya'akayi ? " ina muwaddat? wata fad'uwar gaba ce ta ziyarci zuciyar ummi ta d'an d'aure, dan daman shi ya d'aure fuska "tace oho ka duba d'akinta mana juyawa yayi da sauri ya isa bakin kofar d'akinta ya buga kofar amman shiru babu ko motsi kasada kawai yayi ya tura kofar parlour'n yashiga, koina agyare sai kamshn turarenta ne ke tashi ta kona, ahankali yake bin d'akin da kallo yana jin fad'uwar gaba da bai san dalilinsa ba. koina tsab amman babu ita babu dalilinta ya k'arasa jikin kofar bayi, ko zai ji motsinta ,nan ma shiru ya sake yin kasadar shiga wayam bai ganta ba ya dawo main parlour din yana kwallawa binta kira, yatsina fuska ummi tayi tana mamakinsa . gabad'aya behivious dinsa ya canza baza kace wannan shiru shiru miskili yaron bane mara son magana .. . kallonsa take tana k'ara mamakin yaushe ta haifesa ya girma har yasan wata aba soyayya dayake neman haukacewa , binta ta k'araso da sauri ta tsaya daga nesa kad'an dashi saboda yadda taji kiran "ranka ya dade gani "ina muwaddat ? ya tambayeta yana tsare gira tamkar wani hamshakin magidanci. binta ta kalli ummi sannan ta juyo ta kalleshi "ina muwaddat ya sake maimaitawa yana rawar murya ? "ranka ya dad'e ban sani ba ,amman ka duba d'akinta wata killa tana ciki tana hutawa "bata ciki na duba koina ban ganta ba "to gsky bansa inda tayi ba.. " bai tsaya sake cewa komai ba kawai ya fita a matukar fusace gabad'aya ya kasa samun natsuwa ya koma part dinsa zuciyarsa na harbawa da karfin gaske , ahankali yashiga zagaye parlour'n ya kai gwaro ya kai mari, kafin daga baya ya sake fitowa kai tsaye wajen gidan ya koma yasamu guri ya zauna a d'an karamin dakalin gidan yana jiran yaga ta inda zata bullo har shida tayi bai ga dawowarta ba, wanda zuwa wannan lokacin har abi ya dawo daga office , hakan yasa ya mike ya koma ciki zuciyarsa na tabbatar masa da tana cikin gidan bataje koina ba, dan bata ta'ba wuce wannan lokacin a waje ba. take wani bangare na zuciyarsa ya bashi tabbacin tana d'akin ummi naunauyen ajiyar zuciya ya sauke yace "ya rabbi kasa lafiyarta lau.. shiru yayi tare da rufe fuskarsa da hannuwansa after like few second ya sauke hannun yana furzar da iska tare da sakin ajiyar zuciya . ********* washegari da daddare bayan dady ya dawo daga kalgo gabad'aya yaran gidan suna parlour'n suna cin snaks,ban da faiza dan hutu taje, yaya ala'meen ya shigo cikin parlour'n ya gaishe da dady sabir ya taho da gudu ya dannesa , shi kuma yana dariya ya d'aga shi sama iman tace "la yaya bamu gaya maka ba jiya byn tafiyarku kalgo aunty muwaddat taxo daga lagos muwaddat dake can gefe zaune ta d'ago kanta da kyar ta gaidashi ya amsa mata cikin rashin sakin fuska yace "sannu fa ya mutanen iko? "lafiya ta bashi amsa tana d'auke kanta daga kallonsa "dady yace "ok a she fa aminu bai san muwaddat ba? ala'meen ya d'an kad'a kai "ina jin ko nasanta tana yarinya ne eiman tace "gasky yaya ba k'aramin dadewa kayi ba a turai dan na lura kowa aka nuna maka sai kace wai bakasan shi ba .. momy "tace rabu dashi mantuwa ne dai dashi ta yaya zai ce bai san muwaddat ba, tun kafin ya bar kasar nan ake zuwa daita kalgo yayi murmushi "kwarai anyi haka goggo nima ba ina nufin ban santa bane kawai dai kamanninta ne na manta da yake ba hoton tane dani ba .. ita dai muwaddat tun daga gaisuwa bata sake cewa komai saboda yadda taga bakinsa na yauki dan ita batason wulakanci da yawon mgn , Dan ta raina irin marabar dayayi mata, ganin irin yadda mutanen gidan suke ta murna da rawar jiki daita hatta yaya akram da bai jin dadin jikinsa dackansa yazo suka gaisa ,shi sai gani tayi yana rawar jiki da kannenta. ala'meen ya samu guri ya zauna yace "eiman ina mamana tashige ne taxo tabani abinci naci eiman tace "kai dai yaya komai sai dai kace faiza ko ihsan ne zasu yi maka bazaka bari wani ya had'a maka ba, dole dai sai su.. cikin harara yace "ina ganin eiman sai na fara doke miki baki akan surutu nan naki. Ihsan tace to ai kaine yaya kafiye sakar mata fuska dayawa . dady yace"wannan ai abu ne mai kyau ban da abunki ihsan idan bai jaku ajiki ba kud'in ma bazaku sake dashi ba kmr yadda kuke a yanzu , ala'meen yayi murmushi "barta dady ina ganin itama ajiye sunan uwar zanyi a gefe na jibgi banza, suka kwashe da dariya ala'meen sai daya gama barkwancinsa sannan yace momy ihsan a shirya min abinci yunwa nake ji dan banso wannan jagwal din ta xubo min eiman tayi tsagal tace "kai yaya nice jagwaal din kmr wata gwanjo? "itace mana ko kin ta'ba ganin na yarda kin zuba min abinci? dariya suka sake kwashewa da shi adaidai lokacin da ihsan ta ajiye masa kular abinsa.. duk hirarsu tana shiga cikin kwalkwaluwar muwaddat ahankali take satar kallonsa kyakkyawa ne shima, asalin fulanin kalgo amman bai kai muhammed auwal dinta a komai ba,auwal dinta kyakkwan ne ajin farko miskilani mai kyau da haiba dogo mai matsakaitan jiki mara son hayaniya da barkwanci shi sam wannan haukan bakwarcin bata gabansa dan wani lokacin idan abi nayi sharesu yake yayita cika yana batsewa sai dai ita tabiye musu .. ahankali jikinta ya dinga bata ita ala'meen yake satar kallo dan hk ta mike tsam ta yiwa dady sallama ta nufi d'akinta tana shiga ta sauke numfashi mai had'e da soyayyar auwal sai yanzu take sake jin wani irin kewarsa amman yazama dole ta nisanta kanta dashi domin a yadda take ji zata iya mallaka masa komai nata wanda hkn shine babban abun kunyar dazata aikata arayuwarta. "ya rabbi have marcy on me "ka za'ba min abinda yafi dacewa da rayuwata, Allah ka sani, ina son bawanka muhammed auwal amman ummi na neman hanani mallakarsa, " ya Allah ka fahimtar daita.. tabbas ita kanta tasan abun kunya ne gareta ace ta auri kaninta auwal amman yaya zatayi da kaddarar soyayyarsa? ahankali ta zauna bakin abun gado tayi shiru tana tunaninsa kafin daga baya ta janyo wayarta dake kashe tana jujjuyawa kmr ta kunna sai kuma taga gara kawai ya nema ko a waya ya rasa, Saboda jin muryarsa kawai yana saukar mata da kasala mara misaltuwa, zamewa tayi ta kwanta tana runtse idanunta gabad'aya bacci take son yi amman ta kasa runtsawa sai juyi take tare da janyo pillow ta rungume ajikinta , jiya zuwa yau kawai tashiga wani yanayi akan rashinsa ta dinga jin ina ma bata baro garin lagos ba, da yanzu suna can tare makale da juna , a yanxu da suka yi nisa da juna ta fahimci rabuwa dashi ba k'aramin tashin hankali bane gareta saboda ya rigada yayi gangar jikinta da zuciyarta mugun sabo da salonsa, cigaba juyi tayi akan katifarta tana tunaninsa. ******* Bangaren auwal kuwa tun jiya ya kasa zama ya yashiga bangaren ummi yafi so babu adadi, haka ya dinga zariya tamkar wani mahaukaci ,yana jin kmr ya saka ihu gabadaya tunaninsa tana cikin wani hali na rashin lafiya ne yasa bai ganta ba, a ranar sam bai samu ishashen bacci ba saboda kewarta. da misalin karfe 9:00 na washegarin ranar ya fito ya nufi bangaren ummi ,duk ya bi ya damu kwarai da gaske har wata katuwar rama yayi daman ya lafiyar kura ? ji ya dinga yi kmr ana fixgar ransa , tun shekarajiya rabon daya saka muwaddat dinsa acikin kwayar idanunshi ,ya iske su ummi a parlour hankalinsu kwance sai sheka dariya suke suna hirar barkeanci ita da abi . jikinsa a sanyaye ya k'araso zuwa inda suke ya rusuna ya gaishesu cike da girmamawa, suka amsa masa cikin sakin fuska, tukunnan yasamu guri ya zauna yana baza idanuwa ko zai ga sanyi idaniyansa . abi yayi d'an murmushi sannan ya tsura masa ido yana dubansa batare daya yace masa komai ba , shiru ne ya ziyarci parlour'n, byn kmr minti biyu ummi ta mike da kanta ta had'o masa abun kari ,chips da soyayyen kwai da ruwan tea mai kauri , ta janyo karamin table gabansa ta ajiye da kulawa sannan ta nufi d'akinta domin k'arasa shirinta na zuwa gurin aikin. da kyar ya iya bud'e bakinsa yace "ummi . . ta juyo ahankali tana had'e fuska tare da cewa "kaci abinci first before anything, sannan kar naji kayi magana ka ci abinci kawai ,kai kawai ya iya d'aga mata batare da ya kalli inda abinci yake ba, saboda sam baya jin cikinsa zai iya amsar komai matukar bai san halin da muwaddat take ba. zuciyarsa muwaddat kawai take son gani, ita kawai yake kwadayin gani yasan da zarar ya ganta zai koshi. gabad'aya ya tattara hankalinsa zuwa kofar d'akinta yaga ko zai ga wulgawarta. , abi ya d'ago "ya dubesa ahankali yace"ya'akayi ne bunayya ko akwai damuwa ne ? ya juyo da kyar yace"abi....sai kuma yayi shiru "to me ma zai ce masa ..? ganin yaki yin magana yasa abi ya mike yana kiran direbansa a waya, saboda yasan duk abinda zai fito daga bakinsa bazai wuce akan muwaddat ba ..... abi na barin parlour'n shima ya mike jikinsa na rawa ,abubuwa sun yi masa yawa ,zuwa yanzu zuciyarsa tagama samun natsuwar muwaddat tana cikin koshin lafiya kodan ganin ummi da abi cikin kwanciyar hankali da annashuwa, domin kuwa da wani abu na damunta fuskarsu kad'ai ya isa ya sheida masa ,ya koma d'akinsa ya kwanta lamo yana tunanin inda ta shige acikin gidan. wasa wasa sai da muwaddat ta share wata guda cur a ilori ,sannan auwal yasan inda take,abakin akram kuma daman kwalkwaluwarsa ce ta bashi shawarar ya kira can yaji tunda ya tabbatarwa kansa muwaddat bata gidan domin duk inda zata boye aciki gidan dole zai kwakulota, yana gama wayar ya nufi gurin ummi tamkar wani zarare , ya isketa zaune shigowarta kenan daga asibiti tana hutawa . ya k'arasa ya durkusa a gabanta kmr zai yi kuka "ummi nah me yasa kika aikata min haka? " ummi zaki kasheni da kanki wallahi, at least yau tsawon wata guda kenan kina kallona ina haukan neman muwaddat ashe kinsa inda take ummi......? "to me zan ce maka bunayya? "me kake son nayi idan ba haka ba ? gani nayi kana neman hargitsa min kwakwaluwa da shirina akanta "me kake tunani mutane zasu ce idan na baka aure muwaddat? " muwaddat, auntynka ce fa .. "yanzu misali idan an aura maka ita me zaka iya mata dan Allah dan annabi in banda tsaurin ido da rigima irin naka..? wani far yayi da idanu zuciyar na dokawa numfashinsa da yayi kokarin d'aukewa yayi saurin dawowa dashi gangar jikinsa sannan yace "haba ummi nah ,bai kamata kece min haka ba ,ki duba lamarin da kyau, tunda nace ina sonta, ai nasan yadda zanyi daita.. "kai rufe min baki ban son shirme banza, ka daina ganin ka had'a degree dinka, ka samun aiki a hannuka yasa zakayi tunani ka isa aure . "no no aure not yet for you now sai dai gaba ,idan kuma auren kake so kaje gaba ka nemo mata... ya marairace muryarsa sosai tmkr mai shirin zubda hawaye sannan yace "wai ummi me yasa kike ganin kmr nayiwa muwaddat 'kankanta, Allah ummi ki daina min kallon yaro, saboda ni ba yaro bane,duk lokacin da naji kince min yaro bakinciki nake ji kmr na kashe kaina .. wata bazawarar dariya ummi tayi "to kai din meye bunayya ? "yaushe na haifeka ka girma? " think har pent muwaddat ta saka maka acikin gidan nan, ta baka abinci abaki.. "ko ma dai menene ummi ai ba itace ta kawoni duniya ba.. .. ummi tayi saurin zaro ido waje driya na neman kufce mata amman tayi sauri meidawa ta had'e rai sosai dan kar ya kawo mata wargi "ummi wallahi zan iya da ita ina tabbatar miki nan da wani lokaci zan ... taja tsaki tace "karka nemi raina min hankali bunayya .. ,ko tursasani dan bazan iya had'a wannan auren ba, idan kai kanka kana da hankali bazaka sawa ranka yin aure a halin yanzu ba, guda nawa kake bunayya? duk yadda M.A yaso ya fahimtar da ummi cewar shi fa aure yake so, taki sai kawai ya tashi cikin hanzari ya koma d'akinsa ya hau shirya kayansa gudu gudu yana duba agogon hannushi cikin gaugawa yagama shirinsa tsab ya fito ya bud'e bayan motarsa ya saka jakar kayansa ya zagaya yashiga mazaunin direba ya fige motar aguje ya bar gidan.. wani irin gudu yake sharara akan titi duk wanda yaga irin gudun dayake sai yabi motar da kallo tare da tausayawa matukin mota ,aguje ya dinga wuce motaci akan titi yana cizan lip's dinsa na kasa burinsa bai wuce ya gansa agabanta ba. koda ya isa gidan a bangaren yaya akram yayi masauki, yana zauna akan daya daga cikin kujerun dake parlour'n tare da runtse tsumammun idanunsa , d'aya byn daya yaran gida suka dinga shigowa suna gaisheshi , ya bude idanunsa da kyar yana amsa musu cikin rashin sakin fuska , cikin minti biyar kacal aka cika masa gabansa da kayan motsa baki , amman babu abinda ya fara ci ,illa ruwan lemu daya tsiyaya a glass cup yashiga kurba ahankali ahankali , shima ya sha ne kawai saboda gajiyar hanya daya dibo. ahankali tashigo parlour'n bakinta d'auke da sallama, taja ta tsaya daga gefe can ta jingina bayanta da bango ta rungume hannuwanta bisa kirjinta tare da tsura masa fararen idanunta tana kallonsa cike da matsanancin soyayyarsa take gabanta yashiga fad'uwa sbd fargaba dan ganin ko kallon inda take tsaye bai ba ,illa kur'ban ruwan lemun daya cigaba dayi, ahankali ta bud'e bakinta "bunayya sannu da zuwa ya... .. da sauri ya dakata daita ta hanyar daga mata "bana bukatar jin maganarki ko wani abu .. cikin firgici da tashin hankali tashiga d'aga kafafunta zuwa inda yake "me yasa bunayya? " dan Allah kayi hakuri wallahi ba laifina bane i don't mean to hurt you a matukar tsawace yace "nace karki min magana kada ki kulani ,kada ki karaso gareni kawai kija bakinki kiyi min shiru. .. jikinta na rawa ta k'araso ta durkushe agabansa,har bata san sanda ta d'aura hannuwanta duka bisa cinyoyinsa tana kallon cikin kwayar idanunsa da suka rikid'e suka canza kala ,ya kawar da fuskarta gefe guda yana kallon wani bangare alamun baya son kallon fuskarta. "dan allah muhammed auwal kayi hakuri ta kai hanuta ta juyo da fuskarsa gareta suna fuskantar juna a take zuciyoyinsu suka bugawa ,take suka soma jin wani sauyi na daban agabadaya ilahirin jikinsu wanda ke gauraye da tsantsar soyayya. idanunta suka cicciko da ruwan hawaye muryarta a sarke tace "dan..dan Allah auwal kayi hakuri karkayi fushi dani ,ya buge mata hannuta batare dayace mata komai ba, ta sake kai hanuta jikinsa "dan Allah ka saurareni mana " "ki kyaleni ni mana nima daina sonki tun da burinki kenan na daina sonki , dan allah ki rabu dani ,ki manta dani, ki manta da maganar na ta'ba sonki arayuwa ki.. ki mantani ya k'arasa fad'ar haka yana fidda huci mai zafi. ..dan allah kayi hakuri mana akwai maganar da idan na fad'a maka zaka saurareni bazan iya jure ciwon rabuwa da kai ba, ta karasa mgnr tana kwakwameshi ajikita tana kuka... ya fixge rigarsa data rike yana furzar da iske had'e da kawar da fuskarsa. Tarasa yadda zatayi dashi zance zuci tasoma jikinta na rawa ......"ina kaunarka Auwal Dan Allah karka juya min baya akowani hali zan kasance tare da kai, ta maimaita hkn acikin zuciyarta yafi sau Goma ,tana mai kai hannu ta shafa kasumbar dake kwance a fuskarsa, kafin daga bisani ta riko fuskarsa sosai ta sanya kwayar idanunta dake tsiyaya ruwan hawaye acikin nasa .....aran tace ban san hka soyayyarka tayi tasiri acikin zuciyata ba, sai lokacin danayi nisa da kai .. "a da 'kan'kantarka nake yiwa amman a yanxu nasan kai ne duniyata ruhina yana tare da kai , "nayi alkwarin bazan ta'ba rabuwa da kai ba, bazan sake yin nisa da ruhinka ba ta karasa mgnr duk acikin zuciyarta tana rungumeshi gam ajikinta tana zubar da hawayen rashin bayyana masa abinda ke zuciyarta..... kuka take sosai tana rungume dashi ajikinta tmkr za'a kwace mata shi "kayi hakuri Dan girman Allah ka daina fushi dani bazan iya jurar fushika ba.. hawayen dake boye acikin idanunsa yayi saurin maidawa domin idan yayi kuskuren bari suka sauka akan kuncinsa tabbas ya tabbata yaron datake kiransa dashi shi kuma abinda yafi tsana kenan arayuwarsa.... mmn sudais ce MUWADDAT PAGE 15 page 15 Gabad'aya yanayinsa yayi mugu mugun tayar mata da hankali ,ta rasa yadda zata yi ta shawo kansa ya sauko daga dokin fushin da yayi da ita ,tsawon minti goma suna nan a haka suna kallon junansu cike da matsanancin shaukin juna, batare da wani acikinsu yayi yunkurin cewa d'an'uwansa wani abu illa numfashi da suke sauke da karfin gaske ... . ganin yayi shiru har lokacin yaki yi mata mgn, yasa ta bud'e bakinta da kyar tace "kayi hakuri mana bunayya ,kayi min magana ,zuciyata ta kasa jurar wannan fushin naka , da zan iya ,da yanzu na barka a nan na kama gabana.... Sanin halin miskilancinta da yayi, yasan ba k'aramin aikinta bane ta barshi agurin ta kama gabanta, dan haka muryarsa na rawa yace "shi..shikenan nan.....na hakura amman karki sake barina, ta janye jikinta ta kamo fuskarsa da hannuwanta duka ta had'e fuskokinsu " bazan sake ba, saboda bazan iya rayuwa babu kanina ba ...... cike da sanyi jiki ya kamo laulausar tafin hannuta cikin nasa yana massaging ahankali ahankali yana cigaba da kallon kwayar idanunta ,tare da jin wani irin sauyi na daban a gabadaya ilahirin sansar jikinsa ,ta koina ajikinsa jike yake sharkaf da ruwan gumi tun daga samansa har kasa tsiyaya yake tsabar tashin hankalin daya tsinci kanshi , ahankali yasoma jin wani irin sanyi me tattatre da tausayinta na ratsa jikinsa kana muryarsa ta fito ahankali tmkr mai koyon mgn yace "nima ina bukatarki bazan iya rayuwa babu ke ba ,shin kin shirya rayuwa dani? Ya sake had'e fuskokinsu guri daya yana shakar numfashinta dake gauraye da nasa "lip's dinsa ya d'aura saman nata "nayi kewarki sosai baby .. . "nima nayi kewarka sosai cikin kuka ta fad'a tana Shafa fuskarsa, nayi matukar kewarka auwal ta sake maimaita tana lumshe ido "kin yi alkwarin bazaki sake yin nisa ki barni ba.. ? "eh na yarda " dariya mai had'e da kuka tashiga yi masa tana shafa fuskarsa cike da matsanancin shaukinsa, " a gaskiyar mgn muwaddah kinyi nasara sarke zuciyata da soyayyarki , dan kuwa na kusan haukacewa akanki, kwata kwata bana bukatar na rasaki ,wallahi idan na rasaki akwai damuwa, amman na rasa me yasa ummi take neman dakushe mana rayuwa "me yasa baby? "plz karki bari arabamu yasoma shashshafa sansar jikinta cikin shaukin kauna yana 'ko'karin ciro brest dinta daga cikin rigarta, tayi saurin rike hannunsa tana sauke naunauyen ajiyar zuciya "dan Allah baby karki haramta min nonuwan nan, karki haramta min jikinki, Allah ina sonsu babu abinda ke tayar min da hankali kamar naji duminsu .... ya cigaba da shafa saman kirjinta yana lumshe ido . gabad'aya ya kashe mata jiki da salon wasaninsa kusan minti biyu suka d'auka a haka sannan ta kira sunansa cikin sanyayiyar muryarta me kashe jiki "auwal karka manta inda muke fa. "shikenan ni bani da 'yancin ta'ba jikinki akoina sai kin nemi 'bata min rai ? "no ba haka nake nufi ba amman.. lokaci daya hawaye ya sake gangarowa bisa kuncinta wanda yasa ta katse abinda take son fad'a , ya kai hannunsa ya d'ago fuskarta yana sanya kwayar idanunsa cikin nata , yana kallo yadda lokaci daya idanuwanta suka k rikid'e suka canza kala tsabar kuka, ahankali yace "shikenan na bari ki bar kukan haka, dan bana son ganki kina zubar da hawaye ya fad'i hk tare da kamota ya zaunar daita agefenshi. "muwaddah na yarda na amincewa zuciyata bazan iya rayuwa babu ke ba ina sonki fiyye da tunaninki ,amman zan so na sake ji daga bakinki ,shin kina sona zaki aureni ...? shiru tayi taki cewa dashi komai "kin amince kina son muhammed auwal zaki auresa? ahankali ta girgiza masa kai ala'mun a'a sannan tace "nifa bana maka soyayya irinta aure sai irinta 'yan'uwnka... yayi murmushi kawai yana girgiza kai, ya cigaba da mgn "ki daina jin tsoro ko fargaban nuna kina sona, ki zauna kiyi tunani sosai akan lamarinmu dake, daga ni har ke muna matsanancin son juna zance son 'yan'uwantaka kike min ma duk bai taso ba, saboda bazan ta'ba yarda da bakya sona ba...... "ni dai nasan ina sonki da dukkanin rayuwata, soyayya kuma irinta aure ba wai 'yan'uwantaka ba... " na yarda kana matsanacin sona amman ni... .. "amman ke fa? "karki yiwa kanki karya mana ,daga baya kizo ki ganni da wata ki nemi tayarwa da kanki hankali ya k'arasa mgnr yana murmushi , itama din murmushi tayi tace "ka gwada mana wallahi babu abinda zanyi saboda Kai kanina ne ,ta yaya zanyi kishin kanina? ta k'arasa mgnr tana jan dogon hancinsa nan suka shiga hira, bangaren M. A tsantsar soyayyar muwaddat ne ke bin dukkanin ilahirin jikinsa, yayinda ita kuma ta dinga jin wani irin abu na yawo a gabad'aya ilahirin jikinta mai kama da shocking wanda ya haddasawa kirjinta tsananta bugawa, tsawon minti talatin suna zaune suna hira suna kallon junansu jikinsu na tsuma saboda feeling's din dake kaiwa zuciyoyinsu farmaki, muryarta a matukar sanyaye tace "yakamata kaci abinci fa "karki damu ganinki kad'ai ya kosar dani, dan ma kinki bani dama na ji dumin jikinki ..... tayi murmushi batare da tace masa komai ba can kmr minti goma sai ga yaya akram ya shigo d'akin da sallama nan ya iskesu zaune rike da hannun juna ,tana ganin yaya akram tayi saurin zare yatsun hannunta dake cikin nasa tare da yi masa sannu da zuwa ta mike tsaye, ta baro bangaren zuciyarta na wani irin harbawa ta koma cikin gida shi kuwa M. A keyarsa ya d'an tsotsa ala'mun jin kunya "yaushe a garin auwal? Yaya akram ya fad'a yana ajiye jakar hannunsa. M.A ya shafa sumar kansa kana yace" ban fi awa daya da zuwa ba ,yaya jikin naka? "gani nan dai auwal sai godiyar ubangiji . M.A yace "yakamata dai kaje kaga kwararen likita . yaya akram yayi dariya yace "wani kwararen likita zan nema byn gashi agabana ai kai ne kwararen likitan da zai dubani ya k'arasa mgnr yana zama kusa dashi Yana murmushi . murmushi M. A ya sake yi kana yace "to yanzu meke damunka first kafin nasan ta inda zan fara? "wallahi auwal babu abinda ke damuna sai tarin damuwa, damuwa ce ta maidani haka, idan kaji yadda bugun zuciyata ke tafiya sai ka sha mamaki, ya kamo hannunM.A ya d'aura a daidai saitin zuciyarsa "kaji yadda zuciya ke bugawa? M. A ya lumshe kyawawan idanunsa yace"naji yaya akram amman kai kuwa tunanin me kakeyi haka? meye damuwarka ahalin yanzu ? na d'auka ni za'a samu da wannan damuwar. girgiza kai yaya akram yayi sannan yace "damuwata tana da halaka da zamana a kasar nan auwal amman karka damu nan gaba zan sanar maka da komai ya dafa kafad'ar M.A ya mike tsaye yashiga d'aki, M. A yayi shiru kawai yabi bayan yaya akram da kallo yana tunani wani irin damuwa ce hk ke damunsa . muwaddah na shiga d'akinta ta fad'a kan makeken gadonta tana fitar da numfashi da kyar had'e da dafe saitin zuciyarta da take jin yana dokawa"wayyo Allah nah auwal ina sonka ina muradinka da dukkanin rayuwata, amman yazama dole na hakura da soyayyarka saboda nasan ummi ba zata yarda ba .... ************ kwana auwal biyar a gidan sai ga faiza tayiwa gidan diran makiya sakamakon samun labarin zuwan M.A da tayi ,wani irin mugun haushi M. A yaji lokacin daya samun labarin dawowarta dan yaso har yagama abinda ya kawo shi ya wuce basu had'u daita ba, dan duk sanda ya zo Hutu, takanas take zuwa lagos saboda shi, bare yanzu daya kawo kansa gidansu da zumar zai yi wasu kwanaki abinda bai ta 'bayi ba , iya dadewarsa baya wuce kwana daya ko biyu shima sai idan yaya akram na kasar ne, a bangarensa sam faiza bata gabansa dan ko fuska baya sakar mata saboda gani yake tayi bala'in rainashi da har takewa rayuwarsa shishigi, duk abinda take yana ankare daita da duk wani motsinta, da rawar jikin datake akansa har ma da yadda take son had'a jikinta danashi amman shi ko ajikinsa dan ba itace agababsa ba muwaddah yake so da muradin mallaka arayuwarsa.. ********** da misalin karfe takwas na dare yana zaune a parlour'n yaya akram sanye cikin wasu haddun fararen kayan bacci ,riga da gajeren wando iya cinyarsa ya lankwashe kafarsa daya ,yayinda dayar kafarsa ke mike yana karkad'ata ahankali ahankali, system ne agabansa yana duba sakonin yayinda sauran yaran da suka shigo d'akin tare tuni sun koma bangaren mumy ,ita kad'ai ce ta kasa ta tsare taki barin parlour'n, tun sanda tashigo take kallon TV ta kasa yi masa magana saboda fargaba, domin kallon fuskarsa kad'ai ya isa ya saukarwa mutun da kasalar kasa furta komai garesa , yayinda a zahirin km kacokan hankalinta da natsuwarta suna kansa ne tana lura da duk wani motsinsa.. wayarsa dake gefensa ta d'auki k'ara sautin mai dadi ,faiza dake zaune a gefensa ta kai hanuta ta d'auka ta mika masa,yaki d'agowa ya karbi wayar a hannunta har sai da wayar ta tsinke wani kiran ya sake shigowa sannan ya mika mata hannu batare daya kalli inda take ba, yana amsar wayar ya tsura screen din wayar ido yana kallo, sunan abokinsa nabeel ya gani yana yawo akan screen din wayar, sai daya numfasa kana ya manna wayar a kunnensa batare daya ce masa komai ba. bangaren nabeel kuwa yana jin ya d'auka yace "ya'akayi ne friend nazo gida ban sa meka ba ina ka shiga ne? M. A ya furzar da iska daga bakinsa yace "wallahi bana nan ina ilori, but cikin satin nan zan dawo,ahankali suka shiga hira atakaice, sannan sukayi sallama ya katse kiran ya ajiye wayar ya cigaba da abinda yake.. Cike da sanyi jiki faiza ta matso kusa dashi zata fara damunsa da shirmenta na banza ya d'ago kansa da sauri suka had'a ido, yadda bai d'auke idanunshi cikin nata ba haka itama ta kafeshi da manya idanunta farare tas ,dan ita fara ce sol kalarsa, alama yayi mata da ido da ta bar gurin. amman faiza ta kasa aiwatar da umarninsa saboda wani irin zazzafan soyayyarsa dake fixgarta ahankali ta lumshe idanunta tana jin wani iri sabon kaunarsa na sake shigarta cikin sananin damuwa tace " dan Allah yaya ka barni a kusa da kai mana, zamana tare da kai yana k'ara min karfin gwiwa da yaye min damuwar da nake ciki ,ina sonka yaya ,ba tun yanzu ba kasan da haka ,ina sonka tun bansan ciwon kaina ba ,kayiwa Allah ka duba lamarina nima ,ka daina nuna min kiyayya irin haka kasancewata mace ,ina da rauni bazan iya juriar wannan tsanar daga gareka ba ,a duk sanda kake min kallon tsana ina jin tamkar na kashe kaina ne .. ta karasa mgnr Idanunta suka ciciko da ruwan hawaye, "kasani ba laifina bane , nima tsintar kaina nayi cikin tafkin kaunarka Wanda nake jin bazan iya rayuwa babu kai ba ,na sha gaya maka yadda nake jin sonka a zuciyata .... "ba sai kin tunatar dani soyayyarki ba ya katseta ta hanyar fad'a mata hk ,yacigaba da mgn a tsanake yana kawar da fuskarsa " ina son kisan wani abu faiza,sam ba kya cikin zuciyata da duniyata gabadaya.. asalima ni yayarki muwaddat nake mutuwar so ba ke ba ,dan haka wannan yazamo karonki na karshe da zaki zo min da wannan banzar maganar, dan bazan iya auren duk macen data fara furta kalmar tana sona ba, wannan tsarina ne ba kuma zan sauke shi ba, bare akan ke da bana sonki ... Muryarta a matukar raunane tace "Nasani ,nasan baka sona amman kayi la'akari da wasu abubuwa nima ina da .... A matukar tsawace ya katseta ta hanyar furta "short up there karki tozarta kanki abanza dan bazaki ta'ba samuna arayuwarki ba, and get out of this room now ,bana son sake jin komai daga bakinki , bana son sake d'aura idanuna akanki ...... babu musu ta mike sum sum ta fice daga d'akin tana jan tsaki . kai tsaye tana shiga part din mumy d'akin muwaddat ta nufa tana shiga ta zauna kusa daita tana share hawaye.. muwaddat ta waigo da sauri tana dubanta hankalinta a tashe "lafiya faiza me ,yasameki kike kuka .. ? Girgiza mata kai kawai faiza tayi tana ganin duk duniya babu mai sa'a kmrta tunda yaya bunayya ya furta ita yake son.. yin duniya muwaddat tayi daita ta fad'a damuwarta amman faiza taki jikinta na rawa ta mike zata bar d'akin faiza tayi saurin riko hannuta "ina kuma zaki aunty ? "babu fa abinda ke damuna " wai da mumy zan kira" faiza ta girgiza mata kai "karki kirata dan Allah mumy zata matsa min ni kuma ban san abinda zance mata yana damuna ba,"yanzu faiza har akwai abinda zaki iya boye mana? "duk duniya fa mu yafi dacewa mu san damuwarki amman tunda hk kikace babu komai ta nufi bayi ta barta zaune.. *********** abun mamaki tunda al'ameen ya d'aura idanunsa akan muwaddat ya rasa samun kwanciyar hankali duk inda muwaddat take yana gurin yana barkwanci da kannenta Wanda kusan wannan abun nayiwa muwaddah dadi, dan duk mai son kannenta tana sonshi uwa uba yadda yake girmama iyayenta tare da mutuntasu . Tsaye take a kitchen tana taya masu aiki ayyukan girki bisa umarnin mahaifiyarta ,domin ta koya, dan taga alamun bawani girki ta iya ba,ranta bai so shiga kitchen din ba, amman da yake tana shakar mahaifiyarta babu mutsu ta ware ta shiga cikinsu tana koyan nau'ikan abinci ,wani lokacin in ta takarkare tana girki har dariya abun yake bawa hjy hajara, domin ganin bata saba ba ,dady ma da kansa yake lekawa kitchen dan yaci dariya ko yaya yaga tayi aiki sai yace "ta taho ta huta wai tagaji bazai bari ta wahala ba ,dan yar amana ce, aiko haka za'a tasata gaba da dariya ,shi kuwa al'amen bai San tana shiga kitchen ba sai ranar da safe yashiga neman ruwan zafi sai yaganta acikin kitchen tana suyar dankali ,yan aiki guda biyu na zagaye daita azumi na fere dankali yayinda ita kuma tabawa take yayyankawa dadaffen dankali tana mikawa muwaddat tana tsomawa cikin kwai tana soyawa ,abun yayi matukar bawa ala'meen mamaki domin da gani yasan muwaddat yar gata ce ta karshe ,babu yadda za'a yi asa irinta wannan aikin wahalar a gidansu yana shiga kitchen duk ma'aikatan suka gaisheshi sannan itama ta gaishe dashi daga nan ta d'auke kanta ta cigaba da aikin da take ,dan daga inda take tsaye tana hango Auwal daya zauna rashe rashe kmr wani babban mutun yana kallonta ,tun zuwanta gidan babu abinda ke had'ata da al'amen ,ban da gaisuwa asalima ko surutu yake da yaran gidan bata tsoma musu baki ciki ,ballanatana yanzu da Auwal yayi kaka gida ya kasa ya tsare wani lokacin har mamakin karfin halinsa take yadda yake da maseefar miskilanci da girman kai da Jan aji matukar bada ita yake tare ba bazaka ta'ba jin motsin bakinsa ba,shiyasa tunda yazo gidan babu yaron da ke shiga shirginsa.. ko jiya da ana kallo a main parlour'n din gidan su Iman da faiza suna surutu har ma da al'ameen "ya buga musu tsawa tare da cewa gabadayanku in ba ku rufe min baki ba nida ku ne masu shegen surutun tsiya ,take sukayi tsit dayake suna maseefar tsoronsa saboda tsare gida da kamewa lokacin da momy ta kawo masa abinci ya amsa ya mika mata yace" ta kai masa shima ya Mike zai koma part din yaya akram . Iman ce tayi karfin halin kyalkyalewa da dariya saboda ganin yadda yaci magani kmr bai ta'ba dariya ba, tace "haba yaya bunayya wai me yasa sai kayita wani cin magani kmr wani zaki , ka saki ranka kawai mu caskare kmr yadda yaya al'ameen yake yi damu . Yayi mata banza ya nufi hanyar waje, ta cigaba da magana tana jansa da wasa irin na abokan wasa, "kai kamshin abincin nan fa ya doki hancina dayawa yaya in biyoku muci tare ? Ya juyo da sauri "karki ki kuskura in ba so kike in wurgoki daga matattakalar bene ba '"yana fita daga parlour'n suka kaure da ihu ,yayinda faiza tabi bayansa da wani irin kallo da batasan manufar hkn ba.. ajiyar zuciya ta sauke tana sakar masa murmushi daga inda yake zaune yana aiko mata da harara, tasan duk dan yaga al'ameen ne cikin kitchen din, ta sakar masa hararar wasa itama ta dubi yaya alameen tace " am yaya kana bukatar wani abu ne ?daddar muryarta ce ta ratsa cikin kunnen ala'meen da sauri ya jiyo suka dubi juna amman sai tayi saurin d'auke idanunta saboda wani irin uwar hararar da bunayya ya banka mata yana gargadinta da idanunsa . Al'ameen ya zuba mata ido sosai saboda maganarta tazo masa a bazata shi duk yadda yake expecting jin zazzakar muryata yanzu dayaji sai yaji ya zarta haka, saboda bawata doguwar magana suke yi ba shiyasa har lokacin bai gama tantace muryarta ba, shi dai yasan tunda yaji yana sonta yasan an jarabi rayuwarsa .. Cikin rawar murya yace "am daman ruwan zafi nake so Kofi daya muwaddat ta d'an juyo ta dubi M.A tana sakar masa laulausar murmushinta mai kashe zuciya sannan tace "okay bari a dafa maka , ta kai ganinta ga flask ta jijiga "akwai ma acikin flask bari ma na tsiyayo maka . Girgiza mata kai kawai yayi yana murmushin jin dadin "bar shi kawai kanwata cigaban da aikinki nagode sosai da kulawa na tsiyaya kar na tsaidake. Tun da yace haka bata sake cewa komai ba ,al'ameen ya tsiyayo ruwan zafi kad'an ya fita daga kitchen ita kuma tacigaba da aikinta ,daga inda take tsaye tana iya jiyo yadda M.A ke sakin tsaki babu kaukautawa .. Tasowa yayi ya isa bakin kofar kitchen din ya tsaya yana kallonta kmr zai cinyeta ,wannan shine ranar na farko daya doshi inda hanyar kitchen yake a iya tasowarsa ,ya cigaba da tsayuwa shiru yana agurin kallonta fuskarsa a d'aure batare dayayi yunkurin yi mata mgn ba,gabadaya sai taga ya sake mata kwarjini ..... Tsawon minti goma yaga tana yarfe hannunta tare da hura wani bangaren data ji digar mai , take ya lura da konewa tayi ,yasa take hura gurin idanunsa ya zaro kad"an yana cizan gefen lips dinsa kana yace "ba dai konewa kikayi ba garin neman suna ? Ta saki ajiye zuciya tana tsaresa da manya idanunta tace "agurin wa kuma zan nemi suna ?mai ne dai ya fallarsar min a d'an yatsa Amman bana ji zai tashi Dan bada yawa bane ya sake watsa Mata kyawawan idanunsa "wa ya fad'a miki idan an kone fifita Gurin akeyi? Muryata a raunane cike da shagwa'ba tace "ni barni karka k'aramin wani zafin akan Wanda nake ji ,ta k'arasa mgnrta tana hura hanci ,a take ya bawa azumi mai aiki umarni ta amshi aikin ta k'arasa sannan ya dubeta yana jin rad'ad'i konuwarta data yi fiyye da yadda take ji "ki biyoni in ga inda kika kone bata amsa ba har ya juya . Bayan tafiyarsa azumi tace "kai wannan yaro kamar wani sadauki ,"akwai tsare gira , Azumi tace "ana magana ai idan kina jin miskili shine wannan yaron, nifa har tsoro yake bani kinga muwaddat kawo suyar na k'arasa dan kada naje nayi laifi agurinsa "muwaddat tace dan Allah ku rabu dashi ni babu inda zanje tunda bawani kunar kirki bane ,Kune kuke jin tsoronsa Amman ni Sam babu wannan tsoro "nifa bansa kin kone ba banda naji ya fad'a "muwaddat tace dankali naje zubawa a prepan shine man suyar ya fallatso min zafi ne ya isheni na rasa yadda zanyi sai na hau fifita gurin da baki, shima dan yaga ina hura gurin da baki ne shiyasa ya fahimta. tabawa tace "ai dole ya fahimta tun dazu fa ya kasa ya tsare , yana kallon yadda kike aikin ita kuwa azumi cewa tayi "gashi kowa yagansa yaga miskili sai dai zai yi tausayi muwaddat tayi shiru bata sake magana ba saboda tasan saboda ita yazo ya kanainaiye gurin , tana jin suka cigaba da maganarsu, tana gama suyar dankali tabar musu sauran ta fito kafin ya dawo dan ba k'aramin aikinsa bane . Azumi tace kinga wannan yaron ni har tausayin matar dazata auresa nake wallahi saboda irin wad'an nan mutane bakomai mace take musu ta Burgesu ba, duba kiga tunda yazo gidan nan bai yarda yaci abincin da muke dafawa ba , sai na hjy kawai yake ci ko na muwaddat ko faiza datake da tsaf baya cin abincinta , "dole yaci na muwaddat bakiga al'amun ita sonta yake ba "kai haba ,bana tunanin haka ina ganin dai shakuwa ce kawai atsakaninsu "wallahi yana sonta indai baya son ta yaushe zai dinga binta a gindi gindi, duk inda take yana gurin, ita kuma sai tayita wani basawar dubi yanzu kmr bazata je kiran dayayi mata ba, amman taje, ni a yadda na lura dukkaninsu na tsananin son juna ,amman ko ba yanzu ba ki rubuta ki ajiye wata rana hakan zai faru ,ke dai rabu da miskilin mutun in dai kikaganshi ki barshi kawai ,ta k'arasa mgnr tana sakin dariya "ni kuwa kinga miskilin mutun yana burgeni saboda ance sun fi iya soyayya da kulawa da mace "tabawa tace "ba haka bane,shi dai aure dace ne idan ka dace shikenan .. tabawa tace "to Allah yasa mu dace,azimi tace "ameen. muwaddah na isa bangaren yaya akram taja ta tsaya tana dubansa ganin yadda ya d'ago yana dubanta da kyawawan idanunsa yasa taji wani iri zirrrrrrr a gabadaya ilahirin ajikinta ,dan haka ta sunkuyar da kanta tana murmushi, alamun tazo garesa yayi mata . Tasoma takowa ahankali bai wuce sauran taku biyu ta k'araso garesa ba ,cikin wani irin shauki ya fixgota ta fad'o saman fad'add'en kirjinsa ,ya matse gam ajikinsa yashiga yawo da hannuwansa duka ajikinta,da kyar ta ware idanunta tana kallon M.A da yayi mata kyawawan masauki akirjinsa, tayi saurin lumshe idanunta saboda daddan kamshin turarensa daya bugi hancinta "muwaddat baki San yadda kika yi tasiri a zuciyar Auwal ba ko ? "Tukunna ma me ye a tsakaninki da wancan sakaran dan naga yana neman kawowa rayuwata saiko? "Wa kenan ? Ta tambyeshi tana bud'e idanunta da suke a lumshe . Ya kai bakinsa kan lips dinta yana yawo da harshensa sannan yace "wancan Aku kuturun mana mai shegen surutun tsiya ya k'arasa fad'in hk yana kamo lips dinta ya fara tsotsa kmr yasamu sweet tare da cigaba da yawo da hannuwansa a sansar jikinta. Batayi k'ok'ari dakatar dashi ba saboda zuwa lokacin itama tanason irin abinda yake mata, fuskarta ya had'e sosai danashi ,hancinsa na Gugan nata ,kwayar idanunsu na sarke cikin juna ,suna fuskatar juna yana tsotsan lips dinta yana busa mata hucin numfashinsa. Ta janyo numfashi da kyar ta fesar tana sake lumshe idanunta ,shi kuma ahankali yacigaba da tsotsa bakinta son ranshi , ganin bakinta yasoma mata zafi yasa tasoma k'ok'arin kwace bakinta daga cikin nasa amman yaki sakar mata baki sai faman tsotsar harshenta da hakoranta yake ,da kyar ta samu ta tattaro karfi ta sanyawa jikinta, ta fixge bakinta tana sauke numfashi"wayyo Allah bakina ciwo kmr zatayi kuka ta fad'a tana dubansa, naufashi ya fesar tare da furta wayyohlly Allah ...... yana k'ok'arin kamota zuwa jikinsa ta goce ,ya tsura mata ido kawai yana kallon yadda jikinta ya mutu kmr yadda nashi yayi ,bayan kmr second goma ya kamo hannunta yana duba inda ta kone . Miskilanlan murmushi yayi "muwaddat manya ba dai ragwanci ba , ba wata kunuwa fa kika yi ba , kawai dai raki ne irin naki yasa kike ta faman hura gurin ,wannan ma kenan inaga kinji wannan ya kamo hannunta zai d'aura saman joystick dinsa dake Mike.. tayi saurin kwace hannunta "banason abinda kake min "meye na miki da baki so? "fad'a min sai na daina ..? "Wannan abar tun bata kai haka ba kike massaging dinta, to meye yanzu kike gudunta fi sabilillahi ? ya k'arasa fad'ar hk yana shafo kirjinta. Naunayen ajiyar zuciya ta sauke tace "yanzu da lokacin baya ba daya bane Auwal, yanzu na girma na fahimci illar yin haka gareni,,shikenan na fahimta kin amince da zarar mun koma lagos na nemi aurenki agurin abi tayi shiru ta kasa cewa komai "kice wani abu mana , Allah ne yajefawa zukatanmu soyayyar juna, tayi mugun tsaresa da ido tace "ni fa bance ina sonka so irin na aure ba fa,ina dai sonka so na 'yan'uwanta"you can't deny it muwaddat I know you love me so much ..so ki daina wahalar da kanki da soyayyarmu ,zaki aureni har ma ki haifa min ya'ya masu kama dake duk duniya idan akwai Wanda ya cancaci ki aura to muhammed Auwal ne, zaki aureni koda baki sona ni zan koyar dake yadda zaki soni, ke koma me zakiyi sai dai kiyi amman auwal shine mijin aysha .... Yadda yayi maganar cikin karfin hali da isa yasa ta kasa daina dubansa, Auwal daban yake acikin maza har ma da sauran mutane ,yadda yake gudanar da alamuransa cike da isa da gadara sosai yake bata mamaki, da sake dilmiyar da zuciya cikin kogin kaunarsa cikin zuciyarta ,take ta shiga maganar zuci "Anya kuwa itama bazata fito fili ta bayyanawa iyayensu abinda ke ranta ba ,auren Auwal da muradi mallakarsa take so a halin yanzu .. "Kina tunanin yadda zaki fito ki bayyana soyayata ga iyayenmu ko ? Yayi mata tmbyr yana tsareta da idanunsa.."karki damu duk Auwal zai d'auki alakin hk ,ni zan fad'a musu muna son juna . ta Mike tsaye "ni dai babu ruwana kuma ban aikeka ba, ta juya ta bar d'akin kugunta yabi da kallo yana lasar lips, shi kansa ya kan rasa me yasa yake mata irin wannan zazzafar soyayyar shi da mata ke bi a London suna rububibi akansa ,wani lokacin ma har da fad'a bai ta'ba tunanin sauraransu ba, amman dubi yadda ake garasa.... Mmn sudais ce.... DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ alhamdullahi am back again. warning!!! for the first time !!!! i will like to say," don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ......wannan shine. WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 16 ..tsaye yake acikin lanbun shakatawa na cikin gidan hannuwansa duka rungume a saman kirjinsa yana tafiya ahankali ahankali yana lumshe tsumammun idanunsa saboda sanyayyiyar iskar dake ratsa jikinsa .. kmr ance ya bud'e idanunsa kawai yaga faiza tsaye a gabansa tana fuskantarsa cikin mayunwacin halin da shi kansa bazai iya misaltawa ba, ya d'an tsura mata ido yana Kare mata kallo na wani lokaci , sam itama bata da munin da zai kita, sai dai shi sam baya jin sonta acikin zuciyarsa, dan matukar muwaddah na rayuwa a doron kasa ba zai iya rabar wata mace da sunan soyayya ba, bare aure,tsawon minti goma suna haka sannan ya juya ahankali ya soma d'aga zara zaran yatsun kafafunsa cikin isa da izza ,tabiyo bayansa da sauri tana kiran sunansa yaya bunayya! yaya bunayya !!"dan Allah ka tsaya ka saurareni bakasan yadda nake jin zuciyata ba akanka. ko tsayawa bai yi ba bare ya nuna alamun amsawa kuma tabbass tasan yana jinta tayi saurin tarar gabansa tana ware masa hannuwanta duka "wai yaya bunayya me yasa kake min haka ne? "me yasa kullun kake tsanata kiyayya gareni? "ina da komai da za'a so mace dan shi ,to me yasa ni bazaka soni ba? tsayawa yayi kawai yana kallonta tmkr bai santa ba bare wata danganta dake tsakaninsu illa dogon tsakin daya jaja da karfi yabi gefenta ya wuce tayi saurin riko laulausar tafin hannunsa cikin karfin hali wanda hkn datayi yasa har taji wani azababben ciwon kai ... cikin wani irin tashin hankali ya daka mata tsawa "kina hauka ne da zaki rike min hannu?"ko kin fara shaye shaye ne bansani ba ? cike da kuzari da karfin zuciya tace " an rike maka hannu me zakayi? " muhammed auwal bari na gaya maka lokaci yayi da tsawarka ta daina firgitani ,lokaci yayi da kowa dake cikin danginmu zasu san abinda ke tsakanimu da kai ...... tasss tasss taji ya saukar mata wasu gigitattun maruka har guda biyu akan fuskarta "ki kyaleni faiza ...ki rabu dani faiza, tunda nace ki kyaleni ,ki kyaleni mana ko ana so dole ne? in soyayya ce nace bana yi ana so dole ne? bari kiji daga yau karki sake takura min akan wannan shirmen saboda bana sonki bana sonki ba kuma zan ta'ba sonki ba ..yana gama fad'ar hk ya juya fuuuuuuu a fusace ya kalleta anan . tabi bayanshi da kallo fuskarta cike da tsansar damuwa da nadamar rike masa hannu datayi watakilla da bai kai hannunsa jikinta da sunan mari ba, hawayen dake boye acikin kwarnin idanunta suka samu nasarar gangarowa bisa kuncinta, tasa hannu ta goge wasu na sake zubowa cike da matsanancin sanyi jiki ta bi hanyar baya dan kar wani ya ganta cikin damuwa ,most especial aunty'nta muwaddah wacce kwata kwata bata kaunar ta ganta cikin damuwa, koda faiza ta shiga d'akinta sai ta rushe da wani tsumammen kuka ,kwantanta damuwar data shiga baya fad'uwa duk yadda take tunanin M. A ya wuce nan,, ya wuce da tunaninta sam ba itace agabansa ba, "to ita yanzu ya zatayi da rayuwarta.. ? "hakika bata san yadda rayuwarta zata kasance nan gaba ba matukar M. A yaki amincewa da soyayyarta ,"shin me yasa bazai sota ba ya rabu da aunty'nta tunda itace daidai shi ba muwaddah ba? har yammanci rana tana kwance a d'akinta taki fito dan batason kowa yasan halin datake ciki .. zaman M. A a gidan yasa faiza ta nemi takurawa rayuwarsa ,dan kuwa baya samun damar ke'bewa da sanyi idanunsa yadda yake so, duk abinda yake idanunta na kansa ,dan hk a daren ranar daya cika sati biyu da zuwansa ,ya kudurci a niyyar komawa lagos a washegari , lokacin da yake sanarwa dady zance komawarsa tana gurin, aiko taji haushi ma ganarsa, taji tmkr ta d'aura hannuwanta duka bisa kanta ta rusa ihu ne dan bakinciki tunda tasan saboda ita yasa zai koma.. ranar dai bata samu ishashen baccin kirki ba sbd tsananin tunanin M. A. tun da garin Allah ya waye yasa awanke masa motarsa . yayinda shi kuma yana can makale da muwaddah yana romacing dinta da sunan sallama ,yaso kwarai su koma tare ,amman taki sai daya gama tsotse mata baki da laguda mata jiki zuwa kirjinta sannan ya barta ya d'auki hanyar birnin iko.. da daddare suna zaune su duka a parlour'n dady ban da faiza dake kwance a d'aki cikin bargo tana fama da zazzabin tafiyar M. A ,ana cikin hira ala'meen ya shigo gayar da dady Wanda kaida ne kullun daren duniya zai shigo gurin dady su gaisa kmr yadda yaga yaya akram nayi, ihsan tace" yaya ala'meen d'azu na hau samanka ban sameka ba ,nayi zaton ko zance ka tafi gurin latifa ya cilla mata muguwar harara "to idan can naje sai me kin ganki ko mumy ... ,wallahi da ba dan ke din mai sunan mahaifiya bace dana shuka miki rashin mutunci yau.. Suka kwashe da dariya "ai kuwa da munganku arana inji cewar eiman ... ihsan tace "bama za'a ganmu arana ba ,daman sako zan bayar ka kai mata,"sai ki bari idan zani ,eiman tace yaya ni kuma ina son zuwa gurinta ta min lalle da kitso , ala'meen yace "Allah idan kuka dameni da zancen wata latifa zan mazgeku yanxu, kun ji min yara da tonon silili kowa sai yasan da wata latifa.. suka sake kwashewa da wata dariya har dady ,wanda cikin dariyar yace ",ku rabu dashi zan sa direba ya kaiku sai kuje har muwaddat itama ta gano gari ala'meen ya dubi inda take zaune tana waya ,magana take kasa kasa a waya Amman babu mai jin abinda take fad'i ,saboda a hankali take magana ya tsura mata idanunsa yana kallonta yana magana da kannenta, kallo daya tayi masa ta d'auke kanta tare da gaisheshi ",ina yini maimakon ya amsa gaisuwarta sai yace ya zaman bakunta ?"lfy tace akaitace bai sake cewa komai ba ya samu guri ya zauna yacigaba da kallonta . M. A datake waya dashi yace "Halan wannan tsohon mayen ne ?"nifa Allah zan masa rashin mutunci akanki dan me zai dinga shiga tsabgarki, kema har da wani gaishe shi ya k'arasa fad'ar mgnr yana Jan tsaki"cool dawn kanina babu komai fa atsakaninmu, ka cire zargi zuciyarka "karka manta shi da kai duk abu guda ne agurina kmr yadda zan mutuntaka haka yazama dole na mutuntashi sannan na girmama shi ... "tsaki ya ja " ki shirya next week zanzo in tafi dake sannan ya kashe kiran .. Tayi shiru ta d'ago idanunta ahankali suka had'a ido da ala'meen yayi sauri kawar da fuskarsa gefe yana cigaba da hirarsa "hanyar d'akin ta nufa kar dai zargin Auwal ya tabbata al'amen sonta yake ? "kai impossible hakan ma bazai ta'ba yiwuwa ba ,shi da yake da matar da zai aura ..shi kuwa al'ameen binta yayi da wani shu'umin kallo zuciyarsa na sake bun kasa da soyayyarta da tayi masa kamun kazar kuka . Washegari da safe bayan an gama kalaci duk yaran gidan suna parlour'n mumy ,dady ya shigo gabad'aya yaran suka kaceme da hayaniya, kowa da abinda yake fad'i muwaddat ce kawai tayi shiru ta kama kanta saboda tun jiya da M. A yayi fushi daita akan yaya ala'meen ta rasa samun kwanciyar hankali da natsuwar zuciya dady ya dubeta yace "muwaddat ki shirya direba ya kaiki yawo ki d'an ga gari eiman tayi saurin cewa "Amman dady har damu ko? Dady yace da dai kun bari an kaita ita kad'ai idan kuka fita tare zaku dameta da hayaniya" kai dady yau fa week ce babu makarata kabarmu mu fita tare itama zatafi jin dadi ko aunty ? Kafin muwaddat ta bata amsa dady yace "ko babu makaranta malamin lesson dinku zaizo an jima .. Ana cikin haka sai ga ala'meen yashigo a shirye cikin shirin fita ,t shirt ce ajikinsa da bakin wando jeans, dady yace" yauwa tunda yayanku yau yana gida bama sai na had'a muwaddat da direba ba ,ala'meen ga kanwarka nan ka d'an fita daita taga gari, Dan tun zuwanta ba inda taje . Ala'meen yayi shiru yana kallonta soyayarta na sake huda zuciyarsa, yana da inda zashi Amman hakan bazai hanashi bawa wannan fitar mahimmanci ba , Cikin rawar jiki yace ,"to dady ta shirya mana ai sai mu fita ya kalli eiman " fushin me kike yi ? ihsan tace "wai Dan dady yace ba damu za'a je ba saboda lesson din zaa yi mana , alameen ya harari eiman "ai ko babu lesson bazaki shigar min mota ba sai dai ku fita direba .. Dady yayi murmushi" wai me ke had'aka da eiman ne sam kafi biyewa faiza da ihsan akanta? "dady yarinyar ce bata da kunya "eiman tayi saurin cewa "wai dady Dan akan aunty Ltifa tayi min waya ta tambayeni yana gida shikenan tun lokacin ya tsaneni ,dady yace to kai meye abun jin haushi ba kai da kanka ka nuna kana sonta ba nima fa na lura a yan kwanakin baka zuwa gurinta kmr da ala'meen ya shafa sumar kansa yana murmushi "babu komai dady kawai ina hutawa zata janyo azo a dameni bayan nayi mata gargadi ko abokaina suka zo nemana karta kuskura tace ina gida sai dai idan ta tambayeni amman dayake mara jin magana ce da an xo nemana sai tace ina gida dady yace "ke eiman kinji abinda kikayi daga yanzu in ana nemansa kice yayi balaguro eiman tace "to dady ai shine yake cewa idan mutane sunzo nemansa su tambayeni kuma haka kawai sai na dinga yi karya,byn karya babu kyau ala'meen cikin wasa yace"zaki rufewa mutane baki ko sai na bubbugeki ,tayi shiru tana gunguni ya d'an waiga bai ga muwaddat yace "wai ina wace zan fita daita ne ? Faiza tace bari na dubota tana ciki tana shiryawa tana shiga d'akin ta iske muwaddat kwance a d'akinta mamaki yakamata tace ",kai aunty ke da ake jira za ki fita yawo tare da yaya ala'meen shine kawai zaki zo ki kwanta . Muwaddat ta d'an yatsina fuska ",nifa wallahi banason fita haka kawai ,ni bancewa dady ina son ganin gari ba A6mman dan rigima wai wani sai an kaini yawo "ko dai da yaya ala'meen ne baki son fita ? "amman ina laifin a fita dake kiga gari tunda har yanzu bakigama sanin garin ilori ba .. "Ke nifa ban iya fita da wannan magananne mutumin wallahi sai yasa Kan mutu ya d8auki caji Sam Sam maganarsa bata da limit "ke ina ruwanki da maganarsa ,tunda ke ba mai magana bace bare kice maganarsa ta dameki? "Kuma ba surutu garesa ba ,wallahi idan kikaji yadda a waje ake complain din rashin kula mutane da bai yi sai kinyi mamaki agida kam ya kan 'bata lokacinsa akanmu, kuma yanzu kinga fita nashi uzurin zai yi dady ya sashi" "Kin fahimcesa ba daidai ba shiyasa naga kin sauya fuska lokacin da dady yace ya fita dake yawo .. "Kinga faiza banson dogon turanci kema yanzu na kula zama dashi yasa kin dawo aku kuturu , abinda za'a yi yanzu kawai kije kice kaina ke ciwo shiyasa nashigo na kwanta . "Gasky aunty bazan iya ba kawai ki taso idan kika ki kmr kin wulakanta dady ne muwaddat ta yarda da shawarar kanwarta ta tashi ,ta sauya kaya jikinta ta shirya tsaf ta fito cikin wani had'adden material mai maseefar tsada kayan sunyi mugun kama jikinta tayi kyau sosai kana kallonta kasan yar Hutu ce ba'a kashe kudi a banza ba hatta jaka da takalmi kace domin kayan aka kerasu ta d'an yafa Gyalenta ,kana ta fito parlour'n dady ya dubeta yana driya "kai yar gidan daddy wannan irin kwaliyar haka kar fa ki gigita mutane gari gashi babanki bai tashi miki aure ba . Ta dan yi murmushi saboda wasan da dady yake mata ala'meen kuwa idanunsa kyam akanta yana son yaga yadda zatayi magana zata ce mishi su fita ko kuwa Jan aji ba zai bari tayi mishi magana ba ,koda yake ta cancaci fiyye da hakan yacigaba da kallonta saboda kwaliyarta ta burgeshi, shiyasa sam ya kasa d'auke idanunsa akanta ,lokuta dayawa mace mai yanga tana burgeshi amman baya son Jan aji yayi yawa kuma bai fiyye shiri da shagababbiya ba ,yana daya daga cikin abinda yasa yake gwasale eiman shagwabatar tayi yawa kmr itace auta idan tana wasu abubuwan ko sabir k'aramin kaninsu baya abinda take yi . tun muwaddat na yarinya yasanta da shagwa'ba saboda gata da yayi mata yawa ,Yasan dole ne ta zama sangartacciya domin gata mugun abu ne kuma gata guba ne agurin wasu ya'ya Dan bakowanne Dan gata yake samun ingantacciyar tarbiya ba ,tun sanin dayayiwa muwaddat tana yarinya har yau da wannan fuskar yake kallonta ,shi yasa lokaci datazo yayi kmr bai Santa ba domin bayason yashiga harkokinta bare yasha haushi, amman d'an zaman datayi yanzu a gidan ya kula kmr tana da kamun kai ,domin yanayin halayenta suna burgeshi bata da son hayaniya kuma bata da yawon surutu sannan akwai natsuwa ,illarta girman kai da Jan aji, gashi shi yanzu zuciyarsa ta kamu da matsanancin soyayyarta.... Muwaddat tayi zamanta da Jakarta a hannunta shi kuma yaki yace mata tashi su tafi, sai dady yace "ku tafi mana tunda kin shirya ,zaman me Kuke? Ala'meen ne ya fara mikewa batare idanunsa na akanta ba yace "ki sameni a mota bata amsa ba ta Mike tabi bayansa ,Kafin ta k'arasa gindin mota shi har yashiga ya zauna ,tasa hannu jikin motar tana kokarin budewa sai taji shi gam a kulle , bazata iya ce masa ya bud'e Mata ba ,kawai sai ta matsa ta bud'e gidan baya ta shiga ta zauna ala'meen ya d'an waigo kawai ya kalleta baice komai ba ,yayi zaton ko ta kasa bud'e gidan gaba zatace a bud'e mata ,Amman sai yaga ta kame a gidan baya ,a zuciyarsa yace lallai ma wannan yarinyar direba zata maidani ko me? Ya dai daure ya tada motar suka tafi suna hawa titi ya fara sharara gudu ban da kidan zamani ba abinda ke tashi acikin motar ,glass din motar ya saita gefenta domin yasamu damar kallonta adaidai wannan lokacin wayarta tayi k'ara ta d'auka tana magana da abi Sai wani magana take cikin shagwa'ba. Alameen ya natsu sosai ahankali take magana Amman ya fahimci da Wanda take waya ,har wani lallaminta t yake "haba yar gidan dady menene abun fushi kuma ? "Cikin zumbura baki tace "to abi bayan kaine yau baka tasheni a bacci ba shiyasa har na makara banyi sallah da wuri ba yace "kiyi hakuri abinda yasa tun asuba Dana shiga massalaci ban fito ba sai da gari ya waye sosai shiyasa ban bugo na tasheki daga bacci ba, na yi zaton idan umminki ta tashi zata tasheki Amman kibari in Allah ya yarda zan cigaba da tashinki da asuba ince dai idan na ta dake kiyi sallah kina min addua kullun ? A marairace tace " haba abi ina maka mana taya daman za'ayi in yi sallah ban wa babana addua ba "yauwa yar diyata nasan zaki min ina fatan kina jin dadin zaman ilorin? "Abi babu laifi garin akwai dadi "da fatan hajara bata takura miki don nasanta da zafi akan yaro "dady wannan karon bata matsa min ba da yake tasan halinka Dana ummi "to fatan dai baki da damuwar komai "wallahi abi babu wata damuwa,sai dai gaskiya ni abi ina son na dawo "ki k'ara zama tukunna har yanzu da sauran lokaci kafin ki koma makarata ki dai dinga duba litattafanki saboda kinsa da kun koma zango karshe zaki shiga kuma zamanki anan zaki fi samun nasuwa saboda takurawar bunayya . "Shikenan abi tunda kace haka na amince zan zauna Amman nayi kewarku ban da bunayya ,abi yayi murmushi "mu ma muyi kewarki ,bunayya daman wani kewarsa kikayi bayan kuna tare duk kwanakin nan ince yau kwanansa uku da dawowa, nan da sati biyu masu zuwa zai koma London take gabanta ya fad'i yashiga dukan uku suna hira da abi cikin nishadi shi kuwa ala'meen tukinsa yake Amman hankalinsa na gurinta sai lokacin ya gano yawon amsa wayoyinta datake yi ashe ba wayoyin samari bane da iyayenta take ko da wancan miskililin yaron da baya ganin mutunci mutane shi Sam yaron baya burgeshi .. Satar kallonta yacigaba dayi wato Dan tsananin gata har tashinta suke daga bacci ,bayan daren da suke rabawa suna waya ita dasu . Bai rage gudu ba sai da suka shiga ciki wata unguwa sannan ya rage gudu ya karya kwana yashiga cikin layin a kofar wani madaidacin gida yayi parking ya bud'e murfin mota ya fito ya Dan jira ko zai ga ta fito daga cikin motar Amman sai ya lura bata da niyyar fitowa wata wayar ma take amsawa sai ya tuna ashe bai gaya mata cikin gidan zasu shiga ba ,sai daya bari tagama wayar sannan ya bud'e mata murfin motar "bisimillah ki fito muje ki gaida matar abokina ya tsira mata idanu ko zatace wani abu batayi magana ba ta zuro kafafunta ta fito daga cikin motar suka jira suka shiga cikin gidan . minal ce ta fara tararsu da faraa ta kaisu parlour'n ta tana fad'in "kai alameen sai yanzu tun dazu ake jiranka Amman ka shanya min miji ,yayita kokarin nemanka a waya bai sameka ba . "Al'amen yace ku ya femin madam wallahi wani Dan uzuri ne ya tsaidani, ya fad'a yayinda yake kokarin zama a daya daga cikin kujerun kushin din parlour'n ya d'an dubi muwaddat sannan ya cewa minal "madam gafa bakuwa na kawo miki . Itama ta dubi muwaddat cike da faraa yayinda ta nuna mata wurin zama da murnarta da komai ta karbeta sai kace tasanta muwaddat taji dadi sosai da irin tarbar da minal din tayi mata ,suka gaisa a mutunce ta fara tsokanar al'ameen in ce sabon kamu akayi shiyasa tutar latifa ta fara dusashewa ? Cikin murmushi yace "no wannan kanwatace a lagos take ta d'an zo mana Hutu ne ina angon naki ? "Yana ciki gajiya yayi da jiranka shiyasa ya shiga ya Dan kwanta bari na tasoshi . Tana shirin shiga sai gashi ya fito daga bedroom dinsu ganin ala'meen tare da muwaddat ya sashi washe Baki da yake ya taba ganinta sau biyu dayaje gidansu cikin fara'a yace "a she ba kai kad'ai bane ,cewa zakayi yau muna da babbar bakuwa ya fad'a yana kallon muwaddat. Ta dan kirkiro murmushi dole kana ta gaida shi minal kuwa sai rawar jiki take tana nan nan da muwaddat kafin kace me duk ta zagayesu da abubuwan motsa baki al'maen Yasan ba lallai bane muwaddat taci abubuwan da aka kawo mata Dan haka yayi hanzarin cika cup da ruwan lemu ya tura mata gabanta ,abun mamaki sai yaga ta d'auka tasha suna ta hira minal sai tsoma muwaddat take cikin maganar dole sai da muwaddat ta saki jiki tashiga cikin hirar ,ta dinga saka baki jifa jifa, ala'meen zuba mata ido yayi saboda lura dayayi yadda yarinya ta iya lafazin iya magana cikin natsuwa tare da kwantar da murya da gogewar harshe hakan ya tabbatar mishi da tasan abinda take ,ala'meen ya dubi minal sannan yace "madan Dan Allah zan barta anan saboda inda zamu da oganki idan mun dawo zan kaita taga gari kmr yadda dady ya bukata minal tace "babu damuwa ya Mike ya kada mukullin motar dake rike a hannunsa tare da watsa idanunsa akan muwaddat Amman ita Sam bata kallesa ba asalima hankinta na can gurin turawa M. A sako . Yace "ayshatul muwaddat ki zauna anan kafin muje mu dawo muryarsa ta ratsa cikin dodon kunnenta da sauri ta d'ago kanta suka had'a ido saboda yadda yakira complete name dinta ya razana zuciyarta domin tun tasowarta babu Wanda ke kiranta da wannan sunan bayan Auwal dinta sai yanzu dayayi mata ,da muwaddat akasanta kuma dashi kowa ke kiranta, ita kanta mantawa take da sunanta na gasky saboda ba'a kiranta dashi sakamakon sunan uwarsu ummi ne daita, suna girmama sunan babu abinda yabata mamaki kmr yadda ala'meen yayi amfani da sunan gurin kiranta .. Ahankali ta gyada masa kai kawai Amman batayi masa magana ba, har ya fice daga parlour'n suna hira da minal saki fuska da fara'ar da minal ta nuna mata ya burgeta da kuma kyakkyawan tarba da rawan jikin datayi daita yasa taji tana son minal . Minal dai yar wani fitaccen d'an siyasa ne anan garin ilorin ba'a Jima da yin bukinsu da Hisham ba Wanda ya kasance babban aboki agurin ala'meen tare suka kare karatu a Rasha har yanzu minal karatu take ,ayanzu haka tana karatunta a jamiar ilorin, hira ce ta balle tsakanin muwaddat da minal tamkar sun dade da sanin juna muwaddat ta saki jiki sosai har kowa ya labartawa kowa tarihin rayuwarsa. Anan muwaddat ta wuni cur a gidan minal sai kusan yamma sannan ala'meen suka dawo daga unguwar da suka tafi suna cikin mota akan hanyarsu ta dawowa ala'meen yace bari in kira yarinyar nan ince mata gamu nan zuwa zan d'an zaga daita yawo sai mu koma gida . Har ya fiddo wayarsa da niyyar zai kirata sai kuma ya tuna bashi da number ta ,yayi tsaki ya maida wayar aljihunnsa hisham ya dube sa yace "Anya manage babu wani abu tsakaninka da yarinyar nan? Ala'meen ya Dan hararesa yace ",me kagani ? "Ni Kan haka nan naji zuciyata na zargin akwai wani abu koma ince akwai soyayya mai karfi tsakaninku "kai rufa min asiri ai wannan ba irin tamu bace "saboda me kace haka ala'meen byn akwai zumunci mai karfi tsakaninmu ? "nasan babu yadda za'a yi ka furtawa iyayenta kana sonta suki baka ,sannan ka daina ganin tafi larfinka.. Ajiyar zuciya ya sauke da karfin gaske "duk ba haka bane yarinyar ce yar shagwa'ba kai kanka kasan bana shiri da yan shagwa'ba ya fad'i hk yana waskewa ,zuciyarsa na dokawa ,domin a yanzu ma dayake maganarta wasu wurare a kirjinsa sake bud'ewa sukayi soyayyarta na kara nikaya aciki . Hisham yace "Amman ni kuwa yarinyar batayi min kalar shagwababbiya ba.. "Eh to wani lokacin ni kaina ina mamakin yadda take magana a natse Amman shagababbiya ce gurin daka ganta ,iyayen goyonta sun sangartata ainun kar mutun yaje yasaka kansa cikin tasko."ai kuma ba daga nan take ba bakowa gata yake lalatawa ba ,akwai wasu ya'yan gatan da zaka gansu da tarbiya da kamun kai idan dai kana sonta na bada goyon baya dari bisa dari Dan gaskiya yarinyar tayi da kace aurena bai Jima ba Dana k'ara ta biyu daita idan kai baka da ra'ayinta .. "Dan iska to yaya zakayi da minal ? "Yaya kuwa zanyi daita Karka fa manta nmj nake inda daidai da auren mata hudu "to kuma duk Dubin matan dake garin nan basu yi maka ba sai bakuwar gidanmu ,hisham cikin dariya yace" ita naga ta min kasan nafi son auren yayan Hutu shiyasa nake sha'awar in tara matan Hutu agidana nayi ta hutawa dasu "to kuwa kwalelenka anan ,wannan tafi karfinka "ta yaya kake tunanin tafi karfina? Ince abun ba kokuwa bane ya k'arasa mgnr yana kwashewa da dariya " alameen yace "ka hakura kawai Dan ba baka zamuyi ba "idan Baku bani ita ba zaku jikata ku sha ne ? "No no saurayi dai zamu bawa danye sharab Wanda ba'a cirewa yanar kaciya ba domin yarinyar bata dace da auren nmj mai mata ba " Hisham yayita dariya har da rike ciki "kai nafa San inda zamceka ya dosa Amman kake son yin wani kwana kwana kai kace min hasashena gaskiya ne ... Wallahi duk wani kauksucenka Nasan kana son yarinyar nan so kuma mai girma ,tun zuwana gidan na nasan za'a rina, a duk ruwan idonka da wuya ace baka sota ba ,ba zanga laifinka ba domin kuwa yarinyar akwai ruwan kyau Amman karka manta kmr a kunnen latifa domin ni zan fara bata labari za'a yi yar gida cikin murmushi alameen yace "sai kabari dai sai na fad'a da bakina sai kaje ka sanar mata dayake mamatace "to meye maraban dambe da fad'a ? Alamen yace" zage zage sukayi dariya hisham yace "tunda uwar lafita ta rigada tace Tabaka ai tamkar tazama matarka ce fatiha ce kawai da za'a shafa ba . Alameen yace " kai ni rabani da zanceta ba ita nakeyi ba yanzu " sai ta muwaddat ba ,ai nasan za'a rina tunda kai ba mutumin kirki bane.."ni wallahi tausayi yarinyar take bani itama hjy mantawa tayi da halinka shiyasa ta nanika maka yarinyar .. Suna ta hira har suka iso gidan suna shiga parlour'n suka iskesu suna hira ,muwaddat kishigid'e Akan kujera kanta ko d'ankwali babu ana iya karewa dogon gashinta kallo Wanda ya sha gyara yagaji ,sai kyalli yake,da alamar hirar tayi mata dadi domin hankhankalinta baya kan komai sai tautaunawar da suke ita da minal Dan haka bata lura da shigowarsu ba sai da hisham yayi magana tana waigowa taga duk ita suke kallo .. Littafin muwaddat page 17 bismillahi rahmani rahim Da sauri ta tashi zaune sosai tare da gyara zamanta ,basu daina kallonta ba hakan ya ankarar daita a she fa kanta babu d'ankwali sai lokacin tayi hanzarin d'auka ta d"aura gaskiya irin gyaran da muwaddat takewa gashinta ba namiji ba hatta mace 'yaruwarta zai iya burgeta bare nmj . Hisham ya d'an juyo ya kalli abokinsa ya lura shima ita yake kallo minal ce ta katsesu ta hanyar yi musu sannu da zuwa sai da kowa ya zauna sannan muwaddat ma tayi musu sannu al'ameen ya amsa idanunsa akanta yace "yau dai kun sha hira ,tun sanda suka shigo muwaddat bata sake yin magana ba saboda tsarguwa datayi da irin kallon da al'ameen ke binta dashi haka minal ta fahimci muwaddat batason yin magana agaban al'ameen da tunda suka shigo ta kasa sakewa hisham ne ma yake d'an janta da magana amman Sam taki saka bakinta acikin surutun da suke . Al'ameen ya Mike da kanshi ya nufi fridge ya bud'e ya d'auko lemo mai sanyi ya zauna yana sha, sai da ya gama sannan ya sake dubanta "mu tafi ko kar muyi dare ,batayi magana ba sai kawai mikewa datayi ta lalubi Jakarta ta rataya minal ta dubi al'ameen "gaskiya banso dawowarku da wuri ba domin hirar da muke bamu gama ba "to ko zama zanyi ku karasa ? "Kai ma kasan bakuwa bazata iya sakewa a gabanku ba ,gashi daga shigowarku ta d'auke wuta ko magana bata iya yi .. Muwaddat dai gaba tayi abunta har gaban mota suka yi musu rakiya minal tayita rokon muwaddat akan ta dinga zuwar mata hira muwaddat tace "bazan iya miki alkwari ba amman idan nasamu lokacin da kuma mai kawoni zan dinga zuwa ... Hisham ya d'an kalli inda Al'ameen yake yana.dariya domin jin abinda muwaddat tace shi kuwa al'ameen shiru yayi kmr bai ji ba d'an Jan ajinta yasoma bashi haushi ya bud'e mota yashiga ya juyo ya d'n zubawa muwaddat ido domin yaga inda zata shiga amman sai yaga hisham yana k'ok'arin bud'e mata gidan gaba shiru yayi bai yi magana ba sai data shiga ta zauna sukayi sallama dasu minal har ya tadda motar sun fara tafiya sannan yace "na d'auka direban zaki sake meidani irin na d'azu"haba dai ta yaya zan maida kai diteba"eh mana gashi nan da zamu zo kin wani kwanta abaya ina janki tayi shiru ,da yaga bazata yi mishi magana ba sai cewa yayi "halan nayi miki kama da direbanki ne da d'azu ki wani rashi rashi abaya ? "Ba kayi kama ba, tabashi amsa a agajerce dayake bata fiyye son doguwar magana kamarsa ba ,sukayi shiru gabad'aya can kuma ya sake janta da wata hirar da alamun muryata yake son ji, kallonta yayi tare da cewa "amman fa nayi mamakin yadda kuka dade kuna hira da minal musamman yadda kike ba ma'abociyar son magana ba ,"kasan ita magana zuwa take bawai ayita zuba kmr ruwa ba yace "ko ? "Tace kwarai kuwa tun daga nan basu sake magana ba har suka iso wani katafarin mail na sai da kayan makulashe yayi parking din motarsa acikin harabar wajen sai daya bud"e ya fito kana ya zagaya ya bud'e mata yace "bismillah fito mu shiga ko, ta d'an yatsina fuska kmr kar ta fito sai kuma taga hakan bai dace ba ko babu komai d'an'uwanta ne yakamata ta nuna kulawarta. ta fito tana yatsina fuska saboda kai tsaye gida taso taje ta kira bunayya dan tun safe take expecting kiransa amman ko miss call dinsa bata gani ba . Duk yadda taki son jerawa dashi sai daya saita kafad'unsu suka jera suka nufi kofar shiga mail din suna gota wasu matasa da suke tsaye kusa da kofar shiga mail din ,dayan ya zunguri sauran da suke tare yana yi musu nuni da muwaddat. "kai kai kai had'uwa ji wata hadaddiyar zalziyya suka kalleta gabad'aya, dayan yace "gaskiya da ba dan wancan gayen da suke tare ba, da sai na d'an latsa ko zan yi sa'ar ta sairareni ,daya daga cikinsu yace "kai tafi can kana ganin yarinya wata muguwar yar hutu amman har kake zaton zata iya sauraronka .. "Ai ba'a anan take ba ,su irin wad'an nan yammata da suke furgitamu in akayi sa'a sunfi saukin kai in Allah ya doraka akansu ,babu wuya sai kaga kun daidaita "kai dan Allah karya ne ba dai irin wannan kalar ba wannan ko acikin yayan talakawa ta fito bazata saurareka ba bare kana ganinta kaga masu gidan Rana kaga mace na takun kasaita, ko gwal din dake wuyanta ya isa ya sayi motarka . Suka kyalkyale da dariya yayinda duk maganar nan da sukeyi acikin kunnen al'ameen amman baya zaton muwaddat taji su ,saboda ita tarigashi shiga ciki, da sauri ya k'arasa ya sameta suka jera tare "ki shiga ciki sosai ki duba abinda kike bukata kai kawai ta gyada masa sannan ta fara zagayawa tana bada baya, wasu samari suka shiga dubanta suna magana kasa kasa "kai Anwar dubi yarinyar dake gabanka kaga wata halitta da kyan diri mai d'aukar hankali ,cikin hanzari wanda aka kira da Anwar ya d'aga kai yana duban muwaddat" kai gsky cikar nan ta hadu da yawa Allah yayi halitta a wannan guri ,ina ma ina ma ..saif yace ina ma me ? "Ina ma yarinta ce gsky Dana more rayuwar duniya ",to ai yanzu baka makara ba kana iya latsawa ,ko zan maka sallama daita ne ai baasan inda rana zata fadi ba? " ,lallai kuwa ka kawo shawara dan gaskiya ina sonta ,ya kake ganin zamu bullowa abun . Jira zamuyi sai tagama tsiyayarta ta kai idan za'a yi mata bill sai kayi sauri ka biya mata,kaga daga nan nasan zata maka godiya kaga mu km mun samu hanyar gaisawa daita ko ba haka ba ? Al'ameen na jin tautaunawar da samarin keyi akan muwaddat kawai ya tsinci kansa da jin matsanancin kishi akan magana ,cikin hanzari ya matsa gaba kusa daita yace "am har yanzu baki ga abinda kike so ba ne? "Uhmm ina dai dubawa yace "Jimana ta d'ago da sauri ta dubeshi "idan bazaki damu ba ki koma cikin Mota ki zauna zan zabar miki duk abinda kike so .. Mamaki ya kama muwaddat domin ita bataga dalilin da zai ce ta koma mota ta zauna ba ,kamar ta tambayeshi sai kuma tayi shiru har ta juya zata tafi sai taji yace kmr dame dame kike so? Batare data juyo ba tace chocolate kawai nake bukata "da kuma me "shikenan nan suna maganar ne ahankali yadda duk munafurcin mutun bai isa yace yaji abinda suke cewa ba ,musamman yadda al'ameen ya lura da hankalin mutane wurin yana kanta ,duk sanda ya d'ago idanunsa sai yaga maza da suke ciki ita suke kallo hkn ya sake k'ara masa kishi a zuciyarsa ,tana fita daga ciki yaji ya D'an samu natsuwar zuciya . Ahankali take taka kasa kamar batason takawa Yayinda duk wani matashin dake tsaye agurin hankalinsa da natsuwarsa ke kanta, wasu suyi magana azahirance ,wasu kuma acikin zuciyoyinsu a irin wannan lokacin da tasan da tare take da Auwal da yanzu sunyi fad'a yafi sau babu adadi domin cewa zai yi ita ke kiransu da jikinta ta hanyar rausaya wacce ita Sam batasan tana yi ba ,haka ta taso ta samu kanta da tafiya a natse kamar bata son yi , shi yasa duk lokacin da fita takamasu tare baya yarda ya barta ta fito ,sai dai tajirasa a mota shi yaje ya dawo idan kuwa tayi masa magana sai yace"bazai iya kasada da rayuwarsa ba ,sannan bazai jurar wasu kwaratan banza na kallar masa mata ba ,tana isa harabar gurin wayarta tashiga k'ara ,a natse tasoma k'ok'arin bud'e Jakarta batare da ta kai dubata ba ta ciro wayar tana d'aura idanunta akan screen din wayar ganin sunan dake yawo ajikin screen din wayar ne yasa take gabanta ya fad'i ,gefe daya na cikin zuciyarta sanyi taji acikin ranta jikinta har rawa yake lokacin data d'auki kiran ta manna wayar a kunnenta "hello Auwal dina "babu wani Auwal dinki ,tun jiya rabon muyi magana dake ko araye nake ko mace baki da matsala kawai kin tattara kin shareni kina harkokin gabanki ko"? Yadda yayi maganar cikin shagwa'ba da tsigar isa yasata ta murmusa "kai my auwa ka fiye rigima , mai ma akayi daka d'auki zafi dayawa ? "Tun jiya nake tura maka sako babu respond sai yanzu dakayi ra'ayi kirana .. "Ai bazaki sani ba sai ki min laifi amman idan na nuna fushina ki fini fushi tun daren jiya rabon da muyi waya ban kiraki ba why not ke ki kirani ? "To kayi hakuri, kadan bani minti goma zan shiga wanka ne idan na fito zan kiraka ta fad'i haka tana istigifarin karyar datayi domin idan ta bari yasan bata gida kuma tana tare da al'ameen mai rabata dashi sai Allah "ban yarda ba, adaidai wannan lokacin nasan abinda kikeyi ba wanka ba ,idan kuma wanka ne ki turo min nonona nagansu nayi kewarsu ..... ya k'arasa fad'ar haka yana buso mata iskar bakinsa ta cikin wayar,take numfashi nta ,ya ne mi d'aukewa ta dafe saitin zuciyarta "Auwal zaka kasheni fa "idan na kasheki nayi rayuwa dawa ? "Ga matan nan dayawa a duniya sai ka zaba ka durje. "no no Sam bazasu min ba ,karki manta inda nayi karatu cikin kyawawan matan turawa Wanda yawo tsirara agurinsu bawani Abu bane duk banji daya daga cikinsu Sumin da zan iya rayuwata dasu ba ,ni kece macen Da zuciyata ta yarda ta amincewa rayuwa daita . Ta k'arasa jikin mota taja ta tsaya tana cigaba da sauraransa gabadaya ta manta da inda take saboda yadda maganarsa ke shiga cikin jikinta da zuciyarta . Al'ameen kuwa tafiyarta ya bashi damar yi mata tsiyaya sosai sannan ya fito ya sameta jikin motar tana waya ,bai ji komai ba aransa saboda tunaninsa ita da iyayen goyonta ne ,batare da yayi magana ba ya bud'e mato yashiga ya zauna itama ta bud'e ahankali tashiga ta zauna tana jin zai tayar da motar tayi saurin katse kiran gabadaya ,koda ta gama katse wayar batayi magana ba suka wuce . M.A kuwa yayita k wayar taki d'auka akalla sai da yayi mata missed call biyar bata d'aga ba, sai zuciyarta dake dokawa saboda fargaba tasan tana d'auka wayarsa ta saka kanta cikin matsala,Dan zai fahimci inda take , daidai sun kai wani traffic al'ameen yace "ki d'auka mana ko kiran bashi da mahimmanci ne ? "Sannan ma waye mai kiran ? Yayi mata tambayar batare daya juyo ba yana taka motar saboda danja ta tsaya Kan layinsu tace "karka damu da kowaye kacigaba da tukinka kawai " Bai ji dadin abinda tayi masa ba, dan hk ya sake wani magana ba ya maida hankalinsa kan tukin dayake ita kuma tana kallon gefen titi shi kam jifa jifa ya kan juyo ya kalleta, yanayin yadda take yin magana yana bashi sha'awa ,ta d'an juyo ahankali ta kalleshi suka had'a yayi saurin kawar da idanunsa tamkar ba ita yake kallo ba ,tacigaba da kallonsa yanayin yadda yake tukinsa taji ya burgeta saboda wannan karon Jan motar yake sannu ahankali cikin natsuwa da kwarewa da nuna ganintar tuki kowa yaga yadda yake sarrafa sitiryarin yasan ya kware da tuki ,agaskiya tukin nasa ya burgeta tunda har taji tana sha'awar itama taja mota da kanta dan dai abi ne bayason can al'amen kamar yasan abinda yake zuciyarta ai ya d'an waigo ya dubeta "kin iya mota kuwa? Ta d'an kada kai "eh to Auwal ya fara koya min amman har yanzu hannuna bai fad'a ba "ya had'e rai dosai jin ta ambaci sunan Auwal ya cigaba "ai ina jin ko kin koyi tuki ina ganin dady'nki bazai barki kija mota ba da kanki ba, "nima ina tunanin haka shiyasa ban maida hankali wajen koyo ba . "Amman yana da kyau ki iya koda bazaki dinga ja ba, cikin murmushi tace " zan yi kokari naga hannuna ya fad'a suka dan yi shiru ,sai dai muwaddat ta damu da yadda ya takura mata da kallo can ya sake takalota da magana "Amman tunda zaki dade agarin nan me zai hana ki dinga yawan kaiwa minal ziyara kmr yadda ta bukata? "ba damuwa duk sanda na sami lokaci zan rinka zuwa "idan kin samu lokaci ko idan mai kaiki yasamu lokaci? Jin ya jefa mata tambaya sai tace "daga ni har mai kai ni din ."amman ai ke kina da lokaci tunda ba karatu kikeyi ba kina cikin Hutu ba kuma aiki kike zuwa ba .. "Haka ne amman ina karatu saboda wannan zango gabadaya zan rubuta jarabata ta karshe ta bashi amsar tana had'e fuska saboda ta lura hira yake son suyi ,ita kuma bata fiyye son hira dashi ba ,haka suka cigaba da tafiya yana janta da magana tana d'an sharesa har suka iso gidan tana shirin fita daga motar yace "am...aysha. Ta waigo da sauri "kin mata kayanki ta kai ganinta ga kayan manya ledoji ne guda biyu shake da kayan ciye ciye ta d'an yi murmushi "nagode sosai amman chocolate kawai zan d'auka aciki daman kuma ita nace ina so .. Yace "shikenan naji amman ki d'aure ki shiga dasu ko su eiman da mamana suna so ,ta d'an yatsina fuska saboda bata son kinkimar kaya tace "bari idan nashiga sai na turo su d'auka ,ta fita ta fara tafiya zata shiga cikin gidan yana zaune a motar har tashige gidan ba abinda yake banda kallon tafiyarta taku take cikin natsuwa irin na matan da suka amsa sunansu mata ,shi kansa yasan tana da mugu kyau kmr yadda mutane suke fad'a kuma ya yarda da had'uwarta da ajinta ,yasan bazata ta'ba d'aukar kayan tashiga dashi ba ,da haka da kansa ya kinkimi kayan ya bita dashi cikin gidan ya tadda kannenta zagaye daita kowa na tambayarta guraren daya kaita ,ita kuma tana cewa su bari sai ta huta .. Al'ameen nashigowa parlour'n ya ajiye mata kayan gefenta ya tafi abunsa ta bi bayansa da kallo Wanda batasan dalilin hakan ba ,Allah sarki ta furta cikin zuciyarta tana jin rashin dadin abinda tayi masa ,tasan da Auwal ne sai dai abar kayan ,amman ko sama da kasa zasu had'e bazai d'auko mata ba ,ta ina ma girman kai da miskilancinsa zai sa ya biyota dashi "my Muhammed Auwal kenan yaro da izzan , shi Sam baya d'aukar raini ga kowa ga tsabar miskilanci Wanda yake daya daga cikin abinda yasa take naci akan kaunarsa . Tana son Auwal tamkar yadda take son rayuwarta ,tana son shi tana son su rayyu tare muddin rai Auwal daban yake acikin maza bazata gaji da furta hakan ba.... Tunda take kallon maza bata taba ganin mai irin yanayinsa ba komai yafisu ,ba dan tana son shi ba ,sai dai tasan ummi bazata bari aurensa ba saboda kaninta ne ... Tasan dakace auwal yayanta ne ,tasan sai inda karfin ummi ya kare amman sai ta mallakamusu juna Mummy ta fito daga d'akinta tana fara'a "aa yan yawo kun dawo ? Muwaddat tayi murmushin tace "Eh momy mun dawo "kece yau wata yarinya tasha yawo har ina da ina kukaje? Mmn sudais ce.... Muwaddat page 18 October 23, 2020 Muwaddat Complete bismillahirrahmanirrahim page 18 Muwaddat tayi shiru tare da tsurawa kannenta fararen idanunta tana tunanin abinda zata fad'a musu har momy ta fice daga parlour'n ,aiko faiza da eiman suka dameta da tambaya,gashi ita guraren data sani kad'an ne acikin garin ilori , tana gudun kada su kureta,lumshe fararen idanunta tayi ahankali saboda tuno wasu daga cikin sunaye gurare siyaya data sani , dan haka atsanake tashiga lisafowa . faiza taja numfashi ta fesar "ni na d'auka ma wasu mahimman gurare zai kai ki ,kawai sai ya kama yawo mail dake yanzu tunda kuka fita a shopping kuka tsaya muda muke ta jiran ku dawo ki bamu labari wuraren shakatawa daban daban ,amman yaya ala'meen bai kyauta ba, tunda yaki kai ki inda zaki sha kallo ,bayan Yasan ke din bakuwa ce .. Ta'be baki muwaddat tayi "Dan Allah ku barni na huta ,surutunku ya fara shiga cikin kwakwaluwa ",idan kin huta zaki bamu labari inji cewar eiman? "uhm zan Baku labari eiman tace "ni gsky bazan tsaya sai kin gama Ja mana rai ba, gara na hau sama gurin yaya ala'meen din ya bani labarin inda kukaje .. Mamaki yakama muwaddat a zuciyarta tace "wai shin wad'an nan yaran ,wasu irin yara ne masu kwakwar son jin labari haka ? Har sai sun sa mutun yayi karya domin gabad'aya yaran gidan haka suke da son jin labarin kwakwaf idan aka d'auke ita, ita kad'ai ce tafita daban acikinsu gurin son jin labari ,itama bata sani ba kodan batayi rayuwa acikinsu bane, yasa take haka. muwaddat ta dubi eiman "Dan rashin hankali daga dawowar mutun ko hutawa bai yi ba zakije ki dameshi da shirme, baza ki bari sai ya sauko ki tambayesa ba, "to to shikenan big sister an bari na jira har yagama hutawar sai ya bani labari mai gamsarwa ba irin naki ba, muwaddat ta mike cike da sanyi jiki ta nufi hanyar d'akinta tana cewa "ke dai Allah ya shiryeki ,wannan bakin naki Allah yasa kar jamiki maseefa ... shiru sukayi gabad'ayansu batare da kowace acikinsu tace komai ba har muwaddah ta k'arasa shigewa d'akinta ta bar su nan, zaune,yayinda a zuciyar faiza addu'a take "Allah yasa yaya ala'meen yayi tasiri a zuciyar muwadda , tunda ta lura shima sonta yake , tasan matukar suka daidai kansu, baza ta saurari M. A tunda ga dukkanin alamu bata son shi shine yake wahalar da kanshi akanta ... Da daddare ana cin abinci a parlour'n dady ala'meen ya shigo eima ta kalleshi tana dariya "had'uwa kenan kai yaya da ganin wannan kwaliyar zance zakaje gurin aunty latifa... aiko yana d'aga hannu ya kai mata dundu abaya "kinci gidanku keda zance zani . aka fashe da dariya gabadaya dady yace "gaskiyar eiman mana idan ba tad'i zaka ba ina zaka a daidai wannan lokacin ? Cikin dariya yace "dady Allah babu inda zanje ka daina kula maganar wannan tsohuwar ni da ba aure zanyi a kwanan nan ba, ina ni ina zuwa tad'i hjy zuwaira tace "kai kaga banason karyar banza da kake zuwa baka ga 'bata lokacin ba sai yanzu ya dubi ihsan "mamana jeki d'akina ki d'auko min abincina nima anan zanci dady yace "yagajiyar ku ta yawo ? Yau dai mamana taga gari ala'meen, ya d'an razana kad'an saboda yana tsoron kar yace bai kaita koina ba ran dady ya 'baci domin ya lura dady yana matukar ji da diyarsa .... Kafin yayi magana muwaddat tace" dady mun sha yawo nayi kallon gari sosai ta fad'i hakan dan kar yace basu je koina ba gobe ace ta sake shiryawa, faiza tayi saurin cewa "bafa koina sukaje ba, duk wayon nasu a tsiyaya suka kare muwaddat tace ",karya ne dady muje wurare da dama naga gidan sarkin garin nan da gidan gwana da dai sauransu ala'meen ya kalleta yana murmushi jin dade tare da kashe mata idonsa daya yana murmushi baki basu labarin na kaiki gidan zo ba ,ta Dan yi dariya "ok na manta ne har gidan namun daji duk munje hjy zuwaira tace ",cewa zakuyi duk kun gama zagaye gari ala'meen yace ,"gaskiya yau ayshatu tayi kallo sosai jin suna daya ambata yasa aka kwashe da dariya ,har ihsan tana neman barar da tiren da take d'auke dashi yace "wallahi da kin barar min da abinci ajiye sunan uwa zanyi agefe na nada miki na jaki, cikin dariya tace "kai yaya ala'meen banda abinka ina ka ta'ba ganin an doki uwa? "aiko za'a fara daga yau "suka saka dariya eiman tayi saurin cewa ai Kaine yaya ka ta'ba jin an kira aunty muwaddat da wannan sunan ? Dady yace ban da abunku Dan an kira mutun da sunansa na gaskiya sai yazama abun dariya ? Ala'meen yace "rabu dasu dady sunji sunan mai dadi ba irin nasu ba ya fad'a yana kallon inda muwaddat take zaune ,faiza ta'be bakinta kana tace "to kuma yau Dan kun fita yawo tare sai kuma kace mu sunanmu bashi da dadi sai nata ? Dady yayi dariya" faiza baki da dama ke dai bakya rabo da tsokanar yayanki ala'meen yace "kabarni daita sai na cire mata hakora gaba in bata daina kafirin surutu nan nata ba ita da eiman "ashe mu kusan ganin hakoran 'ya gaban goshin mumy inji cewar ihsan. "to shi yaya kullun sai ya dinga cewa surutu garemu ai duk gidan nan maganannu ne idan aka d'auke aunty muwaddat ala'meen ya zaro ido waje yana dukan bayan eiman "su waye maganannu ? Ta Mike da sauri tana dariya wallahi kai ne oga kwata kwata a magana... Dan dai baza'a saida kai a magana ba, ni kwanan nan tunda aunty tazo gidan naji ka rage magana ta k'arasa tana kwasa da gudu ganin ya Mike aiko duk parlour'n babu Wanda bai dara ba .. Ya koma ya zauna yana kallon inda muwaddat take domin yaga yanayin yadda fuskarta tayi babu yabo babu Fallasa tana normal kamar tun sanda yashigo, ya gyara zama sosai yana kallonta ... Gabadaya tasha jinin jikinta sobada yadda idanunsa ke yawo ajikinta cikin haka wayarta ta d'auki k'ara ,tsam ta Mike tsaye batare da d'auki wayar ba, ta nufi hanyar d'akinta yabi bayanta da wani iri kallo mai tsuma zuciya, komai nata na burgeshi yanayin tafiyarta dirin jikinta maganarta kai komai nata yayi masa arayuwa, irin kalar mata dayake da muradi kenan ,ya dinga jin tamkar yace ta dawo ta zauna yacigaba da kallonta.. sai daya daina hangota sannan ya d'auke idanunsa akanta yana sakin naunayen ajiyar zuciya kana ya janyo kular abinci . ihsan tace "ya dai yayana naga kana sakin numfashi? Ya d'ago ya dubeta "ok kema ido zaki saka min kmr wancen yar banza ? "to wallahi zan fasa miki baki kema , eiman da dawowarta kenan tace " shikenan yau za'a ganku a rana da yar gaban goshinka mu kuma abokan gaba sai mu ganku arana ...yau dai na godewa da yaya zai ture gwanatinki ",zo nan munafuka yaushe kika koyi le'be ? Ta kwasa da gudu baza'a zo kasamu jakar duka ko ? " gabadaya suka sa dariya har mumy da dady . Tun kafin ta k'arasa shiga d'akin wayar ta tsinke ta zauna a bakin gado tana sauke ajiyar zuciya tana jujjuya wayar a hannuta ,ta rasa dalilinsa da yasa duk lokacin da kiransa zai shigo wayarta, take jin yanayin jikinta na sauyawa , duk sai ta dinga jin tamkar ana zarar ranta ,idan tana tare da shi kuwa , komai nata zai tsaya ya daina aiki, sabani yanzu data taso daga parlour'n duk irin kallon da ala'meen yake binta dashi Sam bata ji komai ajikinta ba, sai haushinsa taji yana shiga zuciyarya ,ko second biyar batayi da shigowa d'akin ba , wayarta ta sake d'aukar k'ara takoma ta jingina bayanta da abun gado sannan ta d'auka ", hello kanina ya kake ya gida ya tunina ya kewata? "Hope komai lafiya kalau ya kake gaya min yadda kayi kewata .? Idanunsa ya runtse saboda yadda sautin muryarta tayi masa diran makiya akirjinsa.... da kyar ya samu muryarsa ta fito ",lafiya lau muwaddat Dina sai dai kin manta baki tambayi Abu daya ba ,baki tambayeni ya sha'awarki ba, kewarki kuma baki kad'ai bai isa ya bayyana hakan ba ,saboda wallahi...." ke dai ki bari kawai .."dan wallahi muwaddat kin gama da zuciyata, jiya kwana nayi ina kallon nonuwanki, dan Allah ki turo min wasu yanzu na kalla tunda baki bani jiya na kalla ba.... "kinga mu ajiye wannan mgnr , d'azu nayi miki kira yafi sau biyar baki d'auka ba ... muryarta a matukar sanyaye tace "bana gaya maka wanka zan shiga ba" "kar muyi haka dake muwaddat duk abinda kike fad'a min ,ban ta'ba jin ban yarda dashi ba sai yau,hkn nan jikina ya bani kin fito wani guri yau, ki gaya min gaskiya karki min karya ina kikaje? Sanyayyen ajiyar zuciya ta sauke tana murmushin karfin hali aranta, Auwal sai dai abar shi kawai ",kin yi shiru kin barni rike da waya "to me kake son nace ? "Kice komai ma Amman ki fad'a min gaskiyar inda kikaje . da kyar ta fixgo magana "ni ..ni babu inda naje fa .... "AYSHATUL MUWADDAT ya kira complete name dinta wanda take hkn ya haddasa mata sakin naunayen ajiyar zuciya ,yaushe kika koyi karya ? "Sam Sam dabiar karya baya daga cikin dabi'unki to me yasa zaki koyi yinta ? '"Dazu bayan nayita kiranki baki d'auka ba nakira mumy itace ta tabbatar da kun fita da wancan maganan ne mai shegen surutun tsiya ...... gabanta ne ya shiga fad'uwa, tayi shiru ta kasa cewa komai illa numfashi da take saukewa ahankali ahankali tare da runtse idanunta gam "yanxu abinda zaki min kenan muwaddah bayan sai da nace karki kuskura ki fita zuwa koina har sanda zaki dawo ,amman kika fita kinsa kuwa yadda naji alokacin da mumy ta fad'a min? Sai lokacin tayi karfin halin cewa "to to..ni yaya kake son nayi ? "dady ne da kansa yace ya kai ni yawo naga gari bani da damar da zanki.. "shine ni kika nemi raina min hankali ko ? Babu komai amman karki sake binsa koina matukar kina bukatar zaman lafiyarki dani ,idan kika sake binsa yawo zamuyi fad'a wanda banga mai shiryamu ba . Murmushi tayi "kajika da wata magana kamar wani mijina to muyi fad'a mana, ni ai bana tsoron muyi fad'a da kai, idan kasa wasa ma zan saka lambarka a daverting, sannan nayi blocking dinka a what's app naga karyar isa .. "To kiyi a yanzu mana ai zaki iya ....ya fad'a yana Jan tsaki . "Kana nufin nayi blocking dinka ,nayi deleting number's dinka..? Wani dogon sakin yaja da karfin gaske batare daya sake cewa komai ba ,ya katse kiran aiko take batare da 'bata lokaci ba, ta saka number sa a darveting sannan tashiga what's app tayi blooking dinsa tana runtse idanunwata "Anya kuwa Zata iya rayuwa babu shi ? "anya zuciyarta zata iya d'aukar wannan nauyin? "Ba zan iya ba, tabawa kanta amsa, gabadaya tashiga damuwa gabanta ya dinga fad'awa karfa yayi zuciya daita tasan halin miskilancinsa, dan hk sauri tashiga what's app tayi unblock din lambobinsa sannan ta ciresa a darveting Tana gama ciresa a darveting ya kirata jikinta na rawa ta d'auka ta manna wayar a kunnenta tana sakin numfashi dariya yashiga yi mata sannan "yace muwaddat kenan kinsa Allah gabana ya fad'i fa ,me yasa kika min irin wannan wasan ? "Me yasa kika min wannan wasan ....? "kin kyauta kinji "cikin wata irin raunanniyar murya tamkar zata zubda hawaye tace "wallahi nayi darveting dinka nayi blocking duka number's dinka sai kuma naji bazan iya ba ..... bansa dalilin dayasa na kasa hakuri ba, amman wallahi kana min ganganci wai har da cewa Eh In yi blooking dinka ,"wata rana zaka sha mamakina "ni kuma da kikayi blooking Dina ji nayi gabana yayi wani irin mugun fad'uwa, gabadaya zuciyata ta tsaya ta daina aiki na wani lokaci, kafin daga baya ta dawo daidai ,naji zuciyata tana min zafi fiyye da tunaninki saboda banyi zaton zaki iya darveting Dina ba ballanatana block, tsoron Dana ji guda daya ne ,kinsa zuciyata tana yaudarata akan kema kina sona, kawai sai ma naji cewar bama sona kike yi ba wannan shine kawai abinda yabani tsoro bawai blooking Dina ko darveting din da kikayi ba ,Amman ko yanzu idan kinji har yanzu ba kya sona wallahi na yarda kiyi blooking Dina ki min komai da kika ga dama ni soyayyarki kawai nake nema ba komai ba ,idan kuma bakya sona to meye amfanin kasancewata dake ? "Dan naji kina ta min wani barazana da sauransu ,kefa naga alamar dole so kike na kaskantar da kaina agurinki ,ina sonki fiyye da tunaninki amman wallahi bazan kar'bi kaskanci ba ko aure mukayi ,ki bar kallon wai dan kin girmeni yasa zaki dinga min wulakanci ,yaja kyacci yana sakin numfashi. "Lallai yaron nan yaga gurin baccina .... kaga gurin baccina dole ka rainani kaga abinda ake nema ido rufe wasu na neman sugani basu gani ba, kai ka gansa a sadaka ,to kar dai ka manta dai ni auntynka ce a har yanzu.." "dadina dake akwai saurin son juyawa mutun magana matsayinki na aunty nah daban haka zalika rashin kunya daban idan dai kika min rashin kunya da wulakanci ne dai ,bazamu shirya ba ai bai kamata ba abinda kike min ,ke kanki kinsa bai dace ba, yama za'a yi haka kawai kice zakiyi blooking Dina ? "sai muna zaune lfy sai ki d'auko tsirfar zakayi min kaza, zakiyi min kaza nafa lura so kike in ta binki ,ina cewa dan Allah muwaddat kiyi hakuri ..... "hk kike son in tayi miki ko ? "to never in history muwaddat idan mafarki kike kiyi maza ki farka muhammed Auwal ba zai ta'ba zamowa haka ba ,so kike nazamo mara daraja agurinki ai abinda nayi shine ya dace ya za'a yi ki fad'a min haka idan bakin rainani ba? "Wallahi sai kayi min fiyye da haka saboda ni mai daraja ce ,kai yanzu bazaka bani hakuri ba kake nufi ? Yace "uhmmm hakurin me zan baki to ? "Matsalata da kai girman kai wallahi ,koda yake bakasan dadina ba in da kasan dadina da gudu zaka bani hakuri, koda kuwa tattata maka wuya nayi bazakace komai ba bare common blooking . Ya saki mislilanlan murmushinsa sannan yace "wallahi kina bani dariya yau.. wato dan bansan dadinki bane.. ki gane wani abu muwaddat koda yake nasan ma kin gane bai kamata kina nuna dole mutun sai ya kaskantar da kansa agurinki ba ,to ni laifin me na miki ? "Ban miki laifin komai ba asali ma kece kika min laifi ,wai kece kika min laifi kuma kike nunawa kmr ni ne ,har kina son ki kureni haka ake yi ? Ta sauke ajiyar zuciya tare da cewa "fad'a min laifin danayi maka ? Kace zamuyi fad'a ,ni kuma nace idan muyi fad'a zanyi blooking dinka inyi deleting number's dinka kace min yes ka yarda fad'a min laifina anan ? ta k'arasa maganar tana sauke naunayen ajiyar zuciya ta da karfi gaske, tana runtse idanunta "Auwal ya wuce da tunaninta ya wuce duk inda tayi tsamaninta, bazato ba tsamani ta sake jin sautin muryarsa ahankali I love you aysha nah...... Shiru tayi batare da maida masa martani ba,haka zalika sai hucinsa da numfashi yake buso mata ta cikin wayar ,ahankali ta katse kiran tana fidda numfashi sama sama, tasan matukar ba tayi saurin katse kiran ba zata fallasa abinda ke cikin ranta . What's app dinta tashiga kai tsaye contact dinsa tashiga ta tsurawa hotonsa dake Kan dp dinsa idanunta tana kallon k'aramin bakinsa mai shape din love sai data kalla son ranta sannan ta fita tashiga status nan ma wasu hoton tagani sai dai bashi kad'ai bane, shi da abokan karatunsa ne da sukayi Karatu a London, sako ta tura masa "ji bakinsa ...... ko second biyu ba'ayi ba sai ga vioce dinsa yashigo jikinta na rawa tashiga contact dinsa tana bud'e voice din . taji sautin miskilanlen murmushinsa wanda yasa tayi saurin lumshe idanunta sannan tacigaba da sauraransa "to aji bakin nawa ,shine ya burgeki, ke daman na lura basona kikeyi ba ,kawai sha'awata kike yi, ba tun yau na karanci hakan a tattare dake ba, bakina kike sha'awa ni kuma Allah sonki nakeyi da gsky ,so nake nayi rayuwa dake rayuwa ta har abada.. ya k'arasa tare da buso mata iskar bakinsa Wanda take yasa jikinta ya mutu ,tashiga jin wani irin a gabadaya sansar jikinta..... "Ki ban nonona nagani plz ..... Kwanciya tayi ruf da ciki tare da janyo pillow ta manna akirjinta tasoma k'ok'arin masa sako "wayata babu caji fa ..... "Wannan ba gaskiya bane muwaddat ,ace gidan dady guda babu wuta har wannan lokacin, okay a she fa yau baki wuni agidan ba ko? ya fad'a yana runtse idanunsa tamkar tana gabanta ,lips dinsa na kasa ya kamo yayita tsotsa kmr zai cire gabad'aya jikinsa tsuma yake . Hannuwansa duka ya d'aura Kan joystick dinsa dake Mike tana kokuwa acikin wandonsa, ya dafe yana cigabada da tsotsar lips dinsa. cikin minti biyu ya bud'e idanunsa yace "ki turo min kawai shine kwanciyar hankalina danaki idan ba haka ba zan addabi rayuwarki da kuka yau ,dan Allah ki turo min duk ya wani ya marairaice mata kmr zaiyi kuka "plz kinji muwadda dina kiyi min taimako na karshe daga yau bazan sake cewa ki turo min ba .. tayi murmushi tare da Mikewa zaune ta cire yar rigar baccin dake sanye a jikinta ta saura daga ita sai pent da bra ga zunduma zunduman Boob's dinta sun bayyana kmr zasu bulloko waje, tsabar cikarsu ,tashiga kallonsu batare da ciro su daga cikin rigar nono ba, kawai ta d'aukar masa saman brest dinta ta tura masa sannan ta koma ta kwanta lamo babu koma ajikinta tana jiran shigowar sakonsa idan ya gani . "Ni banga komai ba fa ,gabadaya sunyi duhu keda nasan nonuwanki masu matukar haske ne da sheki ,gashi kuma ki d'aukar minsu cikin bra din nan dana tsana, plz ki cirosu nagansu murararsu kinji .."sake daukar min wasu plz kinji .. Taki ciro brest dinta kmr yadda bukata daga ciki bra, ta sake d'auka ta tura masa . "Wayyohlly Allah!wayyo Allah nah !!! Kai muwaddah ..inna lillahi muwadda Dan Allah me yasa kike min haka? "nace daga shikenan yau ne karshe fa ,plz sake turo min dan girman Allah karki haramta min ganin wannan nonon a yau , inna lillahi kawai yake yana furtawa yana fidda numfashi sama sama yana huci, bari inyi miki kiss ki turo musu murararsu.. nan yashiga turo mata kiss babu kaukautawa Wanda yasa gabadaya jikinta ya sake mutuwa taji babu abinda take bukata a wannan lokacin kmr ta kasance tare dashi.. "Gaskiyar malam bahaushe dayace wasu matan suna suka tara na rantse da Allah kinsan Allah ban ta'ba kallon nonuwa tsayayu ba sannan cikakken nonuwa irin naki ba my love ,nonuwanki sunyi babu karya wallahi idan abi da ummi suka hanani aurenki zan yi musu lalata fa. ta numfasa saboda duk ta gano wayo yake son yi mata dan ta turo masa brest dinta ita kuma bata sake bari ya gansu murararsu kmr yadda yake, sai da samansu shima yau din ne karshe kmr yadda ya fad'a muryarta a sanyaye tace "lalata kuma ,me hakan yake nufi ? "Kawai ki share ya waske da zance ya cigaba fad'a mata kalamai masu sanyi da zaburar da zuciya wanda zai sa ta turo masa da abinda yake so , haka ya dinga yi mata wayo dan dai ta daukar masa nonuwanta ta tura masa ya kallo amman taki dole tasa ya binciko na da yashiga kallo yana tsiyayar da ruwan jikinsa .. tsawon lokaci suka d'auka suna chatting da junansu kafin daga baya tace "bacci nake bunayya bari nashiga wanka na fito, ta ajiye wayar tashiga bathroom wanka tayi ta fito ta sake d'aukar wayar dan tasan ya turo mata sako tana duba taci karo da voice dinsa ta zauna gefen gado sannan ta kunna cikin wata irin sanyayyiyar murya tamkar ta mashayi yace "aysha! aysha !!aysha nah !!! Dan Allah ki turo min nonuwanki kinji.... tana gama saurarar abinda ya fad'a ta kashe wayar gabadaya ta kwanta , idan yaga bata online zai hakura ya barta haba wannan jaraba har ina . Mmn sudais ce.... Muwaddat page 19 October 23, 2020 Muwaddat Complete page 19 Yana jin ta kashe wayar gabad'aya ,ya zame ahankali ya kwanata dafe da marasa dake masa zugin sha'awa ,cikin wani irin shauki yasoma juyi akan katifarsa tare da runtse tsumammun idanunsa da suka gama canza kala tsabar jarabar dake cinsa. kusan awa daya ya d'auka kwance batare da bacci yayi nasarar d'aukarsa ba, illa juyi daya keta faman yi rike da mara, da kyar yasamu ya yunkura ya sauko daga kan bed yashiga bathroom yayi wanka ya fito ya sake kwantawa yana rawar sanyi ,dan jin yayi tmkr wanka da yayi ma sake k'ara masa wani sabon sha'awa yayi, ranar dai kwana yayi yana watsawa jikinsa ruwa ko zai rage jin abinda yake ji,gbdy yayi week, jikinsa yasoma sakewa, numfashinsa yasoma barazanar d'aukewa dole tasa ya sake mikewa yayiwa kansa allurar kwantar da sha'awa sannan ya d'an ji dama ajikinsa har bacci yayi nasarar d'aukesa . ********** yau tsawon kwanaki uku kenan ala'meen bai sanya muwaddat acikin kwayar idanunsa ba tunda safe kafin ya tafi aiki ,zai so ganinta amman hakan bata samuwa , idan kuma ya dawo shima baya ganinta saboda wasu lokutan da yamma tana kitchen ,ko a parlour sun daina haduwa ,lokacin da yake zuwa parlour ita kuma tana d'akinta makale da wuyar bunayya, dan haka ko yana son ganinta babu dama ,to idan kuma ya aika kiranta yace daita me ? shi Gabadaya ma yanayinta firgitashi yake da zarar ya ganta yanxu ne gabansa zai kama faduwa ,sai daya kwashe kwanaki wajen biyar bai sanyata acikin kwayar idanunshi ba, yanzu daya sauko cikin shirin zuwa office yake tambayar eiman "wai me yasa yayarku yanxu bata zaman parlour'n, ko bacci take da wuri? "Babu wani bacci, kawai dai tana gama cin abinci sai ta shige daki kamar mai yin bacci ,nan kuwa hirarsu suke ita da yaya Auwal a waya .. Ya d'an zaro idanu kad'an cikin kad'uwa,acikin zuciyarsa yace hirar suke da Auwal ? "Kwarai kuwa yaya ala'meen, ai sau tare idan kaji tana waya to dashi ne wani lokacin har da dariya zakaji tana yi ,wannan zantuttukan nata yasa ya fahimci ba a zuciyarsa yayi maganar ba azahiri yayita "ai sai ma ka ga yadda suke ji da junansu,, cikinsu duk Wanda bai ji muryar Dan ...... A matukar fusace ya buga mata tsawa "dan Allah malam ban tambayeki duk wad'an nan bazanye surutan ba ,tambaya daya na miki sai wani zuba kikeyi kmr ruwa ,ke kam mijinki nada aiki yana gama fad'ar haka ya juya afusace.. Tabi bayansa da kallo tana ta'be baki "maseefaffen kawai ,ince Kaine ka tambayeni ,ni kuma yazama lazin na fayyace maka komai, idan ma surutu ne ubanwa ya koya min ? Dubeshi sukai sukai da wuya kamar lagwani .. ta karasa maganar tana kwashewa da mugun dariya .. "Yayan kike zagi ,da yiwa dariya haka ? Taji muryar ihsan daga bayanta "tayi murmushin "ke munafukarsa to ni ba zaginsa nayi ba ... "To me kikayi idan ba zaginsa kikayi ba? "Nafa ji duk abinda kika fad'a Dubaishi sukai sukai da wuyansa kamar.. ai da sauri eiman ta matso gaban ihsan ta rufe mata baki "haba yar'uwa so kike yaji ya markad'a min duka ? ihsan ta cire hannuta a saman bakinta "ai wallahi gara ya lallasaki saboda baki da kunya "to kiyi hakuri yar gaban goshin d'anta na daina ... A ranar bayan sallar magariba hisham ya ziyarci ala'meen suna samansa suna tautaunawa hisham yace "ni kuwa ina bakuwar gidanku muwaddat madam fa ta dameni da maganarta .. Al'amen yayi murmushin takaici yana yatsina fuska "ai nima da muke gida daya ba ganinta nake yi ba ... "Malam cewa zakayi baka so ganinta ba ."wallahi idan dai har zaka yarda yau kwanana biyar kenan ban sata a idona ba ,nima hakan na damu daita Wanda bansan dalili ba gabadaya tunaninta yaki barin zuciyata ta huta .. Hisham ya buga masa harara "banason maganar banza so dai kawai kake kace min ka fara sonta cikin murmushi ala'meen yace" kusan haka ne ni ban ta'ba tunanin wata yarinya a zuciyata ba sai wannan karon daren jiya fa har kasa bacci nayi amman duk da haka bakaji yadda nake jin tsoron shiga harkarta ba domin na gane take takenta tana da wulakanci.. hisham ya numfasa had'e da cewa "Abokina ka cire zance wulakanci ai ko tana yi nasan bazata iya yi maka ba ,abinda nake so dai kai, in dai da gaske kana sonta,to kabita a sannu ku saba daga nan sai ka fara nuna mata soyayya, ka tabbata kafin ta koma garinsu ka dasa soyayyarka a cikin zuciyarta ,ala'meen ya sauke naunayen ajiyar zuciya tare da cewa "shikenan sai dai akwai wata matsala fa " "Ta me kenan ? "Akwai yaron gidan da'ake rokonta a can,in takaice maka shakuwar dake tsakaninsu tayi yawa , ni sai nake ganin kamar soyayya suke ,duba da yadda zasu d'auki tsawon lokaci a waya suna hira ,kuma idan kaga dariyata ko maganarta da shine, wannan abun na matukar d'aga min hankali fiyye da tunaninka " "Zancenka zai iya kasancewa gaskiya zai kuma kasamcewa hasashe ne kawai saboda shakuwa babu abinda baya sawa ,sai dai ai last time danazo ai na gansa, ko bawani yaro fari dogo mara kiba mai doguwar fuska da saje mai shegen miskilanci ba ? "Shine d'an iskan yaro da bai ganin kowa da mutunci in takaice maka har ya gama kwanakinsa a gidan nan kallo arziki ban ishesa ba balle gaisuwa yaro k'arami ya d'auki girman kan tsiya ya d'aurawa kansa, kodan yaga ubansa wani ne oho ? "Hakan ma zai iya zama sila amman ni yanzu abinda nake so da kai tunda abun yazo hk, ka samu goggonka ka tuntu'beta, kafin kasoma bayyanawa ita yarinyar soyayyarka, idan akwai wani abu a tsakaninsu sai ka janye ,karka soma bayyana mata soyayyarka ace an rigaka kaga kai babu yadda zakayi tunda wata kusan tafi wata "ala'meen yace 'shikenan zan yi haka amman ni sai naga yaron kmr zai wa muwaddat kad'an a batu na soyayya, sai dai idan saurin ido zai yi.. "Kai dai ba wannan bace damuwarka domin kasan namiji baya kad'an a soyayya ko aure idan tana son shi sai kaga anyi musu aure, an jisu shiru ,kafin wani lokaci ya tirka mata ciki. ala'meen yayi saurin runtse idanunsa saboda d'acin kalmar yana daga masa hannu "ya isheka malam ka daina hasasho wannan rayuwar tsakaninsu, kwakwaluwarka ta hasko maka ni ne zan aureta har ma na dirka mata ciki hisham yasa dariya yana nunasa "wallahi ala'meen baka da mutunci yanzu dai kiri kiri ka'ajeye latifa a gefe "ai kama sheida ne ban ta'ba sonta ba kawai darajar Goggo hajara ne , bazan iya cewa mahaifiyarta banasonta ba ,saboda amintakan dake tsakaninsu amman ni Sam Sam ban ta'ba jin ina son latifa araina ba, "shikena yanzu yaya kenan za'a yi, ni gashi madam tace na karbar mata number muwaddat.. Cikin rawar jiki ala'meen yace bari na kiraka maka faiza sai ta sada ka da ita ,ya fiddo wayarsa ya kirata tana d'auka yace" ki turo min muwaddat da ihsan yanzu ina son ganinsu ... Hisham ya dubeshi "ni da ka hado da eiman na sha dariya ,tare da cewa abokina ni fa ina son ihsan gara kasani ,tun yanzu ina riko tunda kayi min kwacen babbar to zan koma Kan karamar ..cikin Dariya ala'meen yace "kai tafi can babban banza yar kawar tawa danake ji daita zan d'auka na baka alhalin kafin aureta yazo , zakama mata tsufa, Dan bana jin nan da shekara Goma za'a aurar da ihsan saboda akidar son boko da dady yake da ,idan kaji yadda dady yake zuzuta sai sunyi boko sosai sai kayi mamaki .. "Okay a she dai zaku aurar daita din komai dadewar ,ai na d'auka sai dai ku dinga jikata kuna sha ,sukayi dariya a daidai lokacin da ihsan ta shigo parlour'n had'e da sallama tana gama shigowa eiman ma ta kunno kai da sallama ta d'an kalli hisham tana fara'a ,tace "eye yaya hisham dinmu lallai kana jin dadi har wata kiba da kasuba ka fara ajiyewa, abun yabasu dariya gabadaya al'ameen ya had'e rai yana duban ihsan "ke wace kizo min da wannan shirmamma.. "wallahi yaya bansan ta biyoni ba kawai nima yanzu na ganta " eiman tace "a'a karkaga laifinta yayanmu batasani ba ,na biyota dan kar ayi ban dani Dan tunda naji ka kira aunty faiza nasan tasamu ne ,sannan ta juya ta kalli hisham had'e da shagwa'be fuska tace yaya hisham "wai tambayar danayi maka akwai shirme aciki ? "Rabu dashi mun fi kusa ni dake kinsa bata baci atsakaninmu, yanzu manta da wannan yayan naki yaushe zan zo in kai ki kiyiwa minal yini ? Tun kafin ta sake cewa wani abu al'amen ya Mike ya korata waje da gudu ta arta tana dariya har da rike ciki ya kalli ihsan yana huci ",ina muwaddat ? "Tana d'akinta yayi shiru na wasu sakwani sannan yace me takeyi ? "Gaskiya ban dai sani ba amman bari na duba, ta juya ta fita da sauri ta sauka kasa d'akin muwaddat ta nufa bata sameta aciki ba sai kawai ta nufi parlour'n dady tana ganinta tace "aunty muwaddat wai inji yaya ala'meen kizo ku gaisa da yaya hisham muwaddat ta d'an bata rai "Anya kuwa ni yace miki "kwarai kuwa ke yake nufi muwaddat tayi shiru kmr bazataje ba sai hjy hajara ta galla mata harara ba shiri ta Mike, ita ba gaisawa da hisham bane bata so kawai d'akin ala'meen din ne bata son shiga d'an tunda tazo bata ta'ba yin hanyar bangarensa ba ,amman yau dayake babu yadda ta iya da ranta haka nan ta nufi hanyar tana yin sallama ta yaye labulen parlour'n tashiga..zazzakar muryarta ta doki kunnen ala'meen yadda muryarta ta ratsa jikinsa ko daga bacci ya tashi muryar bazata bace masa ba ,gabadaya suka had'a baki suka amsa sallamar datayi kafin ta gama shigowa kamshin turarenta duk yagama shige musu hanci gabadaya hatta parlour'n ma ya gauraya da kamshinta ,ala'meen dake kishinged'e ya d'an lumahe idanunsa ahankali kana ya bud'esu akanta suka d'an kalli juna kafin daga baya ta kawar da fuskarta hisham na nuna mata gurin zama ta gaishesa sannan ta zauna cikin fara'a kad'an bazakace itace take zagewa da Auwal su raba dare suna zuba surutu ba ,da kyar ta sake bud'e bakinta tacewa hisham" ya gida da madam ? "madam tana nan lafiya tace a gaisheku suka d'an yi shiru batare da sake cewa komai ba kusan second biyu hisham yace "malama muwaddat me yasa kika da wuyar gani gashi baki son mutane ? Yanzu da ba Dan na tura a kiraki ba har na tafi bazamu gaisa ba kenan? Murmushin gefen baki tayi "kaga kuma ganina ba wahala garesa ba amman ga Wanda bai kama kansa ba zai wuya ya gani sannan batun rashin son mutane, ni mutane masu shegen surutu ne banaso.. "Al'amen ya jefa mata wani irin kallon da shi kansa bai San yayi hakan ba ,nan Dana ta tamke fuska tana sake kawar da kanta gefe hisham ya cigaba. hisham yace "shikenan na fahimceki "minal tace ki d'aure ki sake kawo mata ziyara acikin zuciyarta tace "ita idan ta matsu tana son ganina why not tazo ,amman a zahirance cewa tayi InshaAllahu zanje "Kamar yaushe kike ganin zakije ? Ta yatsina fuska had'e da cewa" babu rana gaskiya amman ina da niyyar zuwa ,sai lokacin ala'meen yayi karfin halin cewa karka yarda da zanceta makaryaciya ce da sauri ta kallesa cike da matsanancin mamakin tare da tsaresa da fararen idanunta "yaushe wannan ya fara atsakaninsu da har zaice mata makaryaciya? kalmar datafi tsana kenan a rayuwarta sai gashi a karon banza a kirata dashi, hisham yayi saurin cewar karyar me tayi maka ? "Ranar da mukaje gidanka muna dawowa gida sai naji tana bada labarin karya wai taga gidan sarkin garin nan taga gidan gwana kai har gidan zoo tace munje .... sukayi Dariya hisham yace "ina laifi data kareka. "ta dai kare kanta dai nasan tayi haka ne Dan kar gaba a sake tursasata fita.. Muwaddat ta d'an Mike tsaye saboda shirmensu ya fara cika mata kunne dole daman tasan hisham zai kasance kmr ala'meen gurin zuba tmkr ruwa ,tunda sai hali yazo daya abota kan zo daya ..hishsm yace "ya kuma kika tashi ana hira ? "Ni zan koma ciki idan kaje ka mika min gaisuwata gurin madam" Ala'meen ya fahimci shi take son ta gujewa saboda kallon dayake mata hisham yace "amm madam fa tabani sako a amsar mata number wayarki a she Ranan nan har kuka rabu baku amshi number juna ba muwaddat tace "mantawa muka yi saboda hira ta d'auke mana hankali anan take ta gaya masa number ya shigar dashi cikin wayarsa yace "baki gaya min sauran lambobinki ba dan naji ance layuka uku gareki cikin yatsina fuska tace "ka manta da sauran tunda za'a iya samuna Akan wannan layin ,hisham yace "haba muwaddat ina ganin ko mutun yana rowar number baya yiwa kawarsa ba ,duk yadda yayi muwaddat ta tsare gida ta hanna sauran number's dinta Wanda tabashi din ma ta karamar wayarta ce datake amsa kira Wanda abi ya tsiya mata ,wai saboda koda cajin babbar wayar ya kare, Dan bayason yakirata bai sameta ba .. shi kuwa hisham Dan dai yajata da hira sai cewa yayi "ke din da nake son ki zama surukata sai gashi kun kulla kawance da daman .. Da sauri tace wace irin suruka kuma ? "Au baki da labarin ina rikon ihsan ko? Cikin dariya tace "da dai faiza kace me yuwa na Dan tsaya maka tunda ita ihsan ai uban gidanta na hannun damanka ne .. Hisham ya jiyo ga ala'meen dayazamanto tamkar sauna a zaune yana kallonta ",kai maigidana kaji abinda surukata ta fad'a.... Ala'meen yayi murmushi yace ",ai ina ganin ko ita surukar taka a halin yanzu bata isa aure ba bare aje ga faiza ko ihsan, hisham yace "haba babban yaya karka raina min hankali mana kawai saboda ba'ason bani kanwa sai kuma ace yaya ma bata isa aure ba ,kina jinsa dai big sister ya fad'a tare da kallon muwaddat. Ta d'an kawar da fuskarta gefe "eh to abinda ya fad'a gaskiya ne, sai kaje kayita jiran lokacin idan kaji zaka iya "kenan idan na fahimci ki kenan kin goya masa baya akan maganar sa na cewa kema baki isa aure ba ballanata kanwarki? Ta sake had'e rai "wannan ai maganarku ce ni dai na tafi ka gaida gida tana shirin fita daga parlour'n sai ga eiman ta biyota da wayoyinta big sister an damemu da kiran wayarki muna cikin kallo an hanamu jin gari ya Auwal yakira wasu ma duk sun kira ni dai nace musu kina d'akin yaya .......... Cikin matsanancin jin haushi muwaddat tace ",to d'an me zaki biyoni da waya d'akin mutane ,ko ance miki dadewa zanyi ,Muje gani nan saukowa eiman na shirin fita aka sake bugowa ta juyo da sauri "to ga Auwal nan ya sake kiranki . Cikin tsawa tace dan rashin da'a kai tsaye kike kiran sunansa bako rusunawa ? Bata amshi wayar daga hannunta ba har kiran ya sake katsewa "oya maza ki koma da wayar idan na sauko zan kirasa .. "Ni gaskiya ki amshi wayar a hannu , ni yanzu meye laifina bayan agabansa bazan kira sunansa kai tsaye ba "ki ma yi kiga yadda zai yi kaca kaca da namanki Dan kinsan shi baya d'aukar shirme .. eiman ta marairace" murya big sister Dan girman Allah ki taimaki rayuwata ki amsa kinga na rigada na d'auka da farko ,kinsan Halinsa zai d'auka ban kawo miki bane ... Gabad'aya daga muwaddat din har eiman a tsorace suke ita eiman najin tsoron kar idan yazo yaci ubanta, Dan bai mantuwa, sannan bai yafiya duk dadewar Abu zai hukuntaka akansa, sai dai idan yagadamar Kyaleka, ita kuma muwaddat rashin sanin abinda zata fad'a masa idan ta ashi wayar take, cikin haka ya sake kira "kin gani ko big sister ya sake Kira Dan girman Allah ki rabani da wayar nan . Ala'meen kasa d'aurewa yayi yace "shi din waye da baza iya amsa wayarsa anan ba ? "Batare data juyo ba cikin tausashiyar murya kmr zatayi kuka tace "auwal kanina ne fa, sannan ta amshi wayaoyinta ta bar d'akin cikin 'bacin rai , itama eiman sai lokacin ta saki ranta ,tana sakawar a'lameen murnushin Wanda za'a iya kiransa,Dana mugunta ... Hisham ya juyo ya dubi ala'meen "ina ganin fa yarinyar nan ta gane kana son yayarsu "kai haba bana ji wannan shirmammiyar yarinyar zata fahimci wani abu ,ita kanta uwar gayyar batasani ba . "Kana son kace min ita makauniya ce shiyasa bata lura da irin mayataccen kallon da kake yi mata ba ko? Sannan me ka fahimta a yanzu da aka kawo mata wayoyinta ? "Na fahimci kmr tashiga firgice gabadaya dai ta tsorata "shine abinda na gani gaskiya ka tashi tsaye kar hasashenka yazamo gaskiya,kar yaron yazo yayi kuli kulin kubura da kai akasa.. hisham ya k'arasa mgnr yana dariya ala'meen yace "Allah ma bazai sa ba InshaAllahu rabona ce ... Hisham ya Mike " to Allah yasa, nima bari tafi Dan na fara tunanin madam Dina nasan tana can tana jirana ala'meen ya hararesa nima dai zanyi madam Dina kodan rashin mutuncin da kake min babu ikon ayi cikakkiyar hira da kai sai ka tsiri cewa madam na Jira . "to ai gara ni da matar tawa ma ina fitowa kai fa tunda bakuwar gidanku tazo aka daina ganinka ,ai ina jin duk ranar daka mallaki yarinyar nan ,an daina ganinka gabadaya suka kwashe da dariya har da tafa hannu sannan suka Mike tare suka sauko zuwa kasa al'amen yayi masa rakiya ya shiga mota ta tafi shi kuma ya dawo gidan har zai hau samansa sai yaji hayaniyar kannensa acan bangaren dady , sai ya tsinci kansa da nufar bangaren ba Dan komai ba sai Dan ya kalli muwaddat yana shiga ciki ya iske gabadaya yaran gidan suna ciki hjy hajara tacel kardai abokin naka ya tafi tun ba'a kai muku abinci ba yace mumy "ai kinsa halin hisham in da yana son ci da kansa zai tambaya.. Idanuwa yashiga budewa yaga ta inda zai ganta ,babu ita babu alamarta a parlour'n Dan haka ya juya ya wuce ya koma samansa hankalinsa a matukar tashe saboda yasan watakilla tana can tare da Auwal a waya Ilai kuwa abinda zuciyarsa ta kissima masa ne ke faruwa acikin d'akin muwaddat, domin kuwa fad'a ne sosai yashiga tsakanin Auwal da muwaddat ta inda yake shiga bata nan yake fita ba "Dan wulakanci da iskancin banza me ya kaiki d'akinsa ? Kika bar ni ina kiran wayarki how many hours "wato kin fi damuwa dashi akaina, ke wai ma meye atsakaninki da shi ,? "waye shi da bazaki d'auki wayata agabansa ba? "Ni ina nan an tsareni ganina,gani wawa bansan abinda nakeyi ba ke kuma kina can kina shirme da katon banza , Dan haka gobe goben ki shirya zan zo na d'aukoki ki dawo gida zuciyata baza iya d'aukar nauyi nan ba, gara kina kusa dani daman nasan saiko ake son yiwa rayuwata shiyasa aka tsiro da zuwanki wannan hutun .. "Kema dayake kinsa mugun nufin dake ranki shiyasa kika yi zamanki, bakya ko tunanin dawowa maza daman tun da wuri idan ma sonki yake kice masa kina da miji Dan wallahi babu mai auren ki matukar ina raye ya karasa mgnr yana furzar da iska .. shiru tayi har yagama balainsa batace masa komai ba ... Gashi kuma dai suna rike da wayar ,yadda bai yi yunkurin cewa daita komai ba haka zalika Itama bata ce masa komai ba, illa Kunar zuciyar da take, hakika Auwal yayi bala'in rainata wannan wulakanci ko iyayen da sukayi silar zuwanta duniya a yanzu basa mata fad'a irin haka ballanatana shi datake masa kallon kani gareta amman babu Wanda ya janyo wannan tozarcin kamar ita itace silar faruwar haka ta bashi abinda bai cancaci yagani ba ,banci haka tasan babu yadda zai dinga yi mata irin wannan matsefar kamar wani ubanta .. Ganin tayi shiru taki cewa komai ta barshi shi kadai sai balai yake yi yasa yaja dogon tsaki har sai data yi saurin cire wayar a kunnenta ya fillingin da wayar akan gado batare daya kasheta ba ya sauko daga Kan gadon ya fito kai tsaye part din ummi ya wuce yana shiga ya isketa zaune ita kad'ai tana kallon labarai sallama yayi aciki sannan ya haye sama inda d'akin mahaifinsa yake ,tabi shi da kallo duk yadda akayi ransa a bace yake ",to waye ya bata masa rai ? Ta tambayi kanta tana runtse ido ,kamar ta Mike ta bi bayansa sai kuma ta fasa tasan da matsalar data shafeta ce dole zai tsaya gareta Amman tunda ya nufi gurin mahaifinsa a sauka lafiya ... A bakin kofar abi ya tsaya yana kwankwasa kofar abi dake cikin d'akin yana duba wasu mahimman takardun kasuwancinsa yace" waye ? Muryarsa can cikin makoshi tamkar bai so ta fito tace ".ni ne "abi najin haka yasan kowaye Dan haka ya bashi umarnin shigowa ya tura kofar d'akin yashigo da sallama aciki ,abi ya d'ago ya dubesa yana nazarinsa kallo daya yayi masa yasan yana tattare da damuwa kuma duk abinda ya kawoshi a daidai wannan lokacin mai mahimmanci ne, Dan haka ya tattara takardun dake zube agabansa gefe ya nuna masa gurin zama "ka zauna fatan dai kana lafiya ? Muryarsa tamkar Wanda zaiyi kuka Dan ma dai nmj duniya ne, kawai ya waske yace ",abi kana son nayi yawanci rai a duniya ? Da sauri abi ya gyara zama yana girgiza masa kai ",kwarai kuwa Auwal meyasa zaka fadi irin maganar da tasanya gabana faduwa? "Akan muwaddat ne abi ina sonta kuma da aure, wannan shine karo na karshe da zan furta hakan gareka ka aura min ita ka daina duba kankantar shekaruna, ni aure nake so a halin yanzu "abi ya numfasa yana cigabada dubansa yana nazarinsa tabbas yana hango gaskiyar abinda ya fad'a Amman ta yaya kamar Auwal zaa ace zaa aura masa muwaddat ? Amman saboda ya kwantar da hankalin yaron yace "shikenan zan duba lamarin sai asan abun yi "zuwa yaushe kenan zaka nemeni kan mgnr, saboda ina son muce tare da ita ne? "abi yabi shi da wani kallon mamaki kafin daga baya ya kira sunansa "bunayya kasamu natsuwa nace zanyi wani abu akai "bunyya ya ciza gefen lips dinsa kad'an yace "abi to kace ta dawo gida hakan nan nasan kun tura can ne saboda ni ,to wallahi idan bata dawo ba komai zai iya faruwa dani . ya kamo hannunsa ya d'aura daidai saitin zuciyarsa "abi kaji bugun da zuciyata take ? "Abi ya runtse ido saboda yaji yadda zuciyarsa ke bugu fastly "shikena zansa ta dawo gobe InshaAllahu zanyi waya da alhji Muhammud yanzu kaje ka kwanta kasamu natsuwa ..auwal ya Mike tsaye yana layi tamkar wani mashayi ya nufi hanyar fita.. Muwaddat page 20 October 23, 2020 Muwaddat Complete bismillahirrahmanirrahim page 20 Tun bayan fitar bunayya daga d'akin abi,abi ya kasa samun natsuwar zuciya a game da al'amarin tillon d'ansa, " a zahirin gaskiya yana jin tamkar ya biye masa ne, yayi masa abinda ya bukata, amman lokacin daya tuna shekarunsa a duniya a halin yanzu sai yaga gabadaya lamarinsa na tattare da kuruciya da sharrin soyayyar farko ne , Wanda mafi akasari akan samun haka acikin wannan duniya . soyayyar kuruciya mafi yawa matasa na tsintar kansu ciki wannan shaukin mai wuyar misaltuwa Wanda da wuya akai ga cimma burinta, Dan haka ya ajiye maganarsa amatsayin yarinta da kuruciya ne kawai ke dawainiyya da d'an nasa ,bancin hk ta yaya kamar bunayya zai ce ayi masa aure a wannan lokacin "auren ma da wace ta girmesa? tattara zance yayi ya ajiyesa amazaunin wasan yara da kuruciya , ya cigaba da abinda ke gabansa . Shi kuwa bunayya Ko daya dawo d'akinsa ya kasa samun sukuni, gabad'aya ya rasa abinda ke damunsa, zuciyarsa banda tafarfasa babu abinda take, ya kasa zaune, ya kasa tsaye, sai zariya yake acikin d'akin rike da kugunsa yayinda hannusa daya ke dafe da goshinsa ,gabad'aya hankalinsa baya gangar jikinsa, 'kwa'kwaluwarsa ke hasko masa wai ga muwaddat dinsa can tare da ala'meen tana masa murmushin nan nata da yafi so da kauna akan komai acikin duniyar nan ,take wani zazzafan kishi ya turnuke zuciyarsa dama gangar jikinsa, ahankali ya runtse idanunsa yana girgiza kai, kirjinsa na wani irin dokawa da sauri " Impossible ya furta a bayyane had'e da bud'e idanunsa ya cigaba da zagaye d'akin .. "Anya kuwa zan iya d'aukar lokaci batare da na kai kaina gareta ba ? Anya ba wani abu al'amen yake nufi dashi ba ? "to wai ma me taje yi d'akinsa a daidai wannan lokacin? "Ko ba'a gaya masa ba yasan ala'meen son muwaddat dinsa yake, tun da shi ba makaho bane ,dan idanuwansa sun fara hango masa mugun nufinsa akanta .. Abinda yakamata kawai kaje ka d'aukota ka dawo daita gida shine kawai besty solution da kwanciyar hankalinka gareka ,zuciyarsa ta umarcesa da fad'ar Hakan ,take kuwa ya amince da shawarar zuciyarsa ,ya kudirci aniyar ko bai je gobe ba kamar yadda ya furta mata ba, to kuwa cikin satin sai ya dangana da ilori ,duk ma abinda zai faru sai dai ya faru amman sai ya d'auko abarsa kafarta kafarsa ya k'arasa maganar yana fad'awa Kan makeken gadonsa da karfi ya kwanta ruf da ciki , yana furzar da iska mai zafi had'e da shafa sumar kansa ,sannan ya kai hannunsa ya janyo wayarsa shiru yayi sakamakon ganin har lokacin wayar tana kan layi ba'a tsinketa ba. ya sauke naunayen ajiyar zuciya yana duban screen din wayar sannan ya kai wayar kunnensa ,sautin muryar kukanta ya jiyo can kasa tamkar ta baby yana shiga cikin dodon kunnenshi, zuciyarsa ta cigaba da bugawar da take da karfin gaske, wani irin rad'ad'i ya dinga jin yana sauka akan tsokar dake makale da kirjinsa , runtse idanunsa yayi sosai had'e da Jan dogon tsaki sannan ya katse kiran gabadaya ya Mike ya shiga bathroom... Muwaddat kuwa har lokacin tana zaune tana kukan bakinciki abinda bunayya yayi mata , kukan ma ba wai akaron kanta taso yinsa ba, ji tayi kawai hawaye na fita daga cikin kwarnin idanunta, tayiwa kanta alkwarin duk runtse babu abinda zai sake shiga tsakaninta dashi, idan mutuwa zatayi da soyayyarsa , sai dai sonsa ya kasheta ,amman babu ita babu shi har abada ko komawa tayi lagos bazata shiga tsabgarsa ba . tana cikin wannan kukan mumy tashigo d'akin ganin har 11:00 na dare bata fito taci abinci ba . Tana ganin shigowar mumy tasoma k'ok'arin had'iye kukanta had'e da share hawayenta da sauri ,yayinda ita kuma mumy tana ganin haka ta maida kofar da sauri ta rufe ta k'arasa shigowa d'akin tana kiran sunanta "muwaddat meke faruwa ? " lafiyarki ? "kukan me kike? "Waye ya mutu ko waye bashi da lafiya ? Tayi mata tambayar gabadaya ajere tana zama kusa daita. kai kawai muwaddat tashiga girgiza mata al'amun babu komai "ke ki bud'e baki ki min magana, ba wai ki dinga karkad'awa mutane kai ba "me ya faru ,me yasameki ? Muryata cike da kuka da in ina tace " ba..Babu komai fa" "babu komai zaki zauna kina kuka kamar wace aka aikowa sakon mutuwa, ki gaya min abinda ke damunki ? Wasu sabbin hawayen suka sake gangaro wa bisa kuncinta , tasa bayan hannunta ta goge tana sake girgiza mata kai . Hankalin mumy ya sake tashe matuka, tace "wato kina boye min Abu ko ? Cikin rawar murya tace "Sam Sam ba haka bane mumy ,"kina boye min mana mumuy ta fad'i tana mai mikewa tsaye da sauri tayi hanyar fita domin kiran dady, muwaddat tayi saurin riko tafin hannuta "mumy karki yi fushi dani Dan Allah ,babu fa abinda ke damuna kawai dai ina cike da kewar ummina ne ........ ta tsinci kanta da fad'ar haka wasu siraren hawaye na gangaro mata . Naunayen ajiyar zuciya mumy ta sauke sannan ta koma ta zauna tana dubanta had'e da nazarinta "har ga Allah ta yarda da maganar diyarta, saboda tasan yadda shakuwar dake tsakaninsu da uwarta tafi karfin haka ,domin kuwa daya baya iya d'aukan dogon lokaci batare daya ba ,yanzu haka kullun garin Allah ya waye akalla basuyi waya ba sai sun yi sau Goma hatta bacci suke tashinta wani lokacin ko abinci zata ci sai takirata tana cin suna waya haka zalika abi ,Yayinda komai akayi ta bangaren kowanensu ,yanxu ne zasu bugawa juna suna cike da tsantsar farinciki suna labartawa juna " Ahankali mumy ta bud'e bakinta "to kuma shine zaki zauna kina kuka? " idan kin gaji da zama damu kamata yayi kiyiwa umminki magana tasa azo a tafi dake .. .. ba wai ki zauna a d'aki kina kuka irin hk ba " Amman yanzu ki bari zuwa wani sati sai ki koma, saboda ina son kije kalgo ki ga inna kafin ki koma, ki d'an yi kwana biyu agurinta ,dan koda yaushe idan munje sai tayi maganarki ,Dan haka zan saka ala'meen ya kaici gobe tunda weekend ce sai kiyi musu kwana biyu "zuwa lahadi ko manday sai ku dawo, ki soma shiri komawa Muryarta a matukar raunane tace "to mumy " Mumy tace "Muje ki ci abinci Sam baki son cin abinci muwaddat, shiyasa gashi nan kullun jikin naki babu laka bare kuzari ,muwaddat ta Mike tsaye jikinta a matukar sanyaye tayi gaba tasoma tafiya tamkar kazar da kwai ya fashewa aciki , mumy ta bi d'akin da kallo sannan ta kai hannunta Kan wayarta dake yashe Akan gadon ta d'auka tana duddubawa, babu abinda ta gani duk number's din yan gidansu ne Dana kawayenta , sai number guda daya data ga an rubuta (man ) muwaddat...mumy ta kira sunanta. ... ta D'an tsaya tare da juyowa ta tsaya tana duban mumy "waye kuma man ? "Tayi shiru can tace " d'an makarantarmu ne "meye tsakaninki dashi ? "Babu komai momy "to ki goge lambarsa bana bukatar ganinta cikin wayarki ,sannan ki dinga kiyayewa ,Allah kuma ya kiyaye mana ku a duk inda zaku sanya kafafunku . Muryarta ahankali tace ameen ta amshi wayar ta goge number man har ma data Auwal gabad'aya sannan ta sake juyawa ta cigaba da tafiya mumy ta biyo bayanta , Mumy na fita ta kira ala'meen a waya ta sheida masa abinda take so ayi a gobe idan Allah yasa suna raye ta kirasa Dan ya kwana da shirinsa ,yace mata "babu damuwa Allah ya kaimu. Tun daren al'ameen ya shirya kayansa set biyu kacal ya d'auka sai kayan Pajams dinsa haka ma muwaddat mumy ce ta shirya mata kayanta cikin yar k'aramar akwati .. Washegari tunda sanyi safiya suka d'auki hanya zuwa kalgo, gudu kawai al'ameen yake sharara akan titi batare daya juyo ya kalli inda muwaddat take ba ,haka zalika itama bata kalli inda yake ba idanunta naga kallon titi ne, domin haushinsa take ji acikin zuciyarta, ganinta duk shine silar damuwarta silar da yasa ran bunayya ya 'baci har suka samu sa'bani dashi , Dan da kace bai aiko kiranta ba alokacin da duk hakan bata kasance ba .. Tun yana dauriya har dai yasoma janta da hira tana amsa masa tana yatsina fuska amman ya dakewa zuciyarsa ya cigaba da janta Dan dai ta saki ranta sannan yana bukatar tafiyar tayi masa dadi gashi ga rabin rayuwarsa ,tafiya ce mai nisa tsakanin ilorin da kalgo sannan suka iso .. suna shigowa kauye ya rage gudu Adaidai wani madaidaicin gida yayi parking din motarsa ya fito yana Mika had'e da salati ,kusan minti goma ta fito tana kallon yanayin garin ,yana nan dai tamkar yadda ta sani acan baya sai 'yan canje canje kad'an da taga garin ya samu na cigaba ,ciki kuwa har da gidan kakarta ,Kafin kace me tuni kofar gidan sun cika da kananun yaran unguwar da almajirai suna kallonsu had'e da zagaye motar . Daya daga cikin yaran ya k'araso gurin ala'meen yana washe baki "yaya ala'meen sannu da zuwa "yauwa musa sannu ya kake ya gida ? ala'meen ya fad'i hk yana zagayo ya bud'e boot ya d'auki akwatin kayanta,musa yayi sauri ya amsa had'e da shiga cikin gidan inna . Ya waigo ya dubeta tana kallon yaran dake zagaye suna wasa da tsalle tsalle "Muje ko ,nasan kin gaji dayawa "ba tace masa komai ba ta nufi hanyar cikin gidan tun daga farkon shigowarta gidan tasan ba iyayenta kad'ai rayuwa ta sauyawa ba har da kakarta , koina tsaf tsaf sannan a tsaftace malale da tayis har cikin tsakar gidan bakinta d'auke da sallama tasanyo kanta ta k'arasa shigowa, inna dake tsaye jiran shigowarta tun shigowar Musa ta fad'ad'a fuskarta da fara'a tana murnar ganin jikarta, "marhabun lale da mutanen iko da ilorin "muwaddat ta saki murmushi me tattare da gajiya sannan ta k'arasa ta rungume inna ajikinta "inna mun sameku lafiya ? "Lafiya kalau ya hanya ? Bata amsa ba ta saki inna tana dubanta "mu shiga daga ciki sannu kun kwaso gajiya "babban ango maraba sannu ,kun sha hanya "sai yanzu kika ganni tun dazu nake ta faman bud'e makoshi ina rattafa sallama amman kikayi min banza "yi hakuri mai gidan asaliyyan, ni na isa in shareka ai ko zan yi shariya sai dai in share wancan mai wuyan kamar lagwani , amman ba kai ba ,suka saka dariya ita dai muwaddat tayi gaba tashiga d'akin da inna ta nuna mata . Tana shiga ta zauna gefen gado tana tunanin abinda zata fara yi sallah ko wanka cikin haka inna tashigo d'akin tana sake yi mata sannu ,muwaddat ta yatsina fuska "Sannu me kuma zaki min ni da ke wuya kamar lagwani ? Inna tasa dariya jaira haushi kikaji kenan ? "Dadi abun yayi min shiyasa "ke jaira banciki da bakin ranki ,yanzu dai dame zaki fara wanka ko sallah ko abinci ? "Ina bayi tukunna dan gaskiya wanka zan fara , Inna ta nuna mata bayi sannan ta sake yin waje . Muwaddat ta Mike tsaye ta bud'e akwatin kayanta ta ciro white towel ta d'auki makilin da brush ta nufi bayi wanka tayi ta fito ta sauya kaya zuwa doguwar riga sannan tashiga Jero sallolin dake kanta .. Bayan ta idar ta kai idanunta Kan hadadden kafet din dake gabanta kwanunka abinci ne sama da Goma ajiye ta d'ago tana duban inna tamkar zatayi kuka "wadan nan abincin fa inna? ",duk ke akawowa ki bubbude kiga Wanda yayi miki ,kai ta girgiza sannan tace "wane kika dafa aciki ? inna Ta janyo wata kula blue ta bud'e "ga Wanda na dafa miki "to shi kawai ma ya isa shima din kad'an zanci . Inna ta Mike zata fita amman jin abinda ta fad'a yasa ta d'an tsaya "ki dibi abinci kici sosai sannan ta sanya kai ta fita muwaddat ta d'auki plet ta dibi abinci kad'an tasoma tsakura bayan tagama ta nemi guri ta kwanta akan gadon inna ta ciro wayarta ta kunna takira mumy ta sheida mata sun iso ,sannan takira iyayen goyonta, suka hira har sanda ala'meen yashigo wayar take ,Dan haka bai ce mata komai ba ya koma gurin inna . ********** Alameen Suna zaune tare da Inna suna Hira, cikin hirar ne take Masa zance aure" ala'meen yakamata zuwa yanzu ace ka'ajije iyali ga sa'anin haihuwarka Nan daga masu mata biyu sai uku sannan kowane da ya'yansa abun sha'awa, Mai zai Hana kai ma kasamu sukuni ka samu ka duba yarinyar data dace ko anan cikin dangi ne ka zaba ..? Ala'meen Yayi murmushi kawai Yana duban Inna har sanda ta numfasa sannan yace "maganarki gaskiya ne Inna yakamata, sai dai har yanzu ina kan dubawa dai, inshallah Nan ba da dadewa ba zan kawo Miki kyakkwar kishiya wacce tafiki kyau da komai .. Koma wace balarabiya ce fatana ka kawo ta gari yar gidan mutunci , ni kuwa sai naji ina maka sha'awar auren ayshatu ,wallahi baka ga yadda kuka dace da juna ba ,da zaka yarda da shawarata sai ka nemeta nasan babu abinda zai Hana ubanta yaki baka ,Kuma Nima zanyi farinciki sosai, Kai kowa ma zai ji Dadi hakan ta fad'a Tana duban ala'meen,ta ga yadda zai d'auki maganar . yadda take dubansa din yasa kirjinsa bugawa saboda maganar ta bugesa Sosai ,jin yayi shiru tace banji kace komai ba .? "To me kike son nace Inna ?ni kaina abinda ke cikin Raina kenan ,amman gabadaya yarinyar taki bani damar fahimtar daita, zan dai Bata lokaci Nan da kafin ta koma zanyi kokarin sanar mata," to ka hanzarta Dan dai saboda Allah zuwa yanzu yadace ace ka'ajiye iyali ,idan Kuma kafinson na mutu Banga aurenka ba to shikena.. ya kamo hannuwanta duka cikin nasa Yana Bata fuska "Kai Inna karki fad'i haka ,da yarda Allah bama aurena ba hatta ya'yanmu nida akram sai kin gansu, "kai rabani da zance wancan ja'irin tsohon tuzurun, koda yaushe shima hk nake fama dashi akan batun aure, har ma gara kai yanzu tunda nasan inda ka dosa, shi fa ko mgnr auren ma baya kauna yanzu, byn shekaru baya da kansa ya kawo min karar iyayensa akan yana son aure amman yanzu na rasa dalili , wasu abubuwa ma nagani nayi kmr wanda aljanna ta aura .. "duk yarinyar da aka nuna masa sai yace batayi masa ba. ala'meen ya numfasa kana yace "ni kaina abubuwan akram na damuna da ta'ba min zuciya, gabad'aya tun dawowarsa daga canada na rasa gane kansa da gindinsa , gashi yau ciwo gobe lafiya, kwanaki dana yi masa rakiya ganin likita ,karkiji irin fad'an da likitoci sukayi masa akan wasa da rayuwarsa da yake ,wai zuciyarsa na daf da bugawa, tambayar duniya nayi masa amman amsa daya akram yake bani babu komai ,shi baya tunanin komai alhalin ni nasan akwai abinda ke damunsa boyewa kawai yake , dan wallahi inna kwana akram yake yana kuka da buge buge a d'aki shine ma dalilin dayasa na bar masa d'akin na koma sama. "subuhanallah shikenan zargina ya tabbata, aljanna ce wallahi ta auresa, to ka sheidawa iyayensa ko ,dan asan matakin d'auka? "a'a inna ni dai nakan yi masa addua alokacin muna tare ,aiko bamuga ta zama dole a nemo masa taimako.. Hira sukayi sosai har sai daya ga ala'mun inna ta fara jin bacci sannan ya bar gidan Yana mata sallama . ********** duk inda yakamata ala'meen ya Kai muwaddat ta sada zumuci ya kaita sai yan tsirarrun gidajen 'yan'uwa da gidan innarsa ne Bai Kai ba, suka barshi sai zuwa gobe lahadi Wanda daga Nan zasu wuce . . Tun da safe ya kaita gidan munira ta amshe su cike da fara'a tare da nuna mata gurin zama da murnata da komai ta karbeta hannu biyu biyu duk da basu wani san juna ba sosai saboda tun Tana yarinya rabonsu da juna ,muwaddat taji Dadi sosai saboda ita dai mutun ce Mai son a nuna ana sonta ,Kuma adamu daita tare da rawar jiki akan lamarinta, suka gaisa a mutunce cikin haka Mai gidanta ya fito ,yana ganin ala'meen yace "babban Yaya kun iso lafiya tun jiya nasamu labarin zuwanku ya mutane can ?ya Mika Masa hannu suka gaisa ala'meen yace "kowa lafiya duk sunce agaisheku .. cikin farar mijin munira yace "bakuwa sannu da zuwa ya hanya ? Muwaddat ma tayi Dan yi murmushi kad'an Tana gaidashi ,munira kuwa sai rawar jiki take Tana Nan Nan da muwaddat kafin kace me ta cika mata gabanta da abinci ... Muwaddat Bata wani ci abinci kirki ba har gara ma lemu ta kan Dan tsiyaya Ta sha . Bayan awa daya ala'meen yace wa mijin munera "Dan Allah Bala idan bazaka damu ba ina son munira ta raka yarinyar nan gurin sauran dangi akwai inda bazan iya Kai ta ba ,gashi goggo tace" akaita Koina acikin dagin ta sada zumuci Bala yace" shikenan babu damuwa sai ta kaita ai "Yana gama fad'ar haka yayi gaba, shima ala'meen yace Bari ya Dan shiga gari kafin su dawo har ya Kai bakin kofa ya juyo Yana dubanta karki damu munira zata Kai ki duk inda yadace . Gyada Masa Kai kawai tayi batare datayi Masa magana ba, munira tace Bari na shiga na shirya nazo mu fita ga mamakin munira sai ji tayi tace" kariki damu kanki ki Bari kawai ba sai munje koina ba ,Nan ma kawai ya Isa wallahi garin akwai Rana sosai" keda da aka kawoki a cikin mota koina ac " Muwaddat tayi murmushi "bana son fita ne wallahi mu zauna muyi hirarmu har zuwa sanda zai dawo , munira tayi sororo Tana kallonta sannan tace "Anya ayi haka bayan kinji abinda goggo tace .? "Mubari kawai ai muje gurare dayawa jiya tashiga fad'a mata inda sukaje jiya dan haka muyi zamanmu muyi Hira ... ana suka wuni zir suna Hira sai wuraren la'asar ala'meen ya dawo munira tayi Masa sannu da zuwa tare da tashi ta kawo Masa ruwa Mai sanyi ,ya amsa ya Sha idanunsa na kan muwaddat ,ala'meen ne ya fara magana "yau dai kun Sha yawo . Muwaddat tayi shiru domin ba tasan me zatace ba, sai munira ce tace "ai bamuje koina ba domin dai tace bazata iya bin Rana ba. ala'meen ya tsira mata ido yana kallonta batare daya ce komai ba ,anan ya fahimci momy ce kawai ta damu datazo gurun danginta amman ita Sam Bata wani damu ba . Tun shigowarsa muwaddat ta kasa sakewa bata wani Sanya baki cikin hirarsu ba saboda ala'meen dake binta da mayatacen kallo ,duk inda ta motsa idanunsa na kanta wanna dalilin yasa ta kasa sakin jikinta .. Can bayan kmr minti goma ya dubeta "tashi muje ko Kar muyi later saboda Ina son na bita ta gidan hajiya batayi magana ba ta Mike ta d'auki Jakarta ta rataya tayi gaba . munira ta mike tayi musu rakiya har harabar gidan inda ala'meen yayi parking din motarsa . Ala'meen yashiga mazaunin direba itama tashiga ya tayar suka tafi har suka shiga wata unguwa, taga yayi parking din motarsa a wani kofar gida ya d'an dubeta Dan Allah kiyi hakuri zamu shiga wurin hajiya mu gaisa . Batare data juyo ba tace "shiga ka fito ina jiranka ,bai ji dadin yadda tayi Masa ba, koda yake me yiwuwa dan batasan wace hajiyar yake nufi ba ,amman ko batasani ba sai ta tambayeshi ,shi Kuma sai ya fad'a mata gidan hajiyarsa yake nufi yasa Kai ya fita Tana kallonsa .. har zai shiga gidan sai Kuma ya dawo ya tsaya ta bangaren da take '"ki fito mu shiga Dan Allah gidan yayan mumy ne fa da suke ciki daya, wato mahaifina kinsa mumy bazata ji Dadi kixo garin nan har ki tafi baki zo kun gaisa ba ,jin haka yasa ta fito Tana yatsina fuska tamkar wace taga Kashi . Tasoma tafiya ahankali har suka shiga cikin gidan . Jin kad'an ta fito ta shiga motar tayi zamanta .. Koda ya fito yasameta cikin motar Tana waya bai yi mata magana ba ya bud'e motar yashiga ya tayar . Yana sauketa agidan inna ya k'ara gaba ,domin ya tsani yadda take yi Masa ,a yadda ya lura shi kawai takewa wannann miskilacin amman ai Yana ganin yadda takewa mutane ko d'azu daya koma gidan munira d'aukota Hira ya iskesu suna yi har da dariyata amman Tana ganinsa tayi shiru Bata sake cewa komai ba . Da sallama tashigo gidan Tana yatsina fuska Inna ta dubeta Tana yi mata sannu "kin gaji ko Daman ziyara haka yake dole ki gaji baki saba ba "wallahi Inna duk na gaji garin nan naku akwai Rana "Inna tayi murmushi in go nan tayi mata dakuwa ,"Allah yasa dai kema garin naku ne Kuma inshallau acikin garin Zaki karasa rayuwarki "Kai Inna ina zan iya rayuwa anan ,ku dai daya zamemu ku dole kuyita fama, mu ma dinga zuwan muku ziyara ta k'arasa maganar Tana shigewa d'aki dayake Bata fahimci inda zance Inna ya nufa ba .... Daddare ala'meen yashigo gidan yasa mu Inna Tana zaune akan tabarma yayinda muwaddat ke kwance akan gadon Tana rike da waya da dukkanin alamun chatting take, bayan sun gaisa da Inna ya waigo inda take kwance ya Kira sunanta..muwaddat Ta yatsina fuska sannan tace na'am '"ki shirya gobe da wuri saboda fitar asuba zamuyi "to kawai tace Masa atakaice Tana juya Masa baya .. Inna tayi kasa da muryarta can ta yadda muwaddat bazata jiyota ba "wai yana ga Kamar kana jin tsoron yarinyar, ka fad'a mata abinda ke ranka mana Kar fa wani yayi maka shigar sauri, duk da dai tunda tazo Banga Wanda ya kirata ba, ko ita takira ba ,bayan iyayenta "girgiza Kai yayi "ba yanzu ba tukunan Inna " "ya dai tabbata dai tsoron nata kake ji? "to kusan haka ne Inna duk lokacin Dana yunkuro zan fad'a mata sai fargaba ta hanani .."ina ganinka jarumi a she kaima lusarina ne bansani ba.... "yanzu meye abun fargaba da jin rsoro anan? " to Bari ni na sanar da iyayen nata "a'a Inna karki yi sauri yanke hukunci haka ,kinsa fa gaugawa daga sheidan ne, ki Bari mubi komai ahankali ke dai kiyi min addua kawai "to shikenan Allah yasa rabonka ce ,yace "ammen suka shiga wata hira har sanda goma ta buga yayi mata sallama da zai wuce ya k'arasa inda take kwance idanunta a lumshe suke ala'mun tayi bacci ya Dade tsaye akanta Yana dubanta Yana jin sanyi aransa sannan daga baya yasa Kai ya fice .... ********* Washegari tun safe suka d'auki hanyar komawa ilori d'auke da tsaraba kauye iri iri danginsu daddawa kuka da gasashen kifi sai Kuma dankalin hausa Wanda yazamoto abinda aka fi nomawa kenan agarin kalgo .... Agajiye suka k'araso ilori saboda mugun gudun dayayi akan titi .... Suna shigowa harabar gidan idanunta ya sauka akan muhammed auwal zaune akan motarsa Yana fuskantar kofar tafkeken get din gidan yana ganinsu tare cikin motar yayi wata irin zabura ya duro ya tsaya yana kallon motar zuciyarsa na wani irin mahaukacin bugu. Ta tsura masa ido har sanda ya tsaya jikin motarsa ya harde hannayensa duka a saman kirjinsa tamkar wani babban mutun ,ahankali ta cigaba kallonsa kirjinta na wani irin mahaukacin bugu lokaci daya hankalinta yayi mugu mugun tashi ,kallo daya zaka mata kasan cewar ba cikin natsuwarta take ba ,tana cikin zallar tsoro da abinda idanunta suka ci karo dashi ne, sam batayi tunanin ganinsa a daidai wannan lokacin ba, ba ita ba hatta ala'meen ya d'an samu buguwar zuciya da irin kallon kaskanci dayake aiko musu dashi . Gaban bunayya ya dinga faduwa ya kura mata tsumammun idanunsa yana kallonta sam ya kasa d'auke idanunsa akanta yana duban abun tamkar a mafarki ,yayi bala'in mamakin ganinta tare da ala'meen, ya fara taku ahankali zai zo gurinta sai kuma wata zuciyar ta gargadeshi akan gara dai ya cigaba da tsayuwarsa a inda yake zai fi masa alkhairi ,idan ma ya k'arasa inda yake yace mata me ? Dan haka ya koma da baya ya jingina bayansa da jikin motarsa ya cigaba da kallonta ,Kallonsa take yi itama cike da matsanancin tsoro sannan a matukar kidime tun daga kasa har sama kirjinta na bugawa, zuciyarta kuwa kamar zata fito daga cikin kirjinta . Gabadaya halitar jikinta babu inda bai amsa ba . Da kyar tasamu ta yunkura ta zata fito daga cikin motar dan tuni ala'meen yayi parking taji sautin muryarsa a kasalance "koma ki zauna tukunna...... Muwaddat page 21 October 23, 2020 Muwaddat Complete page 21 A matukar firgice ta juyo suka had'a ido dashi ya lumshe mata idanunsa batare daya ce mata komai ba yayinda ita kuma ta dinga dubansa cike da mamaki ," ita yake bawa umarnin ko wata daban ?yadda yayi mugun tsareta da idanuwansa yana kallon cikin kwayar idanunta yasa gabanta yashiga fad'uwa ,tana cigaba da kallonsa cike da tsantsar mamaki "kina mamakin abinda na fad'a ne ? Ta lumshe idanunta kawai "kar kiyi mamaki ,ki zauna ban baki umarnin fita ba "umarni ta furta ahankali tana kallonsa, yace "Eh akwai batu da nake son mu tautauna dake masu mahimmanci sai data yatsina fuska sannan tace "amman ai kaga yanzu muka dawo daga tafiya ka bari idan na huta ,dan gaskiya ni ..na gaji ,tana gama fad'ar haka ta fito daga cikin motar.. Tunda ta fito kirjinta ke luguden bugu saboda idanuwan muhammed Auwal da take jin suna yawo a gbdy ilahirin jikinta, niyyarta da zarar ta fito daga cikin motar ko kallon inda yake bazatayi ba zata shige cikin gidan ne kai tsaye , amman sai gashi tsumammun idanunsa sun sa ta kasa aiwatar da hakan, ta d'an tsaya Jim kad'an tana kallonsa sannan tayi gaba ta nufi hanyar shiga cikin gidan. "ayshatul muwaddat "ta tsaya cak kirjinta na bugawa da matsanancin karfi, wanda yasa take kuma jikinta yashiga rawa jin ya sake kiran sunanta yasa ta waigo ta kalleshi " tsayuwar jiran dawowarki nake anan amman shine zaki wuce ki barni tsaye ? Da kyar ta bud'e bakinta tace "me zan zo nayi maka ? "kasan dai san wacce kake jira amman ba ni ba .. a matukar harzuke yace "dole ki fad'a min haka mana tunda kinsamu Wanda yafini matsayi agurinki ,wanda kike so tunda ni dama ba sona kike yi ba ,dole zaki fad'a min maganganun da kika ga dama ,ta runtse idanunta zuciyarta na cigaba da dokawa kana ta bud'esu ahankali tamkar zatayi kuka tace " waye yace maka ina son yaya ala'meen? " wallahi ni banasonsa, babu wannan atsakaninmu dashi kaine dai kake ganin haka "in har da gaske baki sonsa ki zo wajena yanzu ya ware mata hannuwansa duka biyu daga inda yake jingine da motarsa ,tayi tsaye ta kasa domin jikinta na bata ala'meen su yake kallo, bazata iya wannan kasadar ba agabansa. "tabbas hasashena ya tabbata kina son shi kamar yadda yake sonki tunda har kika kasa isowa gareni agabansa ? "Kina son ki kasheni ko ? tayi saurin girgiza masa kai, "kina so mana "zo ki kasheni kawai ki huta tunda baki sona... "ni ..ni fa bance maka ina son ala'meen ba "me zai hana kizo gareni tunda kinsa ni mai sonki ne da kaunarki yayi shiru tare da mayar da jikinsa ya kwantar da jikin mota .."kizo gareni wannan kawai zai tabbatar min da bakya son shi .. ahankali ta dinga tafiya har tazo daidai kusa dashi amman sai ta kasa k'arasawa jikinsa ta kura masa ido tana kallon fuskarsa Wanda idanunsa ke lumshe yana mayar da numfashi ahankali ,nan take taji sonshi ya dawo mata sabo fil kyawun fuskarsa ya bayyana sosai babu macen da zata ga Auwal bataji tana matsanancin son shi ba, komai nashi daban ne da sauran maza har yau bataci karo da mutumin daya tattara komai irin nasa ba, nan take taji gashin dake kwance a fatar jikinta duk sun Mike tsaye ta tambayi kanta shin Auwal ya dace daita sannan ya cancaci ta so shi kmr yadda takeyi a yanzu ko kuwa ? Nan take zuciyarta ta bata amsa da cewar shine mutumin daya dace da rayuwarki, Auwal ne kad'ai acikin jininki bazaki iya daina son shi ba saboda da soyayyarsa aka halicceki ,shine mutumin daya cancaci kiyi rayuwa dashi maimakon ta isa garesa sai ta kasa ta tsugunna kasa . jin shirun yayi yawa yasa ya bud'e idanunsa ya saukesu akanta ta kalleshi , yadda suke dazu har lokacin ma haka suke batasan lokacin data kai hannuta tasoma shafa zarara yatsun kafafunsa masu fitar da sheki na musamman ba ,sannan kwance kowani yatsansa yake da gashi, sai alokacin shima ya bud'e idanunsa yace "Baki San ala'meen ni kike so ...? Ta d'ago kanta yasa hannuwansa ya dagota ta Mike tsaye adaidai wannan lokacin da tuni ala'meen ya fito daga cikin motar ya shige cikin gida Dan zuciyarsa bazata iya cigaba da kallon takaicin da suke ba .. hannuwansa duka Auwal yasa ya tallabo kumatunta "did you love me now ? Maimakon ta masa masa sai kawai taji hawaye masu sanyi sun zubo a kumatunta tare da ajiyar zuciya, ta mayar da fuskarta ta kwantar ajikin hannunsa "zaki aureni yanzu ? "Bazan iya ba Auwal "don't say that muwaddat "auren irina bawar ne gareki, bakowace mace take samun damar mallakar auren yaro irina ba ,yasa d'an yatsa yana wasa da hawayen dake zuba a fuskarta, tasa hannunta ta d'auke hannunsa ahankali taji ya janyota sosai ya had'eta da jikinsa ya rungumeta tsam ya kwantar da kanta a daidai saitin zuciyarsa dake faman aikin bugawa "ki saurari yadda zuciyata take bugawa akanki ,ina sonki muwaddat wallahi bansan yadda zanyi da soyayyarki ba ,ba kasada nayi ba hakan nan Allah ya jarabeni da soyayyarki karki barni ki aureni plz....ya k'arasa maganar yana sake rurukunkume kmr wand ake shirin kwace ita. gabad'aya kasusuwan jikinta suka amsa saboda irin rungumar da yayi mata, dan hk babu shiri tasoma K'okarin zare jikinta daga shi bugu da k'ari ta lura yasoma fita haiyacinsa gashi a harabar gida suke, akowani lokaci mutanen gidan zasu iya fitowa uwa uba ga ala'meen na dubansu . barin jiknsa tayi ta waigo inda motar ala'meen take sai dai babu shi babu alamarsa ajiyar zuciya ta sauke tana adduar Allah yasa bai ga sanda Auwal ya rungumeta ba ,juyo da fuskarta Auwal yayi suna fuskatar juna "shine kika shareni ko ? Sai ki min laifi amman ki fini fushi ,dan Allah ki daina yin abinda zai dinga d'aga min hankali. "ni me nayi ? "A bar zance kawai ki shirya dake zan wuce gobe "ta juya tasoma tafiya "ka wuce kawai saboda ba tare mukazo ba, yasoma taku ahankali ya biyo bayanta yana cewa "Baki isa ba ,sai kin bini ,domin bazan zauna jiran gawar Shanu ba , ina can ina bacci ana nan ana min shari ba ,dolenki ki shirya mu koma inda muka fi wayo ,idan ba haka ba karfin soyayyata zata fallasa abinda ke tsakaninmu ,tana tafiya tace "ka dad'e baka bayyana ba ,binka ne dai bazan yi ba ,dan haka kana iya juyawa a yanzu ka koma inda ka fito. .... Tana shiga cikin gidan kanneta dake tsaye jiran shigowarta suka Mike suka rungumeta, sauran kad'an su kaita kasa suna murnar dawowarta dan tun da ala'meen yashigo suka san sun dawo, sun dai dakata ne saboda sanin da sukayi yaya bunayya na harabar gidan ,shi kuma ba d'aukar nonsense yake ba . parlour'n ya kaure da hayaniya amman suna ganin shigowar bunayya kowace tasamu natsuwa, ya dubi eiman dake rungume da muwaddat tamkar zata shige jikinta "ke ki barta haka mana ta huta kin wani rungumeta kina k'ok'arin kaita kasa ,ko zaki ballata ne? "kai yaya bunayya yaushe zan iya balla big sister ai sai dai ta ballani, tsaki ya ja "kina hauka ne da ina magana kina maida min ? " Ki shiga hankalinki, daman tun shekaranjiya nake tattare da haushinki dan Allah kiyi abinda zai tunzira zuciyata Kafin na bar garin kiga yadda zanyi dake . Tsit gabadaya parlour'n yayi babu wace ta sake magana har sanda ya samu guri ya zauna yana duban muwaddat kasa kasa ..d'auke kanta tayi tamkar bata ga irin mayataccen kallon dayake binta dashi ba . Faiza ce tayi karfin halin cewa "Sannu aunty muwaddat kun sha hanya yasu inna? "duk suna lfy sunce agaisheku ,"muna amsawa ai naga yaya ala'meen ya shigo hujiga hujiga "muwaddat tace "dole hanyar ce sai a slow daga hk bata sake cewa komai ba illa runtse idanunta datayi alamun gajiya sannan taja kafafunta da kyar zata nufi hanyar d'akin mumy sai gata ta fito daga d'akinta tana murmushi "har kun karaso ? "Eh momy mun dawo da Dan karan gajiya, bakiji jikina ba wallahi duk inda na motsa ciwo ta k'arasa maganar tana shagwa'be fuska kmr zatayi kuka "ai dole wannan hanyar tamu sai ahankali k'arasa kiyo wanka ki rage gajiyar ina ala'meen yake ? "Ina tunanin yana d'akinsa dan tun dazu yashigo "to sannunku da hanya maza k'arasa ki watsawa jikinki ruwa kiji sanyi ......sannan ta kalli inda bunayya yake zaune ya hard'e kafafuwansa yana jijigawa "bunayya akawo abinci ne? girgiza mata kai yayi kafin daga baya yace "sai dai zuwa anjima "okay idan ma akwai abinda kake son ka sanar min "okay mumy " muwaddat ta nufi hanyar d'akinta yayinda mumy ta nufi d'akin dady domin sake gyara masa kafin ya dawo, su eiman kuwa tuni sun bar parlour'n zuwa lesson room. parlour'n ya d'auki shiru na wani lokaci, kafin daga bisani faiza ta mike tsam daga mazaunita ,ta isa inda bunayya yake zaune a mazaunin mutun uku,yana jin ta zauna kusa dashi, yayi saurin matsawa saboda daf da junan da sukayi, dan sam bai lura zama zatayi a kusa dashi ba ,ya d'auka kitchen zata shiga. naunayen ajiyar ta sauke tana dubansa sannan tace "har matsayina ya kai ka dinga guduna yaya bunayya? yana jinta yayi mata banza tmkr ba dashi take mgn ba ,har sanda ta kiran sunansa a raunane "yaya bunayya i have to talk to you again akan soyayyata gareka coz i has to that ,bazan gaji ba, ba kuma zan hakura ba saboda ina son........a matukar tsawace yace "short up there with your rubbish before everything could mess up wit us , "kina sona ni bana sonki, ki tsaya matsayinki na sister dina, ni kuma zan cigaba da tsayawa a matsayin yayanki... ..period "ni ..ni banason hk ,nafi son ka soni soyayya irinta aure da dukkanin zuciyarka da rayuwarka, i have to dash the love I have for you out ..."ka taimaki rayuwata yaya bunayya kasoni ta k'arasa mgnr muryarta na rawa ala'mun zatayi kuka. sai lokacin ya fuskance sosai fuskarsa a had'e tmkr wanda aka aikowa da sakon mutuwa ya kira sunanta a kausashe. "faiza you really have to carryover your tears , muwaddat is mine and me alone ...muwaddat ce a zuciyar muhammed auwal, ba kuma zan iya sonki ba, ruwanki ne ki taimaki rayuwarki ki cire soyayya, ruwanki ne ki cigaba da haukan da kike kwakwa da sunan soyyaya ,yana gama fad'ar hk ya mike yana jan tsaki "aikin bazan kawai yarinya k'arama dake sai shegen naci da kwakwar soyyayar tsiya, "yaushe ne ma aka haifeki i tough duka baki wuce 17 ba.. ya k'arasa fita ,yana maseefa a harabar gidan suka had'u da yaya akram wanda dawowarsa kenan daga office ,yana ganinsa ya fad'ad'a fuskar da murmushi, bunayya ya k'araso garesa ya mika masa shima yaya akram ya miko masa nashi hannun suka gaisa kana suka jera zuwa cikin part dinsa, yana tambayarsa dan ganin yadda ya bala'in had'e rai"ya na ganka hk bunayya kmr kana cikin damuwa? "damuwar ma akwai shi yaya.."to mu k'arasa daga ciki naji damuwar kanina.. ********* daddare da misalin karfe takwas ,gabadayansu suna zaune a main parlour'n din gidan ,bayan yaran gidan sun gama cin abinci muwaddat ta fito sanye da doguwar riga ja har kasa wacce samanta ke da igiya dake tsuke brest ,wanda hakan yasa manya boob's dinta suka cure guri daya, kasan riga kuma a bud'e take ,kanta sanye da hula shima batayi tunanin sanya hijab ba,dan tasan iya yaran gidan kawai zata iske a parlour'n, har zata zauna mumy tace "ga abinci can fa yana jiranki, tun dazu bunayya yake jiran ki fito ki zuba mishi. ta d'an waiga inda mumy ta nuna mata yake zaune,ahankali idanunta suka sauka akansa yayi tagumi tare da tsura mata tsumammun idanunsa yana kallonta kmr karta k'arasa, in dayake, sai kuma taga rashin da cewar hkn, domin mumy zata fahimci akwai wani abun daya faru tunda ba haka ta saba ganin suna yi ba ,dan haka kawai ta ta k'arasa inda yake zaune, har ta k'araso dining area taja kujera ta zauna idanunsa na kanta ,ya kasa d'auke idanunsa akanta,ahankali ta bud'e kular abinci, sannan ta jera sarving plet guda biyu ,ta zuba abinci a natse tayi sarving dinsa ,shi kuwa har lokacin kallonta yake yi, ya kasa d'auke idanunsa akanta ,harara ta buga masa tana jan tsarki can kasa, yayi miskilanle murmushinsa sannan yasoma k'ok'arin zuba musu drinks a two cups . Ta zauna a natse tare da kai spoon din abinci bakinta ,taji sautin muryarsa ahankali ta hanyar dakatar daita sannan ya amshi spoon din hannunta yana ture plet din gabansa "bari na taimaka miki ko " a Sanyaye ta sakar masa tana d'auke idanunta akansa saboda Sam batason wani dogon magana yashiga tsakaninsu, ta rigada ta kudurcewa zuciyarta bazata sake sakar masa komai nata ba, yanzu tana biye masa ne saboda idanun mumy. ahankali wajen ya d'auki shiru sakamakon barin parlour'n da eima da ihsan sukayi , daman faiza tana d'akin tun rana taki yarda ta sake fitowa , itama mumy ta tashi ta nufi bangarenta . kasa jurar ya bata abinci abaki kmr yadda yayi niyya tayi, dan haka ta kai hannunta ta d'auki wani spoon yana kallonta ya shareta ya cigaba da cin abincinsa yana kallonta while yatsun kafarsa daya na yawo a tafin kafarta yana mata tafiyar tsutsa ,gabadaya ta kasa cin abincin tsagar jikinta suka shiga mikewa........ wani irin zirrrr.. take ji agabadaya sansar ajikinta ,ahankai tayi baya da kafafunta tana daidaita natsuwarta dan kar ya fahimci halin data tsinci kainta ,idan takai loma daya bakinta sai ta tsaya juya spoon kafin ta kai wani , shi kam babu wani alaman jin wani abu attare dashi ya cibaga da cin abincinsa normal, sai dai shima duk Loma daya sai ya tsaya ya kalleta most especial kirjinta dake fuskantarsa ,ya ajiye spoon din hannunsa tare da tsurawa kirjinta idanu sosai yana kallon saman brest dinta, da sukayi wani irin fresh sai sheki suke ,bawani abinci kirki taci ba, ta ture plet gefe zata ajiye spon yace ",cigaba da cin abinci mana, me kika ci anan dan Allah yayi magana muryarsa can kasa ? Yatsina face dinta tayi alamun ba tason ya dameta ,sannan tace "na koshi ne, bai kulata ba ya sake tura plet din abinci gabanta yana tsareta da manya tsumammun idanunsa masu raunata mata jikinta a duk sanda ya d'aurasu akanta "ki tabbatar da kin ciye abincin nan, dan nasan wancan sakaran bai tsaya kin ci abinci ba, yana kaiwa nan yayi shiru ya d'auki cup din drinks ya kai bakinsa "wancan sakaran ta maimaita acikin ranta ,Sam ta rasa dalilin dayasa bunayya bashi da kunya, yaya ala'meen din zai kalla yacewa sakarai kamar shi da wani kaninsa ,ko sa'ansa, bashi ba koita data girmesa , bazata cewa yaya ala'meen sakarai ba .. Shiru tayi kawai tana kallonsa a sanyaye batare data sake kai abincin bakinta ba, ya tashi rike da cup din drinks a hannunsa ya nufi kan kujerar kushin, ya d'auki remut ya canza cheenal. muwaddat ta Mike ahankali yayi saurin nunata da remut din hannunsa " koma ki zauna, Allah sai kin k'arasa cin abincin nan, domin banga abinda kikaci ba,ko baki ga yadda kika rame bane ? yana gama fad'ar hk Ya juyar da kansa zuwa kan tv ,bai sake kallonta ba, dole ta koma ta tuttura abincin dan batason abinda zai hadosu ,tana gamawa ta tattara kayayyakin da suka yi amfani dashi ta nufi kitchen ta dawo ta ra'be ta gefensa zata wuce har da wani karkacewa dan kar jikinsu ya had'u. ahankali ya kamo laulausar tafin hannuta ya rike cikin nashi yana massaging ahankali, ta dawo baya ta tsaya batare da ta dubi inda yake ba . Ya sake murza tafin hannunta "ina zaki ki barni ni kad'ai kamar wani maye ? Tayi masa banza sannan taki dubansa ya fixgota ta fad'o jikinsa , fuskarta ta sauka adaidai kirjinsa ta d'ago da sauri suka had'a ido, ya kashe mata idonsa daya "banason kina yin nisa dani ,gabadaya sai na dinga jina wani iri ,yana maganar yana goga mata gashin kasumbarsa a fuskarta, ta runtse idanunta gam tana jin yadda Kofofin gashin jikinta ke sake mikewa" muwaddat banason muna yin fad'a dake saboda nasan koda mun yi fad'a ma ni ne a kasa ..... tayi shiru taki cewa komai, tana tunanin wulakanci da zata masa, a wannan karon bazata lamunci wannan salon nasa ba, ya dinga juyata kmr shine a samanta,.."kinyi shiru kina jina ,ki bani hakuri abinda kika min komai ya wuce "sai lokacin tace "wallahi bazan baka hakuri ba, kar Allah yasa ka hakura , me nayi maka da zan baka hakuri ? " kawai kai komai abun fushi ne agurinka, abu k'arami ka meidashi babba , abun fushi da wanda bana fushi ba duk fushi kake yi, kana son kayi galaba akaina, kuma da yarda Allah hakan bazata faru ba ,dan haka ka sakeni na wuce ta k'arasa mgnr tana kawar da fuskarta akan shi, "muwaddat kenan idan ni banyi galaba akanki ba ai ke kinyi galaba akaina kuma nima da yarda Allah ki rubuta ki ajiye a inda bazai goge ba muhammed Auwal zai yi gabala akanki idona idonki zaki furta kalmar kina sona, ai wallahi ko yanzu ma nasan kina mugun sona kawai kina yi kmr baki sona ne... ,"ni wallahi nafi karfi k'aramin yaro irinka ni matar manya mutane ce , "a duk lokacin da kika fad'i haka bala'in haushi nake ji ni nasan kina sona koda kuwa ba kai kwatan Kwacin Wanda nake miki ba ,amman idan kina min kallon yaro yake bala'in kona min rai, sai nake ganin kamar bai dace ki soni ba ,ko bai dace ki aureni ba ,ko bai dace ki mallakamin kanki naci ba ...... dan Allah ki daina min kallon yaro kinji muwaddat Dina "a wasu lokutan kina bani dariya, sannan kin rai na ne," wallahi duk duniya babu macen data raina ni kamar ki , wai ke da gaske kike ganin kin fi karfina? "Sosai kuwa ta fad'i hk atakaice tana k'ok'arin barin jikinsa ya sake maidata ya rungumeta tsam yana busa mata iskar bakinsa "ki bi ahankali kar ki ce zaki nuna min karfi ,ni hakuri kawai nake son kibani komai ya wuce mu dawo kamar da . "dawa kenan zaku dawo kamar da ? "Dake mana ko me kike nufi ,ke kanki kinsa bazan lamunci gaba atsakaninmu ba ,ni babu gaba acikin rayuwata bare da iyalina, taja tsaki tana sake yunkurawa "abinda kikasan banason ,ki adana abunki har sanda zamu rabu ya fad'i hk yana lasar kirjinta da harshensa... a matukar firgice tace "wai meye haka ne bunaya ? "bafa son abinda kake min idan kai yaro ne, ni ance maka yarinya ce ... ? "Karama ma kuwa domin ni kallon yarinya nake miki ,dan idan na sameki a gadona na dinga tsalle a ruwan cikinki sai kinyi mamaki ,ganin inda ya maida zance yasa ta marairaice murya tamkar zatayi kuka "auwal ..... "Na'am aysha nah "dan girman Allah ka sakar min jiki , banason mumy ko dady ko wani yazo ya ganmu haka... "ni kuma kinga ina so ba ,ina son aganmu haka, kinga ba sai an tambayi ba'asi ba daga nan nasan zasu fahimci abinda nake nufi ya k'arasa fad'in haka yana k'ok'arin had'e bakinsu guri daya, taki yarda aiko suka shiga kokuwa jin motsin taku yasa ta fixge da iyakacin karfinta tana haki har kirjinta na sama da kasa ,ta watsa masa harara batare data ce masa komai ,shima numfashi yake fidda ahankali ahankali yana kallon yadda kirjinta keyi, shiru kusan minti biyu bataga shigowar kowa ba tasoma daidaita natsuwarta, da hannu ya nuna mata gefensa ala'mun ta zauna "Allah kiyaye bunayya ,ai kasan Allah babu wata halaka da zata sake shiga tsakaninmu ,"ai duk iskanci da kake min ni na jawowa kaina ,amman ka rubuta ka ajiye zan baka mamaki "idan baki bani mamaki ba ni ina daf da fara baki nawa mamakin.... Bata sake ce masa komai ba, ta nufi hanyar d'akinta ta shiga , har da danna key domin tasan halinsa zai iya biyota tunda bashi da kunya balle ta ido .....bata fi minti goma da kwanciya ba taji ana kwnoking kofarta ,taki tashi a tunaninta ko bunayya ne , muryar mumy tasa ta mike da sauri taje ta bud'e kofar " mumy tace "me yasamu wayoyinki umminki takira wai bata sameki ba? ta d'an tsotsa tsakiyar kanta kana tace "wayoyina duk a kashe suke gajiya batasani kunnawa ba "okay to shikenan kiyi k'ok'ari ki nemeta kafin ki kwanta "to mumuy yanxu kuwa daman shirin. da nakeyi kennan kika zo? mumy ta juya tasoma tafiya "ki nemeta karta dameni da kira, Allah ya tashemu lfy. amadadin ta sanyawa kofar d'akinta key kmr farko,sai ta barshi saboda hanlinta da yayi kan wayoyinta,cikin rawar jiki ta kunna gabad'aya wayoyinta tashiga neman layin ummi first... ********** Cikin bacci taji ana shafa kirjinta zuwa fuskarta ,ta saki ajiye zuciya tana cigaba da baccinta ahankali ahankali yacigaba da romancing din jikinta ,tun daga brest dinta har zuwa kasanta had'e da kamo bakinta ya d'aura lips dinsa akan nata yana tsotsar lips dinta ,ta lafe sosai ajikinsa tana sake sakar masa jiki, take shi kuwa ya rud'e yashiga k'ok'arin rabata da kayan jikinta ..... Muwaddat page 22 October 23, 2020 Muwaddat Complete Bismillahi rahmani rahim page 22 Shima ya cire rigarsa ya saura daga shi sai farar singlet da gajeren wando iya gwiwa , had'e da ware kafafunta ya d'age sama kad'an , ahankali kmr mai sand'a ya soma yin kasa da pent din dake sanye ajikinta har ya cire ,sannan ya sauke bakinsa tare da zira harshensa cikin kasanta yasoma lasar gurin ahankali ahankali yana lumshe tsumammun idanunsa da suka soma canza kala ... wani irin sanyayyen dadi taji ya tsarga mata had'e da ratsa gabadaya ilahirin sansar jikinta, ta d'an zabura kad'an tana sauke numfashi da karfin gaske ,batare data bud'e idanunta ba illa numfashi da take fitar ahankali,shi kuma ganin yadda ta zabura yasa ya tsaya kad'an yana dubanta cike da matsanancin shaukinta ,sannan ya sake kai bakinsa ya cigaba da sucking dinta. jin kamar ana zarar ranta a sanadiyyar sucking dinta dayake , yasa tasoma bud'e idanunta ahankali har ta bud'esu duka fess ta saukesu akansa dukurshe agabanta yana faman aikin tsotsarta ,a matukar razane ta k'arasa bud'e idanunta tare da mutsutsuke da hannayenta duka "kallonsa take cike da matsanancin tsoro da mamakin yadda akayi yashigo d"akin ,a kid'eme take kare masa kallo tun daga fuskarsa har zuwa bakinsa dake sauke akasanta yana faman aikin tsotsata tamkar yasomu sweet ... wani irin bugawa zuciyar ta shiga yi da karfi kmr zata fasa kirjinta tayo waje, gabadaya halitar karfi da mazakuntarsa sun gama bayyana , damtsan hannunsa dake murd'e tabi da wani irin kallo, gabadaya ta kasa yunkurawa bare ta tashi ,sannan ta kasa furta daidai da kalma daya garesa saboda tsabar firgici ,Sam Sam bata ta'ba tunanin zai iya aikata hakan gareta ba, duk iskancin da suka sha yi tun suna yara har kawo girmansu basu ta'ba sucking din junansu ba, sai yau da hkn ya faru batare da saninta ba .... runtse idanunta dake cike da bacci tayi tana jin wani irin mugun dadi na ratsata ta koina ajikinta dan har lokacin bai zare harshensa a kasanta ba ,tana jin tamkar ta riko kanshi ya cigaba da abinda yake ne, amman bazata iya ba ... dan haka ta had'iye maitar Abinda take ji ajikinta tasoma motsa jikinta tana k'ok'arin mikewa Amman ta kasa ,sakamakon yadda ya rike cinyoyinta da karfinsa , dan riko yayi mata bana wasa bane ,shi kuwa fuskarta ya zubawa tsumammun idanunsa yana cigaba da sucking dinta yana lumlumshe mata idanuwa .. da kyar tasamu ta iya bud'e bakinta cikin dasashiyar muryarta tace "wai meye haka ne bunayya..? "wannann wani irin iskanci ne ? "Ya ina tsaka da baccina zaka shigo min d'aki ka damu rayuwata ,saboda ka saba haraka da matan banza shiyasa ba kajin tsoro yi min duk abinda yazo cikin zuciyarka ko? Iskancinka ya fara damuna wallahi..ta k'arasa fad'in haka a fusace "shiiiiii karki tarawa kanki mutane domin duk Wanda zaizo bazan daina abinda nakeyi ba ,har sai na gamsar dake haka nima na gamsar da kaina " ya cigaba da lasar kasanta har da zira mata harshensa sosai yana tsotsota. tayi saurin d'auke numfashi tana runtse idanuwanta , tuni kuma ranta yasoma 'baci saboda ta fahimci iskancinsa har da rainin hankali da sakacinta aciki , abinda take ji a tattare dashi bazai hanata taka masa burki ba ,kafin kace me aiko ta tattara iya karfinta gabadaya ta hankad'eshi ya hantsilo daga saman gadon yana dubanta a firgice , jikinta a sanyaye ta mike zaune daga kwance da take ta duro daga saman gadon tana janyo doguwar rigarta ta d'aura Wanda iya brest dinta kawai ya iya rufewa tana fidda numfashi sama sama , Santala Santala cinyoyinta yabi da kallo yana salar lip's dinsa kmr wani tsohon maye .. Gabadaya muwaddat ta rasa yadda zatayi da rayuwarta, jikinta banda rawa babu abinda yake ,domin har lokacin ji take tmkr a mafarki ne Muhammed Auwal yake sucking dinta ,ji take karya ne ba gaske ba ,domin bata ta'ba expecting din Cewar iskancinsa ya kai hk ba ,duk yadda yasha gaya mata daukar mgnrsa shirme take ...ahankali tayi taku daya biyu ta karasa bakin kofar bayi ta janyo towel ganin rigar da kare jikinta dashi bata rufe mata komai ba ,dn har lokacin tsumammun idanunsa na kanta yana binta da mayataccen kallo ,ta d'aura towel dinta sannan ta zira doguwar riga tana k'ok'arin sakin rigar kasa , a gigice ya k'araso gareta yana k'ok'arin had'eta da jikinsa, tayi saurin matsawa da baya tana zabga masa harara "banason abinda kake min Auwal ,banaso banaso banaso wannan iskanci !!! " bari kaji na gaya maka abinda ba kasani ba tuni nayi deleting dinka acikin rayuwata, saboda bana bukatarka yanzu acikin duniyata ,ka rabu dani mana ko dole nace bana sonka .." "Baki isa ba ya furta da karfi sannan a fusace yana kallon cikin kwayar idanunta, "Baki isa kiyi deleting dina acikin rayuwarki da duniyarki ba ,bari kiji duk duniya babu Wanda zai kalli cikin kwayar idanunki ya yarda da cewar zaki iya barin muhammed Auwal daidai da second daya . "bazan gaji da fad'a miki cewar kece kika min laifi kuma ke yakamata ki bani hakuri komai ya wuce , amman girman kai ya hanaki ,a dole bazaki kaskantar da kanki ba .. Yayinda kika San shima Auwal hakan take garesa, bazai ta'ba kaskantar da kainsa ya baki hakuri bisa laifin da kika masa ba. "kuma zance na na saba harka da matan banza ko iskanci ,kece silar ,kece silar maida Auwal haka,kece silar komai ,Auwal bai San komai ba sai dakika fara koyar dashi yadda zai yi rayuwa dake yanzu kuma kina k'ok'arin guje masa why ..? Ta juya masa baya tana dafe goshinta da hannunta daya,on- expecting taji ya fixgota da karfin suna fuskantar juna "karki kuskura ki juya min baya, ki fuskanceni sosai ina sonki muwaddat, soyayyar da ni kaina bansan lokacin da ta shigeni ba, har tayi min kamun kazar kuku ,abu daya zan iya rokonki alfarma shine ki shirya cikin satin nan mu koma inda mukafi wayo.. sannan idan munje ki taimaka ki fito ki bayyanawa ummi da abi cewar kema kina sona kamar yadda nake mahaukacin sonki so that ayi mana aure kowa ya huta ,dan ko kin aure wani ,tamkar kin tsoma kanki cikin damuwa ne da tashin hankalin da baki San ranar fitar shi ba ,saboda bazan barki ba ,bazan bar rayuwarki ba ,zan yita kawowa rayuwarki ziyara da farmaki ,San yita saduwa dake saduwa irinta aure har ma ki haifa min ya'ya da auren wani akanki ..... "kinga da muzo ina binki ko kina bina muna harkar banza, tunda nasan kina sona kina bukatata arayuwarki ,gara ki fito ki fad'awa ummi tunda ni na bayyana musu amman har yanzu babu wata gamsashiyar amsa daga garesu, nasan muddin sukaji daga bakinki zasu fi yarda kuma su amincewa muradinmu " Ta janyo numfashi da kyar ta fesa masa a kyawawar fuskarsa batare da tayi niyyar aikata hakan ba sai dan kusancinsu, yayi saurin runtse idanunsa yana d'auke numfashi "wayyohlly Allah muwaddat karki kasheni plz ...... ta yatsina fuska tare da matsawa kad'an tabi ta gefensa ta zauna a gefen gado ,batare da tace masa komai ba, illa tagumi datayi. ya k'araso ya tsugunna agabanta yana shafo hips dinta da hannuwansa duka "dan girman Allah ki fuskanci lamarina "muwaddat ina bukatarki arayuwata, kece min wani abu mana ,duk da nasan kalaman bakinki ba masu dadi bane a halin yanzu amman at least say something to me plz..ina bukatar jin wani abu daga gareki ,tayi masa banza tamkar ba da ita yake ba ,ya kamo tafukan hannuwanta cikin nasa yana murzawa cikin wani irin salo da bata yi experience dinsa ba ,'"wallahi muwaddat sonki nake yi , ba sha'awarki bace kawai acikin raina , hakika soyayyarki ce tasa nake matsanancin sha'awarki,domin duk inda so yake dole za'a samu sha'awa agurin ,ya d'aura kansa saman cinyarta still hannunsa na cikin nata tasan zai iya kwana a haka idan batayi wani abu ba ,dan haka tace "shikenan naji zan shirya cikin satin nan mu wuce amman dan Allah ka tashi yanzu ka kafita daga dakin nan, kasan tsarin gidan nan ba kamar gidanmu bane ,da babu idanun kowa akanmu.. Bai ce mata komai ba ya Mike tsaye yana dubanta ,a zahirance take kallon halittar karfin jikinsa dake a murd'e alamar yana bawa jikinsa kulawar data dace sannan koina ajikinsa kwance yake da gashi tamkar ta jarirai sai sheki suke zubawa ,saurin runtse idanunta tayi ya d'auko rigarsa yana k'ok'arin maidawa tare cewa "kema kina sha'awata ko ? Tayi shiru domin ko tace zata yi magana muryarta bazata fito ba "ya dawo ya tsaya agabanta yana kallonta "I love aysha... Ranta a b'ace tace " Dan girman Allah ka fita ka bar d'akin ....yayi shiru na tsawon minti biyu sannan ya juya batare daya ya sake furta komai gareta ba. Ahankali ta bud'e idanunta tana duban kofar sannan ta furta" love you more.. amman bazan iya wannan rashin kunyar ba bunayya, "bazan fuskantar ummi da zancen ina sonka ba 'sai dai idan sonka yayi ajalina, gara tun wuri nayi k'ok'arin cire soyayyarka acikin raina, domin soyayya saka buri ne kawai , bazan yi nasara ba... gara nayi tunanin mallakar wani a rayuwata amman ba kai ba , ahankali ta zame ta kwanta tana janyo pillow ta d'aura kanta akai ,d'ayan pillow kuma ta manna akirjinta ta matse gam tana jin tamkar Auwal ne rungume ajikinta ,gabadaya bata ganin sauran mazan duniya da kima ko darajar da zai sa tasosu ,ita dai Auwal shine mutumin da take jin zata iya sadaukar da rayuwata garesa amman bazata iya aurensa ba duk runtse sbd iyayensu basu da muradin hkn ,Dan haka zata yi k'ok'arin kauracewa rayuwarsa .. ********* Washegari duk yaran gidan sun tafi makarata sai ya k'aramin kaninsu a gida da faiza wace ciwon mara ya hanata zuwa school, tun bayan gama breakfast muwaddat taji batason hayaniya da kowa kuma batason kwanciya a d'akin Dan bunayya zai iya shigowa ya takurawa rayuwarta ,Dan haka tana fitowa daga wanka ta shirya cikin wata hadaddiyar doguwar riga material mai tsone agabanta tun daga sama har kasa, ta d'auki litafinta ta nufi lambun gidan tayi zamanta dan ta shakata ,wasu lokuta daman lambun na debe mata kewa saboda shuke shuke korayen furannin da suka ke waye lambun ,ga tarin itatuwan kayan marmari iri iri abun gwanin sha'awa, ni'imantaccen sanyi dake fita daga cikin lambun yana ratsa kowani shashi na gangar jikinta ,Wanda ke sanyayawa mata rai shiyasa duk lokacin datake son kauracewa hayaniyya ta kan nufi lambun tayi zamanta tana shakar ni'imatacciyar Iska mai kamshi da shiga jiki ,tun da muwaddat ta kebance kanta ta samu natsuwar zuciya ,duk da wani bangaren zuciyarta na makale da tinanin bunayya , amman haka ta dinga kawar dashi ,da lamarinsa sosai tayi zurfi cikin karatu.. Acikin gidan kuwa bayan al'ameen ya gama baccin gajiya ya shiga wanka ya fito ya shirya cikin kayan zuwa aiki ,ya sauko parlour'n gidan ya iske faiza kwance wacce ta bud'e bakinta da kyar ta gaisheshi ya amsa yana mamakin ganinta kwance "faiza lafiya na ganki kwance kamar baki da lafiya ? "Wallahi yaya marata ke min ciwo Amman naji sauki " okay Allah ya sauwake ya Dan waiga inda yafi tunanin ganin muwaddat Amman bai ganta ba, shi ba abun ya tambayi inda take ba faiza ta harbo jirginsa........ Haka ya bar parlour'n zuciyarsa cike da kwad'ayin son ganinta ..kodayaje aiki ma wuni yayi da tunanita, sannan da tunani abinda ke tsakaninta da bunayya, tunanin duniya yayi akan abinda ke tsakaninsu Amman ya rasa samun gamsashiyar amsa daga zuciyarsa dole tasa ya hakura yacigaba da aikin dake gabansa Mmn sudais ce Muwaddat page 23 October 23, 2020 Muwaddat Complete Bismillahi rahmani rahim page 23 Zaune take a lambu gidan Kamar yadda tasa ba ,tana karkad'a kafafunta ,tun daga nesa tajiyo daddan kamshin turarensa mai sanyi kamshi ,ahankali ta lumshe idanunta wani sanyi dadi ya mamaye zuciyarta ,ba tayi k'ok'arin waigo ba, har sanda ya k'araso ya tsaya akanta yana kare mata kallo , tare da aiyana yadda idan ya sameta arayuwarsa zai sarrafata , ciza gefen bakinsa yayi sannan ya shafa sumar kansa ya janyo d'aya daga cikin kujerun dake ajiye a gurin gabanta ya zauna yayi crossing leg disa, ya tsura mata tsumammu idanunta sosai yana kallonta, idanunsa dataji suna yawo ajikinta yasa ta fahimci kallonta yake, tsawon minti goma yana zaune yana kallonta batare da yace mata komai ba, ta d'ago kanta ahankali idanunsu suka tsarke cikin juna.. take taji wani irin zirrr ajikinta yayinda kirjinta yashiga buga da karfi sakamakon wani abu dake fitowa daga cikin kwayar idanunsa suna shiga cikin nata idon ,ta d'an yatsina fuska had'e da maida kanta kan English novel din dake rike a hannunta . tunda tasoma jiyo kamshinsa har zuwa sanda yake zaune agabanta ta daina fahimta komai sai zuciyar dake mahaukaci bugu ,akoda yaushe wannan yanayin nasa ke sake dulmiyar daita cikin tafkin kaunarsa da basan ranta fitarta ba ,a duniya idan aka cire ummi acikin rayuwata Auwal shine mutun na farko da take jinsa a saman zuciyarta ,ita kanta tasan tana mugu mugun son shi sannan zata iya yi masa komai, abu daya ne kawai ba zata yarda dashi ba , shine fallasa sirrin dake cikin ranta akansa .. Ayshatul muwaddat! Ya kira sunanta in a serious thought, Wanda yasa kirjinta sake bugawa da karfi batare da tasan da hakan ba, batayi yunkurin amsawa ba, ta d'ago kyawawan idanunta had"e da kallon cikin kwayar idanunsa dake fitar da wani shauki na daban ,saboda har lokacin idanunsa na kanta ne yayi mugun tsareta dasu, hakan yasa zuciyarta ta dinga bugawa da sauri sauri ,duk da yanayin shaukinsa da take k'ara ji yana wanzuwa acikin jikinta hakan bai sa ta d'auke idanunta ba ,shi din ma ita yake kallo yana sake jin wani sabuwar soyayyarta na bin ilahirin jikinsa,a duk sanda zasu kasance ya Kan ji abu biyu na wanzuwa acikin zuciyarsa, soyayyarta da tarin sha'awarta Wanda bai San ranar da zai daina jin haka ba sai ya koma ga mahalincinsa daya dasa masa kaunarta mai tattare da shaukinta.. "Muwaddat ki shirya mu koma gida I have a lot of thing's to do ,zamana anan bashida wani amfani ,sannan bazan iya barinki anan ba ,domin bazan iya kasada ba .... "Bunayya ......"yes my love ya fad'a yana sake tsareta da tsumammun idanunsa tamkar dai yadda manya mutane kanyi idan zasu yi wata magana mai mahimmanci "dan girman Allah ka bar zuciyata ta huta haka nan ,zaka iya tafiyarka saboda ba tare muka zo ba ,ni idan kaga na bar gidan nan ummi ce da kanta ta bani umarni dan haka tun lokacin bai kure maka ba kana iya tafiya kaje ka cigaba da ayyukan gabanka .. "Bazan iya ba ...bazan iya barinki anan ba, idan ke bakisan ciwon kanki ba ,ni na san ciwonki, idan baki damu dani ba, ni duka damuwata akanki take ,idan baki sona aysha ni ina sonki so kuma na aure ,aurenki nake son yi ... "Ka daina wannan zance bnayya , domin kuwa duk abinda kaga ina yi maka karka d'auka soyayya ce a'a kawai dai ina maka ne saboda banason kashiga damuwar da zai sa ka fad'a halaka ,ba wai dan wata soyayya ba ,ko tunda muke da kai na ta'ba furta maka kalmar ina sonka ? Yayi shiru kawai tare da tsura mata idanunsa yana kallonta ,yadda take motsa lab'banta ahankali yana jin tamkar ya kamosu ya hau tsotsa saboda kyawunsu "kayi shiru ka amsa min na ta'ba cewar ina sonka ? Soyayya daya ce dana san ina maka itace ta 'yan'uwantaka, wannan tabbas zan iya cewa ina sonka muhammed Auwal, sannan babu abinda bazan iya yi akan hakan ba ,koda kuwa raina ne zan iya bayarwa bayan shi nothing else........ "Dan haka zaka iya barin rayuwata da zance soyayyarka har abada ta fad'i hk da wata irin murya Wanda yasa zuciyar Auwal k'ara bugawa akaro na sau babu adadi ,jin yadda muryarta tayi yasan cewar Bil hakki da gasky batason shi ,shi kad'ai yake hauka akanta gabadaya kasa magana yayi illa binta da idanu da yayi, itama din shi take kallo zuciyarta na tsalle had'e da kwabarta ,amman ina sai ma cigaba datayi da maganar cikin sanyayyiyar murya "koda ina sonka Auwal meye amfani soyayya ? "Idan baka sani ba, bari na sanar maka saboda kai yaro ne da bakasan komai ba sai soyayya da zallar sha'awa ,aure shi ne amfanin soyayya Wanda mu bazamu ta'ba samun wannan damar ba .. ya matso kusa daita sosai har gwiwowinsu na had'uwa sannan ya kamo hannuta daya da hannunsa duka biyu jikinsa har rawa yake "karki ce haka muwaddat, kari min hka plz ..."wallahi ni ina mutuwar sonki kuma ina da muradin aurenki .. ," aure bazai ta'ba yiwuwa atsakaninmu da kai ba ,da zai yiwu babu abinda zai hana na aureka a halin yanzu kodan yadda kake kwakwar sona ta fad'i hakan batare da tasani ba ,sai bayan data gama furta hakan ta fahimci abinda ta fad'a .. Murmushin gefen baki kawai yayi yana massaging hannunta Wanda hakan ke sake raunata zuciyarta da gangar jikinta " kina sona muwaddat amman ke kanki kin kasa fahimtar hakan, amman ni zan fallasa soyayyar da kike wa muhammed Auwal ta karfin tsiya ....... "Wallahi baki isa ki gujewa soyayyarta ba ,tunda ni Auwal ina sonki ya zame miki tillas kema ki soni ballanatana nasan kina sona ya fad'i hk tare da kai hannunsa ya shafo kirjinta dake bugawa har lokacin "ki daina duba girmanki, ko da yake duk laifin ummi ne da take ganin kmr dan kin girmeni dan hk aure bazai ta'ba kasancewa a tsakaninmu ba ,which's not lay that ,dan abun ba a kankatar shekaru yake,bawa ce kawai daga indallahi ,ya kai hannunta dake rike cikin nasa Kan joystick dinsa while kwayar idanunsa na cikin nata "taba kiji yarinya ,"ya kikaji girmanta ? Tayi saurin runtse idanunta "no ba runtse idanunki zakiyi ba...... "bud'e baki zakiyi kiyi magana ta isheki ko kuwa fiyye daita kike so ? Tayi saurin janye hannunta jikinta kyarma.... ya sake damko hannuta sosai "wallahi nasan zata gamsar dake har ma tayi miki yawa ,dan haka ki hanzarta sanarwa umminki cewar Auwal ya isa aure kuma aure yake so ,idan bata fahimceki ba ni zansa su fahimceni da yaren da zasu fi gamsuwa.. "ranta a matukar 'bace tace "banason rainin hankali bunayya "rainin hankali me nayi kuma ? yayi magana yana karyar da kai "ta yaya zaka dinga min magana any how like this.." koma me zakace fad'a ka fad'a amman dai kabar rayuwata kawai dan bana sonka dan dan aure ya haramta atsakaninmu tana gama fad'ar hk ta Mike tsaye da sauri... shima ya Mike tsaye a matukar hassale "ki San irin abinda zaki dinga fad'a min, "ki fad'a min ta inda aure ya haramta atsakaninmu "annabi Muhammad s.a.w yana da shekara nawa ya auri nana khadija ? Yana da shakara a shirin da biyar ita kuma tana da shekara 40 at least ki duba tazarar shekarun dake tsakaninsu Amman sukayi aure sannan suka rayu cikin soyayyar juna ,ballanatana ke da kika bani just common 3yrs .........ya karasa mgnr zuciya na kawo masa iya wuya .. "wallahi idan baki fito kin fahimtar da iyayenmu cewar muna son juna ba , Kijira kiga abinda zai faru ,wallahi sai na zame miki annoba arayuwarki har suma sai sunyi da sun sanin abinda zai faru, sai na tarwatsa duk wani farincikinki .....dana nasu yana gama fad'ar haka ya juya cikin tsananin fushi tabi bayansa da kallo cike da matsanancin tsoro "to me kake tunanin zaka yi ? Tayiwa kanta wannan tambayar .. yatsina fuska tayi sannan tace ",babu abinda zakayi yaro k'arami da kai sai tsabar iskanci ,ta koma ta zauna ko daya bataji wani abu ba a game da furucinsa na kuruciya ba,sai dai ita kanta tana jin meyasa taki amince masa da tana son shi ,har ma fiyye da yadda yake mata, tarasa me yasa a safiyar nan take jin kawai ta rabu dashi ta Hutu.... Lumshe idanunta tayi ahankali had'e da dafe gaban goshinta ,tunda yashiga d'akin bai sake fitowa ba ,balle ya had'u da ciwon kai , tsawon kwanakin biyu kenan rabon Auwal ya sanyata acikin idanunsa, yayi matukar shiga damuwa dauriya kawai yake , ba dan ransa yaso ba ,wani lokacin musamman saboda ita yake saukowa cikin yan gidan ,gabadaya har mamakin yadda take masa anan yake ,sabanin suna lagos ,da babu shamaki atsakaninsu duk lokacin dayake son ganin zai yi ,alamarin soyayyarta ya fara canzashi kwarai, tunaninta ke yawon damunsa gashi baya ganinta ,wani lokacin har tsayuwa yake akan barandar benenn yaya akram ko zai ga gilmawarta . Babu yadda ya iya haka dai yacigaba da zuba mata ido yaga iya gudun ruwanta, shi idan bai nemeta ba ita zata nemeshi ? Sai gashi har kwanakin ya shud'e bata da niyyar nemansa sha'anin gabanta kawai take . A daren jumma'a sai gashi abi yayi kiransa, bayan ya d'auka suka gaisa yace masa "yakamata ka dawo gida haka , har ma da muwaddat ,tunda hutunsu yazo karshe ..sosai yaji dadin kalamansa .... Whashegari ranar asabar duk yaran gidan suna gida bayan anyi breakfast haka nan muwaddat taji batason hayaniyar yaran kuma batason yawon kwanciya dan haka ta fito ta nufi lambu a bangaren, bunayya kuwa ya Jima akwance yana bacci mai cike da mafarkaiyya iri iri duk akan muwaddat ne, da kyar yasamu ya tashi ,shima dan Aiken da mumy ta dinga yi ne a dubo ko lafiya har karfe shabiyu bai shigo ba ,ga abincinsa nan na zaman jiransa ,kai tsaye bayi yashiga yasoma da wanka tsarki dan duk sanda zaiyi mafarki daita sai ya fitar da spam saboda muamula yake daita tamkar ma'aurata har sai ya gamsu ,byn yayi wankan tsarki yayi na soso da sabulu sannan ya fito ya shirya cikin kayan matso ya shigo parlour'n momy ya iske yaran gidan gabadaya kowa sai da ya gaisheshi, muwaddat ce kawai bai gani ba ,tsayawa yayi acikin parlour'n yana bud'e idanu dominn yaga ta inda zai ga bullowarta . Eiman ta dubeshi tace "wai yaya daga filling wasa kake ne na ganka cikin kayan yan ball? "Ya watsa mata harara "tunda ke makauniya ce ai bazaki iya bambamce kayan motsa jiki Dana ball ba ,nan karami kaninsu sabir ya zaro ball dinsa yana fadin "yaya muje idan ka motsa jikinka ni kuma sai ka tayani na buga ball Dina, yaja hannun yaron suka fice tare "yana fita eiman tace " maseefaffen kawai wallahi matarka na da aiki mutun sai shegen girman kan tsiya da fad'in rai ..wallahi har Allah Allah nake ya tattara ya tafi "faiza ta dubeta "to kema ina ruwanki dashi ? "Da ruwana mana ta yaya mutun da dan'uwasa bazai dinga shiga shirginsa ba ? Ihsan tace "to maida wukar Dan Allah ni kuma kinga wallahi halaiyensa yana maseefar burgeni irin mijin danake so kenan silent mara son hayani da shiga shirgin mutane, kina kallo bayan gaisuwa babu abinda ke shiga tsakaninsa da kowa, ko aunty muwaddat danake ganin sun taso gida daya bawani shiga shirginta yake ba "eiman ta ta'be baki tana duban ihsan da faiza sannan tace "wannan kuma karya ne kice wai baya shiga shirginta ,mutumin da idan kinga dariyarsa ko fushinsa suna tare ne "ke dai ke daina zake masa tunda shi bayason wasa da rainin "to guda wannan yake da zai ce bai son raini shekara nawa yabaki ke kanki ?" Takwas zuwa tara kinga kuwa ba sa'ana bane balle ke yar sha uku tana gama fad'ar haka ta Mike, dan yanzu zata iya tsokanota har ta kai su da dambacewa ,gashi ita bawani karfi gareta ba .. Bangaren bunayya kuwa suna shiga filling wasan dake gidan sabir ya fara sakin kwallonsa bayi niyyar buga ball ba amman yaron yasanya masa sha'awarta suka shiga bugawa sun dade suna buga ball din babu Wanda akaci dayake sabir mayen ball ne ,duk burinsa bai wuce ya girma ya zama cikakken dan kwallo ba ,ban da Auwal babba ne ba, babu abinda zai hana ya cinyesa . Sabir dai murna tamkar zata kasheshi ganin suna buga kwallo amman bunayya ya kasa cinyesa, yana jin ma ina su eiman na gurin da sun daina yi masa musu akan wasa, can bunayya "shikenan wasa ya kare aje mun yi doro doro babu Wanda yaci wani ya cafe kwallon akirjinsa yana dariya suka zauna suna dan hutawa , can sabir ya Mike yacigaba da yin wasan dan shi Sam baya gajiya ,bunayya bai sake bin takansa ba saboda hankalinsa ya tafi lambu inda yafi zaton sanyin idaniyarsa na gurin. ya mike cike da sanyi jiki ya k'arasa kusa da sabir "Kaci gaba da wasanka saboda ni akwai inda zani yana fitowa daga cikin filling wasan bai zarce koina ba ,sai hanyar lambu yana shiga lambun ya hangota a zaune cikin tsakiyar lambun da littafi a hannunta ji yayi kirjinsa ya buga da karfin gaske da duk sanda yayi kwana biyu bai ganta ba, haka yake jin kansa sai yayita jin rud'ani a zuciyarsa a duk sanda suke tare ,har ya isa inda take batasan yashigo lambun ba, saboda zurfin datayi cikin karatun labarin the small boy ,Labarin tana jinsa ne tamkar ita da Auwal ,shiyasa bata gajiya da karanta shi ,sai dayayi mata sallama sannan tasan da mutun a tsaye akanta da sauri ta dago kanta ta dan kalleshi, sannan ta d'auke kanta tana boye littafin dake rike a hannunta .. "Muwaddat yar Hutu matar dan Hutu sannu da hutawa sai data gama boye littafin hannunta sannan ta amsa masa "kina hutawa kina jin dadinki ,Wai me yasa duk cikin gidan nan babu inda yayi miki sai nan ta dan lumshe idanunta ,tana murmushi tare da sake kalloshi saboda ta lura yau a natsensa yake sa'banin sauran lokuta , "nasani idan kin kadaice kinfi jin dadi amman at least ki dinga kusantowa inda nake ,shine babban jin dadinki ya fad'a ya saki murmushin gefen baki tare da kallon dogon gashinta saboda tsananin gyaran dayake samu sai kyalli yake, iya gashinta kawai aka bar mutun dashi ya isa bawa ya rikice akanta, kota d'aura d'ankwali d'aukar ido garesa, sannan baya hanashi zubawa kafadunta, saboda tsawonsa, shi kam ya dade dasanin komai nata na burgesa sukayi shiru ganin yana tsaye bai zauna ba ,hkn taji ,zata iya bashi gurin zama , janyo masa kujera dake kusa daita tayi tasa hanky ta goge masa ta mika masa " ka zauna da alamun yau hirartamu zatayi dadi ba kamar sauran lokutan ba... ya amsa ya ajiye kusa daita ya zauna suka dan dubi junansu "ba hirar arzikice ta kawoni ba sako makoko nazo gaya miki amman bari nakira domin waka yafi dadi abakin mai shi ...... ya ciro wayarsa yashiga neman layin abi mintuna kad'an ya d'auka yana kiran sunansa ,nan take batare da d'aukar lokaci ba yashiga tambayar abi ,nan abi ya tabbatar da hakan , har ma yace ya hadashi daita "tana jinka abi domin a hands free wayar take "okay baby ki dawo hakan nan kinga ko babu komai munyi kewarki gabadaya gidan babu dadi sbd babu ke , plz ki biyoshi ku dawo tare kinji diyata "muryarta a matukar sanyaye tace "to abi angama ai duk abinda kace shi za'ayi ni ban isa naja da maganarka ba . da dai wannan d'an rainin hankali ne ..bazan dawo ba ,suka sa dariya amman banda bunayya dan yaji haushin maganarta ,yayi saurin kai hannunsa ya buge mata baki ,sannan ya katse kiran ,ta kai hannuwanta duka saman bakinta tamkar zatayi kuka, ta dan tsira masa idanu tana yatsina fuska "me yasa ka buge min baki ? "saboda rainin hankalinki yayi yana son yayi yawa " ta Mike da niyyar barin gurin har tayi taku biyo ya fixgota ta fad'a jikinsa, yayi saurin d'auke numfashi saboda yanayin daya tsinci kansa na zallar shaukinta da kyar ya bud'e bakinsa yace "ina zaki ki barni ? Gabadaya sai kuma ta narke masa ajikinsa tana jin wani iri lokaci daya kuma jikinta yasoma rawa ta kasa bud'e bakinta balle ta amsa . Habarta ya kamo yana kallon cikin idanunta "nayi kewarki dayawa muwaddat Dina... dan Allah ki daina yin nisa dani ...ta Dan lumshe idanunta ahankali saboda tabbas itama cike take da matsanancin kewarsa ,kawai dai ta sharesa saboda kaurace masa datake son yi .. Ahankali take jin yadda joystick dinsa take motsawa tana mikewa ,sake lumshe idanunta tayi tana jin wani irin feeling from know where yana rasa ciki da wajen jikinta ,batasan sanda ta tura hannunta chest dinsa ba tasoma murza Kan nipples dinsa da suke a tsaye zagaye da gashi tamkar yadda kirjinsa ya wadatu da baiwar gashi ba ,tana murzawa tana lumshe idanunta shi kuma yana matsa bombom dinta, wani irin numfashi yake fitarwa me tattare da shaukinta idanunsa gabadaya sun canza sun birkice babu abinda yake muradi kar yajishi yana sarrafa albarkatun kirjinta . Ko mai ta tuna tayi saurin d'auke hannuta tana furta kalmar "subuhallahi....while jikinta na rawa, kafin ta yunkura ta mike , ya mikar daita ta tsaya bisa kafafunta jikinta na sake wani irin kyarma ,ya matsota sosai tamkar zai tsage jikinta yana lumshe ido ,tare da riko kugunta ya had'e fuskarsu guri daya yana busa mata iskan bakinsa ,jikinta na cigaba da rawa ta juya da sauri zata bar gurin ya fixgota tana gama juyowa ya had'e bakinsu ya fara tsotsa while hannunsa na daidai gefen wuyanta yana shafawa har bisa kafad'arta yana cigabada tsotsar bakinta tamkar wani tsohon maye tasoma mutsu mutsun kwatar kanta amman ta kasa ,makaleta yayi sosai yana aika mata da sakonninsa masu tsuma zuciya , tsayuwa ce tasoma neman gagarasu ya d'auke cak ya kwantar daita akan korayen gayen dake cikin lambun ,yasoma kissing dinta tun daga wuyanta har zuwa saman breast dinta ahankali yake kokarin ciro brest dinta dake cikin rigarta,bai yi nasarar cirosu kawai ya d'aura harshensa akan saman brest dinta .. tunda ta runtse idanunwata bata sake yunkurin bud'esu ba saboda wani irin sanyayyen dadin dake kawo mata ziyara ... Ahankali yashiga yin kasa da hannunsa yayi sama da rigarta yana shafa pant dinta tsawon monti biyar yana shafa mararta zuwa pant dinta kuma bakinsu na had'e yaki sakar mata har yayi gefe da pant dinta ya yasoma wasa da kasanta.. na naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana kokarin turesa Amman ya manne mata ajiki sosai tare da tsaita fuskarsu yana faman tsotsar harshenta dake cikin bakinta, ba ita dawo cikin haiyacinta ba sai dataji hannunsa na kokarin ratsa cikin jikinta tayi firgigib ta cire bakinta daga cikin bakinsa a matukar wahale tana fidda numfashi ta Mike zaune tana dubansa da Shayayyun idanunta tamkar zatayi kuka dan zafi ,tsura mata idanu yayi shima kmr zaiyi kuka "why muwaddat me yasa kike son 'bata min rai ,bafa wani abu zanyi miki ba ? Ta Mike da kyar jikinta tamkar ba nata ba, ta sauke rigarta tana k'ok'arin gyara kayanta, yayi saurin matsota ya rike mata hannu yana kallon irin bawar halittar da Allah yayi mata "karki min hk plz ina son ganinsu a zahirance"ta yatsina fuska muryarta da kyar ta fito "tsoro nake ji bunayya bazan iya ba,jin yadda tayi maganar kasan tana cikin zallar shauki . ,",okay Muje d'aki babu abinda zan miki iya romancing ne kawai ko na samu sausauci Akan tarin soyayyarki ,girgiza masa kai tayi tana runtse idanunta muryarta cike da rud'ani tace "me ma zaka iya min kmr wata wawiya ko kamar wata yarinya zan bari kayi galaba akaina kawai dai kabarni hk ,juwa nake gani ta k'arasa maganar tana jan tsaki ,gabadaya alokacin daya ya sauke numfashi da karfin gaske yana lasar Busasun la'b'bansa yana jin tamkar ya sakar mata kuka ya sake matsota ya kamo hannuta "muwaddat Dina.... Cikin tsigar wasa tace kai yaro rabu dani kaje can ka nemi muwaddat dinka wannan ta mai rabo ce tana gama fad'ar haka ta Mike tasoma tafiya har ta bace yana tsaye agurin da kyar yasoma d'aga kafafunsa ya isa bangaren yaya akram yana shiga ya fad'a Kan gado ya runtse idanunsa. Tun bayan bunayya ya dawo d'akin ya kara jin sabon caji ajikinsa ahankali yake jin wani feeling from know where na bijiro masa ,abu kamar wasa cikinsa yasoma ciwo kad'an kad'an Wanda yasan tsabar sha'awa ce ,saboda yasan yana yawon ciwon ciki adalilin matsananciyar sha'awarsa dan wani lokacin sai ya sha magani ko allura kwantar da sha'awa Dan katagen kansa daga aikata zina har yamma yana kwance lamo akan gado sai sallah ne kawai ke tada shi hatta kayansa ya kasa tashi ya shirya sai faman shafa joystick dinsa yake yana bata hakuri domin wannan karon taki kwanciya abincinta kawai take nema. sai gurin karfe takwas ya yunkura ya Mike sakamakon knocking din kofar da'ake addua yashiga yi Allah yasa muwaddat ce . Bismillahirrahmanirrahim Page 24 ..Yana bud'e kofar ransa yayi mugu mugun 'baci sakamakon cin karo da fuskar eiman da yayi tsaye tana dubansa , wata irin razananniyar tsawa ya buga mata had'e da milmilo ashariya ya maka mata "ke dan ubanki me kika zo nema ? Take jikinta ya d'auki rawa saboda tunda take arayuwata ba'a ta'ba mata irin wannan razananniyar tsawar mai razanar da mutun da zuciya ba , bakinta na rawa tace "my.. mummy ce tace in zo na dubaka ko Lafiya bata ga ka fito ba har yanzu .... wani irin dogon tsaki yaja yana furzar da iska sannan ya juya had'e da bugo kofar da karfi Wanda kad'an ya rage bai had'e da fuskarta ba, tayi saurin ja baya tana duban kofar a razane sannan cikin sauri ta juya tana kunkuni "aikin baza kawai, mutun sai kafurar bakar zuciyar tsiya ,kai Kan matarka tashiga tara bama uku ba ,daga abun arziki zai cire min hakora ,ai kuwa daka ji min ciwo bazan yarda ba ,har tashiga parlour'n tana mita. tana shiga ta samu guri kusa da mumy ta zauna tana huci . Mumy ta d'an dubeta kad'an tace "ina bunayya din yake ? "Yana d'akin, kuma da dukkanin alamun ma lafiyarsa lau wallahi ,sai dai kamar yana cikin fushi ,ko da yake ma ai halinsa ne yawon fushin ,shi komai fushi fushi sannan fuskarsa kamar hadari a had'e tmkr wani zaki " "ke banson shirme banza yayan naki kike fad'awa hk ? "To mumy wallahi dan bakiga yadda yayi min bane lokacin danaje kad'an fa ya rage ya 'bata min fuska da bakar zuciya ,"to shine akace ki zagesa saboda baki da kunya ? ganin kamar mumy taji haushin mgnrta yasa ta kama bakinta tayi shiru kar aje maganar taje kunnensa tashiga uku .. Muwaddat dake zaune ta yatsina fuska tana duban eiman sannan tace "ai mumy kina ganin yarinyar nan wallahi ba kunya gareta ba ,ni mumy har mamakin eiman nakeyi idan tana wasu abubuwa ,kwata kwata bata da tsoro bare abinda ake cewa kunya , kowa d'aukarsa take tamkar sa'anta ,"aiko idan bata canza hali ba itace aciki wahala domin tana ji tana gani za'a yita jibgarta, kuma duk Wanda jibgeta ya jibgi banza dan ba magana zanyi ba, tunda ita bakinta baya shiru, yarinya karama dake sai manyance tsiya da rashin kunya, sosai mumy tashiga yi mata fad'a ta inda take shiga bata nan take fita ba .. Cikin haka wayar muwaddat ta d'auki k'ara sautin shigowar sako , kamar bazata duba ba, sai kuma wata zuciyar tace ta duba ,tana da'ukar wayar sai taga sunan bunayya ne .. _my muwaddat ki taimaki rayuwata ina cikin wani hali ,kizo gereni ki taimaka min ,babu Wanda zai iya taimaka min a halin danake ciki a yanzu in ba ke ba ,karki gujeni saboda bakisan halin da zan fad'a ba ,ki taimakawa rayuwata_ Tana gama karata sakon taji wani abu ya tsarga mata tun daga tsakiyar kwalkwaluwar kanta har zuwa yatsun kafafunta mai kama da shocking ,gabadaya tsigar jikinta ya tashi tsaye, nan take taji kasanta yasoma tsiyaya, wasu ruwa masu dumi sun soma diga a pant dinta .. zumbur faiza dake zaune kusa da muwaddat ta Mike tsaye tana lumshe idanunta sannan tace "mumy rabu da eiman bari naje na bincika miki abinda ke faruwa . har ta juya tasoma k'ok'arin barin parlour'n mumy tayi saurin cewa "faiza dawo kiyi zamanki bari auntynku taje , take fuskar faiza ta sauya wani kololon bakinciki ya tokare kirjinta, cike da matsanancin 'bacin rai ta dawo jikinta a sanyaye ta zauna . "muwaddat jeki ki dubo min shi kinji . muwaddat wacce sai lokacin ta d'ago kanta daga duba sakonsa tace "to mumy tare da mikewa da kyar, dan sam bataso abinda mumy tace ba, amman babu yadda ta iya, dan bazata iya mutsu daita ba, da babu inda zata, ahankali tasom a taku a natse tamkar batason taka kasa yayinda ilahirin jikinta ke motsawa a duk step daya da tayi ,tana gama isowa bakin kofar ta tsaya had'e da yin knocking batare da tayi magana ba .. Yana jinta yayi shiru ta sake buga kofar ..a matukar fusace yace "eiman idan kika bari na fito na sameki wallahi na lahira sai yafiki jin dadi sai kawai ta murd'a kofar tashiga ,tasowar da zai yi da maaseefa kawai sai yaga muwaddat tsaye tana dubansa . a zabure ya cafkota ya manneta da kirjinsa ya rungumeta had'e da sanyawa kofar key . Ya hau romancing dinta tare da had'e bakinsu guri daya ,ahankali yayi nasarar cafko laulausar harshenta bai tsaya wata wata ba kawai ya shiga tsotsar harshenta da lips dinta at the same time hannuwansa duka na yawo a sansar jikinta, yana k'ok'arin cire mata kaya ,yana busa mata iskar bakinsa "ki taimakeni muwaddat ya fad'i hk cikin kasalalliyar muryarsa mai cike da shauki "muwaddat dina ya sake maimaita kiran sunanta cike da kasala da kyar ta fixgo magana ta amsa masa " dan Allah ka rabudani plz.. " na ..naji amman ki taimakawa d'an'uwanki, ina sonki wallahi, idan har bake na aura ba ,zan zama d'an iskan karfi da yaji ........ sannan dole ya zamoto ina da mata biyu arayuwata , bakiji yadda kikayi tsiri acikin rayuwata ba dama gabadaya ilahirin jikina ba ,muwaddat dina ya sake kiran sunanta yana cafko breast dinta duka cikin wani shauki, atare suka tsaya cak suna fidda numfashi saboda yanayin da suka tsinci kansu . ,ahankali ya juyo daita suna fuskanci junansu had'e da shakar numfashin juna "muwaddat dina ya kira sunanta muryarsa can kasan makoshi "akwai abinda mutun yake imani dashi koda bai kalla ba, koda bai yi ba, zai San abun da akwai dadi ,Kamar misali cin mace ,mutumin da zai ci mace kawai yasan mace zatayi dadi ,to wallahi muwaddat haka nake ji ajikina , duk dadin da macen duniya zata yi bazata kai ki dadi ba, idan har ban samu na tsuma joystick dina acikin jikinki na ciki ba , to ji nake kamar bazan samu biyan bukatar danake so ba, ya furta hakan yana zubewa kan kujera tare daita. "pl ki taimaka min yau kawai na fidda abinda ke damuna, ji nake yau idan ban fitar ba akwai matsala ,zan iya rasa raina a yadda nake ji .....ya k'arasa managar yana kissing din wuyanta . wani irin taimako zan iya yi maka a halin yanzu a part tsuma joystick dinka acikin jikina? ta fad'i hk sbd ganin yadda duk yabi ya rud'e mata. Da sauri ya rukukumeta ajikinsa cikin zafin nama yace " suck me plz ...tayi shiru tare da tsura masa Shayayyun idanunta masu k'ara masa wutar sha'awarta tana dubansa cike da mamaki ,"kamar yasan abinda yasa take kallonsa ,yace "ki daina dogon tunanin muwaddat ,ni kaina ba yin kaina bane, hakan nan nake jin muguwar soyayyarki mai had'e da sha'awa ,idan kuma bazaki iya sucking dina ba ,kina iya tafiyarki kawai, saboda bazan takuraki ba ,amman ki duba halin Da zan shiga plz .. Tana jin tamkar ta biye masa , amman wani bangaren na zuciyar na gargadinta da kada tasoma wannan kuskuren , dan haka ta d'auki gargadin zuciyarta da mahimmanci ,tasoma k'ok'arin zamewa daga jikinsa har ta zame duka, ta mike tsaye zuciyarta na dokawa tasoma d'aga kafafunta ta isa bakin kofa ta murd'a key ta d'aura hannunta Kan handle ,taji sautin muryarsa ahankali tamkar ta mashayi "shikenan muwaddat tafiya zakiyi ki barni cikin wannan halin ko ? "Shikenan Babu komai ki tafi kawai, ya fad'i hk yana lumshe idanunsa. gabadaya tausayinsa ya kamata da zata iya wallahi da tayi masa abinda ya bukata daga gareta , amman ina ba zata iya ba, domin yin hakan ma zai sake tabbatar masa da tana son shi kamar yadda yake hashashe ,kawai ta bud"e kofar ta fice daga d'akin da kyar ta dinga daga kafafunta har ta iso part din mumy da zuwa lokacin su eiman ne kawai zaune banda mumuy . Tana shiga kai tsaye hanyar d'akinta ta nufa ta ajiye wayarta akan bed side tashiga bayi ,ta tsugunna da kyar da niyyar yin fitsari saboda mararta da taji ta rike mata gam tare da sukanta cak..cak..cak..!!! daman kuma mafi yawancin lokuta ta Kan ji ajikinta idan tana cikin matsananciyar sha'awa . ahankali wasu ruwan sha'awa masu yauki yauki suka shiga tsiyaya daga kasanta ,jikinta a mace ta kai hannu ta d'auki wata farar roba ta tari ruwan zafi , sai dai tun tsugunnawarta, fitsarin yaki fitowa ,duk yadda tayi sai ma zirrrrrr ..zirrrrΕ•r da ta dinga jin a kasanta kamar ana cuking dinta da Allura, ahankali tashiga matse kasanta tana jin tamkar M.A ne ke Kan sarrafa gurin ,da kyar tasamu fitsari yasoma fitowa ,ta saki wata k'ara Mara sauti had'e da furta "wayyohlly Allah my Auwal ....Allah yasa karka kasheni... tana d'auke numfashi .. "Allah karka sa soyyayar wannan bawan naka yayi tasiri acikin zuciyata," banason biye maka auwal ....... ",wallahi banason ,ina jin tamkar ana zarar numfashina ne a duk sanda muka kebe da kai ,ta fad'i hakan tana tsarkake gabanta, wasu zafafan hawaye na biyo bisa kuncinta .. kusan minti 20 tana bayi tana tsarki da ruwan zafi Wanda yasa taji kashi talatin da tara na sha'awarsa ta kau sannan ta Mike batare da maida pant dinta ba, ta koma d'aki tana sauke ajiyar hrt, ta zauna a gefen gado tana tunanin abubuwan dake faruwa atsakaninta dashi, Abu kamar wasa yake faruwa a tsakaninsu ,gashi yanzu yana neman zama babban al'amari .. Shi kuwa tun bayan fitarta d'akin ya k'ara jin sauyi mai tsanani ajikinsa ,ahankali yake jin wani sabon feeling from know where na sake bijiro masa,Sam bai ta'ba jin sha'awa irin na yau ba ,yana da karfin sha'awa amman bai San abinda yasa baya katange kansa daga duk abinda zai tada masa sha'awarsa ba ,gashi yana k'ok'arin halaka kansa da kansa ,gabadaya dauriya ce take neman gagararsa sai kawai jikinsa ya fara rawa ,ya Mike da kyar yashiga bin bango har yashiga cikin d'akin inda jakar kayansa yake ya bud'e ya d'auki sirinji had'e da zukar ruwan allura yayi ma kansa, amman sai ji yayi tamkar ya sake tsokano kansa ne ,domin kwata kwata allurar bata yi wanu aiki ajikinsa ba ,maimakon yaji sha'awar tayi kasa sai ma k'aruwa datayi ,parlour'n ya sake dawowa ya kwanta a saman doguwar kujera ya dafe joystick dinsa da hannuwansa duka .. can bangarenta muwaddat itama kusan i tana cikin irin halin da bunayya ya tsinci kansa ne, kwanciya tayi lamo akan gado, amman ta dinga jin kamar ana tsinkaranta ,duk inda ta motsa wutar sha'awarsa ke sake ruruwa yana bin jinin jikina ,ta lumshe idanunta tana hango abubuwan da suka faru tun daga lambu har zuwa d'akin yaya akram ,wani irin feelings ne na tashi hankali ya dinga tsikaranta,idanunta har sun canja launi ,da kyar take fidda numfashi, bacci take son tayi ta karfin tsiya saboda runtse idanunta da tayi da karfin gaske amman baccin yaki zuwa ,sai juyi take akan makeken gadonta, babu tunanin da batayi ba ,akan lamarinta da bunayya tana jin kamar ta koma d'akin yaya akram ta sameshi , ko ta daina jin abinda take ji ajikinta akansa ,har garin Allah ya waye bata samu damar runtsawa ba ,sannan ita bata shirya kayanta ba sai mammatse kafafunta take tana fitar da numfashin wahala . Washegari tana durowa daga saman gadonta ,kai tsaye bayi tashiga ,domin tsarkake kasanta da ruwan, dan gurin kaca kaca ya jike da ruwan sha'awa, wanka take amman still sha'awa na sake bijiro mata, abu fa ya fara damunta ,barin idan ta tuna da furucin bunayya "idan ban tsoma joystick dina acikin kasanki ba kamar bazan samu biyan bukata ba ..... wannan kalmar tayi mugun tasiri acikin kwalkwaluwarta da gangar jikinta ,domin jinsa take yana yawo a jini da barngonta, tunda take jin sha' awa ajikinta bata ta'ba jin irin na wannan lokacin ba ,gabadaya tarasa gane me kasanta yake nufi da kyar tasamu tayi wanka ta fito d'aure da towel ,zani ta d'aura ta d'auki hijab har kasa ta tada sallah bayan ta idar ta Mike ta kwanta lamo akan gado bacci take ji amman jarabar sha'awa ta hanata ,ko cikakken minti Goma batayi da kwanciyar ba wayarta ta d'auki karar ta janyo wayar dake ajiye akan bedside tana dubawa, number da taga yana yawo akan screen din wayar ne yasa ta Mike zaune ta zauna ta jingina bayanta ta zabga tagumi . sai da yayi kira kusan goma ajire sannan ta d'auki wayar ta manna a kunnenta.."hello ....yana jinta yayi shiru yana busa mata iskar bakinsa Wanda yasa gabadaya tsigar jikinta mikewa "hello.....ta sake maimaitawa cikin sanyayyiyar muryata mai matukar sanyi da kashe jikin duk Wanda ya saurara. "muwaddat dina.....ya fad'i muryarsa a kasalance ,sai data lumshe idanunta sannan ta amsa da "yes Auwal " "kin shiryawa tafiyarmu a yau kuwa ? Ajiye zuciya ta sauke sannan tace "shi nake k'okarin yi yanzu "okay "plz ki shirya komai naki saboda da wuri nake son mu bar garin nan" "shikenan I will try" "muwaddat ya sake kiran sunanta "na'am kanina .... Yayi saurin runtse idanunsa saboda d'acin kalmar ,ya tsani tana kiransa kaninta din nan ,duk lokacin data kirasa da hakan ji yake tamkar tana banzatar da burinsa ne akanta .. Ahankali muryarsa ta fito "muwaddat ki daina ce min kaninki banaso , ko babu komai ni nmj ne ,dole ina sama dake ki shirya da wuri plz yana gama fad'ar haka ya katse kiran ... Ta yunkura taje ta kulle kofar ta zare key ta dawo tayi kwanciyarta, ahankali bacci ya dinga fixgarta ta karfin tsiya ,har shabiyu bata tashi ba tana bacci mumy ta aiko faiza ,tayi sallama har sau uku shiru kakeji ,ta koma can mumy ta sake aikota atakaice tazo bakin kofar d'akin yafi sau biyar amman bata tashi ba ,har mumy ta gaji tazo da kanta tayi bugun duniya amman shiru ta leka ta windows ta hangota kwance flat tayi ruf da ciki bata motsi nan tsoro ya kama mumy ta juya ta koma parlour'n da sauri tana kira sunan dady dake breakfast, "alhj yarinyar nan fa bata motsi adaidai lokacin da bunayya ya sanyo kai cikin parlour'n "bangane hausarki ba ,bata motsi ko bata tashi a bacci ba ? "Bazan gane ko bacci ne ko akasin ha.... .. ai bunayya bai tsaya jin sauran magana ba ya nufi hanyar d'akin jikinsa har rawa yake ya shiga kiran sunanta ya buga d'akin sai lokacin ta motsa amman bata amsa ba ,yacigaba da kiran sunanta da kyar ta Mike tazo ta bud'e masa kofa yashiga ta koma ta kwanta dady da mumuy suka shigo har ala'meen yaran gidan suka tsaya mumy ta k'arasa gareta "ke make damunki daman baki da lafiya ne ? "Lafiyata lau mumy bacci ne kawai tayi maganar cikin muryar mai cike da bacci . Mumy ta sauke ajiyar zuciya, dady ya dube mumy sannan yace "har kin tada mana hankali amman ki daina kulle kofa irin hk ,gara kibarta a bud'e ,ba yau zaku tafi ba ? "Yau ne dady"alameen najin haka gabansa ya buga yashiga fad'uwa sam bai ji zancen tafiyarta ba gashi yaso bayyana mata sirrin dake ransa , dady yace "to maza ki tashi kiyi wanka ki shirya kar lokaci ya wuce " dady bacci nake ji abar tafiyar nan zuwa gobe kawai "wannan kuma tsakaninki ne da iyayenki babu ruwanmu sai ki kira su a waya ki sanar musu , ya juya ya fice, mumy tace "ki tashi ki shirya, wannan mugun son jikin naki ke had'ani dake wallahi ,ace tun jiya kinsa da maganar tafiyarku, amman ki zauna ko shiryawa bakiyi ba. Muwaddat tayi shiru taki cewa komai , illa runtse idanunta da tayi had'e da kamkame jikinta guri daya dan ita kad'ai tasan abinda take ji ,mumy ta juya ta fita daga d'akin tana cewa "ki tashi shabiyu har ta wuce karki sa uwarki ta nemi ganin laifina . Bayan mumy ta fita daga ala'meen har bunayya suka tsura mata ido suna kallonta , kowanensu da abinda zuciyarsa ke sakawa akanta ,yayinda ala'meen ke jiran bunayya ya fita ya bar d'akin , Haka shima bunayya abinda yake jira kenan ala'meen ya fita ya basu guri ,tsawon minti goma ala'meen ne yayi karfin halin fita daga d'akin zuciyarsa tamkar zata tarwatse amman yayi imani muwaddat bazata bar gidan batare daya sanar mata da abinda ke binne acikin zuciyarsa ba. Yana fita bunayya ya ja tsaki tare da buga kofar da karfi ya sanya key ya dawo ya haye saman gadon ya tarairaiyota zuwa jikinsa ya rungumeta tsam ya shiga kissing lips dinta. Bugun kofar da Auwal yayi da karfi yasa ala'meen ya tsaya jimmm yana tunanin abinda yasa bunayya bayason ganinsa kusa da muwaddat ,ya lura ko magana ta fatar Baki bayason ta hadasu Wanda bai San ma'anar hakan ba "to ko shima sonta yake kmr yadda yake zargi? yayi kansa tambayar yana sake d'aga kafafunsa "ina.... mai muwaddat zatayi da d'an karamin yaro irinsa ? "Me zai yi mata yaushe ma aka haifisa da zaiyi soyayya da babbar yarinya kamar muwaddat ? shi yasan ba zata ta'ba yarda ta yi soyayya da kaninta ba, da wannan maganar ya haye samansa. "Muwaddat. ..sai da yayi mata kira sau uku tana lafe ajikinsa tana jinsa bata amsa ba ,saboda yadda ya kira sunanta din yayi mugu mugun kashe mata sansar jiki hakan yasa ta kasa amsawa sakamakon muryarsa Dan wani yrrrrrrrrrr ta dinga ji ya sake kiranta ,yadda yaki kiran sunanta da sanyi muryarsa ke motsa mata tarin sha'awarsa, dan take taji tsigar jikinta gabadaya sun tashi shi, jin shirun yayi yawa yasa ya zare hijab din dake sanye da jikinta a zatonsa ko baccin ya sake d'aukar ta ne ,tayi saurin kare kirjinta ganin haka yasa gabansa faduwa daga ita sai zani shima duk ya bar Rabin jikinta Dan a zahirance yake hango santala santalar cinyoyinta masu fitar da wani haske na musamman. "daman idonki biyu to yanzu za'ayi da tafiyar gashi na rigada nasanarwa ummi yanzu zamu taso ? "Ka kirata kace gobe dan Allah wallahi bacci nake ji ,jiya sam ban samu na runtsa ba .. Ya matso kusa daita sosai tamkar zai shige jikinta har suna iya jiyo numfashi juna "me ya hanaki bacci ? Wani zirrrrrrrrrrrr taji saboda kusancinsu ta dan d'ago kanta "bani hijab dina plz "ya girgiza mata kai "ki Mike zaune nayita kallonki haka kinji muwaddat din Auwal nafi son ganinki murararki .. Ta yatsina fuska "matsalata da kai kenan sakin layi "sonki ne ya jawo haka, ke kinsa koni waye bai sai na fad'a ba yanzu dai zan baki awa daya ki runtsa sauran baccin kya yi a mota aranta tace" idan ka barni ba... ya sake matsota "kina magana ne ? "Da sauri tace a'a "okay to dan Allah bari na d'an sha nononanki wallahi nima jiya banyi bacci yadda naga dare haka naga Rana nasan kema abinda ya hanani bacci shi ya hanaki .. "Dan girman Allah ka barta na Dan runtsa wai me yasa kacika jaraba ne ? "Ba laifina bane haka Allah yagadamar halittata yasoma k'ok'arin juyowa daita "ki barni Kan nonon kawai zan tsotsa na barki kiyi barcinki ........ Mmn sudais πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ......wannan shine. WATTPAD @HAUESH *wannan labarin na kudi ne, ga masu ra'ayin karantawa zasu biya 300 ta wannan account number din 2175076611 aishat abdullahi zenith bank, sai a turawa wannan number 08032384602 alert domin tabbatarwa, ga masu bukatar turo kati ,zasu turo kati mtn ta wannan number 08059623096,masu fitar min da novel kuma sun san abinda suka aikata,duk wanda yayi da kyau zai gani* bismillahirrahmanirrahim page 25 ....gabad'aya ya juyo daita suna fuskatar juna,kana ahankali ya d'agota sama ya tura kafarsa daya ta karkashinta sai ga kirjinta yayi sama ,brest dinta dake cikin bra suka sake tsayawa cak, yana kallon saman brest dinta azahirance cikin wani irin shauki " ita kuwa take jikinta ya d'auki rawa tasoma k'ok'arin kamkame jikinta muryarta a sanyaye tace "wai me ye haka ne bunayya? " bafa na son wulakanci, bacci fa na gaya maka zanyi kafin biyu tayi " muryarsa a kasalance yace "kiyi baccinki mana ko na hanaki yi ne ? Ya kai bakinsa saman brest dinta yana shinshinawa yana lumshe ido " " wani irin zirrrrrrr taji a gabad'aya ilahirin jikinta had'e da furta kalmar "wayyohlly Allah ......" "dan girman allah ka barni banason irin abinda kake min fa " "uhmmm ? "ai bance dole ki so ba , kawai kiyi baccinki, ni kuma ki barni nayi abinda nake so ..ya fad'i yana sake ban k'aro kirjinta ya d'aura harshensa yana lasar kan nipples dinta dake cikin bra ...... take jikinta ya sake d'aukar kyarma duk yadda taso tayi bacci hakan ya gagara saboda tsananin takurar da yayi mata ,tsawon awa d'aya yana zaune makale daita ajikinsa yana zukar kan nipples dinta ta cikin bra..... jikinta ya mutu murus tarasa in da zata tsoma ranta ..wani irin mahaukacin feeling's ne ke sake kawowa jikinta ziyara, sun dad'e haka suna shakar numfashin juna sannan ya busa mata iskar bakinsa yace "plz my baby karki barni... duk abinda kike so zan miki koda kuwa rayuwata kike bukata.... "ni dai burina ki barni na rayu dake ..tayi shiru ta kasa furta komai dan bazata iya mgn ba, "plz baby kice min wani abu mana ... nan ma shiru tayi tare da lumshe fararen idanunta tana sauke numfashi tamkar mai cutar asma.. aiko shirunta ya bashi damar cigaba da jagwalgwala mata jiki son ranshi har sai daya gaji dan kansa sannan ya barta, tare da barin d'akin. yana fita ta sauke naunayen ajiyar zuciya ta sake runtse idanunta sosai ,zuciyarta na beating da karfi.. Tayi shiru lamo akan gadon tana tunanin, a wasu lokutan har tsoro yake bata idan yana yin wasu abubuwan tamkar ba d'an shekara ashirin da biyu ba... abubuwansa basu da bambanci dana manya maza masu isa da izza, haka tayi ta tunanin tana juyi, gashi baccin data so yi yaki d'aukarta ,sai juyi kawai take akan gado idanunta a runtse, idan ka kalleta zaka d'auka bacci take amman ita kad'ai tasan halin datake ciki ... tashi tayi zumbur ta Mike zaune tana k'ok'arin saukowa saboda ta qagara yin bacci, ta sauko ta janyo akwatin kayanta ta'ajiye ta fito daga d'akin tana kiran faiza .. Tana k'arasowa parlour'n ta iske babu kowa sai ala'meen shi kad'ai zaune ya d'an d'ago ya dubeta , ita kuma sai ta waske tana Sosa tsakiyar kanta bata yi masa magana ba, ta juya zata koma. "muwaddat ......ya kira sunanta muryarsa a sanyaye ta tsaya had'e da juyowa ta zuba masa fararen idanunta "faiza kike nema ? Ta d'aga masa kai kawai ",zo ki zauna yanzu zata dawo na nasata aiki d'akina ita da eiman .. "no zan koma d'aki akwai abinda zanyi ,yayi shiru har ta juya yaga kamar zaiyi wasa da damarsa ,dan hk yayi saurin dakatar daita "muwaddat ta sake tsaya akagare tana yatsina fuska ,batare da ta juyowa. "dake fa nake magana "ai kunne ke jin magana yaya ala'meen ka fad'i maganarka ina jinka, amman dan Allah ka hanzarta gsky, dan sauri nake " okay zo ki zauna nima bazan 'bata miki lokaci ba ,tunda nasan yau zaki wuce . "akwai magana mai mahimmanci da zan fad'a miki "Kamar karta dawo sai taga rashin dacewar haka ,ko babu jininta ne yaya al'ameen dan haka ta dawo ta samu guri can nesa dashi ta zauna "bai yi magana ba, ya taso daga inda yake zaune "bari ni na taso saboda mahimmanci maganar bata bukatar nisancinta dake .. ya zauna Kan abun kujera yana kallonta "tayi masa banza saboda gabad'aya zuciyarta ta gama bata abinda zai fad'a, jira dai kawai take ya amaryar da abinda ke ransa . Shiru ya ziyarci parlour'n na wasu mintuna sannan yasoma magana " muwaddat akwai abinda nake son sanar dake wanda, ni kaina nake shakkar furta shi, saboda tsoron amsar da zan samu daga gareki, "ta d'ago ahankali ta dubeshi sannan ta kawar da kanta tana cewa "wace magana kenan ? "yayi shiru yana nazarin fitowar maganar can dai yayi kundinbala yace '"a zahirin gaskiya tunda kika zo gidan nan na d'aura idanuna akanki naji na kamu da matsanancin soyayyarki .. bata yi mamakin jin furucinsa ba saboda ta jima tana zargin hakan acikin zuciyarta, amman duk da haka sai data sake d'agowa ta dubeshi kad'an, ta d'auke kanta tana yatsina fuska "zan so na samu matsayi acikin zuciyarki ko yaya ne ,sannan banason ki duba alakarmu idan har ban yi miki ba babu damuwa kina iya sanar min sai na hakura nayi miki fatan alkairi ,amman idan kika amince dani zanji dadi sosai haka ma kowa zaiji dadi barin inna taji labari sai tafi kowa yin murna tare da alfahari da aurenmu... yaja numfashi yana tsaigaita zancesa yana dubanta ,yaji mai zata ce, amman tayi shr taki yin magana . ",kin yi shiru muwaddat wallahi bazan takuraki ba duk da yadda nake sonki tamkar rayuwata ,dan Allah ki bud'e baki ki fad'a min matsayina kina sona zaki aureni ? Ta sake d'agowa ahankali tana dubansa still batace komai ba..."zaki aureni ..? Tayi saurin maida kanta ta sunkuyar azahirin gsky bataji zata iya sonshi daidai da cikin cokali , haka zalika bazata iya kallon tsabar idanunsa tace bata son shi ba ... Ahankali ala'meen ya d'ago kanta ya zuba idanunsa cikin kwayar idanunta "muwaddat karki damu idan har banyi miki ba ki sanar min plz koda zanji babu dadi araina amman shirun nan naki na bugar min da zuciya, nima ba laifina bane haka na tsinci zuciyata wallahi da kace zuciyata tayi shawara dani da bata kamu da matsanancin kaunarki ba ,ta lumshe idanunta sannan ta cire hannunsa ta Mike tsaye da niyyar wucewa yayi saurin riko tafin hannunta cikin nasa yana murzawa yana kallon kwayar idanunta, ta fixge hannunta da karfi tana masa wani irin kallo.. "karki min haka Muwaddat karki tafi ki barni cikin wannanb halin, ina bukatarki ina son na mallakeki amatsayin matata uwar ya'yana, plz kice min wani abu ya Mike tsaye a gabanta.. take kirjinta ya buga ,bazata iya fad'a masa karya ba ,sannan bazata iya kallon idanunsa tace masa bata son shi ba "kalli cikin idanuna ki fad'a min abinda kika gani ta d'ago ahankali tana kallon cikin kwayar idanunsa sannan ta yatsina fuska ",ni.. ni banga komai ba. ya sake riko hannuta sosai ta yadda bazata iya kwatar kanta ba, yace "karya ne muwaddat ki duba sosai babu komai cikinsu face soyayyarki maganarsa ta bata dariya aiko tayi murmushin adaidai lokacin bunayya yasanyo kai cikin parlour'n yayi arba da mugun abu... wani irin bugawa zuciyarsa tayi har sai daya dafe daidai saitin zuciyarsa da hannunsa daya .. Ya tsaya cak daga inda yake yana kallonsu gbdy ya kasa d'aga koda motsac d'an yatsansa ne ,ala'meen da muwaddat," to me hakan yake nufi soyayya ko me ? Ya tambayi kansa kirjinsa na sake dokawa kamar ya juya yayi tafiyarsa ,amman yaga gara ya tsaya ,yafi son muwaddat ta gansa da idanunta, kar yazo yayi magana ta fishi da fushi dan haka yacigaba da tsayuwa .. "Plz muwaddat ki fad'a min mana kina sona ko bakya sona ..? Kirjin bunayya ya sake bugawa da karfi take jikinsa ya kama rawa kad'an ya rage bai kai kasa ba ,yasamu ya dafa gefen kujera . "ta runtse idanunta kana ta fixgo abinda zata fad'a masa da kyar "kayi hakuri yaya ala'meen ka bani lokaci zanyi tunanin akai "zuwa yaushe kenan zan baki lokaci? " wallahi bazan iya d'aukar dogon lokaci batare da nasan matsayina ba . "ni kawai dai ka bani lokaci zanfi son haka "shikenan na baki lokacin amman zan iya kiraki a waya babu damuwa ? Tayi shiru can tace "shikenan had'e da zare hannunta cikin nasa, har ta juya ,bunayya ya kira sunanta tana juyowa sukayi four eyes dashi tsaye cikin matsananci tashin hankali ........ take gabanta ya fad'i wanda ya had'e mata da rawar jiki ,tunda ya kira sunanta bai sake magana ba haka zalika bai d'auke idanunsa akanta ba ,wani irin d'aci zuciyarsa ke masa gabadaya ma ya rasa abinda zai ce mata . parlour'n ya d'auki shiru na tsawon mintuna ,batare dukkanisu sun sake cewa wani abu ba, illa dokawar da zuciyoyinsu keyi ,muwaddat ce tayi karfin halin cewa "ya akayi kanina .... ina 'bata maka lokaci ko? Wani shuumin kallo ya watsa mata batare da yayi magana ba . Shi kuwa ala'meen dadin sunan data Kira shi dashi yaji, ko babu komai zuciyarsa ta samu natsuwar dayake son samu a shakuwarsu , domin yanzu dai ya cire zargin da zuciyarsa keyi masa akan alakarsu, yayi murmushi yake yace "bari na baku guri ke da kaninki ,dama zai taimaka min daya bar tafiyar nan zuwa gobe ko wani sati saboda ina son ayi tafiyar dani dan na dinga debi miki kewa dan naga shima Miskilili ne d'anuwanki ko me kika ce ? bunayya ya jefeshi da wani kazamin kallo me tattare da tsagwaron wulakanci yana furzar da iska domin shi kad'ai yasan irin rad'adin da yake ji akirjinsa , ji yake kamar an dora masa dutsen dala ne a saman zuciyarsa ,kusan wannan bakinciki ne ya hanashi magana ,domin idan yace zai yi maganar ma to babu abinda zai fad'a sai ashariya .. Ita kuwa muwaddat murmushin karfin hali ta qaqalo tare da cewa"ayi haka kai kuwa yaya ala'meen ,daga ganin sarkin fawa sai miya tayi zaki? "yayi murmushi to ya na iya kamawa tayi ,duk cikin mahimmanci da kike da shi ne agurina, ki bada umarni kawai kiga aiki da cikawa ,yanzu sai na had'o kayana ,ko cewa kikayi idan na biki kar na dawo zanyi zamana matukar ina tare ...... tun bai k'arasa mgnr ba bunayya ya juya a matukar fusace ya bar parlour'n yana Jan tsaki . Ala'meen ya waigo ya kalleta yana sakar mata laulausar murmushi "wai ni me yasa kanin nan naki ya fiyye shan kamshi ne ? "Na kanyi mamakin yadda duk da wannan miskilancin nasa amman ke kuna d'asawa dashi ,koda yake ba abin mamaki bane idan akayi la'akari da zamanku guri daya "muwaddat tace babu laifi muna dasawa dashi sosai, sai dai ni kaina wani lokacin sai mu d'auki tsawon lokaci bamuyi magana ba, idan bashi yayi min ba . suna cikin haka faiza ta sauko ita da eiman daga d'akin ala'meen . muwaddat na ganinsu tace "yauwa faiza taimaka dan Allah kije d'akina keda eiman ku had'a min komatsaina, "au daman baki had'a kayanki ba shine baki fad'a ba?"to muje na had'aki miki kinga su sun gaji..inji cewar yaya ala'meen .. muwaddat tayi murmushi "haba yaya ala'meen ta yaya zan sanyaka aiki irin wannan bayan gasu faiza a gida "to meye Dan kin sani aiki nayi miki ? "Babu komai ta bashi amsa atakaice saboda ta kagu ta bar gurin gashi shi sai k'ok'arin riketa yake. Ala'meen ya dubi faiza yace "muje mun had'awa wannan miskilar kanwartawa kayanta. faiza tace "ka dai kaje ka had'a mata,tunda naga kasoma zaman bita zaizai, nima ina da abun yi kunga tafiyata .. "suka sa dariya suka nufi d'akin muwaddat tare eiman ,ita kuma ta nufi hanyar waje, suna shiga suka shiga harhad'a kayanta dana tsarabar da mumy tasa ayo mata tun bayan dawowarsu daga kalgo ,suna hira suna shirya kayanta cikin babban akwatinta har lokaci ya tafi sosai, shi kuwa ala'meen yana sane ya dinga 'bata lokaci yana janta da hira dan ya sake 'bata musu lokaci ,domin dai so yake a fasa tafiyar dan ya k'ara samun kusanci daita .... ********** Bangaren bunayya kuwa iya bakinciki da 'bacin rai zuciyarsa ta kamu dashi ,yana komawa bangarensa yashiga zagaye d'akin yana zariya tamkar Wanda yayiwa sarki karya ya dunkule hannunsa ya naushi iska "aikin banza kawai wai ni za'a kawo bariki ,ai kuwa zaka ga aikin barikanci, ba dai son muwaddat kake bil hakki ba, ni kuwa nayiwa kaina alkawari muddin ina raye ba zaka aureta ba ... shi bama sonta dayake ne yafi 'bata masa rai ba kamar yadda ya rike mata hannu ,hakan yafi komai d'aga masa hankali da ta'ba masa zuciya, itama km har da wani murmushi take masa tana biye masa dan iskanci, idan yayi magana tace bakinsa na wari ,shi yasan abinda zai yi ,zai dasa soyayyarsa ta karfin tsiya acikin zuciyarta ta yadda idanunta da zuciyarta bazasu ta'ba amsar wani d'a namiji ba bare har ya kai ga ta'ba mata jiki matukar bashi bane ... yana cikin wannan tashin hankali kiran ummi yashigo wayarsa da kyar ya fesar da numfashi ya d'auki wayar muryarsa can kasa "Assalamu alaikum ya ummi.. daga can bangare ummi ta amsa masa da "waalaikas Salam ya bunaiyya "nace na jiku shiru daga kai har muwaddat babu Wanda ya kirani ,to ya zance tahowarku ? InshaAllahu yanzu haka muna kan tasowa "ummi tayi shiru can kuma tace "ka kuwa duba lokaci? Ya kai idanunsa kan agogon dake d'aure da tsintsiyar hannunsa karfe hud'u sauran kwata "ummi to four yanzu "to yanzu a irin wannan lokacin yaushe har zaku iso da wuri nifa banason tafiyar dare kubar tafiyar kawai zuwa gobe saboda kwanciyar hankalina. "no ummi ya furta yana runtse idanunsa domin dai bayason ya k'ara daidai da seconda daya acikin gidan ,gabadaya jikinsa zafi yake masa "addua kawai zaki mana ummi dan oready mun gama shiryawa, tahowa kawai zamuyi . "ummi tace "ni dai ason raina nafi son abarshi zuwa gobe amman tunda ka nace shikenan Allah ya kawoku lafiya"ameen ummina " bari na kira muwaddat din, yana jin ta fad'i haka ya katse kiran yana furzar da iska. ahankali yaji ana kwnoking din kofar bai amsa ba ,har sanda ta sanyo gangar jikinta har ta k'araso gabansa ta durkushe bisa gwiwowinta tare da tsura masa ido ,bai d'ago yaga halittar dake gabansa ba, ta cigaba da durkuso tana kallonsa tamkar ta rungumeshi ajikinta, tana jin tamkar ita tafi kowa rashin sa'a a duniya tunda bata samu damar mallakar zuciyarsa ba, da kyar ta hadiye wani abu daya tsaya mata a makoshi, faiza idanunta taf da ruwan hawaye ta sake tsurawa bunayya ido ,cikin muryar kuka tace in har zaka iya soyayya da yayata wacce ta girmeni ta girmeka, ni mai zai hana ka so ni tunda nima jininta ce uwa daya uba daya? "gashi ni Allah ya jarabeni da matsanancin soyayarka, nice daidai da kai ba yar'uwata ba, ni yafi dacewa kaso ,ba ita ba ta k'arasa mgnr tana kuka .... bunayya batare daya d'ago ya dubeta ba, yace "nayi rantsuwa da Allah har yau sama da shekara sha takwas kenan ban ta'ba kaunar wata diya mace ba sai yayarki muwaddat...... " ban ta'ba jin sonki daidai da second daya ba, ni matsayin k'anwata na d'aukeki batu na soyayya babu shi atsakaninmu, muwaddat ce kad'ai acikin kokan raina, ina sonta tamkar raina, ita kad'ai ce macen da nake jin zata kashe min ki shi ruwan danake d'auke dashi na tsawon shekaru.. .. yana gama fad'ar hk ya mike tsaye ya janyo Jakar kayansa ya d'auka ya rataya ya kwashe wayoyinsa ya fito harabar gidan kai tsaye inda motarsa kirar lexus, Rk 330 ke parke ya nufa, tun daga nesa ya dannan key'n motar sannan ya isa ya bud'e gidan baya ya jefa jakarsa ciki ,ya nufi cikin gidan yaga uwar da akeyi da ake ta faman 'bata masa lokaci yana shiga a parlour'n ya tarar da duka ahlin gidan suna zagaye da muwaddat banda dady dake cikin d'akinsa sai faiza daya baro a bangaren yaya akram . Mumy na ganinsa tayi murmushi "ka gaji da jira ka biyo sahu ko ? "Wai sallama muke ,bai ce mata komai ba haka zalika bai kalli inda muwaddat ke tsaye tare da ala'meen ba ,illa kansa daya daga mata kawai,kana ya juya ahankali ya fice dan bai son ganin ala'meen "ke eiman d'auki jaka daya ki bishi dashi eiman tayi saurin zaro idanu "kai mumuy yanzu nice zan d'auki wannan jakar wacce kmr a zuba kawunan mutane aciki? " bama wannan ba Allah ni bazan iya bin bayan yaya bunayya ba ,saboda tsoronsa nakeji ... "Bakiga yadda ya wani had'e rai ba kamar wani bijinmin sa, ta k'arasa mgnr tana sakin dariya " bakiga yadda na kagu ya bar gidan nan ba ,na sakata na wala nayi budurina son raina..... "Ungo nan jarar kawai akanki yake da zakice kin kagu ya tafi ? "Ke da yakamata kiyiwa d'an uwanki addua "to ni mumy ai nayi musu addua amman dai su tafi har ma aunty muwaddat din na huta suka sa dariya . "dan tani yarinya ki kwantar da hankalinki sai kin nemini da kudi ma baki ganni ba " ihsan tace "karyar iskanci take me yasa batayi magana agabansa ba ,taga yadda zai yi daita . "to gumaida ,Kanwa uwar had'i ,idan bai ji ba ,ai sai kije ki fad'a masa, ta fad'i haka tana mugud'a Baki. "ke dai Allah ya shiryeki wallahi mijinki na da aiki ja agabansa, dan duk wanda ya auriki ya auri hauka inji cewar ala'meen .... ihsan ta fita waje domin kiran mai gadi suka ci karo da faiza tana kuka, ta tsurawa bayanta ido tana mamaki kukan da take ,kad'a kanta kawai tayi ta wuce dan tasan may be ita da yaya bunayya ne dan tasan yadda take nacin son shi, shi km yana wulakantata.. tare suka dawo da direbansu , ya d'auki jakar kayan muwaddat ya fita dashi ya kai ya dawo ya d'auki dayar jakar ,sannan suka rufa masa baya gabadayansu ala'meen na gefen muwaddat rike da akwatinta da kansa yasanya akwatin a boot din motar sannan ya dawo ya bud'e mata gidan baya ,muwaddat tace "nagode yaya a daidai lokacin dady ya fito, har tasanya rabin jikinta cikin motar tajiyo sautin muryar bunayya can kasa "dawo gaba ki zauna...... jimmm tayi sannan ta fito al'ameen ya kalleta fuskarsa d'auke da tambaya " ya kuma zaki fito kiyi zamanki abaya mana? muwaddat ta girgiza kai tace "bari na zauna gaban kawai . mumuy tace "ato da dai yafi, dan karki maida min yaro direban karfi dayaji. ala'meen yace "to ai kaninta ne meye banbancinsa da direban ? Dady yayi murmushi yace "zance mumynku ne gaskiya ta zauna a gaba, "a'a dady zance yaya ala'meen dai ,shi fa kanina ne "kaninki kika ce ,kani ne ba direbanki ba ,suka dariya duk bunayya ,yana jinsu amman yayi musu banza domin shi bai ga abun wasa agurin ba bare yayi dariya , ganinsa tsagwaron rainin hankalin kawai ala'meen da muwaddat suke masa . Ta shiga gidan gaba ta zauna, tana zama yasoma Jan motar ahankali saboda oready ya rigada ya kunna motar tuni ,ala'meen ya matso jikin motar yana 'kok'arin sanyo kansa ,bunayya yayi saurin yin sama da glass din motar yana janta ,dole tasa yaja da baya yashiga sawun masu d'aga mata hannu suna tsaye har motar tabar harabar gidan .... ********* Tafiya yake ahankali tamkar bayaso ta waigo ta kalleshi taga yadda yayi wani mugun had'e rai tamkar Wanda aka aikowa da sakon mutuwa ,kirjinta taji ya buga "amman duk da haka sai data fad'i abinda ke ranta tace "ya kake gudu haka ko ka manta tafiyar kusan awa shida masu kyau ne a gabanmu ? Yayi mata banza kmr ba dashi take ba, ya cigaba da Jan motar ahankali, har kusan magariba suna cikin garin ilori ,bashi da niyyar soma gudu , sai daya ga suna daf da fita garin gabadaya sannan yasoma jan motar , amman zuciyarsa da gangar jikinsa tamkar banasa ba saboda 'bacin rai . Tunda tayi masa magana yayi Mata bazan bata sake cewa dashi komai ba ,tace " gidan ka tarar idan takamarka miskilanci na fika . shi kuwa har addua ya dinga yi ta sake yi masa magana yayi parking tsakiyar daji ya zazaga mata bala'I dake cinsa, suna cikin tafiya motarsu ta tsaya ya fito ya dudduba sannan ya shiga motar ya sake tayarwa suka d'auki hanya. gudu kawai yake sharara akan titi ,suna wuce kauyenka yarbawa igbedo alaji, eyenkwari ogbomosho, oyo, motarsa bata tsaya ba, sai a wani kauye kafin akai o'duba motar ta tsaya cak a daidai wani d'an madaidacin gida taki moving gashi dare yayi ,agogon hannunsa ya duba karfe daya saura .. Ya fito ya duba motar ashe tayar gaba ce tayi 'baci yaja tsaki ya koma cikin motar "ki sauko motar tayi 'baci ta tsura masa ido for some few seconds sannan tace "ni dai dan Allah kabarni acikin motar tsoro nakeji "ni kuma ai ba mutun bane ,yadda na fito kema haka dole ki fito musan yadda za'a yi ,babu yadda ta iya haka ta yunkura ta fito tasan muddin taki fitowa zai iya fito daita ta karfi da yaji, tana fitowa sanyin iskar waje ya ratsata saboda lokacin an dan soma sanyi ahankali tayi mika had'e da salatin Annabi gurin shiru bakajin motsin komai sai na tsuntsaye .. Shiru bunayya yayi kafin daga baya ya nufi kofar gidan da suka tsaya ,mai gidan yana zaune a kofar gidan yana sauraron radio yana gyanygadi ,da ala'mun bacci ne ya d'aukeshi. bunayya yayi sallama kusan sau uku sannan mutumin yayi firgigib ya bud'e idanunsa dake cike da bacci ,bunayya ya mika masa hannun suka gaisa sannan yace "Dan Allah malam taimako nake nema ni matafiyi nida matata zamu lagos ne sai kuma motarmu tayi 'baci dan Allah ko akwai makanikai anan kusa ? Mutumin yace "gsky akwai amman sun tashi kaga inda kayan aikinsu yake ca ,bunayya yayi shr yana duban inda mutumin ya nuna masa. "yanzu babu inda zansamu ? "Gaskiya babu daga nan sai dai Ibadan gashi kuma akwai tazara tsakani "bunayya yace "shikenan na gode ya juya ya koma inda muwaddat ke kamkame da jikinta tana rawar sanyi, ya wuceta ya bud'e mota yashiga yayi zamansa yana maida kujerar baya ya talla'be kansa da hannuwansa duka, ai muwaddat na ganin haka tayi saurin bud'e mota tashige ya rufe motar gabad'aya suka cigaba da zama "bunayya ........ "Ya'akayi? "nace anan zamu kwana ne ?"ga zahiri nan kin gani. "jin haka yasa tayi shiru bayan kamar minti goma mutumin yayi tsaye yana kallonsu har zai shiga gida yaga ala'mun kamar kwana zasuyi agurin, haka kawai yaji yana son taimaka musu,dan haka ya nufo inda suke ya kwankwasa glass din motar ,bunayya ya bud'e ya fito ,mutumin yace "sai naga alamun kwana zakuyi anan ? "Ba'a kwana a bakin titi ne shima Auwal ya tambayesa "a'a wai da idan kun yarda dani taimakawa zanyi na baku gurin kwana kai da amaryarka, dan da gani ku din sabbin aure ne. bunayya yayi shiru kawai yana kallon mutumin har ga Allah bai ji komai aransa ba, kuma hakanan ya yarda da mutumin ,dan haka yace "shikenan idan dai bazamu takuraku ba muna so . "babu wani takura ai ni nayi niyya taimaka muku "mun gode sosai ya leka cikin motar ",sai ki fito mun samu gurin bacci da sauri ta fito jikinta na cigaba da rawa dan zuwa lokacin zazzabi take ji, gashi gabadaya atsorace take da gurin duk da akwai gidajen da tsirarrun mutane . ya bud'e bayan motar ya d'auki farin towel dinsa ya rungume suka jira ya dan kyalleta "sauran kije ki kwansa mana ,ki nuna ni ba mijinki bane ,dan mutumin ya d'auka mu din sabbin aure ne yana gama fad'ar haka yayi gaba ya barta da gudu ta biyo bayansa tana rawar sanyi . Suka shiga cikin gidan mutumin ya nuna musu d'akin suka shiga fallen d'aki ne da guda daya da toilet sai katifar da yanzu aka kawota da pillow daya ,ya tsaya yana tambayarsa ko suna bukatar wani abu ? bunayya yace ", idan akwai ruwan Lipton akawo zan bukata, tare da sake yiwa mutumin godiya . Muwaddat ta d'an dubeshi "yanxu kana nufin a d'aki daya zamu kwana kenan ? cike da 'bacin rai ya hayayyako mata "Cinyeki zanyi idan mun kwana d'aki d'aya ?"ni dai bance amman dai kasan hakan bai dace ba tunda kai ba mu.. Tayi shiru sakamakon dawowar mutumin d'akin ya ajiye musu dan k'aramin flaks da cup da Lipton har ma da sugar da spoon zai juya muwaddat tayi saurin cewa "dan Allah bawan Allah ko ..."manta daita wai K'arin pillow take nema "ban da abinki ai guda dayar ma zaifi muku dadi kwanciya amman tunda kin bukata bari aje akawo miki. ta juyo inda bunayya yake tana dubansa shima ya watsa mata tsumammun manya idanunsa masu haske da bugar da zuciya had'e da saka mara jin mgn natsuwa ,babu yadda ta iya haka ta hakura ta samu guri ta zauna a gefen katifar ta runtse idanunta gam saboda zazzabi da baccin dake cikinsu, ahankali wayarta dake ajiye agefe guda akan katifar ta kawo hasken wuta suna ummi ya gani yana yawo ,take yayi saurin dannan gefen wayar tun sautin karar wayar bata karad'e d'akin ba, kiran na katsewa ya danna silet, ya maida ita inda take, cikin hk yaji sallma ya mike ya k'arasa bakin kofa ya amshi pillow had'e da kulle kofar ya d'an dubeta "bazaki watsa ruwa ba ki rage kayan jikinki ? "Ance maka nayi datti ne...? "sannan cire kayan me zanyi cikin wannan uban sanyi ?ta bashi amsa da hk tana jan tsaki. Ya ta'be bakinsa ya shiga cire kayansa ya saura daga shi sai white singlet da boxes, ya shiga bayin yayi wanka ya fito ya goge jikinsa ya meida boxes dinsa kawai ya tsiyayi ruwan Linton yasa suga kad'an dan Sam bayason shan sugar dayawa ,saboda illarsa ga jikin nmj ,domin kuwa yana kashewa namiji gaba had'e da rage masa mazakuntansa ta hanyar AURATAYYA ,bama sugar kad'ai ba ,dukkan wani launi kayan zaki yana kashe joystic din namiji , bangaren mace km yana bari gabanta ya bud'e ta yadda bazata iya rike joystick din mijinta ba .. Ahankali yake kurba ruwan shayi har ya shaye ya sake had'a wani atakaice sai daya sha wajen cup 4 sannan ya ajiye cup ,ya tsura mata ido bacci take zuwa lokacin, daga zaune dayake, ya matso kusa daita ya janyota jikinsa ta fada kirjinsa batare da tasani ba, yashiga rabata da kayan jikinta har ya cire mata komai ya kwantar daita shima ya kwanta bayanta manne da kirjinsa ,yayinda duka hannuwansa ke Kan dukiyar fulaninta ya lumshe idanunsa ahankali yana jin wani sauyi attare dashi ...... Mmn sudais ce πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ *wannan labarin na kudi ne, idan kana bukatar karantawa ka tuntubi wannan number 08032384602 ko 08059623096*masu fitar min da novel sun san abinda suka aikata, duk wanda yayi da kyau zai gani* warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ......wannan shine. WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 26 ....ahankali zafin jikinta ya dinga ratsa fatar jikinsa , ya sake runtse tsumammun idanunsa yana furta "ya salam da ala'mun bata da lafiya to me ya sameta kuma? yayiwa kansa tmbyr da bashi da mai bashi amsa sai ita ,gashi ita kuma bacci take , kamar ya zareta daga jikinsa sai ya yatsinci kansa da kasa aikata hakan, dan haka da sanyin jiki ya sake matsota sosai tamkar zai tsaga kasusuwan jikinta ,dan har suna iya jiyo numfashi juna ,da yadda kirjinsu ke baguwa da matsanancin karfi , gabadaya ilahirin jikinsu ya d'auki zafi .. hannuwansa duka yasa ya kamo fuskarta dashi yana busa mata numfashinsa mai gyaraye da iskar bakinsa, tayi saurin d'auke numfashi tana mai sake runtse idanunta ta cigaba da baccin da take , shima lumshe idanunsa yayi ya kai bakinsa kan lips dinta ya fara sucking ahankali ,gabadaya ya kasa daurewa, yayita tsotsan lips dinta yana suck, kana ya bud'e bakinta yayi nasarar cafko laulausar harshenta mai taushi ya shiga tsotsa yana shafa gefen fuskarta wani irin zirrrrrrr ta dinga ji ajikinta, gabadaya sansar jikinta suka soma amsar sakoninsa suna macewa, sai yadda yayi daita, tsawon minti 20 yana kan tsotsan bakinta da lips dinta da harshenta sai yayi kamar zai cire harshensa sai ya sake mayarwa cikin bakinta, haka ya dinga sarrafa harshenta yana zira nashi harshen had'e da tsiyaya mata yawun bakinsa tana hadiyewa ahankali ,tare da yin wani irin mika da nishi uhm.... .. shi kuwa tuni joystick dinsa ta sake yin haniniya ta mike tsaye gal ,bakinsu na had'e ya kai hannunsa Kan nipples dinta yana murzawa still idanunsa a lumshe suke saboda gabad'aya ya kasa bud'e idanunsa dan wani irin Sanyayyen dadi yake ji from know where yana ziyaran dukkanin wata ga'ba dake halicce ajikinsa. mikewa yayi da kyar ya kamota jikinsa ya rungumeta tsam yana fitar da nishi ,ya kai bakinsa daidai saitin kunneta yana rad'a mata mgn da kyar "baby ki tashi plz ki bud'e idanuki ki sha min joystick dina ....... tamkar a mafarki taji saukar maganarsa cikin dodon kunnenta , bud'e idanunta dake cike da giyar bacci tayi ahankali ,aiko ta ganta kwance saman ruwan cikinsa yana lumshe mata ido, yayinda duka hannuwansa ke zagaye da kungunta yana mammatsa mata sansar jiki ..... tayi shiru tana dubansa na kusan second biyu sakamakon ganin duk ya rabasu da kayan jikinsu sun saura tsirara haihuwar iyayensu .. kalmar sha min joystick dina ne, daya sake furtawa yasa ta dawo cikin haiyacinta sosai ,tayi saurin girgiza masa kanta tace "bazan iya ba "kina kyakyamina ne ? "Bayan ada can baya kina shanta, plz ki sha min ya k'arasa fad'in hk yana kissing kirjinta "ta lumshe idanunta tana jin wani iri ajikinta, yayinda kasanta yasoma diga yana cuking dinta, gabad'aya wani irin feeling's tasoma ji a ilahirin jikinta da bata ta'ba jin irinsa ba yana bijiromata, jin yayi shiru yaki cewa daita komai illa kan joystick dinsa dake harbawa ajikinta .. yasa ta yunkura zata tashi ya dakatar daita ta hanyar matseta gam ajikinsa "karki min hk baby,plz baby nah ki taimaka wallahi ina cikin wani hali a halin yanzu ,idan kika barni hk mutuwa zanyi, idan km ban mutu ba kuwa zan kwana cikin tashi hankali mara misaltuwa , babu abinda zan miki kawai rage zafi zanyi dake , idan kika yi sucking dina zan d'an samu relief ,kinji ki taimaka min. "banson wulakanci bunayya, wai mai yasa tashen balagarka bata tsayawa akan kowa sai ni? "saboda kece daidai dani, ina kike tunanin zan kaita ? "nayi rayuwa cikin matan turawa masu bayyana tsirancinsu amman sam ban ji daya daga cikinsu ta d'auki hankalina ba sai ke ,ni kece daidai dani ,...... ta yunkura da iyakacin karfinta ta tashi daga jikinsa tana jan tsaki "iskanci banza kawai malam, ayi mutu kmr wani na mamajo, na rasa wannan dalilin iskancin naka da wulakanci ,yaro k'arami da kai sai shegen jarabar tsiya ,kai wallahi jarabarka ma na neman zatar ta manyan maza ina maka adduar shiriya "tare dake ma ,dan kema kina bukatar addua.......ta sake jan tsaki "wannan kuma kai ka sani bani da lokaci wani shirme yanzu ni dai ka tashi ka bar d'akin nan ,ko ni bar maka d'akin, dan wallahi bazan iya kwana d'aki daya da kai ba, kazo cikin dare kayi min aika aika....... duk abinda take fad'a suna shiga cikin kunnensa amman yayi mata banza ya daura hannunsa Kan joystick nasa ya dinga shafawa yana murza kan.... har ta janyo kayanta tasoma k'ok'arin sakawa yayi wani irin mika had'e da fixgota daga ita har rigar sai saman fadadden kirjinsa ya rungumeta tsab tare da matseta da cinyarsa da karfinsa ,sai gata ta dawo zare idanu "kiyi min abinda nasakaki kafin zuciyata ta taazara ta canza wani lissafinta zuwa wani guri na daban akanki... "zakiyi abinda nake so ko kuwa? take jikinta ya d'auki rawa gabad'aya sai taga ya wani rikid'e mata hatta kamanin fuskarsa ta canza, ya dawo mata tamkar wani zaki muryarta na rawa tace "to.. to..naji zanyi amman ka bari na sanya kayana "girgiza mata kai yayi yana narke fuska "no karki damu kiyi a haka kawai, ina son na ta'ba brest dinki.. tayi shiru jikinta na sake d'aukar zafi da rawa ,"kina kallona kiyi mana "ai zanyi jira nake ka sakar min jikina , sai lokacin ya lura da yadda yayi mugun matseta ajikinsa, ahankali ya ware kafafunsa yana kai hannunsa kan jijiyarsa da ta sake mikewa sambal ,hkn yasa ta kai hannunta ta cire nashi hannun ta tsugunna gabansa tare da kai bakinta kan joystick dinsa tasoma lasa kana ta zarce da tsosar kan.. ya saki wata irin ka'ra da nishi alokacin daya.. da sauri ta cire bakinta ta fad'a jikinsa "bunayya bazan iya ba ,Allah bazan iya ba ..... ya rungumeta gam ,ta sake bud'e bakinta zatayi magana yayi saurin had'e bakinsu ya zare rigarta dake daidai wuyanta yayi filinging dashi gefe kafin daga baya ya zarce da bata hot kiss ta koina a sansar jikinta, sannan ya sake maida bakinsa cikin bakinta banda numfashi mai tattare da shaukin junansu babu abinda suke fitarwa,idanuwansu gabadaya sun rufe sun birkice babu abinda suke muradi kamar suji suna having sex da juna a wannan lokacin ,zamewa yayi daita ajikinsa suka kwanta sosai akan katifar, kissing dinta yake sosai na fitar hankali tun daga wuyanta har zuwa nonuwanta dake cike kmr ana yi musu allurar madara ... ahankali yake saukowa yana lasar kan nonuwanta sai dayayi minti talatin yana lasar Kan nipples dinta ,ihu ne kawai muwaddat bata saki ba dan dadi, amman nishi take kmr ranta zai bar gangar jikinta lokacin guda taji yana saukowa yana kissing sansar jikinta bai tsaya ko ina ba sai kasanta inda gabadaya tagama jikewa fingers dinsa ya d'aura Kan cibiyarta yana wasa dashi daga baya ya gangaro ahankali ya ware kafafunta yayi k'ok'arin loma fingers dinsa cikin kasanta, wani irin azababben zafi taji ya ratsata, taja numfashi da karfi ta sauke "in slow voice tace "wayyohlly Allah zafi nake ji karka cigaba plz .. yana jin haka ya sauke bakinsa agurin ya soma sucking dinta wani irin numfashi ta sake fitarwa tana nishin wassssssss wasssssss shiiiiiiiiΓ¬ii Kamar wacce taci yaji "cigaba pl kar kacire.. ahankali ta kai hannunta tana shafo kan kaciyarsa tana mammatsawa idan kagansu alokacin Sam bazaka ce sune wad'an nan miskilayen shiru shirun marasa son magana da hayaniya ba, duk sun fita haiyacinsu sun ma manta da inda suke ,gani ta fita haiyacinta yasa bunayya sake gyara mata kwanciya yana ware kafafunta ya tsaita joystick dinsa daidai inda yake da burin shiga ,sai dai yaji taki shiga ,kwanta yayi ajikinta yana k'ok'arin neman hanyarsa "baby ki nuna hanya plz.. "uhmmmmm bunyya karka min haka.... "ni ne fa zan aureki, ki barni nayi wallahi zan aureki, bazan ta'ba juya miki baya duk runtse duk wuya ina tare dake.... tana jin sa tayi masa banza tunda taji yana neman hanya hankalinta ya kwanta tasamu natsuwar zuciya, ahankali ahankali ya dinga binta yana rarrashin ta nuna masa hanya taki ,on expecting taji ya zira Kan kaciyarsa ... tayi wata irin zabura kara zata mike ya had'eta da kirjinsa muryarta a matukar raunane tace " wayyo Allah karka min haka plz ina jin zafi fa ... "okay zanyi miki ahankali bai sake yunkurawa ba kawai ya zarce da yi mata wasanni yana romancing dinta banda tsiyaya babu abinda take har yasamu ya shigeta,dan rabin joystick dinsa tashege.. nan komai ya tsaya mata dan har wani gumin wahala ta had'a na azabar zafi ,saboda wannan shine karo na farko da hakan ya faru daita, tayi kokari ya d'agata amman taji ya makaleta gam, numfashi ma da kyar take fitarwa, ai ko ta sakar masa kuka tana bashi hakuri ,amman ina ko sauarata bai yi ba, kawai hakarta yake yi son ranshi da iyakacin karfinsa, tayi magiyar tayi kuka har ta kai ga ihu da yakushi har ma da cizo amman yaki barinta ta kira sunan ummi yafi sau million ,sai daya biya karanta mata shi din ba yaro bane kmr yadda take tsammani, ya biya mata karatun dalla dalla ta yadda zata fahimta ,bashi ya barta ba sai daya tabbatar daya maidaita cikakkiyar mace sosai , sannan ya d'agata ya rungumota ajikinsa ,yana shafa bayanta ,wani irin azababben ciwo gobobinsa ke masa, yana jin kmr an sassare masa kasusuwan jikinsa ne ,ita kuwa muwaddat ko hannuta bata iya d'agawa sai nishi da hawaye da take fitarwa.. har karfe uku na dare kuka takeyi ,shi km yana tayata kukan zuci yana bata hakuri daga baya bacci ya d'aukesu alokaci daya ..... Karfe shida da rabi na safiyar Washegari ranar ,itace ta fara farkawa tajita ajikin bunayya kwance ,da kyar tasamu ta zare hannuwansa dake zagaye da saman bayanta ,ta Mike ahankali, taja zanin dake kusa daita ta d'aura ta nufi ban daki dake cikin d'akin ,amman tana shiga sai taji ta kasa yin komai Wanda hakan yasa tasamu gefe d'aya acikin bayin tayi zaman dirshan a kasa tana kukan bakinciki abinda bunayya yayi mata ... Bayan kusan mintuna shatara sai taji sautin muryarsa yana kiran sunanta ahankali, maimakon ta amsa sai ma ta tura kanta a tsakankanin cinyoyinta saboda tunanin da wani ido zata kalleshi a yau ya shata mamaki, tayi mamakin karfinsa da mazakuntarsa ahankali ta furta ,"oh ni Allah ,wannan wani irin rayuwa ce haka ni muwaddat ? hakika kin tafka babban kuskure arayuwarki kin aikata zina da kaninki ,da wannan iskanci ai gara ace auren kika amince kukayi .... tana cikin haka yashigo bayin ya tsugunna agabanta ,sai taji ya d'an saki murmushi "uwar gidana muwaddat kenan , sannan uwar ya'yana "tayi shiru ta kyaleshi ,ya d'ago kanta aiko ta watsa masa idanunta da suka kad'a sukayi jajir tsabar kukan da taci, wanda yasa take gabansa fad'uwa, bai san sanda ya cakumota ya dorata ajikinsa ba, inda ya zame ya zauna kasa shima a band'akinta da bawani kyau garesa ba, sai dai bai da kazata komai ,dan da alamun ma yau ce rana ta farko da aka shigesa, jikinsa a sanyaye ya d'ago kanta zai tsotsi bakinta ta shiga gocewa har ta zame ta kwanta jikinsa ya dinga fidda numfashi, ya rasa yadda zai yi.. kawai ya rungumeta ta baya " ki bari na gasa miki jikinki ga ruwan zafi ,gashi can nasa akawo, tayi masa banza "ko zaki yi da kanki ? Ta d'aga kanta ala'mun Eh, to kyautar amarcinki fa,ko shima kin yafe sai an d'aura aure na had'a da sadaki gbdy, sbd kinga yadda abun ya kasance ,mun ci amarcinmu babu shiri.. "ta d'ago da kyar ta zabga masa wata uwar harara "gsky ina son kallon naki,yana mugun kasheni ,yau kam zan biya kudin wannan kallon da kudin da ba'a kirgasu a hannu .. Aranta tace wani irin kudi ne haka ? Kanta kasa ta kudundine da hannuwanta , Kamar yasan tunanin da take yace "kina son na biyaki? Tayi saurin girgiza masa kanta "to ni gaskiya ban yarda ba "d'ago kigani ki kallesu ,saboda kisan irin tanadin da zaki musu.. muryarta a tsarke tace ni kabarni dan Allah babu wani abinda zan kalla ? "plz baby... muryarta a matukar harzuke tace "wai me zan kalla ne? "Kudin mana "da kyar ta d'ago abun mamaki sai gani tayi ya turo mata harshensa da yawu ajiki "ina abun kallo? "Gasu kina gani "ina fatan dai yawu bashi yake nufi ba ,bata San sanda ta kai hannunta ta ta buge bakin nasa ba ya k'ara wargajewa a kasa yana rungumeta "naga duk kin damu ,banason ki sanyawa zuciyarki damuwa muwaddat, wannan Abu fa babu mai ganewa atsakaninmu matukar bake kika fito dashi ba "to ai idan ban fito dashi ba, ai Allah ya ganmu ,ni dai to be the first and last da zamu sake aikata hakan .."ni yanzu ba komai nafi ji ba kamar mijin da zan aura "waye shi din ? "Duk Wanda Allah ya kaddaro min mana " koda kuwa ni ne ya fad'a yana had'e fuska ? "A'a gaskiya bazan iya aurenka ba Allah ya had'a kowa da rabonsa"a she kuwa zaki yi ta ganin wulakanci, dan bazan barki ba ,sai dai muyita rayuwa tamkar ma'aurata, ke ko wani kika aura bazan barki kiyi zaman aure dashi ba, zan hanaki sukuni arayuwar aurenki " "Pl bunayya enough is enough , mu bar zancen wasa bazamu sake aikata hakan ba "ina ai bazai yiwu ba, dan billahil azim bazan bari wannan zumar ta subu ce min ba.. ..yayi maganar a kasan zuciyarsa. "bunayya ka fahimceni yanxu ko auren mukayi ba ganin mutuncin juna zamuyi ba "inji uban wa? ya fad'a hk a matukar hassale "kinga banason shirme gabadaya kina soma 'bata min rai ,jin ana kwankwasa kofar d'akin tare da sallama yasa ya Mike tsaye ya fita can kamar minti biyu ya dawo rike da botiki shake da ruwan zafi matar gidan na biye dashi "dan Allah aunty ki taimaka mata daga ni har ita bamu san yadda zamuyi ba.. kasancewarmu sabbin aure ne. "karka damu kaje daga waje muwaddat najin yadda yake ta shirga karya tun jiya har zuwa yanzu tayita mamakinsa, bayan fitarsa matar taimakawa muwaddat ta gasata da ruwan zafi tana tsokanarta, ita kuwa sai hawaye ne kawai ke fita acikin kwarnin idanunta da ita kad'ai ta dalilin zubowarsu.. Ko abinci kirki basu tsaya sun ci ba ,suka yiwa mutanen sallama had'e da kyautar kudi mai yawa ,gabadaya jikinsu agajeye yake amman haka suka d'auki hanyar komawa gida, tun da suka shiga motar bai ce komai ba, dan gabad'aya tunaninsa ya tafi gurin ummi ,da alamarin da suka aikata a daren jiya banda fad'uwar gaba babu abinda yake he's so afraid, Yasan ummi na da saurin ganiya ,idan ta gane abinda ya faru kashe shi ne kawai bazatayi ba ,domin duk yadda take son shi idan yayi mata laifi hkn bai hana ta hukunta shi, dan waigawa yayi ya dubi gefen da muwaddat take zaune jugun tayi shiru hawaye na bin gefen idanunta "gabad'aya tayi wani iri ,idanunta duk sun kode tsabar kuka ya kai hannunsa ya lalubo tafin hannuta"plz calm down baby ,ya fad'a ahankali,ajiyar zuciya ta sauke "ahankali muryarta ta fito tamkar ta mai koyan magana "it's not easy for me Auwal am afraid ta fad'a masa gaskiyar yadda take ji, cizan lips dinsa yayi kad'an "karki damu karji tsoron komai babu abinda zai faru "bari na fad'a miki wani abu har yanzu muwaddat kina cikin raina, ina sonki ko kad'an soyayyarki bata ragu acikin zuciyata ba still ina sonki kuma zan aureki, matukar ke matatace ,sabida nasan matukar ni ne mijinki daga ke har ummi babu Wanda zai hana faruwa hakan kasancewa ,kema kuma nasan zaki so hakan ...... Wani irin kallo tayi masa "ni banga abinda ya sa kike gujewa aurena ba ,kodayake yanzu kowa yasan matsayin kowa ko yanzu kinsa shekaruna ne kad'an, amman agurin harka ni babban ne ba yaro ba ko ? Still kallonsa take tana tunanin maganarsa komai nashi daban ne kwata kwata bata ga alamun tsoro ko fargaba atattare dashi ba . Karfe biyu daidai a kofar gidan tayi musu , mai gadin na ganin motar Auwal yayi saurin bud'e get yana gaisheshi tare da muwaddat, kai kawai suka d'aga masa kowanensu zuciyarsa na cikin tashin hankali, bayan an bud'e tafkeken bakin get din gidan ,Auwal ya sanya hancin motarsa ,kai tsaye inda aka tana domin ajiye motoci ya nufa yayi parking ya waigo inda take zaune "kina jina ki saki jikinki kar ummi ta gane ,domin yadda kike yi din nan zai sa ta fahimci akwai wani abu " Ta d'ago ta tsura masa ido kawai batare da tace komai ba "ki d'aure plz kinji nasan kina jin ciwo sosai ,but muna shiga nan da awa d'aya zan zo na miki allura zaki jiki normal.. ta d'aga masa kai dan bazata iya magana ba ,ya bud'e murfin motar ya fito yana taka kasa zuciyarsa na bugawa da karfin gaske, ya zagayo bangaren da take ya bud'e mata yana kallonta yana jin wani abu na yawo a dukkanin sansar jikinsa, da kyar ta yunkura ta fito tana runtse ido, ta tsaya tana ciza lip's dinta, "Muje ko ya fad'i yana kallonta" ta lumshe idanunta tana jin yadda kirjinta ke bugawa haka kawai take jin kamar ummi zata gane abinda ya faru atsakaninsu, ahankali tasoma taka kasa tana jin wani irin zafi mai rad'adin yana tsarga mata tamkar an tsagata da bleed tayi saurin runtse idanunta . ya karaso kusa daita yana kokarin kamata ,ta d'aga masa hannu "bar ni kawai karka tabani bunayya "okay muje ki d'aure dan Allah a wuce gurin ,ta cigaba da takawa har tazo daidai bakin kofar da zata sadata da parlour'n ummi . ta kai hannunta dake rawa ta tura kofar ta sanya kai cikin parlour'n, da ummi tasoma cin karo zaune tayi wujiga wujiga idanunta sun kad'a sunyi jawur ala'mun ,tana cikin tashin hankali ,da kuma rashin isashen bacci kallo d'aya tayi mata ta fahimci halin datake ciki ... Mmn sudais ce πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 27 .... Ummi na ganin shigowar muwaddat ta zabura ta mike tsaye agigice jikinta har rawa yake tsabar tashin hankali , "muwaddat ta furta da karfin gaske hawaye na gangarowa bisa kuncinta ," ina kuka tsaya tun karfe biyar din jiya ? Tun kafin muwaddat ta furta mata wani abu bunayya ya sanyo kai cikin parlour'n , zuciyarsa na dokawa sai dai a dake yake ,haka ma fuskarsa a had'e tamkar hadari ,amman a bani zuciyarsa wani irin mahaukacin bugu take da karfi tamkar ana buga masa guduwa . ummi na ganinsa ta maida kallonta kansa tana kare masa kallo tun daga samansa har kasa ganin lafiyarsa lau babu wata ala'mun damuwa tattare dashi ,sai ma wani ciccin magani dayake ,ta iso gabansa ta tsaya cikin fushi da matsanancin 'bacin rai "ina kuka tsaya bunayya ...? "me yasa ka kashe wayarka jiya ? Tayi masa tambayar agigice a jere tana kallonsa hawaye na bin kunci , yayi shiru yana tunanin amsar da zau bata, gefe d'aya kuma tausayinta ne yakama shi ,dan bai kaunar ganin 'bacin ranta bare kukanta.. "ka min shiru ina faman magana ina ka kai min yarinya ta kwana ? "tun jiya muke expecting dawowarku shiru ", na kira layinka har na gaji bai shiga, ita kuma ina kiran layinta yana shiga ba'a d'auka, ku gaya min me ya tsaidaku da baku karaso akan lakaci ba.. ? Wannan karon a fusace tayi maganar tana buga masa tsawa. "amm ummi ki bi ahankali abinda ya tsaidamu nake son nayi miki bayani yanzu.. "bayaninn uwar me zaka min da baka min ba tun d'azu dana nake faman tambayarka? ta k'arasa maganar tana d'auke shi da wasu zafafan maruka guda biyu ajere saurin runtse tsumammun idanunsa yayi yana tsuke k'aramin bakinsa ,haka ma muwaddat duk da abinda yayi mata amman hakan bai hanata jin zafin marin da ummi tayi masa ba . muryar ummi cike da kuka tace "bunayya na lura kana son kasheni tun kwanakin mutuwa bai kai ba," sai da nace zan tura direba amman kaki yarda,nace ka bari yau ku dawo shima kace a'a, ka fad'a min ina kuka kwana tun jiya ban runtsa ba haka ma mahaifinka, idan ka kashemu kana tunanin duniya zatayi maka dadi ne? "haba ummi meye ya kawo zance mutuwa yanzu ? "ai burinka kenan kaga karshenmu shiyasa baka jin tsoron 'bacin ranmu sai abinda zuciyarka ta umarceka kake aikatawa.. ta karashe mgnr tana durkusa kasa agurin tana wani irin kuka atare sukayi kanta . "muwaddat ta fashe da wani sabon kuka "dan Allah ummi kiyi hakuri wallahi ba laifinsa bane ummi ta d'ago da sauri "ba laifinsa bane laifin uban wa ne? Muwaddat tayi shiru tare da yin tsuru tsuru tana kallon bunayya wasu hawaye na sake zubo mata ,saboda ganin yadda gabad'aya ummi ta fita haiyacinta sai kuka take har da majina . "ki bani amsa mana kinyi shiru kema kina kallonsa ?muryarta na rawa tace "ummmm ammm daman" bunayya yayi saurin katseta ta hanyar cewa "daman ..... yi min shiru dan ubanka ,dana tambayeka da farko ka bani amsa "da zaka wani katse mata hanzari ,ka hanata magana ? "wallahi idan naji ka sake cewa Uffan anan sai nayi mugun sa'ba maka. bunayya yayi shiru had'e da mikewa tsaye zuciyarsa na suya take gumi yashiga karyo masa ta koina ajikinsa ya furzar da iska cikin fushi , "shi gabad'aya ya rasa me yasa ummi take masa haka akan muwaddat ... cikin haka abi yashigo parlour'n hankalinsa a matukar tashe sauran kad'an ya hantsila dan tun daren jiya ya sanarwa jami'an tsaro cewar bai ga yaransa har biyu tsakanin ilori zuwa lagos ,yanzu haka daga can caji office yake ko an samu labarinsu sai gashi ya iskesu agida. Naunayen ajiyar zuciya ya sauke sakamakon ganinsu da yayi da sauri ya k'araso sauran kad'an yayi tuntube yana tambayar "yaushe suka dawo? "yanzu suka shigo inji cewar ummi, sai ka tambayeshi inda suka tsaya suka kwana tana gama fad'ar hk ta Mike cikin sauri ta nufi hanyar d'akinta tana goge hawaye ranta idan yayi dubu to ya 'baci,bata ta'ba shiga cikin 'bacin rai irin na yau ba ,kad'an ya rage numfashinta bai bar gangar jikinta ba.. . Numfasawa abi yayi yana kallonsu daya bayan daya, kana ya samu guri kan d'aya daga cikin kujerun dake parlour'n ya zauna dubansu zuciyarsa cike da tuhunma, yadda abi ke kallonsa haka zuciyoyinsu ke bugawa atare da karfi , ahankali yake ta kowa zuwa inda abi yake zaune, zuciyarsa na dokawa har ya k'araso ya samu gurin zama daga agefen abi ya zauna, shiru abi bai ce dashi komai ba illa kallon bunayya da yake yana son gano wasu abubuwa atare dashi ,da kyar bunayya yasanyawa jikinsa jarumta mai had'e da karfin hali yace "kayi hakuri abi nasan mun sakaku cikin tashin hankali da fargaba, nasamu matsala da motata har sau biyu akan hanya, ban samu masu gyaran motar ,cikin haka na samu labari daren jiya za'a yi etutu a garin nan , gashi mu kuma har gurin daya na dare muna o'doba , zamu samu damar shigowa ba sai gurin uku na dare ,shine mukayi tunanin mu samu guri mu kwana acikin garin, idan har baka yarda ba abi , sai na kira maka mutanen da muka kwana agurinsu" Still abi bai ce masa komai ba "bunayya ya kamo tafin hannunsa .. "abi ka yarda dani ,alokacin nayita k'ok'arin kiran layunkaku ban sameku ba , har wayata ta mutu .. "amman bari na jona wayata a caji na kira maka mutanen kaji daga bakinsu ... ya mike jikinsa na rawa ya isa ya jona wayarsa, byn kmr minti biyar ya cire cazar wayar duk abi na kallonsa, ahankali ya shiga neman number mutane ,tare da saka wayar a hand's free,mumutumin ya d'auka bayan sun gaisa bunayya yayi masa godiya ,sannan ya had'ashi da abi ,mutumin ya tabbatarwa abi "tabbas gidansa suka kwana .... sai lokacin abi ya sauke ajiyar zuciya, yayinda daga muwaddat har bunayya addua suke acikin zuciyayoyinsu kar Allah yasa mutumin yayi subutar baki yace tare suka kwana, Allah Allah bunayya ya dinga yi mutumin ya kare yiwa abi bayani .. Abi na gama jin komai ya Mike batare da yace musu komai ba, ya nufi d'akin ummi in daya isketa har lokacin hawaye bai bar gangaro mata ba ,kuka take sosai kmr ana fixgar ranta "abi ya kai hannunsa yana goge mata haway"dan girman Allah hubby ki bar kukan nan haka ,mu godewa Allah da ba wani Abu ne ya samesu akan hanya ba ,gasu mun gansu a raye cikin koshin lfy ,babu abinda yasamesu .. "dole nayi kuka dan baka gane yadda naji ba daga daren jiya zuwa yau, ya'ya biyu alokacin d'aya idan wani abu yasamesu ya kake son nayi da rayuwata ? "babu ma abinda zai samesu nan ya shiga mata bayani kamar yadda mutumin ya sheida masa " numfashi ta sauke da karfi tana furta kalmar "Alhamdullahi ,kana tayi shiru tana tunanin, "to ai jiya bata ji labarin za'a yi oro ba, "ki bar dogon tunani hubby "mu godewa Allah da gara da basu samu damar karasowa ba a wannan lokacin, yanzu da sunci karo da yan tsafin nan wani abun yasamesu yaya zanyi kenan? "Yaya dai zamuyi zakace sarkin son ya'ya ta fadi ,ai kin fini son ya'ya ya karasa mgnr yana Jan karan hancinta "Dan haka ki yi hakuri mu godewa Allah, Allah ya sake tsare mana su, wallahi jiya yadda naga rana haka naga dare "ai na lura da kai har kafini shiga damuwa gsky ,yayi murmushi had'e da mikewa "bari na kira dpo na sheida masa sun dawo "okay to hakan na da kyau yanzu suna ina ? "Suna parlour'n dan ko magana bata shiga tsakanina dasu ba nace sai nazo naga gimbiya tukunna abi fad'i yana neman layin dpo.. Shiru bunayya yayi yana duban muwaddat daga baya ya rufe fuskarsa da hannuwansa duka saboda jin kunyar wata karyar da sake yi yanzu agabanta ,after like few seconds ya sauke hannunsa yana furzar da iska tare da sakin ajiyar zuciya "kiyi hakuri kinji yadda nayi k'ok'arin kare kanmu ta hanyar karya, ina sonki muwaddat har cikin zuciyata ,there's no doubt about that ..ya sake fad'a mata mahimmancinta garesa sannan mike tsam still idanunsa na kanta ki shiga d'aki ki d'an huta zuwa anjima zanzo na miki allura kinji ,kiyi hakuri for what I did to you, I don't mean to hurt you ...and sake of god kiyi control ta yadda ummi bazata fahimta ba, yanzu ma nasan dan a rud'e take da yanzu ta tsaremu da tambayoyi.. Ahankali tayi kasa da kanta saboda matsananciyar kunyarsa data rufeta alokaci d'aya ,har lokacin mamaki take acikin zuciyarta, "wai Auwal ne ya maidaita cikakkiyar mace? "Muhammad Auwal kaninta shine ya kwana yana abu daya daita batare da gajiya ba ...... wannan abu yayi mugun tsaya mata arai ,har ya bar parlour'n kanta na kasa sunkuye tana tsiyayar hawaye " Gabad'aya hankalinta a tashe yake ,da abinda ya faru a tsakaninta da Auwal uwa uba ga tashin hankali ummi da abi ke ciki akansu. "hakika bataji dadin yadda ummi ta zubda hawayenta akansu ba, "meye ribarsu arayuwa su kuwa tunda zasuyi sanadin 'bacin ran iyayensu ? Kuka take sosai har da shesheka sannan ta yunkura da kyar ta Mike tsaye. da kyar take iya d'aga kafafunta saboda nauyin da sukayi mata ,saboda rad'adin azaban ciwon da kansata keyi Wanda take jin tamkar anyi 'barin barkono ne agurin . Tana shiga d'akin ta fad'a Kan gadonta ta kwanta lamo tana kudindine jikinta daya d'auki zafi kmr garwashin wuta guri d'aya ,batafi minti Goma da kwanciya ba taji an turo kofar d'akin an shigo ko ba'a gayawa mata ba tasan Wanda yashigo saboda daddan kamshin turarensa, inda take kwance ya k'araso ya tsaya akanta yana kare mata kallo, kafin daga baya ya kai hannunsa gefen wuyanta da sauri ya cire hannunsa sakamakon zafin daya ratsa tafin hannunsa, yasoma k'ok'arin had'a ruwan allura a sirinji... Ya yaye doguwar rigarta sama kad'an hankalin muwaddat ta tashi ta Mike zaune tana girgiza masa kanta while hawaye nabin kuncinta ,shima hankalinsa a matukar tashe yace "Baki son allura ? Ta sake d'aga masa kai "kiyi hakuri nayi miki shine kawai zai rage miki rad'adi da kike ji kafin ummi ta fahimci wani tace "ni dai ka barni kawai banason allura ni yanzu nafi bukatar mutuwa da rayuwata ta fad'i hk gabanta na fad'uwa. Ahankali ya ajiye sirinjin dake rike a hannunsa ya matso kusa daita sosai ya kamota jikinsa ya matseta gam "ka bari Auwal nace banason abinda kake min ,banason karka min allura plz tashiga dukan kirjinsa tana wani irin kuka tamkar ana zarar ranta .. bakinsa ya kai yasoma lasar hawayen dake gangaro bisa kuncinta yana lasa wasu ruwan hawayen na sake fitowa "bai yiwuwa na barki haka cikin wannan halin ,dole ne amatsayina na mai alakin fad'awarki cikin wannan halin na kula da lafiyarki , ko kina son asirinmu ya tono ne ? Tayi shiru ta saigaita da kuka datake tana shesheka .."ki bani amsa menene dalilinki da baki son na miki allura bayan kinsa zata taimaka miki gurin samun kwarin jikinki ? "Haka nan nidai kawai karka min kuma ka sakar min jiki kabar d'akin nan right now " I can't ya fad'i da d'an karfi yana k'ara kallonta kwalla suka sake zubo mata,ya runtse idanunsa "muwaddat dan Allah ki rufa min asiri kada ki raba min hankali gida biyu ga damuwar ummi da abi ga taki damuwar yaya kike son nayi da rayuwata ? " Ahalin yanzu samun natsuwarki shine kwanciyar hankalina kece zan ra'ba naji sanyi ,kece karfin gwaiwata, ki natsu ki kwantar min da hankalinki wallahi ina sonki..." yadda fiyye da tunaninki muwaddat kuma bazan ta'ba cin amanarki ba ko in wulakantaki ba.. Idan kika cigaba da nuna damuwarki a fili wallahi babu tantama ummi zata fahimci komai ,duk da dai sune silar fad'awarmu cikin wannan rayuwar ,na sani kema kuma kin sani ni dake kusan jinsinmu d'aya ne ,kina da tsananin butar nmj atare dake haka zalika nima ina bukatar mace ,idan sun shirya aura min ke ko a yanzu am ready to marry you .. tunda nasan ke dai baki da matsala kina sona " ... "Bana sonka! bana sonka!! ...ta fad'a atakaice tana kuka gabanta na wani irin fad'uwa "hankalinsa ya tashi matuka "muwaddat baki son aurena har yanzu ? Tayi saurin d'aga masa kai alamar Eh sannan ta zame daga jikinsa ta kwanta tana juya masa manya bombom dinta alamar yayi Mata allurar kawai ya kama gabansa, "Baki son aurena saboda baki sona baki kaunata ? Gabanta ya sake dukan tara tara ya fad'i, ta runtse idanunwata bai sake cewa komai ba ya d'auki sirinji allura ya kware rigar gabadaya a fusace yayi sama daita ya daidaici idan zai mata allura ya tsokama allurar ,ta rike zanin gadon da hannuwanta duka tana sake runtse idanunta had'e da sakin k'ara mara sauti. yatsan hannunsa ya kai ya danne kan audigar yana murza mata gurin gefenta ya dawo ya kwanta yana kallon fuskarta shi kad'ai yasan abinda yake ji a zuciyarsa ,abu biyu ke dawainiyya da zuciyarsa abu na farko farinciki amsar budurcinta da yayi Wanda yasan yarigada yayiwa rayuwarta tsaiko.... abu na biyu kuwa shine bakinciki kiyayyarsa da take nunawa Wanda abaya ba haka take masa ba ,kusan a wancan lokacin itace ke jansa zuwa jikinta sabanin yanzu .. d'akin ya d'auki shiru ahankali ta bud'e idanunta suka sarke cikin nasa take zuciyarta ta buga da karfin gaske "muwaddat na lura Sam baki damuwa da damuwata ,inyita rawar jiki akanki amman ke burinki bawai ce ki wulakantani ba ko dan kinga ina sonki ne oho...? "Nasan kina sane kike yin komai yanzu ki fad'a min me yasa baki sona ? Tayi shiru taki cewa komai "A tunanina kankatar shekaruna kike gani yasa kike gujewa aurena ,sai gashi a dare d'aya na banbace miki komai ,na cika mararki taf har na miki yawa , kin tabbatar da zan iya da irinki goma bama ke kad'ai ba ,a yanzu na fita tsawun yaro ko har yanzu yaro ne ni agurinki? Ya tambayeta yana shafa gefen fuskarta " "Muhammad Auwal ba yaro bane ,nasan kin san da haka , mantawa dai kikayi ko ba haka ba ? Ta zabga masa harara "kin ci bashi ki bani labarin yadda kika ji a daren jiya nasan ko kince zaki barni ,ba zaki samu kamar ni ba ,a wannan duniyar da maza dayawa suke da rauni agurin AURATAYYA . " murmushin gefen baki yayi yace "kin tabbatar da na miki yawa ko ? Ta d'aga masa kai kawai dan tana son ya bar d'akin kafin ummi tashigo "to bani labarin yadda kikaji daren jiya plz... ta sake runtse idanunta tana goge sauran hawayenta "kinji muwaddat tel me how you feel ? "Kaima kasan yadda naji ai" "yayi yar dariya Allah ni ban sani ba ,sai kin gaya min ,abinda dai na lura kin fad'a wata duniyar ne ta daban wacce ba irin tamu ba ,daga baya km girma ya fad'i warwaassss kika koma kuka , ya k'arasa yana cakumota saman ruwan cikinsa ya tsikari gefe da gefen cikinta , tayi tsalle tana shigewa ciki. jikinsa batare data shiryawa hkn ba"wayyohlly Allah nah zafi ....... "sorry fad'a min gaskiyar lamarin ya fadi haka yana matsa bombom dinta da karfi da duka hannuwansa ,ta runtse idanunta "plz ka barni Auwal bacci nake son yi "ki fad'a min sai na tashi na barki ki huta ya sake matsa bombom dinta "zan fad'a plz ka daina matsa min ina jin wani iri zafi a kasana "ina sauraranki. Tayi shiru kawai taki cewa komai yayi shiru "muwaddat ba dai fama da milki da izza ba, uwa uba Jan aji, Wanda yake jin ya fara yi masa yawa, duk yadda yake jin kansa sai ya dinga ganin kmr ta zarta shi a komai.. ahankali yashiga yawo da hannuwansa duka ajikinta babu laifi zafin jikinta ya ragu sai abinda baza'a rasa ba "muwaddat kin gama da zuciyata da rayuwata ,kin gama gano cewar ina matukar kaunarki shi yasa kike min salo daban daban ya sake narke murya tamkar dai yadda take yin maganarta a yangace "ki shirya rayuwarki tare da muhammed Auwal, saboda Auwal tamkar supergulob ne ajikinki, bazai iya komai babu ke ba ,sai dai ke din ce kamar yar kauye Sam bakiyi min abinda nake so,amman babu komai ni zanyi miki duk abinda kike so kawai ki fad'a dan bazan bari wannan dadin naki ya wuceni ba. "muwaddat kina da dadi sosai fiyye da yadda zuciyata ta dinga kissi min ,dan Allah karki barni dan ba zan yarda ba ,idan kuma kiyi kokari barina zan zame miki karfen kafa . Ta ja tsaki ganin yadda ya dage yana irin maganarta ,shima km yayi dariya yana busa mata iskar bakinsa ko babu komai burinsa ya cika tunda yayi nasarar sanyata kwantar mata da hankali, muryarta can kasa tace "haka ake maganar mata ?"ai ba maganar mata zaki ce ba maganarki zaki ce ni muryarki da salon maganarki nayi ko ba haka kike magana kamar ana cinki ba. ? Tayi saurin runtse idanuwanta tana yatsina fuskarta , saboda yanayin dataji da kuma yanayin yadda yake kallonta ,sai daya gama sukurkuta mata jiki da salonsa ,da d'ad'an kalamansa sannan ya kwantar daita ya Mike tsaye "ga magani nan ki sha ,idan kinji wani guri na miki ciwo let me know plz. "duk da nasan da wuya, wannan allurar ma kad'ai ta isa ,bata tanka masa ba shima yasan bazatayi masa magana dan yasan halinta ya kama hanyar fita ya nufi d'akin ummi .. ********** Tana zaune a d'akin tana waya da yayanta alhji mahmud, kallo daya tayi masa ta d'auke kanta ta cigaba da wayar datake ,dan har lokacin haushinsa take ji, yasamu guri ya kwanta flat akan gadonta yana jiran ta gama wayar, yana nan zaune kusan minti Goma yaji hirartata ta canza alamun muny ta amshi wayar bai tashi ba saboda hakuri yake son sake bata had'e da dauke mata hankalinta , zuwa wani lokaci Wanda yasan kafin lokacin muwaddat zataji daidai ajikinta bazata iya gane komai ba ,bayan ta gama wayar ta dubeshi tana kawar da fuskarta har zata Mike ya tashi zaune ya riko tafin hannuta "haba ummina fushin na menene haka ? "Dan girman Allah kiyi hakuri wallahi hakan bazata sake faruwa ba ,nasani duk rashin jin maganarki dana yi ne, dana bar tafiyar zuwa yau kamar yadda kikace da duk haka bata faru ba ,am really sorry my mamma. Ya k'arasa maganar yana sakin hannunta tare da rike kunnenshi "tayi murmushi "kai ko Allah ya shiryeka "ameen ummina "amman fa bazan shiru ba har sai kin min aure "ta girgiza kai "maganarka duk bata wuce na aure ,wai bunayya guda nawa kake? " tun baka ta fasa ba zaka kone "ni dai ummi aure nake so wallahi .."to shikenan kabari ka had'a master dinka so that sai ka kawo mata "haba ummi har 2yres na zauna banyi aure ba ? Ta zaro idanu waje tana dubansa da mamaki "Allah ummi shekara biyu sunyi min yawa ni danake son ki aurar dani nan da 2 month ,kuma ni babu wata mata da zan kawo daga waje muwaddat dinki nake so dan Allah ummi kisa baki mana . "wannane kuma baka isa ba ,kaje can ka Nemo Mata itama ta nemo nata mijin "plz ummi "nace babu ruwana, abar ma zance haka nan dan bason dogon turaci, ina muwaddat din take sai naga kamar ma bata da lafiya ko? da sauri yace "wa lafiyarya lau take kawai action din umminta ne ya razanar daita, kinsata da shegen tsoro tsiyya, ni ko aura min ita kikayi sai na sha aiki "uhmmm dan mara kunya . "Allah ummi " "ni kaga bari naje na duba jikin diyata ta juya ya kamo hannuta "ki barta bacci take nayi mata allura "ummi ta hararesa "wa yasakaka ? "Godiya ya yakamata kiyi min ummi "babu godiyar da zan maka tunda ba saka akayi ba, kaga dama ne, ta cire hannunta ta fito daga d'akin shima ya biyo bayanta yana mata magiyar ta bashi auren muwaddat "ka daina min magiya dan bazan baka diyata ba "idan baki bani aurenta ba ai nayita cinta a banza ..yayi mgnr can kasan makoshi, tace "me kace ? "Cewa nayi na bar miki ita sai kibawa Wanda ya fini "ka zuba ido kuwa zaka gani ta sake juya . kai tsaye d'akin muwaddat ta tashiga ta isketa kwance ,bacci yayi narasa d'aukarta sai dai kallo daya tayi mata ta fahimci bata da isheshiyar lafiya saboda ramar datayi ,tunda suka shigo ta fahimci hakan attare da ita amman damuwar datake ciki tasa bata maida hankali ba ,ta kai hannunta ta ta'ba jikinta har lokacin jikinta da zafi sosai dan haka ta juya ta fita da niyyar zata sake dawowa . mmn sudais πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim *_wannan labarin na kudi ne, idan kina \kana bukatar karantawa ka tuntu'bi wannan number 08032384602 ko 08059623096,masu fitar min da novel godiya mai tarin yawa πŸ™πŸΌ, the more kuna fitarwa the more costomer's ke k'ara zuwa , i love you wujiga wujiga_*πŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺ page 28 .....muwaddat bata farka ba sai wuraren la'asar ta farka bakinta d'auke da salati ,yayinda ummi da abi sun shigo d'akin yafi sau goma bata tashi ba, sai a karo na karshe ne da ummi tashigo ita kad'ai ta iske ta farka tana zaune ta rafka uban tagumi . a Sanyaye ta gyara zamanta tana duban ummi da shanyayyun idanunta da suka kod'e saboda tsabar kukan da taci ,ahankali ummi ta matso kusa daita ta zauna had'e da riko tafin hannunta, take taji wani irin zafi ya ratsa tafin hannuta cikin tsarkewar murya tace " sunnu baby duk gajiyar hanyar ce haka,ko daman baki da lafiya ne ? Da kyar ta iya bud'e baki cikin tsantsar jin kunyar ummi ta tsinci kanta da cewa "eh" yayinda gabad'aya ta kasa sakin jikinta daita tana jin kmr zata fahimci abinda ya faru ne a tsakaninta da bunayya . ummi tayi shiru tana nazarinta na wani lokaci sannan tace "to shikenan ki tashi kiyi wanka kiyi sallah dan nasan yanzu haka ko sallar azahar bakiyi ba ko? Ta d'aga mata kai ala'mun Eh . gabad'aya jaruntar da tayi saura atattare daita, ta tattaro ta sanyawa gangar ajikinta da niyyar tashi da kuzari ,sai dai me tana gama ziro kafafunta daga Kan gadon ta ji bazata iya d'aga kafafunta ba ,saboda wani irin tsami da ciwo da cinyoyinta suka d'auka, ,hatta gabobin jikinta jin su take tamkar an sassare mata su, take jikinta ya d'auki rawa ..... a matukar tsorace ummi ta matso gareta sosai tana binta da wani irin kallo, bakinta na rawa tace "ke lafiyarki kuwa, me ya samu kafafunki suke rawa haka ? rud'ewa muwaddat tayi har tsayuwa ta nemi gagareta ta soma yin kasa tana lumshe idanuwanta , ummi tayi saurin tarota zuwa jikinta tana furta kalmar "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun "me zan gani haka ni mukarama? "hubbey ...hubbey !! ta shiga kiran abi da iyakacin karfinta, kmr an jeho shi ,ya banko kofar da karfi yashigo a matukar firgice yana tambayarta "lafiya? "ina fa lafiya ta yani gani hubbey ,ta fad'a tana sake duban muwaddat dake k'ok'arin tsaitsaita tsayuwarta ta karfin tsiya jikinta na rawa .. abi yace "me zan gani? ummi ta kamo hannun muwaddat dake lummmmmm da idanuwanta tace "ke ki yi tafiya yaga yadda kika dawo ? numfashi muwaddat ta janyo ahankali ta fesar tana lumshe idanu, kana bud'esu da kyar sannan ta soma ta kawa sannu ahankali da niyyar shiga bayi ..har ta gama shigewa bayi idanuwansu na kanta . da sauri ummi ta juya ta dubi gefen da abi ke tsaye ,tana jujjuya masa hannu tare da marairaicewa "hubbey kaga yadda tafiyarta tayi ba? "na gani menene ya samu tafiyartata? jikin ummi na wani irin rawa ta janyo hannu abi sukayi hanyar fita daga d'akin ,kai tsaye d'akinsa ta nufa hankalinta a matukar tashe, idanunta sun cicciko da ruwan hawaye "wai hubbey meye haka ne? abi ya fad'a shima hankalinsa a tashe. "duk kin bi kin wani tayar da hankalinki ,ni fa gabad'aya ban fahimci komai ba. ummi tace "bazaka fahimta ba tana kuka "wai meye hk ne hubbey nifa banason irin haka ,"ki fito ki fahimtar dani, idan wani abu ne ya sameta ,bawai ki dinga min irin haka ba, ya fad'i yana kamota suka zauna abakin gado "ki fad'a min abinda kika gani ...ko na samu natsuwar zuciya ? muryarta na rawa tace "wallahi gani nayi kmr an ta'ba min yarinya ........ ta k'arasa mgn hawaye na gangarowa bisa kuncinta ... "what..? "when? "ban gane an ta'ba miki yarinya ba ? "wallahi ko rantsuwa nayi bazanyi kaffara ba an ta'ba min yarinya.. .... abi yayi shiru yana kallon yadda take zubar da hawaye had'e da nazarinta, kana daga baya yace " haba mukarama ,haba mukarama wannan wace irin magana ce haka ? "a tunanina irin tarbiyar da mukabawa baby ko kuda ne zai zama mutun ajikinta bazata ta'ba amincewa dashi ba bare ta bawa wani kanta, sannan ki dinga kyautata zatonki.. " hakika manzo Allah tsira da amincin Allah shi tabbata agareshi yace" *iyyakun wazzana, "kashedinku da zato, "fa inna zanna akzabul hadis," domin zato shine mafi karyar labari* dan haka ki tsarkake zuciyarki ,ki sanya ikilasi acikinta ,sannan ki cire wannan zaton aranki, babu mamaki ko gajiyar hanya ce ,ta maidaita haka, tunda ki rigada kinsa yadda baby take , a duk sanda tayi tafiyar hanya irin hk ,a galabaice zaki ganta, sosai abi yashiga kwantar mata da hankali, har dai taji ta d'an samu natsuwar zuciya, tare da k'ok'arin kawar da abinda taji. bangaren muwaddat kuwa cike zuciyarta take da matsanancin fargaba abayi, ban da tsinkewar zuciya babu abinda take ji ajikinta , jikin kofar bayin ta dawo ta jingina jikinta tana leken fuskar ummi, har sanda suka bar d'akin , ta sauke naunauyen ajiyar zuciya, jikinta na sake d'aukar rawa "ya Allah ka rufa min asiri...kada kasa ummi ta fahimci wani abu atare dani.. ..ya Allah ka taimakeni, ka taimakeni kada ta gano komai ..... cikin sanyi jiki ta had'a ruwan zafi tashiga gasa jikinta kmr yadda matar nan tayi mata d'azu da safe ,ta dad'e cikin ruwan zafin har sai da taji tsamin da gabobinta jikinta sukayi sun ragu sannan tayi brush da wanka ,had'e da d'auro alwala ta fito ta iske Muhammad auwal zaune a gefen gadon ya kwanta flat ,kafafuwansa duka a kasan tayis yana girgizasu , sannan yayi sama da rigar dake sanye ajikinsa har ana iya hango farar singlet din dake cikin rigar . Kamar ta juya ta koma cikin bayin taji, sai kuma ta k'araso saboda tasan kota juya ta koma ciki ,hakan ba zai sa ya fita daga cikin d'akin ba, matukar ba shine yaga dama ba . kallo d'aya tayi masa ta d'auke kanta daga garesa tana jin wani irin tuttukin bakinciki mara misaltuwa ,ta k'arasa ta tsaya gaban mirrow tana goge jikinta da towel tayi tamkar batasan da wani halitta a kwance agurin ba . bata shafa komai ajikinta ba, illa kwalbar turaren data d'auka ta fesa a gabadaya ilahirin jikinta ,sannan ta nufi wardrobe dinta ta d'auko doguwar riga material wacce ta sha tsone work a iya ratsin brest dinta ta sanya . Ta d'auki sallaya ta shimfid'a ta fuskanci gabas ta tada sallar azahar ,bayan ta idar , ta sake mikewa domin gabatar da la'asar d'an lokacinta tayi , duk yana nan kwance shima da ala'mun bashi da niyyar ce mata komai, cikin haka wayarsa ta d'auki k'ara ya bud'e idanunsa dake lumshe ,kana ya zaro wayar daga aljihun wandonsa ya d'auka yasoma amsa waya "shikenan okay i will try ..." shine kawai abinda kunnuwanta suka jiyo mata . Bayan ta idar da sallah ,ta waigo ahankali inda yake kwance, nan taga wayam babu shi babu alamunsa, ta dad'e agurin zaune tana neman gafarar ubangijinta bisa abinda ta aikata a daren jiya tana kuka tana sake maimata , *allahumma anta rabbi laila a illa anta, khalaqatani wa'ana abduka, ana ala ahduka wa wahduka masta'atu auzubika min sharri ma'hsanahtu, abuhu laka bi nihmatika alaiya wa abuhu bi zanbi ,faga firli, fa inahu la yagfuruzzuba illa ant* byn ta gama, mikewa tayi tsaye ahankali ta koma Kan gadonta ta jingina bayanta da pillow had'e da kallon ceiling d'akin still tana cikin fargaba,shigowar ummi yasa taji gabanta ya sake bada wani irin sautin bugawa, take yanayinta ya sauya, ta shiga kokuwa da numfashinta ,yayinda zuciyarta ta dinga dokawa tana tsalle tmkr zata fasa kirjinta tayo waje , ummi ta k'araso ta zauna kusa daita tana ta'ba gefen wuyanta , zuwa lokacin ba taji zafi kmr d'azu ba, dan hk ta sauke naunauyen ajiyar kana ta kira sunanta "muwaddat hakika d'azu naji matsananci tsoro ,har ma da faduwar gaba, nayi zato akanki wanda har yanzu hkn yaki barin zuciyata, sai dai wani bangare na zuciyata na karyata min hakan, sbd nasa ba zaki ta'ba aikata hkn gareni ba, duba ga yanayin tarbiyarki, "amman na rasa me yasa zuciyata tayi zargin wani abu attare dake, wanda ban ta'ba jin hkn ba sai yau.... " ko dan yanayin tafiyarki dana ga ta canza ne ban sani ba ... da sauri ta had'eye abinda taji ya tsaya mata a makoshinta a tun shigowar ummi sannan ta yunkura ta sauko daga kan gadon tana takawa ahankali tace " ummi ki kwantar da hankalinki babu abinda ya samu tafiyata fa , kawai dai haka nima naji kafafuna sun rike d'azu , amman nafi tunanin zaman mota ne kalleni yanzu kigani ,ummi ki cire tunanin komai aranki domin bazan iya aikata hkn gareki ba ta k'arasa maganar cikin sheshekar kuka... .. .. "numfashi ummi ta sauke tace "to shikenan bance min ki min kuka ba muje ki ci abinci , koma dai bari nasa baba mairo ta kawo miki nan ki ci Allah ya hutar da gajiya ,amman wallahi sai yanzu na d'an samu natsuwar zuciya, ta mike ta fice daga cikin d'akin zuciyarta na dokawa , ita kuma muwaddah ta sauke wata siririyar ajiyar zuciya tana godewa Allah daya rufa mata asiri. kan gado ta fad'a tana mai runtse idanunta saboda azabar zafi , dauriya kawai tayi ta tsaya bisa kafafunta agaban ummi dan kawai ta kawar da zargin ummi akanta, dan tasan muddin bata daidaita yanayinta ba, ba k'aramin aikin ummi bane tayi asibiti daita domin duba lafiyarta , kafafunta ta mike ahankali kana ta janyo wayarta domin kiran 'yan gidansu, dan tunda ta shigo gidan batayi tunanin nemansu ba ,sai yanzu da taji abinda ummi tace , bayan mumy ta d'auki wayar suka gaisa tayi mata ya gajiyar hanya had'e da cewa "ai tun d'azu nake neman layinki ban samu ba" muwaddat ta numfasa kana tace "wallahi mumy wayar ce a kashe tun bayan da muka dawo . bayan sun gama gaisawa da mumy ,ta mikawa kanneta waya ,haka suka yita gaisawa d'aya bayan d'aya , eiman ce ta amshi wayar daga karshe tace "big sister ......,ina nan nayi tabaje, babu matsi balle takura ,sai dai duk da haka nayi kewarki sosai ,amman dan Allah next time idan zaki sake zuwa mana hutu ,dan girman Allah karku zo tare da yaya bunayya ,wallahi ya cika matsi da takura mutane, ga shegen miskilancin tsiya ,har ma gara naki miskilanci akan...... "ke dan Allah malama ban son shirme.... ta katseta ta hanyar fad'ar hk, ni da kike Allah Allah mu rabu, shine yanxu dan gulma da munafurci zaki ce wai kinyi kewata "kai aunty muwaddat kefa matsalata dake kenan har yanzu bakije Ghana ba,da wasa fa nake miki "ai kuwa bazan ta'ba zuwa ba ,kinga sai anjima ta katse kiran .... tun bayan da muwaddat ta gama waya da yan gidansu ta tsakuri abincin da baba mairo ta kawo mata sama sama ,tayi kwanciyarta a d'aki har dare taki fitowa sai nan mairo mai aiki ta sake biyota da abinci . bangaren bunayya kuwa bai sake shigowa d'akin ba, dan haka ta samu damar sakewa sosai ,tana tunanin abinda ya dace da rayuwarta ,domin nemawar kanta mafuta dangane da halakarta da bunayya ,dan kasancewarsu tare guri daya ,babu abinda zai sake haifarwa facce dagula mata lisafi,tare da d'aga mata hankali ,haka dai tayita juyi akan gadonta tana tunani , har lokacin hoton abinda ya faru tsakaninsu yaki 'bace wa acikin kwalkwaluwarta ,sai da lokacin sallah magrib tayi sannan ta yunkura ta Mike ta sake shiga bayi .. ************ washegari tana zaune a inda ta idar da sallar azahar yashigo ,ko ba'a fad'a mata ba tasan shine yashigo d'akin, juyowa tayi a sukwane suka yi 4 eyes dashi, tsaye sanye ciki wasu had'd'un bakaken kanana kaya ,riga t shirt da wandon baki iya gwiwa, idanu suka tsurawa junansu tamkar ranar suka fara ganin juna , take zuciyoyinsu ya sake dilmiya cikin tafkin kaunar juna , hk nan ta tsinci kanta cikin sabon tafkin kaunarsa shima kusan yana jin irin abinda take ji ajikinta ,sosai tayi nisa cikin kallonsa, laulausar tafin hannunsa da taji akan kafad'arta ne yasa ya dawo daita daga duniyar data Lula, kusa daita ya matso sosai yana kallon fuskarta, lumshe idanunta tayi ahankali saboda bazata iya jurar kallonsa ba ,kusan minti goma yana durkushe a gabanta yana kallon fuskarta, cike da matsanancin so ya kira sunanta cikin sanyayiyar muryarsa mai shiga jiki " "muwaddat dina ... Tana jinsa taki motsawa ya kamo hannuta ya Mikar daita tsaye ,ba tayi masa mutsu ba ta Mike ya soma tafiya daita har suka k'araso bakin gado ya zaunar daita, d'an k'aramin ajiyar zuciya ta sauke tana bud'e shanyayyun idanunta ahankali while zuciyarta na dokawa ,idanunta ta lumshe tare da bud'e su fess akan fuskarsa , suka sake had'a ido ,take suka shiga wani yanayi Wanda hkn yasa suka tsurawa kwayar idanunsu ido suna kallon juna, gabad'aya ya gama karantartar halin da take ciki, har lokacin tana cikin tsananin tsoro da fargaba ne. Haka nan shima ya tsinci kanshi cikin damuwa sosai saboda yanayin da take ciki "muwaddat dina.....ya sake kiran sunanta ta sake kallonsa tana kawar da idanunta batare data amsa ba ,ya kamo fuskarta da hannuwansa duka ya had'e fuskokinsu guri daya tare da sanya kwayar idanunsa cikin nata yana kallonta, har bai son d'auke idanunsa cikin nata "am really sorry my muwaddat i really sorry for what I did .... bazan gaji da baki hakuri akan abinda ya faru a tsakaninmu ba . ta sake kawar da kanta gefe idanunta na ciccikowa da ruwan hawaye "kiyi hkr ki daina kukan nan, sannan kice kin hakura plz shine kawai kwanciyar hankalina.... muryarta na rawa tace "ba..babu komai ya wuce , had'e da sake kawar da fuskarta ta sunkuyar da kanta kasa, "to me ye kuma abun sunkuyar da kai bayan kince babu komai ,dan Allah ki saki jikinki kinji aunty nah....... ta d'ago da sauri tana dubansa cike da matsanancin mamaki ,sbd wannan shine karo na farko daya furta hk gareta ,wani irin kallon yake mata kai tsaye batare daya sake ce mata komai ba ,babu zato taji ya janyota tare da sanyata ajikinsa ya rungumeta tsam yana furzar da numfashi, yana jin kmr su tabbata a haka ,ahankali ta soma k'okarin fixge jikinta ,amman ta kasa sbd irin kalar rungumar da yayi mata ,babu yadda zatayi ta raba jikinta dana shi, tsawon minti goma suna haka suna sauke numfashi ,tana cigaba da mutsu mutsun raba jikinta dana shi,saboda yanzu wani irin mahaukacin tsoronsa take ji ,dan ya shata mamakinsa da bazata ta'ba mancewa ba har karshen rayuwarta ..... cigaba da mutsu mutsu tayi wanda hkn yasa ya barta ba dan yaso ba . saukowa yayi gabadaya daga saman gadon ya tsaya bisa kafafunsa "ni zan koma d'akina ki saki jikinki plz ,babu abinda zai faru sannan rashin kusantar inda ummi take zai sa tashiga damuwa sosai, ko yanxu da zan shigo naji suna maganar da abi ,wai tunda muka dawo ta rasa gane kanki ko parlour'n baki sake fitowa ba ,ki taimakeni ki saki ranki da zuciyarki plz karki bari ta fahimci komai ya fad'i hk yana had'e hannuwansa guri daya, shiru tayi tare da kafe shi da idanunta.. gbdy ta rasa ma abinda zatace masa .. "dan Allah nace "muyarta sanyaye tace "naji amman kai ma zan roki wata alfarma agurinka, ka daina shigo min d'aki kai tsaye ,ko nuna ka damu dani akan idanunsu ,kai bama hk ba, ni.. ni. na yanke duk wata halakata da kai har karshen rayuwata , ka tsaya matsayinka na tsaya nawa, banason kusancina da kai ...... "shine kawai alfamar ? Ta d'aga masa kai "shikenan angama yana gama fad'ar haka ya juya yasoma k'ok'arin barin d'akin tana kallonsa ya fice zucuyarta na wani irin harbawa ... *********** bayan sati biyu da faruwar hk atsakaninsu, muwaddah ta warke sumul ta dawo normal saboda idanun ummi dake kanta amman sam bata cikin kuzari da walwalarta,tare da farinciki tmkr yadda take ada , tana dai fitowa ayi hirar barkwanci daita da sauransu kmr dai yadda suka saba dan duk kar ummi ta fahimci tana tare da damuwa, cikin satin ta koma makaranta. shi kuwa bunayya ya d'auke mata wuta kmr yadda ta bukata, ya daina shiga tsabgata da shishige mata, ya daina nuna kulawarsa gareta tsakaninsa daita ido ne ,wannan sharewar da ummi ta fahimci suna yiwa juna yayiwa mata , sannan hankalinta ya kwanta tare da d'aukar ko ya watsar da kudirinsa akanta ne akan muwaddah ,bunayya kuwa hakurinsa ya gaza yasoma bibiyar d'akinta cikin dare ,kullun sai sun sha dambe bala'i dashi akan sai ya kusanceta, ko kuma ta fito ta sanarwa iyayensu, cewar itama tana son shi, ta nuna musu tana bukatashi ,bashi kad'ai yake bukatarta ba. ********* zaune take a gefen gado ta rafka tagumi cikin zullumi da rashin sanin madafar tunaninta, abu daya tasani har lokacin tana jinsa ajikinta, musamman yanzu datake sake hango tsananin soyayyarta acikin kwayar idanunsa,sai dai duk wannan bai sa ta amincewa zuciyarta ba, zata rusa soyayyar zuwa kiyaya tunda iyayen goyonta basu bukatar wata halaka atsakaninsu,, ta koma ta kwanta lamo tana sauke numfashi sama sama, har bacci barowa yasoma fixgarta. karfe shad'aya daidai ya shigo d'akin ya tarar daita kwance sauran kad'an ta zamo kasa, ya k'arasa da sauri ya gyarata ,yana gyara gashinta daya baje bisa fuskarta, bakinsa ya kai ya tsotse lip's dinta yana shafo kirjinta, ta bud'e idanunta ahankali tana yatsina fuska dan baccin bai yi nisa ba, bata ma san lokacin data d'auketa batare da ta kulle d'akin ba, yace "meye abun wani yatsina fuska kmr kinga wani abun kazanta? lumshe ido tayi tace "bunayya i don't like all this nonsense...girgiza mata kai yayi "you must like it , as far as bazaki fito da tarin soyayyar da kike min ba, to zamu tabbata muna rayuwar dare dake dan ko kin kulke kofar nan akwai hanyoyi dayawa da zanbi na shigo koda kuwa ta saman celling ne "ya salam ta furta tana saukowa daga saman gadon ta nufi bayi tana k'ok'arin turo kofar ,yayi saurin tura kofar yashiga "hakan ma yayi min daidai wallahi ya fixgota da karfin tsiya ya soma rabata da kayan jikinta shima yana cire nashi ,hankalinta ya tashi tasoma tutturesa suka shiga kokuwa da juna aiko ya bar cire mata kaya ya zamo pent dinta kasa yasoma k'ok'arin shigarta daga tsaye ta bud'e baki zata saki kara yayi saurin toshe mata baki da nashi bakin yana haki ,da kyar tasamu ta kwaci kanta tana fidda numfashi hawayen dake makale a idanunta suka samu nasarar gangarowa "dan girman allah ka barni na huta wallahi sam hk bai dace damu ba, bai kamata mu sakarwa iyayenmu da wannan tozarcin ba, nasan muyi kuskuren a farko, mai zai hana mu gyara kuskurenmu ta hanyar kauracewa juna "naji but ki barni ko nono na sha ya Kai hannunsa kirjinta yana lumshe ido, yana k'ok'arin kai bakinsa ta yi saurin buge masa baki "banason wulakaci wai me yasa kake yin abu kmr wani dabba ne? " nace banaso bana yi ko dole ne? ta karasa mgnr tana d'aga murya. "ni ...ni dabba muwaddah? "ni kike kira da dabba? tayi masa banza ta fito daga cikin bayin tana huci ,shima ya biyo bayanta a harzuke yana fixgota da karfi ta fad'o saman fad'adden kirjinsa, yana kallon cikin kwayar idanunta "ki karyata abinda bakinki ya fad'a akaina, idan ba hk ba zan nuna miki aikin dabbanci yanzu "ki bani hakuri ya k'arasa mgbr yana damko nonuwanta da karfi ,ta saki mara sauti tana kamkame jikinta, take tsigar jikinta gbdy suka mike sbd zafi, muryarta na rawa tace"dan Allah kayi hakuri wallahi bazan sake ba "ki durkusa kasa ki bani hakuri, ta kasa aiwatar da hkn sbd rad'adin da brest dinta ke mata, "bazaki durkusa ba ya fad'i hk yana sake matse kan nipples? jikinta na rawa tayi luuuuuu zatayi kasa gbdy ya cillata saman gado da karfi yana kallonta ransa a matukar 'bace ya nunata da yatsan hannusa ala'mun gargadi sannan ya juya cikin tashin hankali ,zumbur ta mike tana kallon brest dinta da suka tsuke guri daya ala'mun wahala "wayyohlly allah na me yasa nayi abinda nayi gashi na jawo kaina, da kyar tasamu ta d'auki zaninta ta d'aura tana laliba kan nipples dinta da take ji kmr kan zai tsinke.. shi kuwa a adaddffe ya shiga d'akinsa ,kai tsaye bathoorom yashiga ya dinga sakarwa kansa da gangar jikinsa ruwa dan yaji sanyi tare da kashe tarin sha'awar dake cinsa.. ******* tun daga lokacin M. A bai sake takowa inda take ba, gabad'aya ya tattarata ya watsar daita, sha'anin gabansa kawai yake ya daina zuwa d'akinta, ko shigowa yayi yaga suna magana da ummi barin gurin yake, bangarenta itama hakan take gareta domin har ta fishi jin dadin wannan sabon salon, ai kuwa cikin kankanin lokaci bunayya yasoma damuwa ,hankalinsa yayi mugu mugun tashi gani yake shikenan wahalar shi zata tashi a banza , gbdy ya rasa yadda zai yi ya fuskanceta , dan ko ya yi k'okarin yi mata magana fuskarta kad'ai idan ya kalla sai yaji ya kasa sai fad'uwar gaba ..... sati daya sati biyu har sun shigo sati na uku suna fushi da juna , ya damu kwarai da gaske dan tunda ya kusanceta ya d'and'ani zumar mata ya sake makance cikin mugun sonta. ko ina ya motsa dumin jikinta yake ji ajikinsa, wani lokacin har ji yake kamar yaje d'akinta. kullun daren duniya baccin wahala take cike da matsanancin sha'awarsa amman haka take cijewa tana d'aurewa tare da control din kanta ta hanyar tsarki da ruwan zafi da yin azumi domin kawar dashi aranta. a wani yammaci tana tsaye a kitchen tana k'ok'arin had'a musu abinci, dan tun da ta dawo daga ilori daita ake shiga kitchen ayi komai daita ,gabanta ne ya yanke ya fad'i,inda take jikinta ya dinga bata duk yadda akayi M. A ne tsaye a gurin, juyowa tayi ahankali aiko shi din ne tagani tsaye abakin kofa hannunsa daya rike da kugunsa yana kallon cikin kitchen din, a zahirin gasky zaka d'auka kitchen din yake kallo, ko km akwai abinda yake tunanin d'auka, amman sam abun ba haka bane, zuciyarsa ita yake kallo, suna had'a ido dashi tayi saurin d'auke kanta kamar bata gansa ba ,ta tazo zata wuce ta gefensa ya dawo daita cikin kitchen din shi rungume daita ajikinsa, had'e ransa yayi sosai , yana mai juyo daita suna fuskantar juna tare da zagaye ta da hannuwansa ta bayanta ya fara magana tare da d'age mata girasa daya. "ya dai manya mata? ta yatsina fuska tana jin yadda bugun zuciyoyinsu ke k'aruwa "yaya kika ji da yajin aiki ajikinki ? "nasan daurewa kawai kike amman nasan kina matukar bukatar auwal atare dake, wadan nan abubuwan ma sunyi kewata ko ? ya shafo kirjinta yana tsaida idanunsa akanta. "kinji jiki sosai koda ganin yanayinki ya lukuce mata hanci "miskilili kawai mai ra'ayi banza ,har yaushe zaki ajiye wannan banzar ra'ayinki naki ki yarda ki amince sai dani zaki iya rayuwa ? "nasan kinji jiki a duk wannan kwanaki, ya kara kunnensa a daidai saitin bakinta "ko zaki gaya min yadda kika ji da bamu had'u ba ? tayi masa banza ganin bata da niyyar yi masa mgn yasa ya cigaba ,"da alamu dai kina jin kunyar fad'a ne ko ? "amman big sister zanso ki d'aure ki fad'a min yadda kikayi missing wannan abar ..... ya shiga romancing din jikinta joystic dinsa na harbawa ajikinta ,take tsoro ya ziyarceta tayi saurin kaucewa zata fita yayi saurin kamota ya had'eta da jikinsa fuskarsu na kallon juna, wuyanta yashiga shafawa zuwa kirjinta take jikinta ya d'auki rawa "dan allah ka...babari.. kamar zugasa tayi. motsin shigowa taji ana kokarin yi kitchen din amman ya hanata fita, binta mai aiki ce, tana ganinsu tayi saurin juyawa da baya tana sallati yace "no binta ki shigo kawai kiyi abinda zakiyi babu matsala, kin shigowa tayi sai dai ta jima tana mamakinsu kafin ya sake cewa wani abu Allah ya bata sa'a ta biyo bayan binta dan tasan idan batayi wani abu ba, zai iya 'bata tsawon lokaci har ummi ta dawo gidan taci karo dasu a wannan halin "ita kuwa da me zatace mata? tana gama fitowa aguje sai ga ummi ta sanyo kai cikin parlour'n sukayi kicibis daita, tace "ke lafiyarki kika fito aguje haka? Mmn sudais πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 29 ...Muwaddat tayi shiru taki cewa ummi komai sai kofar kitchen din data kalla tana maida numfashi ahankali, hakan yasa ummi ta maida hankalin guri ,ganin bunayya dake tsaye abakin kofar kitchen din ya hard' e kafafunsa had'e da rungume hannuwansa duka akirji , yasa ummi ta had'e rai sosai sannan tace "kasameni a d'akina .... Ummi na barin parlour'n ya sauke tsumammun idanunsa akan muwaddat wacce gabad'aya yanayinta ya gama canzawa, kallo daya zaka mata kasan Tana cikin tashin hankali mara misaltuwa. hannuwansa ya sauke daga kirjinsa yana mata kallon gefen ido kana yabi bayan ummi. Yana barin parlour'n binta mai ta qaraso inda muwaddat take tsaye tana haki ,ta kamota ta zaunar daita kan kujera "uwar d'akina ...." muwaddat ta d'ago kanta ta kalleta batare data amsa mata ba, bata damu da rashin amsawarta ba , ta cigaba da magana, domin ta kudirci aniyyar Zata fad'a mata gasky koda kuwa zataji haushinta. "cikin ke da Auwal waye babba ne ni kam ? Muwaddat ta runtse idanunwata kana ta bud'e bakinta da kyar tace "ni.... "to me yasa kike yawan biye masa kuna irin wad'an abubuwa alhalin ke ba matarsa ba shi ba muharaminki ba ? Still shiru tayi illa jikinta daya d'auki rawa tamkar mazari , "to yaushe ne to? " Ita tunaninta yau ne karo na farko data kamasu makale da juna, ahankali binta tayi ta mata fad'a irin Wanda uwa Kan yiwa d'anta idan ya aikata abinda bai dace ba "daga karshe tace "idan kuma kuna son juna ne ,me zai hana ku sanarwa iyayenku yafi wannan abinda kukeyi ? "Kuna son juna ko ? Muwaddat tayi shiru ta sunkuyar da kanta kasa cikin matsanancin jin kunya , duk yadda binta taso taji wani abu daga bakinta amman muwaddat taki cewa komai, dole ta kyaleta ta koma kitchen kan aikinta .. Shi kuwa M.A yana shiga d'akin ummi ta rufesa da fad'a ta inda take shiga bata nan take fita ba ,"na rasa me kake nufi dani bunayya ?"Sam baka jin maganata, wallahi idan baka fita harka muwaddat ba zanyi mummunar sa'ba maka ,zan baka mamaki ,dole sai ka kusanceta , shin babu mata a garin nan ne sai ta ? "To ni ummi .....short up there mara kunya banza kawai ,kaga kazo ka tattara ka koma inda ka fito tunda bazaka bar zuciyata ta huta ba ,har kullun bazan daina fad'a maka kayi kankanta da aure yin aure ba .. ..ya sake bud'e bakinsa kenan zai yi mgn tayi saurin katse Masa hanzari ta hanyar cewa" get out of this room now tayi mgnr tana nuna masa kofar fita da hannunta ... Cikin sanyin jiki bunayya ya fito daga cikin d'akin ummi ,gabad'aya ji yayi zuciyarsa ta cika da kunci da bakinciki ,yana isa bangarensa ya zube akan d'aya daga cikin kujerun parlour'n "yanzu ya zai yi kenan ? Ya tambayi kansa yana runtse idanunsa " wa zai samu da matsalarsa da damuwarsa ? "Wa zai fuskanci halin da yake cikin? "tabbas yasan tunda umminsa ta kafe akan bazata bashi auren muwaddat ba to ya tabbatar bazata bashi din bane, yasan halin umminsa magana d'aya take ,tun tasowarsa yasan halinta idan tace yes yes ne idan tace no no ne, hannunsa yasanya cikin sumar dake kwance akansa had'e da yamutsa ta yana cizan lips dinsa yana neman mafuta .. amman ya rantse bazai sake tada zancesa da muwaddat ba ko sake tunkararsu da maganar ba shi zai San matakin da zai d'auka.... Da daddare da misalin takwas na dare suna zaune su duka uku akan dining banda bunayya suna cin abinci, amman ita muwaddat tunda ta rike spoon ta kasa kai komai bakinta sai juya spoon din take ,tana tunanin bunayya da har wannan lokacin bai shigo ba ,ummi kuwa sai cin abinci take hankali kwance tana fuskantar mijinta har suka gama ta ajiye spoon din hannun shima abi haka yana goge hannunsa da bakinsa, ummi ta dubesa kana tace "hubbey .. ya d'ago yana tsura mata ido sannan yace " ya'akayi uwar gida sarautan mata daga ke babu kari uwar Auwal da aysha yayi maganar cikin barkwanci daya saba.. tayi murmushin kawai sannan tace "ina son ka gayawa d'anka ya fita harka diyata babu lallai babu dole nace bazan bashi ba yaje can ya nemi matarsa agaba haka itama ,dan ban son tashin hankali " Abi yayi shiru yana dubanta har sanda ta dasa aya a nan yace "me kuma Auwal din yayi? "Bai yi komai ba ni dai ka gaya masa ya fita harkata ya daina takurawa yarinyata, itama da alamun bata yinsa ,amman dan naci yana son yi mata dole.. abi yayi murmushi had'e da Mikewa yana duban muwaddat "baby kinji abinda umminki take fad'a ba ko ? "Meye gaskiyar lamarin ? Muwaddat tayi shiru ta kasa d'ago kanta. "shikenan tunda abun yazamo hk InshaAllahu zan yi masa magana ya bar takurawa baby "gsky idan yana son zaman lafiyarsa ya rabunmu da yarinya, abi ya sake duban inda muwaddat take "muwaddat.. ahankali ta d'ago ta dubeshi tana jin wani iri ajikinta "bayan takurawar Auwal akwai abinda ke damunki ne duk na ganki wani iri ko abinci ma baki wani ci ba ko baki da lafiya ne ? Muryarta a raunane tace "lafiyata lau abi "ummi tayi tsigil tace "ai dole kaganta haka wannan naci na bunayya ya Isa yasa kaganta hk, d'azu fa dana dawo daga aiki aguje ya Kora min ita kad'an ya rage bata fad'i ba .... suka sa dariya gabad'ayansu banda muwaddat da zuciyarta ke beting "ina ma yake ne tunda na dawo ban gansa ba inji cewar abi ? "oho masa nima ban gansa ba suka koma Kan kujera suka fuskanci tv. ********** Muwaddat tayi mugun sake tsare kanta daga bunayya ,duk inda tasan zasu had'u bata kusantar gurin ,abinda ya bawa bunayya mamaki har nemi ya d'ago masa hankali shine yadda ko hanya bata kaunar ta had'asu dashi , Idan aka ci Sa'ar sun had'u to ka yayi Mata mgn sai tayi tmkr bata sanshi ba ,a wani yammaci ta dawo daga school ,cikin sauri ya biyota yana Kiran sunanta "muwaddat ! muwaddat!!! Ko tsayawa bata yi ba ,bare ta nuna al'amun amsawa ,sai ma Kara sauri data yi ,da sauri ya Sha gabanta "wai muwaddat me kike nufi dani ne? Tsayawa tayi tana kallonsa tmkr batasan shi ba "muwaddat wannan wani irin sabon wulakacin ne ? Dogon tsaki taja tabi ta gefenshi zata wuce ,fisgota yayi da karfin gaske Wanda yasa har taji wani azababben ciwon Kai ,ya daka tsawa "kina da hankali kuwa ? "Ina Miki magana zaki ja min tsaki ,"an ja din kayi abinda zakayi , "Muhammed auwal lokaci ya wuce da zan sake wata halaka da Kai ko westing time dina gurin mu'amula da Kai ,tunda ma kaji kayi min magana naki kulaka , ka rabu dani mana ko ana dole ne? " idan soyayya ce nace bana yi ,ko ana so dole ne ? "Bari kaji in gaya maka daga yau karka sake takuramin bare matsa min bunayya bana sonka bana son ....... saukar wani gigitaccen mari taji a fuskarta Wanda yasa ta kasa karasa mgnrta .... Batayi mamaki ba dan ta zaci fiyye da hk daga garesa ,dan tasan ta cusa Masa bakinciki ... tayi tsaye kawai tana kallonsa tace " ka mareni ? "An mareki ko zaki rana ne ? "Bazan rama ba amman na gode ...ta juya ta nufi hanyar part din ummi .... nan da nan bunayya ya rikece ya dawo tmkr wani mahaukaci gabad'aya ya rud'e ganin zai rasa muwaddat dinsa , jikinsa a matukar sanyaye yayi sauri ya biyo bayanta fuskarsa cike da tsantsar damuwa da nadamar Marin da yayi mata,"muwaddat dina yana k'ok'arin riko hannunta ta fixge da iyakacin karfinta "don't .. don't ever touch okay again "ta k'arasa shigewa ciki da gudu ta barshi tsaye a wajen . yasa duka hannuwansa akai Yana sakin ihu babu Wanda yaga abinda ya faru a tsakaninsu ,daga ita sai shi sai Allah .. Allah sarki marin da bunayya yayi mata sam bai sa taji haushinsa ba sai tsananin tausayinsa ,hakika rayuwarsu duka tana cikin garari ...... to amman ya ne zatayi da rayuwarta ? " idan ba haka tayi ba tabbas tasan bunayya bazai rabu daita ta dadi ba , haka Nan batason su sake aikata kuskuren da suka aikata a kwanaki .... Kwantata halin da dukkaninsu suka shiga a ranar bazai misaltu ba, duk yadda ya zaci muwaddat ta wuce nan ,to shi yanzu Yaya zai da rayuwarshi ? "Karya ne wallahi kina sona baby.. " bazan ta'ba kuskuren kyaleki ba har sai kin zamo mallakina .... kwance take a d'akinta akan gado sanye da wani blue night gown Mai siririn hannu tmkr shimi, iya gwiwa rigar ta tsaya mata, duk wata halitar jikinta ta bayyana, ta d'aure gashin kanta a tsakiyar kanta, ta kudundune jikinta tamkar mai jin tsanyi cikin bargo, ac na sake rasa dukkan sansar jikinta, duk k'ok'arin datayi ta samu bacci ta kasa, lokaci guda kuma tunanin irin bakar maganar data fad'awa bunayya ya fad'o mata, ta tuna yanayin da fuskarsa tayi alokacin da take gaya masa kalmar bata son shi ..... Take wani gumi yashiga karyo mata ,tuni ta yaye bargon data lullube jikinta dashi , amman duk da haka gumi bai daina tatsafo mata ba kmr wacce take nakuda. duk da ac dake aiki acikin d'akin amman gumi sai karuwa yake sbd zuwa lokacin damuwarta ya had'e mata da tsananin sha'awarsa .. Hawaye tasoma zubarwa Shar shar ...'"I love you so much and much bunayya ...... "kayi hakuri wallahi ina sonka idanunta a rufe suke hawaye ko sai sake gangarowa suke , gabad'aya yanayinta ya sake canzawa , sha'awa ce tayi mata yawa a tsansar jikinta, dan ko yaya tayi tunaninsa yanzu ne zata soma tsiyayya, wani irin mika tayi da nishi ahad'e wasu hawayen na sake biyo kuncinta , gabad'aya tsigar jikinta suka Mike, ta fara milmila daga farkon gado zuwa karshen gadon tana jin tamkar ana tsikaranta, a zaunen dake ta kai dubanta zuwa kirjinta ganin yadda nonuwanta sukayi yasa hankalinta ya sake tashi , gabad'aya kan brest dinta sun Mike tsaye, tare da tsukewa kamar dai yadda joystick din nmj Kan yi Idan yana cikin muguwar sha'awa, ta kai hannuta ta lalu'bo wayarta tasoma kiran layinsa ,sai yayi kamar zai shiga sai ta katse jikinta na rawa, tayi haka yafi sau ba adadi a karo na karshe ne ya d'auka yace " hello ..........cikin sanyayyiyar muryarsa .. jikinta na rawa ta katse Kiran tana fidda numfashi daga can gefe kawai taji sautin muryarsa yace "lafiya kike kirana a daidai wannan lokacin ? Ta waigo a matukar tsorace tana duban gurin data tsamaci ganinsa sbd daga nan ta jiyo sautin muryarsa yana yana zaune akan doguwar kujera dake cikin d'akin . shi kuwa yana kwance a dakinsa ya kasa hakura sai gobe su had'u daita dan haka ya taso ya nufo d'akinta Kai tsaye, yaci sa'ar bata sanyawa kofar key ba ,ya bud'e kofor ahankali yashigo ya hangota kwance tana juyi akan gado ,Kuma ga hawaye ya wanke mata fuska, sunanshi kawai take fitarwa daga cikin bakinta ,shine yasamu guri kan kujera ya zauna tare da tsura Mata ido yana jin duk runtsi bazai iya rabuwa daita ba ,bazai iya hakura wani ya aureta ba ..... Kasa cigaba da zaman yayi ya k'araso gareta ya Isa kan gadon, kwanciya yayi akan cinyarta, tana can duniyar tunani yadda yashigo d'akin, ahankali yasoma shafa laulausar jikinta "my baby ki aureni plz, wallahi bazan iya rayuwa babu ke ba, nan yayita fad'a Mata maganganu masu sanyi cikin shaukin sonta ,da sha'awarta ,daga ganinsa kaga Wanda ya kamo da ciwon so.. Ahankali ya lumsge tsukammun idanunsa Yana cigaba da shafa cinyarta zuwa kirjinta wanda sai lokacin ta dawo haiyacinta ,bakinta na rawa tace "kai me ye hk?" " Me kazo yi a d'akina ? ya bud'e idanunsa ya tsura Mata su tare da Kai bakinsa daidai kan nipples dinta dake cikin kayan bacci ya ciza kan ...kana yace" ai kece kika kirani ....ya karasa mgnr yana d'aura kansa a kirjinta .. " wai meye hk bunayya kana da hankali kuwa ? " Baby ni mahaukaci ne akanki ,allah na yarda na amince bani da hankali ko kad'an,na haukace a ciwon sonki ,dan Allah ki taimaka karki barni ,idan ban aureki ba mutuwa zanyi ki taimaki d'an'uwanki ki aureshi "ki rabu da maganar ummi ke kinsa ban miki kad'an ba ... gumi ne yacigaba da keto mata ta rigada tasani, ya gama haukacewa a yau din nan.. idan ba da bara tayi mishi ba ,babu yadda za'a yi ya tashi ajikinta,dan hk ahankali tace "shikenan naji zanyi tunani akai ka tashi ka koma d'akinka yanzu ni tsoro nake ji .. "Batare da wani tsoro ko fargaba ba yace "nifa babu inda zani a Nan zan kwana .. "ya bata amsa da hakan yana sake rungumeta " "What ta furta a razane tana kokarin kwacewa daga jikinsa "banaso abinda kake min bunayya ,kamar zugashi tayi ,ya k'ara matseta , bakinsa ya kai daidai nata ya fara tsotsa lip's dinta kamar Wanda yasamu sweet ,ta kauce bakinta da kyar , ta ttaro miyan bakinta ta tofar tana saki kuka Wanda ita kanta ta tabbatar na shagwa'ba ne tace "nifa banason abinda kake min. Aiko ya fusata yace" ke nifa bangane abinda kike nufi dani ba, wani sabon ra'ayi naga kin sake d'aukarwa kanki ,amman dai kinsa bazan iya cigaba da rike kaina ba ko ? Tun farkon yinmu har yanzu ban sake kusantarki ba,ta dubeshi akaikaice tana goge sauran hawayen idanunta , kana ta yatsina fuska kmr itama bata jin abinda yake ji, tace "to ni Ina ruwana ,ni dai banaso bana bukata.. yace "to ni ina so kuma dolenki kema kiso "ta Mike zata sauko daga kan gadon ya fixgota jikinsa "ki yayeni muwaddat .. "mu dai kiyayi juna Auwal "wallahi ka tashi ka bar min d'akin idan ba haka zan yi ihun da kowa zai tashi ... "To kiyi mana Ina ruwana ,kece zakiji kunya dan kinsa ni ba kunya gareni ba bazan ji komai ba... "Ni yanzu kawai kisan yadda zaki yi dani ..tayi shiru tana kallonsa tana tunanin dabarar da zata Masa, can tace "to yanzu me kake so ? "yauwa big sister ni kibanrni nayi romancing dinki ma kawai ya Isheni ba sai naje can ba.. "okay bari naje nayi fitsari ,ta yunkura ta sauko ta zare hannunta cikin nasa ta nufi bayi shika ya Mike yace "bari nima nayi fitsari tana jin hk ta karasa shigewa bayin da sauri har da Sanya key ... ,zaro ido yayi Yana buga kofar kmr zai balla Yana Kiran sunanta "muwaddat plz ki bud'e min karki min haka plz .... Haka yayita buga kofar har sai daya gaji da bugun kofar bata bud'e ba ,jikinsa a sanyaye ya juya ya bar d'akin. ******* Byn kwana uku da daddare, fitowar kenan daga wanka bata sa komai ba sai yar wata yololuwar rigar bacci ,wacce ta tsaya mata iya cinya ummi ce siyo mata daga gurin aiki , ta nade gashinta , sai kamshi take zubawa hankalinta kwance take komai , ta d'auko hijab dinta har kasa ta fito ta nufi kitchen a parlour'n ta wuce shi yana zaune shi da abi suna kallon news byn mkr minti goma ta fito hannuta rike da cup ta cika da zuma . koda ta fito bata iske abi ba sai shi kad'ai zaune tana niyyar shiga part dinta taji ya sureta, yayi hanyar d'akinta daita ya kwantar daita kan gado ya cire mata hijab din jikinta, mutuwar zaune yayi yana dubanta "wayyohlly Allah Muwaddat dina ...Allah yayi miki komai Wanda nake so," ummi kiyi hakuri wallahi bazan iya barin wannan diyar taki ba, yayi mgnr cikin zuciyarsa jikinsa har tsuma yake ya cafkota kmr wani mayunwanci zaki , tuni joystick dinsa ta Mike sosai ahankali idanunta ta sauka akan joystick dinsa ,tsoro ne ya kamata ,saboda ganin yadda ta cika masa wando ta lumshe idanunta ta zabura zata Mike, ya kamota ya sakata cikin jikinsa, wani irin k'ara ta saki ,yayi saurin rufe mata baki jikinsa na tsuma "ke meye haka ? "Dan Allah ka sakeni karkamin komai, ya rungumeta ajikinsa ta fara ihu yayi saurin cafko nonuwanta ,ai wani irin abu taji ya tsargar mata tun daga tsintsiyar kafafunta har zuwa cikin kasanta ,shi kuwa wani laushi ne ke ziyarar hannunsa .. ya kamo Kan brest dinta ya dinga murza tsit kake jin big sister .. ta daina fixge fixge, bata San sanda ta fara sakin nishi ba. gyarata yayi ya kwanta daita flat ya cire gabadaya kayan jikinta yaje ya kulle kofar ya dawo yana kallon brest dinta da suka bayyana sunyi suntuma suntuma ga kan nipples dinta da sukayi wani irin tsini suka tsaya cak, bakinsu ya tsuke , al'amun tana cikin sha'awa ,ya d'aura bakinsa yashiga tsosa sai daya d'auki sama da minti talatin yana tsotsar su da lailaya Kan ,sannan yayi kasa ya zare pent dinta ya shafo kasanta "ya Salam ya furta a kasan zuciyarsa sbd jin yadda ta jike jagba sai nishi take fitarwa tana lumshe idanunta kallo daya yayi mata yasan a matukar bakuce take .. ya kai bakinsa yashiga sucking dinta wani irin nishi ta saki mara sauti kana jikinta ya d'auki kyarma ,ya kai hannunsa bakinta "shiiiiiiiiii za'a ajiki fa, may be abi ya dawo parlour. "ta lumshe masa idanunta, tana d'aura hannunta bisa nashi haka ya dinga tsotsota yana zira harshe cikin kasanta , jikinta har tsuma yake sai daya bari ta fita haiyacinta , idanuwanta sun rufe ,yayi saurin janye jikinsa yana Shirin Mikewa .. cikin murya mai ban tausayi tace "oh my God bunayya me yasa zaka barni haka ? Wallahi idan kabar hk zan sha wahala yau ... dan Allah karka wahalar dani "ba wahalar dake zanyi ba ya tashi gbdy ya saka rigarsa da yayi jifa dashi "haba muwaddat keda babu ruwanki baki San ma atabaki ,Baki son abubuwa irina dabobi ,baki son hauka ,kin manta ni ne jarabbabe dabba mahaukaci "idan kin manta bari na tuna miki tunda baki sona zan barki amman sai nagama 'bataki da sha'awata sannan zan barki ,na nemi mai sona yayi hanyar waje da sauri ta biyo bayansa ta rungume shi ta baya.. "Wallahi ina sonka fiyye da yadda kake sona ina jin tsoron bayyana hakan ne ..saboda sanin kai din kanina ne ,bugu da kari ummi ....sai ta kasa karasawa ta kamkame shi ajikinta tana nishi ya juyo daita tare da rungumeta yana kissing din every part of her "ina sonki muwaddat....suka fad'a kan gado suka shiga aikawa juna zafafan wasanin sosai suka rikita kansu ina ganin zasu dauki hanyar sama jannati nayi waje da sauri na rufo musu kofar kar idanuna yaga mugun Abu .. Bayan komai ya lafa a tsakaninsu itace ta fara shiga bayi shima ya biyota tare suka yi wanka suka fito makale da juna tamkar wasu miji da mata ya zauna akan gadonta ya janyota ya zaunar Kan cinyarsa yana ta 'bata kirjinta "ina son kan nipples din nan naki Yana mugun tsumani .. ta manna masa kissing a wuyansa zuwa kirjinsa ,gashi daman babu komai ajikinsu hakan yasan suka sake shiga cikin wani yanayi mai wuyar misaltuwa suka kwanta suna romancingjuna ,kusan kwana sukayi suna romancin juna sai wuraren hudu na dare sannan ya barta lokacin bacci yasoma cin karfinta ya koma bangarensa tun daga rana suka dawo tip and taya idan bataje bangarensa ba shi zaizo part dinta batare da sanin iyayensu ba. ummi dake matsawa bunayya akan ya zo ya koma London, ta hakura ta barshi tunda har lokacin ba'anemeshi ba, bangaren muwaddat kuwa baya wani shiga shirgnita idan ummi na nan idan kuwa bata nan suna makale ko a d'akinta ko a nashi .. ********** Haka suka cigaba da rayuwa suna satar hanya zuwa d'akin juna domin cika burinsu, kamar yau ma tin awa daya data wuce yake kiranta a waya tazo ,tace "ummi tana parlour'n ya bari ta kwanta tukunan yace " shikenan yana jiranta . ahankali ta fito tana sand'a tana tafiya tana waige waige tana xuwa bakin kofar d'akinsa ta tsaya ta wayance kamar wani Abu take dubawa awaya ta rubuta Masa text ," fito ka bud'e min kofar ,ina kofar d'akin ,tayi sending ta kara waigawa taga kamar baba mai gadi yana kallonta kawar da kanta , tsohon ya kalleta ya girgixa kai yace "muwaddat da bunayya ballah ya shiryeku shima yayi saurin kawar da kansa. kullun yana son sanarwa da iyayensu amman yana jin tsoron abinda zai faru ,shin idan suna son junansu ne me zai hana ayi musu aure a huta da wannan fitina kullun suna bin dare domin shi Sam bai fahimci manufar satar hanyar da suke duk daren duniya ba .. ta d'ago tana duban inda Mai gadi yake, ganin hankalinsa baya kanta ta saki ajiye zuciya , shi kuwa yayi hakan ne Dan yabata damar shiga . ta juya ta kalli kofar da take tsaye Wanda bunayya ya lalaba ya bude mata, idan ba kura ido akayi ba bazaka gane abud'e yake ba. ta tura ahankali tashige Tare da rufo kofar, " Kai me kake yi haka ne" kai daya kamata ka bar kofar a bud'e kamar koda yaushe, shigowa kawai zanyi , gashi yanxu ka janyo sauran kad'an baba can mai bala'i sanya ido akanmu harbor jirginmu .. Bunayya da ya rungume duka hannuwansa akirji ya tsura mata tsumammun idanunsa yana wani lumshe mata su yace " tun yaushe kofar take a bude , kawai shegen tsoronki ne ya hanaki fahimtar haka . "Tun lokacin da kika sanar dani gaki nan zuwa na bud'e kofa sbd ke fa naki shiga wanka tun daxu , muwaddat tace "toh shikenan amman dole naji tsiro Dan banason kowa ya fahimci abinda ke tsakaninmu, har sanda zaka bar kasar nan .. Janyota yayi jikinsa yasoma kokarin cire hijabin dinta , ta saura daga ita sai t shirt farar mai gajeren hannu da botira agaban Riga daidai wajen boost dinta ya balle botir idanunsa suka hango masa dukiyar for, take jikinsa yashiga kallonta tun daga kasa har samanta, tayi parking gashinta da ribbon, ta tsura masa ido itama tana kallonsa, tamkar Zata cinyesa saboda daga shi sai boxs da farar singlet gashin kirjin nan shi akwance Allah yayi masa baiwa iri iri ,daban daban ta kowani bangare nmj ne sosai ... Kissing din saman nonuwanta yashiga yi ido bud'e , take yanayinsa yasoma sauyawa yaji gabad'aya babu abinda yake bukata sai ita. baya taja kad'an tana sauke ajiyar zuciya ya matsota da sauri "wayyohlly Allah kar ki min haka plz ,batace uffan ba ta kamo hannunsa ta nufi bthoroom ta tura shi "take your bath first.. sannan ta janyo kofar zata rufe ya rike kofar yana fixgota da karfi tashigo ya d'auketa cak sai cikin bahun wanka shima yashiga cikin wani irin yanayi ,ya matsota sosai yana kallonta direct ,ta shagwa'be fuska kmr zatayi kuka "meye haka Dan Allah ? "wanka zamuyi fa ",to ai ni nayi nawa wanka "sai ki sake yin wani ,ta bud'e bakinta zatayi magana yace "karki ce komai saboda kinsa ba sauraranki zanyi ba yasanyo kafafunsa ciki ya kwanto jikinta yasoma rabata da kayan jikinta yana cilli dasu had'e da kunna shawa ruwa ya fara sauka akansu ahankali ta shige jikinsa tana shafa chest dinsa zuwa nipples dinsa dake zagaye da gashi , ya lumshe ido had'e da kai hannunsa ya d'auko sabulo yashiga murzawa a sansar jikinta zuwa kirjinta dake cike dam da cikakken nono, tamkar Wanda aka dasa ahankali yake shafa sabulun yana murza brest dinta zuwa kasan matarta ruwa na sauka akansu, tana manne masa ajiki har sanda ruwa ya wankesu tas ya zira hannunsa cikin kasanta yana shafowa ahankali tare da juyo da daita ya had'e bakinsu guri daya ya daura lips dinsa akan bakinta yana yawo dashi yana zagaye bakinta while hannunsa na kasanta yana fama fingering dinta ...... Mmn sudais πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim *Wannan labarin na kudi ne ........* page 30 ....ahankali ya kai finger's d'insa Kan belinta yashiga shafawa ahankali ahankali while harshensa na zagaye da kan nipples dinta Yana tsotsa tmkr Wanda yasamu sweet... wani irin yanayi mai sarkakkiya da wuyar misaltawa ya ziyarci zuciyarta dama gangar jikinta gabad'aya . yayinda take tashiga jin tsantsar soyayya da kaunar bunayya ke sake ninkuwa a dukkan sansar jikinta , cikin wani irin salo yake shafa gurin ,tamkar ba bunayya ba ....... yaron da take ganin zai yi mata kankanta akan bed, sai gashi yana k'ok'arin cire mata dukkanin shaukkunta akansa, ta hanyar murzata tamkar sitiyarin mota, a halin da take ciki yanzu , ji take tamkar ta zarta dukkanin matan duniya sa'a tunda ta sameshi arayuwarta ,bata tunanin ruwa da iska zasu iya rabata dashi ko nisanta tsakaninta dashi ,tarigada ta zamo shi,haka shima ya zamo ita sun zamo rayuwar junansu ..... ..... yadda take jinsa ajikinta da zuciyarta .. Shima hakance ta kasance dashi domin Yadda yake ji ajikinsa har ya zarta nata ,ta kowani fanin yake ganin yakamata ya nuna mata menene soyayya da kulawa , ta yadda zai sake dilmiyar daita cikin shaukinsa.... tayi masa so mai zafi fiyye da yadda yake mata ,lallai zai nunkayar daita wata duniya ta musamman Wanda ma'abota so da shauki ne kad'ai suka San zakinta ,yana sonta kamar ransa ,a wasu lokutan ya Kan zauna ya dinga mamakin irin zazzafar soyayyar dayake mata, mai tafiyar da dukkan wani motsi da bugun numfashinsa ,ta yadda baya kaunar ya bud'e idanunsa ya ganta tare da wani .... ko mace yar'uwarta yaga suna shiri da yawa daita, yanzu ne hankalinsa zai d'aga ya tashi,har sai yasan yadda yayi ya rabamu tsakaninsu sannan hankalinsa zai kwanta ,baya son ta so kowa sai shi kad'ai ,haka zalika baya son yaga ta damu da kowa sai shi...... yana da mugu mugun tsananin kishinta sannan yana da buri akanta .... Jikinsu ne ya d'auki rawa saboda abinda suke ji a gabad'aya ilahirin ajikinsu ,jikinsu har rawa yake dan tsuma .. ba ita kad'ai ke jin dadinsa ba ,har shima yana ji koma fiyye da nata ,sakamakon hannunta d'aya daya d'aura Kan joystick dinsa, tana shafawa ,gabadaya zuciyoyinsu sun sake nikaya acikin tafkin kaunar juna sosai suka dinga secunzing junansu a bathroom daga karshe ta maida hannuwansa duka bisa kirjinta yana murza nipples dinta ahankali yana lumshe mata ido. wani irin zazzafan romancing yake aika mata dashi masu wuyar mantawa, tana meida masa martani ,kafin daga baya ya had'e bakinsu guri guda tare da tura fingers dinsa yasoma fingarin dinta . Cikin want irin shauki ta manne ajikinsa tana nishi .... "Washhhhhhhhhhhhhh buna..yyyyyyyy...tare da sakin sanyayyen ajiyar zuciya , dadi take ji sosai a sansar jikinta Wanda ke Kaiwa lugu da sako na gangar jikinta farmaki.. mikar daita tsaye yayi sai dai tsayuwa ta nemi gagarata, saboda kafafunta dake rawa . ya jinginar daita gefen bathtub din tare da tsugunnawa agabanta ya ware kafafunta kad'an ya tsotse kasanta zuwa kan belinta ,kana ya d'ago ya kalle fuskarta ta lumshe Masa ido had'e da cusa hannunta d'aya cikin sumar kansa ...... sake kai bakinsa yayi gurin ya zira harshensa yashiga sucking dinta, wahalallen numfashi ta fitar da karfin gaske tana cakud'a gashin kansa . babu abinda kasanta ke yi sai tsiyaya , yayinda shi kuma yake aikin lashewa Yana zira Mata harshe , sai daya tsotseta son rashi had'e da rud'ata da salon wasannisa sannan yasoma saduwa daita.... ciki cikin wata irin kasalalliyar murya ya kira sunanta "mu...waddat dina ......... "Uhmmmm......... "ta bashi amsa da hakan tana lumlumshe idanunta. "Are you enjoying ? Tace "Uhmmm ina jin dadi sosai, cikin zafin nama ya dinga shigarta da iyakacin karfinsa ,ita kuma tana fidda numfashi sama sama tana shafo kirjinsa "zaki iya rayuwa babu ni ? Ya tmbyeta yana sanya kwayar idanunsa cikin kwayar idanunta , "ta girgiza masa kai kawai dan bazata iya magana ba ko tace zatayi , muryarta bazata fito ba "zaki yarda a rabamu? Ya sake tambayarta yana murza kan nipples ,kanta still ta girgiza masa alamun bazata iya rabuwa dashi ba ..... "karki bari rabamu plz ,idan hakan ta kasance haukacewa zanyi ,idan babu ke a ina kike tunanin zan samu wannan dadin ? Kamar yadda na sha gaya miki zaki fi duk matan duniya dadi ,haka nake ji ajikina a yanzu . Nasha gaya miki duk yadda "nake tunanin matan duniya nada testing din dadi to zaki fisu dadi da komai ,dan hakan nake ji a yanzu, plz karki barini ..... "karki juya min baya..... "idan kika juya min baya zan iya mutuwa, idan kika barni rayuwa zatayi muni...." aunty'nah ki min alkwarin bazaki barni ba duk runtsi duk wuya kina tare da Muhammed auwal ..... duk maganar da yake mata cikin sanyin murya babu abinda ke shiga cikin kunnuwanta sai dadin zukarsa dayake lasa mata kawai take ji, kwata kwata batasan ma me yake fad'a mata ba ,saboda bata cikin haiyacinta. d'aukarta yayi cak batare da ya cire joystick dinsa ba ita kuma ta sakalo hannuwanta duka ta zagaye wuyansa , shi kuma ya rike kugunta ya dinga having sex daita daga tsaye tare da had'e bakinsu guri yashiga tsotsa yana cigaba da cinta. baba mai gadi Wanda yake zaune a mazauninsa yana sauraron radio ya mike tsaye tsam , ya garzayo ta bayan bangaren bunayya saboda tun sanda ta wuce ta shiga d'akin , haka nan ya kasa samun natsuwar zuciya, yana bukatar sanin abinda suke aikata a duk daren duniya ...... ai yana gama k'arasa daidai bakin window bayin , yasoma jiyo sautin nishinsu .... ya d'an matso kusa sosai da window aiko yaci karo da mugun abu domin yana ganin sanda M.A ya dauke muwaddat tamkar yarinya k'arama ya rungumeta ajikinsa ,yayi sauri runtse idanunsa yana d'aura hannuwansa duka saman kansa "shikenan zarginna ya tabbata akan yaran Nan....... ",yanzu daman iskanci da yaran Nan ke aikatawa kenan acikin gidan batare da sanin iyayensu ba ? "Wannan wace irin rayuwace haka mai muni da kazanta ? '"Shin ina iyayensu Suke adaidai wannan lokacin da har wannan maseefar ke faruwa acikin gidansu batare da sun sani ba ? ,Da kyar ya iya bud'e idanunsa yana jin tamkar ya kurma ihu, kowa yazo yaga abinda idanunsa suka gani " "Koda bai gansu turmi da tabarya ba, kmr yadda addini yace, amman wannan ganin da yayi musu tsaye, alama ce dake nuni da suna aikata wata bad'alar ce .... Banda nishi da sautin sambatunsu kasa kasa baka jin sautin komai acikin bayin ...shima dan yayi kusa dasu ne yasa kunnuwaansa ke tsinto Masa abinda suke furtawa, tsawon lokaci ya d'auka a tsaye yana cinta batare da gajiyawa ba, kuma duk mai gadi na tsaye yana kallonsu Wanda tuni yayi mutuwar tsaye yana mamakin wannan ikon Allah, yaron kamar ba d'an shekara ashirin da biyu a duniya ba , yake irin wannan ta'asar ,wani irin ihun dadi muwaddat zata saki, bunayya yayi sauri ya cafkar laulausar harshenta dole tasa tayi shiru ta dinga tsuma tana narke masa ajiki ,shi kuma yana aikin danna mata joystick dinsa, ta kamkameshi sosai ajikinta saboda tana daf da kawowa shi kuma babu abinda yake k'ok'arin yi sai danna mata joystick dinsa da iyakacin karfinsa, har tayi realizing tana fitar da numfashi gajiya . gabadaya gashin kanta data d'aure da rebon ya gama wargajewa jikinta ya d'an sake, amman still bunayya bai daina zira mata joystick dinsa ba. shiiiiiii...shiiiiiiii kawai take iya furtawa ahankali ya dakata , batare da ya cire joystick dinsa ajikinta ba, ya nufi cikin d'akin tana jikinsa,sai lokacin baba mai gadi ya dawo daga mutuwar tsayen da yayi , Yana jin kmr ya afka musu ,sun gashi ya gansu ,ya sake tabbatar da abinda suke aikatawa ,"to Idan ma na shiga bangaren me zan iya ,tunda muslinci sheidu uku kwarara yake bukata ? " Sheidata kad'ai bazata gamsar ba ,gara nayi tafiyata nayi musu adduar shiriya arayuwarsu , dan wallahi babu tantama zina suke aikatawa .. ahankali juya da sauri har da dan tuntubensa ya nufi hanyar bangarensa . Shi kuwa bunayya yana k'arasawa d'akin ya kwantar daita akan gadon, still tana Kan joystick dinsa ,shi kuma yana rike da kugunta suna gama kwanciya ya dinga having sex daita cikin tsuma tamkar wani mayunwacin zaki.. ahankali ta kai hannunta duka kan chest dinsa tana murza Kan nipples cikin wani irin salo Wanda ke sake zaburar dashi ,aiko ya zabure mata har ta tsorata da ganin yanayin daya sake shiga ,tun tana jin dadi har tazo ta soma jin zafi zafi , dadi dadi ,ahankali ya birkitota ta dawo samansa ya koma kasa cikin jin zafi tace "wayyohlly Allah bu..nayya.... gently plz na gaji , wallahi zafi nake ji ,amman ina bai ma San tana yi ba, sai soka Mata joystick dinsa yake ... lokacin da yayi wani yunkuri zai soka mata joystick ,ta zame daga Kan joystick dinsa, ta fita daga kasanta da sauri yasoma k'ok'arin maidata tana kaucekauce tana komai amman haka ya sake shigarta ya dinga hakarta kuma har lokacin bai kawo ba .... Shi kuwa baba mai gadi har ya isa d'akinsa mamaki wannan Abu yake, har lokacin Yana jin kmr yaje bangaren iyayen ya taso su ,suzo su ganewa idanunsu bad'alar da yaransu keyi, zuciyarsa tayi tai masa gargadi da kada soma aikata " to yanzu idan yaje sheidawa iyayen kafin suzo sun gama yace me? " tunda shi bai sheidar komai a hannunsa, sai idanuwansa ...sannan bama lallai ne su fahimcesa ba ,a yadda ya lura suna mugun son yaran "shi yanzu ya kenan zaiyi haka zai zauna ana wannan badalar akan idanunsa ? Yayiwa kansa tambayar take zuciyarsa ta bashi amsa da "gara ka kama bakinka kayi shiru idan zaka iya yi musu addua kayi idan bazaka iya na kayi shiru akwai ranar kin dillacin .......... Jikinsa a sanyaye ya d'aga kafafunsa da kyar ya kwanta akan katifarsa yana musu adduar neman shirya .. a can d'akin bunayya kuwa iya azaba muwaddat ta sha ranar , ta dinga jin wani irin zafin a kasanta,tamkar ranar farko daya soma kusantatar, sai kusan assalatu sannan ya barta ta koma d'akinta cikin Santa.... Washegari da zata makaranta ,haka baba mai gadi ya dinga kallonta tmkr yaga wata sabuwar halitta ,har ta tsargu sbd jikinta daya dinga bata cewar kallonta yake , ta juyo bangaren dayake ahankali ta d'an saci kallonsa tare da cewa "lafiya baba naga kana min irin wannan kallon ? "ko kana bukatar wani abu ne ? Girgiza mata kai kawai yayi yana kwa'be fuska saboda idan yace zai yi magana to zai iya fallasa komai ,shi kuma abinda bai so kennan kar azo daga sauke kayanka yazamo, sauke mu raba, yana zaman zamansa ya tsunduma kansa cikin maseefar masu kudi... yana cigaba da kallonta har sanda tashiga bayan mota ta zauna can bayan kamar minti goma sai ga ummi ta fito itama tashiga bangaren da take zaune ta zauna direban ya tadda mota suka soma k'ok'arin barin gidan. Adaidai bakin kofar get direban ya tsaya yana jiran baba mai gadi ya k'arasa bud'e get , bayan yagama bud'ewa baba mai gadi yayi sauri ya k'araso jikin kofar inda ummi ke zaune suka gaisa da ummi direba yaja yana musu a sauka lafiya ,muwaddat kuwa ko kallon inda yake batayi ba, dan gabadaya irin kallon daya dinga binta dashi ya tsorata.. dan bata ta'ba fuskantar haka daga garesa ba ,haka ma yanayin d'aure fuskar da yayi mata yau ya bambata da sauran lokutan baya.. tunanin wannan sauyi tashiga yi acikin zuciyarta can ta ciro wayarta tasoma rubutu text kamar haka . _bunayya da fatan ka tashi lafiya ,gani akan hanyar zuwa makaranta sai dai zuciyata na cikin tsaiko ,ina cikin tsoro da matsanancin firgici ,ina zargin kamar baba mai gadi yasan abinda muke aikatawa ,saboda kallon daya dinga bina dashi a yanzu, ya mugun kad'a min ciki da firgitani ,domin kuwa kallo ne mai tattare da tuhuma da zargi_ tana gama turawa bunayya sakon , ta koma ta jingine bayanta da kujerar da take zaune "ummi ta d'an dubeta kad'an tace "muwaddat.."na'am ummi "ina son zanyi tafiya zuwa minna bikin diyar hajiya saratu abokiyar aikina daza'a yi sabon wata ,zan so kwarai mu tafi tare dake amman karatunki nake ji, ba zan wuce kwana biyu zuwa uku ba , idan na tafi Friday sai Tuesday zan dawo. Muwaddat nagama jin abinda ummi ta fad'a ,ta shagwa'be fuska sosai tare da cewa "ummi kije dani kawai .. "ai zan so haka baby, kafata kafarki sai dai karatunki ne matsala banason kina missing lecture's. shiru muwaddat tayi na second biyu can tace " ummi wallahi zan so na biki duk dai ranar Monday muna da test kuma mai mahimmanci ne.. idan nayi kuskuren rasa shi akwai matsala "kinji ba ,shi yasa nima Kika ga zan barki, amman banso barinki ke kad'ai a gidan ba kodayake ai binta na nan, nasan zata kularmin dake yadda yakamata saboda tana sonki .. muwaddat tayi murmushin tace "gaskiya ne ummi ai nima ina sonta kirkita yayi yawa,ummi tace" shiyasa nake son wannan shekarar ayi aikin hajjin ... "Gaskiya ummi kin kyauta kuwa , kice tun yanzu na fara kiranta da hajiya Fatima... ? " Ummi tayi murmushinsu irin na manya kana tace"bance ki fad'a mata ba ,sai nabi mata tukunna kece da kanki zaki yi mata albishiri, nasan zataji dadi sosai sukayi ta hirar su haka sukayita hirarsu har direba ya k'araso bakin get din makarantar suka sauketa suka Kara gaba.. Fitar motar su muwaddat bai wuce 30 minti ba sai ga bunayya ya fito cikin sauri batare da ya kalli inda baba mai gadi yake zaune ba ,sabanin sauran lokutan baya , sanye yake cikin kanana kaya riga baki da wando baki na suit ,sai farar rida daga cikinta ,hannunsa d'aure da agogon fata mai shegen kyau da tsada ,kafad'arsa rataye da karamar jaka baka, sai kamshi eau de parfum yake fitarwa yana taking ahankali cikin izza ya nufi inda aka tanada domin ajiye motoci, tunda ya fito baba mai gadi ke binsa da kallon kurrulla. .. Nan take jikinsa ya bashi kallonsa yake yi Dan haka ya juyo ahankali suka had'a ido da baba mai gadi, da sauri baba mai gadi ya d'auke idanunsa akansa saboda tsoron da idanun bunayya ya bashi ,yaro ne karami amman yana da wani irin halitta mai tattare da kwarjini acikin tarin jama'a, idanunsa kad'ai kan tsorotar da mutun, baba mai gadi ya sake d'agowa yana dubansa kasa kasa bunayya ya watsa masa wani irin kallo cikin yanayi na izza yasoma takowa zuwa gurinsa shi kuwa baba mai gadi na ganin haka yayi zumbur ya mike ya nufi bakin get .... Cak bunayya ya tsaya yana dubansa yana nazarinsa sannan ya juya a sukwane ya bud'e motarsa ya shiga ya tayar ya bar gidan yana kudarta aniyyar lokacin barin aikinsa yazo a gidan, tunda takamarsa sakawa mutane ido akan harkarsu .. A round 4:00pm ya dawo gidan kai tsaye yaje yayi parking din motarsa ya nufi bangaren ummi babu kowa a parlour'n sai muwaddat kwance akan kujera tana kallon zeeyword binta mai aiki na kitchen. Wani irin shu'umin kallo yayi mata sannan ya zauna a gefenta ya shafa gefen fuskarta . Ta Mike da kyar ta zauna still idanunta na Kan kallon TV muryarsa a kasalance yace "ki fuskanceni zamuyi magana dake "ta juyo ahankali ,ta fuskanceshi kamar yadda ya bukata "kince baba mai gadi nayi miki kallon tunhuma da zargi ? "Wallahi ni dai kmr haka nagani , "ba kamar bane domin nima lokacin dana fito da safe haka yayi min .. but yanzu me kike expecting zamu iya yi ? "i dont know ta fad'i haka tana had'e hannuwanta guri d'aya ta tsura masa ido "ina ganin lokacin barin aikinsa yayi" Muwaddat tayi saurin cewa "no ba sai ka Koresa ba, ina ganin kawai mu hakura mu daina tunda daman hakan da muke bashi da kyau... "what ya furta da karfi it can be possible sai dai shi ya bar gidan nan.. amman bazan iya hakura dake ba, ki dai nemo mana mafuta kawai ,tayi shiru tana kallonsa batare da tace komai ba. "kinyi shiru kina kallona "me kake son nace ? "Kice komai ma ciki kuwa har da sallamar wancan tsohon "a'a bunayya kabarshi kawai, ni dai na tsorota da yanayin kallonsa gareni, saboda lokacin da zan shiga part dinka tabbas naganshi zaune har ma mun so had'a ido da shi, amman ban sani ba ko shi ya gani .. "zan koreshi na kawo wani ya maye gurbinsa shine kawai abinda zan iya yi, yana fama fad'ar hk, ya mike tsaye..ai bata san lokacin data kamo hannunsa ba "plz bunayya karmu yi haka da kai, yanzu idan ka koresa me zakacewa ummi da abi ? "Ki bar komai a hannuna ni nasan yadda zanyi "ni dai gaskiya banason akaresa ,ka barshi kawai kwana nawa ma ya rage maka ka bar kasa ? Lallashinsa tayi sosai sannan ya hakura zai bar baba mai gadi nan bai barta haka ba sai daya lallatsa mata jiki da salonsa, yana fita daga parlour'n ummi kai tsaye part dinsa ya nufa ya zauna daya daga cikin kujerun parlour'n yana sauke ajiyar zuciya gabad'aya ya kasa hakuri dan ko yanzu ya lura da irin kallon tsohon yake sama da yaga ya fito daga cikin part din ummi, hannuwansa duka ya had'e ya rufe fuskarshi dashi na second biyu sannan ya cire yana furzar da iska ya mike yashiga d'akinsa yayi wanka ya fito ya sauya wasu kayan ,ya fito ya nufi gurin baba mai gadi ,tunda ya doso gurin baba mai gadi ke kallonsa har sanda ya k'araso ya zauna akan farar kujerar dake ajiye a gefensa ,baba mai gadi ya bud'e bakinsa da kyar ya gaishe shi "barka da war..... "ba wannan ne dalilin dayasa kaga nazo gurinka ba tunda kasan hakan bai ta'ba kasance atsakaninmu ba, a tun aikinka gidan ,nine nake soma gaida Kai ,me yasa yau zaka gaida ni? "To Muhammed meke tafe da Kai , Allah dai yasa alkhari ne ? " abinda ya kawoni gurinka shine da fari dai kana bukatar cigaba da aikinka acikin gidan ko a'a ? Gaban baba mai gadi ya fad'i da sauri yashiga girgiza masa kai " no bud'e baki zakayi baba. "ina so mana muhammadu tunda wannan aikin shine rufin asirina " Bunayya yace" very gud ,baba ina ganin mutuncinka sosai fiyye da tunaninka ,tunda kazo gidan nan ka ta'ba ganin nayi maka rashin kunya ko wani abu makamancin haka ? "Ko daya ya fad'i bakinsa na rawa take km yasoma zargin ko shima ya kamashi yana yi musu leke ne ? da safe da zan fita na lura kana min wani irin kallo da Sam zuciyata bata yarda dashi ba, Wanda sanadiyyar haka naji ina iya dakatar da kai Aiki gabadaya a gidan nan. "Dan girman Allah muhammadu karkayi haka ,sannan babu wani kallo Dana maka ranka ya dade ,kyawu ka min da safen nan, shiyasa kaga nayi maka hk , amman babu komai ,amman dai kayi hakuri baza'a sake ba, ka gafarceni ,gabadaya sai kuma yabawa bunayya tausayi ,sai lokacin hankalinsa ya kwanta, ya kuma tabbatarwa zuciyarsa zargi ne kawai muwaddat tayi ..hakuri sosai baba mai gadi yashiga bashi ,shi dai bai ce komai ya mike yana cewa "wallahi kaci darajar tsufanka da yanzu na sallameka ka kama gabanka dan na tsani sa ido acikin rayuwata ya juya " "Ai ko nagode da kaga darajar tsufana Allah dai yayi maka albarka azuciyarsa kuma yace "Allah ya shiryeka Kai da yar'uwarka, yasa ku daina taasar da kukeyi . .. Tun daga lokacin mai gadi ya cire idanunsa akansu muwaddat,yayinda ita Kuma kiri da muzu ta daina zuwa dakin bunayya, yayi juyin duniya taki, tace "bata sake zuwa d'akinsa ita tsoro take ji ,dan haka shi ke satar hanya ya bi ta kofar kitchen ya kirata tazo ta bud'e masa kofar yashigo su nufi d'akinta .. ********* Wasa wasa shakuwa mai tsananin karfi ta sake tashiga tsakanin Muhammad Auwal da muwaddat ,a bangaren bunayya yana jin dadin akan yadda take bashi hadin kai ,yanzu har agaban su ummi soyayyarsu suke barjewa batare da sun hankalta ba ,duk yadda ummi ta kai da sa ido akansu, da duk wani motsinsu haka ta gaji ta hakura saboda ta kasa fahimtar komai ,hatta dan had'a jikin da bunayya ke son yi da muwaddat ada ,yanzu babu ya daina baya kwata kwata baya shiga harkarta.. A yau ne aka wayi gari ummi zata tafi bikin diyar aminiyarta da za'ayi kamar yadda tayi niyya, sam bata so tafiyar tabar muwaddat ba, amman babu yadda zatayi ,kirkin hajiya saratu daban ne acikin mutane, tana da matukar kirki da kima a idanunta shiyasa ta kudirci aniyar haltar bikin . jirgin yamma ummi zatabi zuwa minna ,muwaddat da bunayya ne 'yan rakiya ,yana zaune gidan gaba gefen direba ummi da muwaddat na gida baya ,muwaddat sai wani shagwa'ba take wa ummi" wai zatayi kewarta "kiyi hakuri bby naso zuwa dake wallahi kodan kije kiga binki nufawa 'amman karki damu idan zan koma binki sadear InshaAllahu tare zamu ,bayan jirgin ummi ya tashi suka dawo gida bunayya sai faman murna yake zai ci karensa babu babbaka . Gidan zai saura daga su sai binta mai aiki gashi ita binta Sam bata da saka ido irin na baba mai gadi, itama dai ji yayi da yana da inda zai aikata daya turata Kafin ummi ta dawo domin yasamu damar watayawa ,amman dai duk da haka zamanta ba zaizo da wata matsala ba, dan bazai hanasa abinda yake so ba, tunda masoyiyarsa zata bashi had'in kai a duk sanda yaso .... Ummi na barin gidan ko cikakken awa biyu ba'ayi ba bunayya ya nufi d'akin muwaddat .. Mmn sudais ce bismillahirrahmanirrahim page 31 .....yana shiga d'akin ya sameta zaune a gefen gadonta ,tana waya da yaya al'ameen, tana jin kamshin turarensa ta d'ago kanta da sauri ,suka had'a ido dashi, take kirjinta yayi wani irin mahaukacin bugawa da karfin gaske,ta tsura masa idanuwanta tana kallonsa, fuskarta da al'amun rashin gsky , irin kallon da yake mata yasa tasha jinin jikinta tayi saurin yi wa yaya al'ameen sallama zuciyarta na dokawa.. Yayinda shi kuma ya cigaba da kafeta da tsumammun idanunsa kana ahankali yasoma ta kowa zuwa inda take zaune tamkar wacce aka dasata, jikinta a sanyaye ta Kai hannunta kan mirrow zata ajiye wayar ya k'araso ya rike tsintsinyar hannuta yace " ke da wa kike waya? yayi mata tambayar yana sake kafeta da tsumammun idanunsa. "yaya al'ameen ne ta bashi amsa atakaice zuciyarta na wani irin bugawa. bata kai ga rufe bakinta ba, ya matsota sosai cikin fushi ya kar'be wayar ya zirata acikin aljihun wandonsa sannan ya nuna ta da yatsan hannusa, har jikinsa na rawa a filli ake iya hango sansar 'bacin ransa, muryarsa na rawa yace "waye haka? "sau nawa zan gaya miki ki daina waya dashi ? "to yaya kake son nayi da rayuwata? yaya al'ameen fa d'an'uwana ne na jini babu yadda zanyi dole sai na kulasa ..... "sannu kashin awaki karewar yan'uwantaka ," "wallahi ki kiyayeni ,matukar kina son zaman lafiyarki dani, ki rabu da wannan mai fuskar munafukan ,ni wallahi har kunya kike bani da kike saurararsa, mutun gabad'aya babu fasali bare kalar a soshi ,komai nashi irin na ....sai yayi shiru ya kasa k'arasawa yana sake tsareta da tsumammun idanunsa" wani irin tuttukin haushi da bakinciki ne ya kamata ,ta kalleshi tana ja da baya ta sauko daga kan gadon tana cewa " ina baka kunya fa kace? "sosai kuwa kina bani kunya dake saurararsa ya had'e fuska tare da zagayowa ta inda take k'ok'arin saukowa ,ya matsota kamar zai shige jikinta cikin yin kasa da muryarta, tare da d'an tsura masa ido, tana mai lumshe su tace "auwal kenan ban ji kunyar kulaka amatsayinka na kanina ba har ma da mallaka wani sashi na .... "shiiiiiiiiiii malama kiyi min shiru anan sannan ki daina tunanin ni kaninki har abada bazan kasance kaninki ba saboda kinsa ni yayanki akan bed har ma nayi miki yawa...... tsaki taja had'e da zagayeshi zata wuce , ya biyota da sauri zai cafkota tayi saurin fad'awa bathroom, ta rufo kofar da karfi tare sanya key .... ya qaraso jikin kofar ya tsaya yana bugawa da karfi "zaki san kin min tsaki ,sai dai idan aciki toilet din zaki tabbata yau ,ammn matukar kika fito sai kinga yadda zanyi dake. .. ba tace masa komai ba ta cigaba da tsayuwa acikin bayin tana haki tana yi masa gwalo had'e da dariya tace "yaro k'arami kawai ,yaro k'arami da kai sai shegen son girman tsiya. " koma dai jinjiri ne kinsa dai nafi karfinki ..... "Jarababbe kawai .. Ya sausauta muryarsa ya cigaba da magana "wallahi ko yanzu a matukar bukace nake abincin ruhina , ki d'an taimaka ki bani naji dadina.. ... tana jinsa yana magana tayi masa banza, kusan minti talatin tana tsaye acikin bayin jin shiru yayi yawa ne, tasan ya bar d'akin, dan haka ta fito ta kwanta tana sauke numfashi. da misalin karfe goma na dare ranar ya shigo d'akinta ya isketa zaune tana Shan fresh milk , ahankali ya k'araso yana aika mata da wani shu'umin kallo me tattare da shaukinta ,yana lumlumshe mata idanuwa tare da matsowa kusa daita sosai ,ya zauna har cinyoyinsu na gugan juna ta miko masa sauran fresh milk din dake rike a hannunta ya amsa ya sha ya mike yayi kwanciyarsa kan cinyarta ya kira sunanta cikin yin kasa da murya tare da tsura mata tsumammun idanunsa "aysha nah Ina tattare da bu....... tun bai karasa maganarsa ba ,tasan abinda bakinsa ke son furtawa ,dan haka ta rushe masa da kuka , ya mike zaune ya d'agota suka tsaya suna fuskantar juna yace "subuhanallahi meye abun kuka km daga kiran sunanki? "nasan abinda kake son fad'a ne, ni... ni kuma gashi wallahi na.... .. ya rungumota jikinsa yana matseta tsam ,yana mata rad'a a kunne wani irin zrrrrrrr taji ajikinta "gsky ni dai na gaji wallahi kullun kullun abu d'aya kmr wani abinci ,ko abinci wata rana ma mutun na gajiya dashi . "ni dai kabarni kawai na huta yau dan wallahi zazzabi ma nakeji " da sauri yace " ya salam muje d'akina na baki magani ki sha, dan gaskiya jikinki yayi zafi , ta girgiza masa kai al'amun bazata ba, "ba zaki sha magani ba? ta d'aga masa kai ya kamo yatsun hannunta yana dubawa ahankali idanunsa ya sauka akan farcenta gabansa ne yayi wani irin mahaukacin buguwa da karfi, har bai san sanda ya kamota gabad'aya ya zaunar daita akan cinyarsa ba, cikin tsarkewar murya yace "yaushe rabonki da kiga period dinki? tayi shiru tana kallon sama al'amun tunani can ta yatsina fuska tace "ko last month nayi ,ya sauke naunauyen ajiyar zuciya yana sake kallon farcenta "i you sure aysha kin yi? "nayi mana menene halan? "no babu komai, ya Kalli kirjinta nan ma yaga nonunwata sun sake cikowa sosai, a kallonsu dayake yanzu , yasoma k'ok'arin cirosu daga cikin rigarta ,taki yarda tana nannokewa tana komai, amman sai daya fito dasu daga cikin rigarta, yana duban kan nipples dinta, nan ma bai fahimci komai ba dan haka ya shiga rommacing dinta tun tana ki har ya tsundumata ruwa ,ta biye masa suka shiga jiyar da kansu dadi, ranar ma, sai daya gajiyar daita sosai sannan ya barta ya koma d'akinsa . ************ washegari wajen 8:00 pm ,bunayya yashigo parlour'n ya iske abi zaune yana kallon tashar NTA ,ya gaishe dashi , kana ya samu guri ya zauna suka cigaba da kallo suna hira, muwaddat ta fito daga d'akinta sanye cikin wata hadaddiyar doguwar riga ,Kai tsaye hanyar kitchen ta nufa domin d'auko tire, tunda ta fito gabad'aya hankalin bunayya ya koma kanta, ya rasa sukunin zuciya saboda yadda take wata irin tafiya mai d'aukar hankali da tafiyar da ruhi , har sanda ta fito daga kitchen ta nufi inda fridge yake ya kasa d'auke idanunsa akanta ,ruwan tatacciyar inibi ta d'auko ta d'aura akan tiren dake d'auke da cup's guda biya, ta k'araso inda suke zaune, k'aramar kujera stood ta janyo ta d'aura tiren akai, kana ta tsiyaya ruwan inibin a duka cup's din,ahankali ta soma mikawa abi ,ya kalleta Yana murmushin jin dadi kana ya amsa yana cewa "Allah yayi Miki albarka diyata, duk ranar dana aurar dake zanyi matukar kewarki.... .. tayi murmushinta wanda ya bayyana wushiyarta , tana maida idanunta ga duban inda bunayya yake zaune shiru yana binta da wani irin kallo, cike da dabara ta take Masa yatsun kafarsa yayi saurin lumshe Mata tsumammun idanunsa "ungo .....ka wani kafe mutun da wad'an Nan mayun idanun naka.. tayi mgnr can kasan makoshi ta yadda babu yadda abi zaiji, sai wanda akayi mgnr dan shi.. Kmr yace mata "ki bani abaki mana, amman tuna cewar abi na zaune agurin, yasa ya kar'ba cup din kawai yana kashe mata idonsa daya. Ahankali ta samu guri gefen abi ta zauna tare da d'aura kafarta daya Kan daya , tace "abi kace bunayya ya bani wayata ,abi ya waigo inda bunayya yake yace "me ya Kai wayarta hannunka ? Ya shagwa'be fuska yace "abi ka rabu daita kawai rainin hankali take k'ok'arin kawo min kasan ni Kuma banason rainin sense "to Ni wani rainin sense nayi maka ? "Wai fa daga Yaya al'ameen ya kirani shikenan fa .... "Shikenan ya furta a matukar harzuke "ni dai plz ka bani wayata akwai abinda zanyi daita .. "To baza'a bayar kiyi abinda zakiyi ...abi yace "a'a bunayya bana son fad'an rashin gsky ka mika wayarta yanzu .. bunayya babu yadda ya iya dole ya ciro wayar a aljihunsa ya mika Mata tana amsa tayi Masa gwalo .. har kusan karfe goma suna zaune suna hira yayinda tuni hankalin bunayya baya ga hirar da'ake yana can ga satar kallon sanyin idaniyarsa, gabad'aya yanayinsa ne ya canza, shi kadai yasan halin dayake ciki dan wani irin harbawa jijiyarsa ke masa , ahankali ya d'aura kafarsa d'aya Kan d'aya dan kar abi ya fahimta ,dan ta muwadda mai sauki ne baya jin komai ,dan da daga shi sai ita ne da yanzu zance ya sha bambam . cikin haka wayar abi ta shiga k'ara muwaddat ta yunkura ta d'auko tare da Mika masa, ya amsa yana duba screen din wayar , babban yaronsa ne , dan haka ahankali abi ya mike ya nufi d'akinsa yana k'ok'arin amsa kiran ,maganar minti biyar sukayi ya katse Kiran yashiga duba wasu diters da sune dalilin Kiran ,yana shirin bud'e k'aramar akwatinsa da duk wasu document's dinsa ke ciki , Kira ummi yashigo dan haka ya dakata, ya d'auki kiranta "byn sun gaisa had'e da barkwancinsu da suka saba , ta tambayi bunayya da muwaddat abi yace "yanzu na barosu a parlour'n suna kallo .. "haba hubbey ka duba kaga lokaci fa.. yanzu fa gurin shabiyu saura ,Kai da ya kamata ace ka korasa d'akinsa, tare da rufe part din ,shine zaka barosu su kad'an a parlour'n byn nasan ba sake komawa parlour'n zakayi ba a daidai wannan lokaci.... "Wannan Kuma gsky kika fad'a hubbey ba sake komawa parlour'n zanyi ba ,amman ke mai yasa kike yi haka ne ? "shin me bunayya din zai yiwa muwaddat, I thought bazai cinyeta ba ? "yanzu haka tun da muka kasance tare a parlour'n magana ta fatar baki bata had'asu ba .... " ni dai Ina baki shawarar ki d'auke idanunki akansu domin kuwa muwaddat ta bunayya ce InshaAllahu....... ''jira kawai nake ya kammala degree dinsa mu Sha biki. "wannan Kuma wasa kake hubeey ,ummi ta fad'i hakan tana sakin dariya . " Allah kuwa da gaske nake nifa Ina son wannan had'in ,zan dai bari sai ya kammala da karatunsa sai nayi masa aure , "gaskiya ni dai banason auren zumuncin nan ,gara dai kowa yaje ya nemi mahadin rayuwarsa a waje,Ina son muwaddat tamkar Raina sannan haka zalika kasan yadda bunayya yake a cikin zuciyata, aure Kuma ba wasan yara bane ,ka fahimceni da kyau, "mai bunayya zai iya yiwa muwaddat a zamanta kewar rayuwar aure da wannan shekarun nasa ? "Kai guda nawa ma bunayya yake da za'a yi masa aure ? "Ke dai ki daina wannan hasashen acikin zuciyarki ,zamaninki dana yanzu da akwai bambamci ,sannan ke likita ce ,kisan komai a game da rayuwar alumma , kinsa ko d'an shekara shabakwai aka aurar zai iya rike aure bare d'an 22 year's ..... Ummi ta numfasa kana tace "to ni dai gaskya har ga Allah bani kaunar wannan had'in ,banason abinda zaizo ya bata mana zumunci ,dan nasan halin bunayya da bakar zuciya ,azo madadin a kulla zumunci, azo ya lalace ta k'arasa mgnr ranta a d'an 'bace, wanda take abi ya fahimce hk,dan haka yace"to shikenan Allah ya had'a kowa da rabonsa na alkhari Nan suka bar zance suka shiga wata sai dai gabad'aya zuciyarsa a cunkushe take yana tunanin abinda zai je yazo .... Can kuwa parlour'n abi na barin parlour muwaddat ta mike tayi d'akinta ,ta cire kayan jikinta tashiga wanka ta fito ko cikakken minti biyu batayi da fitowa ba yashigo mata d'akin dafe da mara, ita Kuma lokacin tana tsaye tana shirin kwanciya, da niyyar tana gama shirinta, kulle kofar zatayi , d'an k'aramin tsaki taja batare da ta kalli inda yake ba , har sanda ta gama abinda zatayi yana zaune yana kallonta, zata shige cikin bargo kenan yasa hannunsa ya shafa kuskarta, yana zagaye hannunsa a wuyanta, ta zabga masa harara tace "meye hk ne? ya d'an yi murmushi yana marairace murya yace "yauma tausaya min zakiyi nan da nan ta had'e rai tace "wallahi ka fitar min a d'aki ,daman na lura so kake ka kasheni ,ya dawo gefenta sosai ya kamota jikinsa yana shafa mararta yana murmushi,har zai yi magana sai kuma ya fasa , ta juya masa baya tana cewa "ni dai dan girman Allah ka barni na huta banason abinda kake min , kama tashi ka fita, haba tunda ummi ta tafi kake son kasheni ...... kaki barina na huta safe dare abu daya gaskiya ni dai... .. tayi saurin d'auke numfashi sakamakon hannusa dataji akan nipples dinta yana murzawa.......... . d'akin ya d'auki shiru shi kuma ya cigaba da murza kan nipples dinta zuwa kasan mararta "aunty nah... ..... dolenki ki barni na more jikinki yadda nake so tunda an hanani aurenki, kema Kuma nasan kina son irin abinda nake miki ....... ta buge masa hannu tana k'ok'arin sake juya masa baya ,yayi saurin birkitota suna fuskantar juna "plz kiyi min irin yadda nake miki mana" tayi masa banza , zafafan romancing yashiga aika Mata ganin dai da gaske so yake ya hargitsa mata lisafi yasa ta sakar masa kuka ya rungumeta sosai yana mata rad'a acikin kunne "sorry baby nah bazan yi komai dake ba,tunda baki so ,dan kona yi k'ok'arin takuraki ba dadi zanji ba ,ni Kuma nafi son komai zanyi dake yazamo kina so, dan zan fi jin dadi yana magana yana rud'a mata jiki .. sai daya gama jagwalgwalata son ranshi sannan ya fita daga d'akin . ******** yau ta kama lahadi babu aiki, gashi binta mai aiki bata nan taje kasuwa kuma daga nan zata biya wata unguwa gaisuwar mutuwa, yayinda abi tun tara na safe yashirya ya bar gidan zuwa d'aurin aure, muwaddat ce tsaye a kitchen tana k'ok'arin girka masu abincin bunayya ya shigowa parlour'n ya kwallawa mata kira ,wanke hannunta tayi ta nufo hanyar parlour'n karo sukayi dashi abakin kofa, ta fad'a jikinsa batare da tasani ba , ta d'ago idanunta tana kallan cikin kwayar idanunshi, inata kiranki kin shareni" no ba haka bane ina kan had'a mana breakfast ne." menene kake kirana? xagaye hanuwansa duka yayi a kungunta yace "kin dai gama ko? ta d'aga masa kai jikinta a sanyaye dan aikin kawai tayi amman wata irin kasala take ji " okay muje daman yunwa nake ji ,kai tsaye dininig area suka nufa suka zauna ta zuba musu chips da plaintain din data soya sai ruwan tea ,hira suke kasa kasa yana cin abincin yana kallonta,ita Kuma tana kurban ruwan tea ,dan gabad'aya ji tayi baza ta iya cin komai ba , ajiye cup din hanunta tayi ta tsura Masa ido " ya'akayi ne naga sai wani kallona kake yi? murmushi yayi wanda ke bayana asalin sirrin kyawunsa, yace "kina da kyau ne sosai shi yasa bana gajiya da kallonki idan ina kallonki soyayyarki na sake huda min zuciya, yanzu ba zaki taimaka kisa baki ummi ta mana aure ba tunda muna son juna..." murmushi tayi tace " kai bunayya wai me yasa kake son aure haka ne ? "dole ne naso aure ,duk d'an sunna dole yaso aure, yanzu tsakaninki da Allah kinfi son muyita cin ju....... tayi saurin katseshi ta hanyar d'aura hannuta akan bakinsa . "me yasa bakajin kunyata ne ? ya tsura mata idanunsa yana kallonta sannan yace "ke zanji kunya? Ta d'aga Masa kanta al'amun eh yace "jin kunyarki ko asara ,ai ba karya na fad'a ba, kullun muna makale da juna muna d'aukarwa kanmu zunubi ,gsky nifa na fara gajiya ya k'arasa mgnr yana lumshe ido tare da shafo saman kirjinta " "tashi muje na kulle kofa ya mike tsaye tare daita ajikinsa,yana zagayowa suka nufi kofar ,"to meye Kuma abun kulle kofa ? "Ke nake jiyewa dan tani, I don't have any business with anybody.. Byn ya kulle kofar ya tsaya yana wasa da sansar jikinta kusan minti goma yana shashshafata , da kyar ta samu ta kwaci kanta tayi hanyar kitchen shi kuma ya zube Kan kujera yana sauke naunayen ajiyar zuciya , ta wanke abubuwan data bata ta goge ko ina ta dawo parlour taga baya nan . hanyar d'akinta ta nufa tana shiga, wayarta ta d'auki k'ara ,ta k'arasa da sauri a zatonta ko ummi ce tana d'auka taga shine ,"jaraba ta furta ahankali kana ta d'auki wayar ,tana d'auka yace "kizo yanzu d'akina ki sameni tace "me Kuma zan maka ? " Ke dai kizo ,tace "naji gani nan zuwa wanka zanyi ,katse Kiran tayi,tayi kwanciyarta akan bed sbd yadda take jin jikinta some how, ta kwanta shiru tana tunanin abinda ke sa jikinta ke week ,sai tayi ta jin kasala kasala a sansar jikinta ,byn kmr minti biyar ya sake Kirata, atakaice sai da yayi mata Kira ya Kai biyar amman taki zuwa . Shi kuwa kasa hakuri yayi ya mike ya nufi d'akinta yana bud'e kofar bedroom dinta , ya fad'a Kan kujera ya baje , yana zare doguwar jallabiyar dake sanye a jikinsa ya saura daga shi sai short nicker , ya ware mata duka hannuwansa duka al'amun tazo garesa , tashi tayi daga kwance datake ta fad'a jikinsa ahankali ya bud'e idonsa da suke a lumshe yace "kin yi wanka ne ? "Wallahi yanzu zan yi , na d'an gaji ne , "okay to tashi muje nayi miki ,naga yau sai wani abu kikeyi a sanyaye, nifa kwanakin nan duk sai nake ganin kamar baki da lafiya ? "lafiyata lau kai ne dai kake ganin haka ta k'arasa fad'ar hk tana Mikewa ajikinsa , yana kallonta ta cire kayanta" ta juya ta shige bathroom, yabi madaidaitan bombom dinta da suka mata dasss tamkar an dasa mata ,ya had'e wani busashen miyo daya tsaya masa a makoshi. cikin minti goma ta fito daga bathroom jikinta d'aure da farin towel wanda ya bayyana cinyoyinta tayi hanyar inda mirrow dinta yake ta janyo stool ta zauna tana sake goge wunyata zuwa fuskarta ,bunayya dake kwance ya nufo gurinta da sauri ya rike hannunta Yana k'ok'arin Kai bakinsa kan nipples dinta ,"dan girman allah ka barni haka shekaranjiya fa kwana mukayi abu daya ,why not ka barni yau na huta haba . "kin cika korafi dayawa muwaddat....ragwanci ne ko kuwa dan kinga na damu dake ne bansani ba, amman zan koyi yadda zan fita harkarki. "da kuwa ka burgeni wallahi "to baki isa ba wallahi , nasan daman abinda kike so kenan na rabu dake , ya k'arasa mgnr yana shafo fuskarta cikin haka wayarsa ta d'auki k'ara.. cak ta tsaya da abinda take tana kallonsa, ya kashe Mata ido Yana murmushi. Tare da juyawa zai je inda wayar take, ta riko hannunsa ta mike tsaye zata isa inda wayar take yace "karki soma ta'ba min waya "saboda me to? " ko dai baka da gaskiya ne? "koma dai menene karki ta'ba, min wayata ki barta kawai, idan mai shi ya gaji zai hakura ,ta wuce inda wodrobe din kayanta yake ta ciro atamfa riga da siket mai baki da ja tasoma k'ok'arin sanyawa ya matsota sosai tace masa komai ba, haka zalika bata hanashi ta'bata ba, sai da taga yana k'ok'arin hanata saka kaya ne ta buge masa hannu "wai menene haka zaki wani tashi hankalinki? tayi masa banza "kina jina fa ina miki mgn kikayi banza dani? kawai data ji zai dameta da naci ,ta rasa yadda zatayi , kawai ta fashe masa da kuka ya janyota ya rungumota jikinsa ta goce tana zabga masa harara "karka sake ta'bani ... yana murmushi yace "aikuwa yarinya karyarki ta sha karya bama ta'baki ba har abinda yafi ta'bawa sai nayi ,kuka take sosai tana rungume ajikinsa ,ya riko hannuta yasoma tafiya daita ,ya zaunar daita a bakin gadon yace "d'auko wayar da kanki ki duba nifa da Wasa nake miki , abinda yasa bazan d'auko wayar da kaina ba ,karki ga kamar ko na goge wani abu ne ,zama ki iya zargin ko wata ce " "to ni ina ruwana koma watace, suyita kiranka ma ,yace "Allah ko,daman ai hk kike so ... ya janyo wayar yana nuna mata "kin gani abokin karatuna ne ya kirani ,sai ki kwantar da hankalinki, bunayya naki ne ke kad'ai, nasan duk abinda kikewa bai wuce akan wannan ba, ya kai hannunta kan joystick dinsa very slowly yana shafawa, zata fizge hannunta ya sake kamowa cikin zafin nama .... wayyohhh allah aunty plz zo ki cini ..ya kamota sosai "kasan Allah wallahi yau idan ma jinmu za'a yi sai dai kowa ya ji, amman bazan bayar ba.. tana gama fad'ar hk ta mike ta fito daga d'akin tashiga d'aya daga cikin extra room din dake cikin parlour'n ta kulle kanta tayi zamanta tana kunkuni ,gajiya yayi da zama ya fito daga d'akin ya nufi bangarensa. ************** yau ta kama ranar da ummi zata dawo a lisafinsu ,kowannensu yashiga taitayinsa amman har yamma shiru, babu ita babu labarinta, hankalin muwaddat ya tashi sosai tashiga neman layinta tana d'auka ta saka mata kuka "ummi har yanzu bamu gannki ba, ko bazaki dawo yau bane? "wallahi har na shirya hjy saratu ta saidani, wai na bari a kai amare dani, yaya kuke , gidan dai lafiya? ta watsa bunayya dake gefenta harara sannan tace "lafiya amman dan Allah karki wuce gobe ummi nayi missing dinki, gabad'aya gidan so boring da baki nan "dont worry my baby gobe Inshaallahu jirgin yamma zan biyo sukayi sallama. ya matso kusa daita sosai Yana shinshina wuya tare da goga Mata gashin fuskarta , daman suna parlour'n ummi ne ta matsa nesa kad'an dashi.. shima ya matsota sosai yace "me ummi tace yaushe zata dawo? "yau " ta fad'a atakaice ya marairaice murya yace "shikenan zamu shiga takura.... "za dai ka shiga takura ,amman ban da ni dan Allah Allah nake daman ummi ta dawo na huta da jaraba. "haba aunty nah karki min haka," to me nakeyi Miki ,ai banyi komai ba a Kashi dari cikin soyayyar da nake miki . Ta yatsina fuska kana tace "soyayya ko sha'awa ? "Duka suna tafiya tare da juna ,domin duk inda soyayya take zaki samu sha'awa haha zalika duk inda sha'awa take zaki iske soyayya "ke nifa idan ba son gsky nake miki yaci zuwa yanxu na rabu dake domin na samu duk abinda nake bukata .. "Ke kanki nasan kin yarda da irin son da nake miki ..... "Kin yarda Dani ko kuwa a har yanzu soyayyar tawa tana muhallin sha'awa ne ? Tayi murmushi tace "na yarda "ok muje ki bani na rana naci kafin ummi ta dawo .... gabadaya ya wani narke mata ajiki yana zuba Mata shagwa'be kmr zai yi kuka, sai kuma ya bata tausayi ta kamo hannusa tace "tashi muje part dinka ta kofar kitchen suka bi suka ko ci sa'ar baba mai gadi yana wajen gidan, suka shige bangarensa, suna shiga ta cire kayanta ta shige bayi ,tayi wanka shap shap ta fito tana goge jiki, Yayi sauri ya rike hannunta da take k'ok'arin d'aukar mai zata shafa ya mikar daita tsaye cike da shaukinta yana girgiza mata kai. "Karki shafa mai , yau akwai kyakyawwn hadin da nayi Mana ya fad'a yana kashe mata ido "naji but at least ka bari ko turaren ne ko.... "shima bana so yayi saurin katseta ya zame towel din jikinta yayi kasa ,saurin lumshe ido tayi ,tare da sakin naunayen ajiyar zuciya tace "meye shi ? "mai ne amman mai amfani ajiki " " wannan had'in na musamman ne ke kanki zaki dadinsa ......, ya kai hannunsa ya janyo wata k'aramar roba da aka rubuta blue seal vaseline ajiki ,wanda yayiwa had'ad'den had'i da namjin goro, saboda ita da shi kansa, ya debo ya shafa akan nipples dinta .. ya zarce da murza nipples dinta ,yana lumshe ido yana busa Mata numfashi , kusan awa daya suka yi atsaye yana murza nipples dinta da brest dinta, har tsayuwa ya soma gagararsu yasoma moving da ita har bakin gadonsa suka fad'a kan gado ya kwantar da ita . muwaddat da har lokacin idanunta a lumshe suke,wani irin mika ta dinga yi na jin tsanani bukatarsa, ahankali ya kai bakinsa wuyanta ya bata wani hot kiss mai rikitarwa sannan yana mulke nonuwanta da vasilin din, jikinta sai kyalli yake da tsantsi most especial kirjinta. ban da nishi babu abinda muwadda ,ta dinga yi ,shi kansa bunayya ba a hayyacinsa yake ba, muradinsa da burinsa bai wuce ya ji shi cikin jikinta ba ...... yadda yake kokarin rikitata haka itama take kokarin rikitashi gabadaya sun manta da duniyar da suke ,burinsu da muradinsu bai wuce sujisu cikin juna ba, tana mugun jin dadinsa a gurin mu'amula har take jin duk mazan duniya zero suke akansa,haka zalika shima.. lokacin daya gama shigarta ,ta bud'e idanunta da kyar saboda wani irin shock da gabad'aya ilarin jikinta ya d'auka, dishi dishi take ganinsa saboda nauyin da idanunta sukayi ya ciza lip's dinta da karfi tana dago masa kasanta tare da cusa hannunta cikin sumar kansa ahankali ya dinga shigarta ,kusan minti talatin suna abu daya sannan ya barta. tare suka shiga wanka wanda gurin wanka ma haka ya dinga jagwalgwalata sai datayi masa kukan shagwa'ba sannan ya kyaleta sukayi wanka ta fito da sauri ta barshi ciki . tana fitowa daga wanka ta goge kanta da k'aramin towel ta d'auki kayanta dake ajiye akan kujera tasa ta tattara gashinta da suka wargaje tayi parking ta xira hijabinta ta nufi kofar fita tun bai fito ya sameta ba .... mmn sudais πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— MUWADDAT πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’– πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’— ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ alhamdullahi am back again. warning!!! for the first time !!!! i will like to say," don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ......wannan shine. WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 32 ....tana komawa d'akinta, ta fad'a saman lafiyayen gadonta ta kwanta lamo tana jin yadda jikinta yake k'ara moving akan matsanancin soyayyar bunayya .. ta rasa dalilin da yasa take jin haka a sansar jikinta a duk sanda ta kasance tare dashi ,da kuma sanda take ita kad'ai, sai tayita jin jikinta yana mata wani iri ko Kuma ta dinga jin salon wasaninsa a sansar jikinta suna yawo a kowani shashi na gangar jikinta mai kama da socking . Ahankali soyayyarsa da romacing dinsa ke yawo a jinin jikinta , ta runtse idanunta saboda a halin da take ciki yanzu tana bukatar hutu ba dogon tunanin ba ,dan ta murzu a hannunsa sosai fiyye da tunanin mai karatu .. har kusan la'asar tana kwance akan gadonta , ba tasan lokacin da binta mai aiki ta dawo gidan ba ,bugun kofar d'akinta da'ake yi ne yasa ta bud'e idanunta da kyar saboda har lokacin bacci na cikin idanunta, ko bata tambaya ba, tasan ciki biyu za'a yi d'aya ko binta mai aiki ce ko kuma bunayya, ahankali ta sauko daga kan gadon tazo bakin kofar ta bud'e , binta mai aiki ta gani tsaye tana dubanta "ya'akayi mama binta da yake haka take kiranta ? binta mai aiki tace" babu komai 'yar d'aki , na dai ji shiru shiru baki fito tun sanda na dawo, gashi har lokacin sallah la'asar ta qaratowa, baki tashi ba, lafiya dai kike ko ? Muwaddat ta d'an yatsina fuska sannan tace" lafiya nan dai da sauki mama binta wallahi zazzabi nake ji " "a sha Allah ya sauwake daman nasan za'a rina tun kafin na fita fa kike nuku nuku a d'aki har yanzu ,to ko za'a kira auwal yayi miki allura ne kafin ya fita ,dan gashi can kamar fita zai yi? "no ki barshi kawai zan sha magani, ciwon kai ne kawai ke damuna "to shikenan bari na koma bakin aikina, amman dai karki koma kwanciyar nan ta isa haka . muwaddat tace "to had'e da juyawa ta koma cikin d'akin tana mai rufo kofar batare da tasanya mata key ba, binta mai aiki ta juya, kai tsaye bayi ta shiga ta sakarwa kanta ruwa tazo tayi sallah . tayi wanka ya kai sau uku , amman har lokacin jikinta zafi gau tamkar garwashin wuta sai daga baya jikinta ya d'an yi sanyi ,sai kuma bacci barawo ya d'auketa . Wunin ranar akwance tayisa sallah ne kawai ke tada ita , gabad'aya ta rasa abinda ke mata dadi arayuwarta ,ta kasa sakawa cikin komai , wani irin miyo ne ya tokare mata makoshi wanda ya addabi rayuwarta , duk yadda taso ta had'iye abun ya garara, dole tashiga tarawa acikin bakinta jifa jifa ta Kan tashi ta shiga bayi ta zubar ta sake dawowa ta kwanta akan gadonta, har dare tana kwance a d'akin batare da tayi yunkurin fitowa ba, hatta abinci dare nan binta mai aiki ta biyota dashi ,da kyar binta ta tursasata tashi tasoma d'an tsakurar abincin , sai dai tana gama ci sai yunkurin amai, nan fa hankalin binta yayi matukar tashi ,a gigice tayi hanyar bayi daita , muwaddat ta durkusa rike da cikinta da goshinta tana kwara amai ,yayinda binta ke tsaye akanta tana jera mata sannu .. har sai data amayar da duk wani abinda ke cikinta, tana cigaba da yi mata sannu ,"sannu yar d'aki ...." tare da Mika mata ruwa ta wanke bakinta da fuskarta, sannan ta taimakamata suka dawo d'akin ,ta jingina bayanta da pillow kana tace " yar d'aki baki da lafiya ,jikinki yayi zafi dayawa amman kin hana a fad'owa bunayya ya taimaka miki. Kai kawai iya ta girgizawa binta ta janyo numfashi da kyar ta fitar tace "ai naji sauki mama binta ,yanzu babu abinda ke damuna , ta fad'i hakan kawai dan binta ta fita daga d'akin ta samu ta kwanta dan har lokacin juya take gani,shiru ne ya ratsa d'akin binta mai aiki bata sake cewa komai ba,kamar yadda muwaddat bata sake cewa komai ba , batare da 'bata lokaci ba binta ta tattara kanukan abinci tayi hanyar waje ,tana yi mata sai da safe .... Bayan fitar binta ta zame ta kwanta tana fidda numfashi sama sama tmkr mai cutar asma ahankali har bacci ya d'auke ta. cikin dare taji mutsumutsun mutun ajikinta yana lalubarta tare da lasar gefen wuyanta zuwa dukiyar fulaninta ,lokaci d'aya ta bud'e idanunta tana k'ok'arin kunna wutar d'akin , yayi saurin riko hannuta yace "me zakiyi ? " ki yi baccinki kawai babu abinda zan yi miki kawai tumin jikinki zanji yayi mganr yana buso mata numfashinsa da iskar bakinsa. muwaddat ta d'an lumshe idanunta tana jin yadda numfashinta dana bunayya ke gauraya guri d'aya , cikin murya mai cike da kasala yasoma magana "a she karya kika min ko? "karya me nayi kuma tayi mgnr a shagwabe ? "kika ce ummi zata dawo yau ashe sai gobe .. "uhm nayi haka ne saboda na rabu da nacinka.." "aiko karyarki ta sha karya yarinya ,dan wallahu ba zaki ta'ba rabuwa da nacina ba ,har duniya ta nad'e, saboda kin zama ni ,na zama ke ,gashi bana gajiya dake, a duk sanda na kalleki soyayarki na sake tsuma zuciyata ,dama gangar jikina .... "na sha gaya miki kece rayuwata ,kece duniyata amman na lura baki d'auki hakan da mahimmancin ba shi yasa Kika ki fito da soyayyarmu fili bare umminki ta fahimta ta amince da aurenmu .... Cike da wani irin salo mai wuyar misaltuwa ta shige jikinsa sosai tana mika ,wanda hkn da tayi ya janyo jijiyarsa tayi saurin harbawa ..ya lumshe tsumammun idanunsa yana shafa sumar kanta daya samu nasarar zubowa gadon bayanta .. Muryarta cike da zolaya tace " ai koda su ummi sun amince da aurenmu,ni bazan aureka ba, domin na tabbatarwa kaina kafi karfina a halin yanzu , dan bazan iya da kai ba... "kullun abun d'aya ba'a gajiya kamar wani inji, yaro da kai sai jaraba tsiya" ya kai bakinsa ya ciza gefen kunnenta yace "ya ne za'a yi haka Allah ya haliceni, ai ke ma irina ce shiyasa muke mugun son juna ....... Ko na rabu dake ina da tabbacin bazaki barni ,bare Kuma ni dake mutu ka raba ya k'arasa mgnr yana manna mata hot kiss .... Take tasoma d'auke wuta ganin yana neman canza salo tayi saurin taka masa burki dan haka ya cigaba romancing dinta sama yana fad'a mata kalaman soyayya masu sanyi da dadi batare da sunyi komai ba ,ya ta'ba nan ,ya tsotse can ,haka dai har bacci yayi nasarar d'aukarsu suna makale da juna .... can tsakar dare jikinta ya sake d'aukar zafi rau , zafin jikinta ne ya tayar dashi daga baccin da yake, ya tashi zaune ya tsura mata ido yana kallonta , jin al'amun baya tare daita yasa ta bud'e idanunta ahankali tana nishi sama sama , ya kamo hannuta ta mike zaune , suna fuskantar juna, ya kai hannunsa ya shafa fuskarta yace "daman baki da lafiya ne naji jikinki yayi mugun zafi haka ? ta yatsina fuska kmr zatayi kuka tace "dazu ne fa naji gefen kaina na min ciwo, amman ai naji sauki, yanzu ne kuma zafin jikin ya dawo "to me yasa baki kira kin fad'a min ba? Muryarta a raunane tace "gani nayi naji sauki " yayi shiru kawai yana cigaba da kallonta ahankali cike da shagwa'ba ta fad'a jikinsa ,da sanyi jiki ya soma tattara gashin kanta Yana k'ok'arin tufkesu guri d'aya ,d'akin ya d'auki shiru yadda bai sake yunkurin cewa komai ba ,haka zalika itama bata sake cewa komai ba, har sanda ya gama had'e gashinta, tana kwance lamo ajikinsa yana tunanin yadda yake ganin yanayinta acikin kwanakin ,har ga Allah baya karfafawa zuciyarsa abinda yake zarge a tattare daita ,ba dan komai ba ,sai dan saboda tabbacin daya samu daga gareta akan al'adarta . Ahankali ya kawar da zance zucin da yake ya kamota ya had'e fuskokinsu ya kamo lips din yashiga tsotsa yana sake janyota jikinsa ya rungumeta tsam ,yana shafa bayanta zafin jikinta na ratsashi ,cikin mayunwanci hali ta cire bakinta daga cikin bakinsa tana sauke naunayen ajiyar zuciya . Shima ajiyar zuciya ya sauke yace "bari naje na kawo miki magani har allura ma sai nayi miki ko? ya yunkura zai sauko daga saman gadon tace "ka barshi kawai bari na watsawa jikina ruwa zafin zai lafa ya marairaice mata kmr zai zubar mata da hawaye "haba kar ki min haka Mana .." ki bari na kawo miki magani ki Sha ki samu sauki . tace "ba wani abu yasa kaji na fad'i hk ba, saboda idanun mutane ne, kasan ba mu kad'ai bane acikin gidan nan ba, akwai abi sannan binta mai aiki na nan, itama, karkaje tsautsayi yasa kayi kicibis da daya daga cikinsu,aga ka fito daga d'akina a daidai wannan lokacin me zaka fad'a musu? yayi shiru kawai yayi yana kallonta saboda, yasan ta fishi gaskiya, dan haka da kansa yayi mata wanka suka dawo kan bed, ya sanyata cikin jikinsa, duk da haka dai batayi ishashen bacci kirki ba saboda tsananin zazzabi. babu laifi washegari ta tashi zazzabin da sauki, tana kwance a d'akinta ya kira wayarta tana d'auka ya tambayi jikinta, sannan ya k'ara da cewar tazo bangarensa ta amshi magani tace "taji sauki ya bar maganinsa,yace "sosai kika ji sauki babu inda ke miki ciwo ? tace "eh " "to ki dai zo part dina yanzu ina son naji dumin jikinki da kaina ,dan na tabbatar da lafiyarki, tayi shiru taki cewa komai, yace "kin yi shiru kina jina ko ba zaki zo ba, ni nazo da kaina na sameki? da sauri tace" no karka zo plz wallahi har yanzu abi na gida bai fita ba, bai sake cewa daita komai ba ya mike ya nufi bangaren ummi a daidai bakin kofar suka had'u da abi ya rusuna ya gaishe dashi ,abi ya amsa cikin sakin fuska tare da cewa kana nan dai kana shirin tafiyarka ko? ya kai hannunsa ya shafa sumar kansa yace "ina kan yi , sati na sama nake sa rai zan wuce Inshaallahu "to Allah ya taimaka, Allah ya nuna mana lokaci, idan kana bukatar wani abu kasanar min "okay abi Inshaallahu i will, abi ya sa kai ya fice shi kuma ya shiga parlour'n yana shiga ta fito daga cikin d'akinta cikin riga da siket ta yafa mayafi daya bi da kalar kayanta tana ganinsa ta had'e fuskarta taki bari annuri ya bayyana akan fuskata sbd ta tabbatar matsawar ya k'araso gareta ,sai zance ya Sha bambam , wani abun zai mata, dinning area ta nufa kai tsaye ta ja kujera baya ta zauna ta meida kanta kan abinci shima ya ja kujera ya zauna bai ce mata komai illa hannusa daya kai gefen wuyanta, babu laifi normal jikinta babu zafi. ta cire hannunsa ta d'auki plet biyu zata zuba masu abinci yace "ki had'a mana muci tare mana ,taki kula shi ta zuba abinci daban daban ta tura plet gabansa tasoma cin nata tana kallonsa ya janye abinci data tura gabansa gefe yasoma ci cikin nata suna cikin cin abinci ya amshi spoon dinta ya ajiye ganin ba wani abinci kirki take ci ba yasoma bata da farko kin amsa tayi sai dataga yana shirin 'bata mata lokaci sannan ta bud'e bakinta tasoma amsa. ya dibi abinci ya kai bakinta kenan ,ita Kuma ta bud'e bakinta da niyyar amsa ,sukaji ana k'ok'arin shigowa parlour'n ,take gaban muwaddat ya fad'i ya shiga dokawa da sauri , ta rud'e ta gigice tama rasa me yakamata tayi guduwa zata ko kuma zama zatayi ta cigaba da amsar abinci,kafin kace me jikinta ya d'auki rawa saboda bata son abi ummi ko binta mai aiki su ganta tare dashi a wannan halin,cikin rawar tasoma k'ok'arin mikewa da niyyar guduwa bunayya ya riko laulausar tafin hannuta yana kai abincin bakinta"ka bari mana ba kasani ba ko ummi ce...... ko gama rufe bakinta ba tayi ba abi ya bayyana cikin parlour'n aiko jikinta ya sake d'aukar rawa tayi saurin sunkuyar da kanta kasa kirjinta na bugawa da karfi , shi kuwa bunayya waskewa yayi ya sakar mata hannu ya kai spoon din abinci bakinsa, sai bayan da abi ya gama kallonsu tsab sannan yace "kin gama Shirin zuwa makaranta dan yanzu umminki ta kirani wai mu saukeki a ? da sauri ta d'aga masa kanta sama, al'amun eh, bunayya dake cin abinci yace "abi kayi tafiyarka kawai zan sauketa "a'a umminku tace ni da kaina na.. ..... Yayi saurin katse abi ta hanyar cewa "to ni cinyeta zanyi ne , da ummi batason na kaita ? "wannan kuma tsakaninku ne babu ruwana ,yayi mgnr yana murmushi sannan ya nufi hanyar d'akinsa bunayya ya tsura mata ido "matsoraciya kawai ke komai tsoro yake baki? "Kalli duk yadda Kika wani rude, Kika gigitace. ta yatsina fuska kmr zatayi kuka tana kallonsa ido cikin ido domin alokacin sam bata so abi ya gansu a yanayin daya taddasu ba .. murmushi yayi "to ai sai ki sanyawa jikinki natsuwa tunda yashige, the next thing km ki maida hankali mu k'arasa cin abincinmu ,tsaki taja tare da kai masa duka a saman kafad'arsa, murmushi kawai yayi yana shafo tsakiyar tafin kafafunta da nashi yatsun, wani irin zirrrrrr taji tayi saurin lumshe ido "wai kai bunayya me yasa kake yin irin hk ne...? "me nayi kuma yayi mgnr yana son daga murya tayi saurin rufe masa baki tana bashi hakuri,"yi hakuri bance ka tara min mutane ba " Ki taimaki kanki dan ni babu ruwana da duk wani mai ganinku idan ba'a son ganinmu hk ayi mana aure .."haka kawai mutun da rashin da lafiya yace Yana son aure a tauye Masa haki ,wallahi tallahi kema zaki jawowa kanki ,dan abinda baki so shi zan dinga yi miki .ta kwa'be baki "meye shi ? Ya ware kafafunsa yace "ci ta hanci ta baki takoina da wahalata ta isheki zaki San yadda zakiyi Dani "kai ni rabani da riginarka .. cikin minti kad'an suka kammala cin abinci har lokacin abi bai fito ba ya tsura mata ido yana kallonta gashi dai tashi take son yi tun kafin abi ya dawo ya samesu hk amman ta kasa ,cikin zalaya tace "kaga malam dan Allah ka daina min irin wannan kallon, ta'be bakiyi yayi "ke da wani ido kikaga ina kallonki? yana gama fad'ar hk ya Mike tsam ,cikin zolaya yana k'ok'arin bar part din ummi..yace " aunty ki shiryawa anjija da wuri nima zan dawo zabani na rana naci kafin umminki ta dawo ta kanainaye koina ...... Banza tayi Masa taking cewa komai har sansa ya k'arasa barin parlour'n. muwaddat na shiga makaranta tasoma jin zazzabi sakamakon wani turaren abokiyar karantunta data shaka,gefen kanta ya sara abu kmr wasa sai gashi tana kelaya amai duk abinda tace sai data amayar dashi acikin kankani lokaci ,ta fita haiyacinta har wata yar daguwar rama tayi, tayita d'aurewa ,da taga abun na son fin karfinta ta kira number abi tace a turo mata direba bata da lafita, madadin abi ya tura mata direba kmr yadda ta buqata sai ya tura Mata bunayya, inda yake fad'a ya kula daita ta hanyar taimaka Mata , cikin kankani lokaci ya k'araso ya d'auke zuwa Gida ,tunda ta isa gida tashiga d'akinta da kyar ta kwanta bata sake fitowa ba, Taimakon gaugauwa ya fara bata tare da maganin malaria a tunaninsa itace ke son takura Mata , tunda complain din ciwon kai take , byn ya bata magani ya kwantar daita ajikinsa Yana k'ok'arin rabata da kayan jikinta duk yadda taso ta dakatar dashi ta kasa saboda bata da kuzari ajikinta ahankali ya rabata da kayan jikinta,shima ya cire kayan jikinsa ya had'eta jikinsa yana shashshafata zafin jikinta na ratsa jikinsa , ko cikakken minti goma Basu d'auka a haka jikinta yayi sanyi ,Aiko ya birkice mata ,ta hanyar turo Mata zafafan sakoninsa masu tsayawa arai , tun tana zamewa ajikinsa ya tarairayota har ta bada kai ,suka lula duniyar soyewa , yau kam ba tayi Masa wani raki ko korafin gajiya ba, ita da kanta ma ke sake makaleshi ajikinta,tana shafosa ahankali suka cigaba da murza fatan juna batare da tunanin want ba ............ jirgin yamma ummi ta biyo ,karfe 4:00 daidai na yammaci ranar ta sauka, tana sauka number muwaddat tasoma nema kafin na kowa, sai dai wayar na ringing,amman ba'a d'auka, ta k'arasa inda tasan zata ga direbanta. bello direbanta na ganinta ya fito da sauri daga cikin motar, yana k'ok'arin bud'e mata kofar baya had'e da gaisheta ta amsa sannan tashiga ya ja. suna isa gidan babu wanda ta soma tambaya sai muwaddat, binta tayi mata sannu da zuwa sannan ta k'ara da cewa" dazu ta dawo daga makaranta tana d'akinta kai tsaye d'akin ummi ta nufa.... Mmn sudais ce... MUWADDAT ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ..... WATTPAD @HAUESH Page 33 ..Hannu ummi ta kai jikin handle din kofar d'akin domin bud'ewa ,taji kofar a rufe gam ,dan haka tashinga buga kofar da karfin gaske cikin tsananin tashin hankali tana Kiran sunanta" muwaddat! Muwaddat!! Muwaddat dake kwance a saman fad'ad'den kirjin bunayya tana baccin gajiyar sex din da sukayi , ta zabura tai wani irin hantsilowa daga kan gadon cikin tsananin tashin hankali tana dafe kirjinta da duka hannuwanta tare da furta kalmar" Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un "yau mun shiga uku..ummi ta dawo...." Wani irin shu'umin kallo bunayya ya bita dashi kana yace "mun shiga uku ,ko kin shiga uku? Murayarta na rawa tace " duka mun shiga daga ni har kai wallahi ...irin abinda nake gudu kenan amman .... "wata uwar Harara ya zabga Mata Wanda yasa take ta had'iye abinda take son furtawa , k'ok'arin d'aukar wondansa yayi ya saka hankalinsa a kwance , ya kai hannunsa ya janyo farar rigarsa dake yashe kasa ya rataya a wuyansa " madam please open the door for me...." "What ta furta a kid'eme tana girgiza masa kai? "dan girman Allah karka min haka bunayya, ba..banason ummi ta ganmu tare ......" ka rufa mana asiri bunayya ,ta kamo a hannuwansa cikin rud'ewa da matsanancin tashin hankali ,jikinta na sake d'aukar rawa sakamako sake Kira sunanta da ummi tai "muwaddat zo ki bud'e min kofar ,ko jikin ne yayi tsanani ? Bata amsa illa jikinta daya kama rawa tmkr mazari "zo ..zo muje ka fita ta window tayi hanyar window d'akin dashi .... Da sauri ya fixge hannuwansa dake cikin nata yana nuna kirjinsa da yatsan hannunsa " ni ne zan fita ta window ko wa? tayi saurin d'aga masa kai al'amun "eh" "Dan Allah ka rufin mana asiri ni da kai ,ban ta'ba sanin haka tashin hankali irin wannan yake ba sai yau ,kwata kwata na manta cewar yau ummi zata dawo ....... ta k'arasa mgn hawaye na gangarowa bisa kuncinta. "ka rufa min asiri bunayya ,"ka taimaki rayuwata ka rufa min asiri bunayya!!tana mgnr tana kuka tana jujjuya Masa hannuwanta tmkr wata k'aramar yarinya , bakinta na rawa tana k'ok'arin kai gwiwowinta kasa .. ya kai hannunsa ya kamota jikinsa zai rungumeta, ta yi saurin gocewa tana kuka "to yanzu me kike son nayi ,ni dai gsky bazan iya fita ta window ba Allah ya sani , Koda kuwa hkn bashi da wata illa ,bare Yana da ? "Yanzu haka kina sake ' bata lokaci ne ,har sai kinsa ummin ta fahimci wani abu, ki bud'e kofar kawai ta ganmu ,ba sai na fad'a Mata cewar Abi ne yace na taimaka na duba lafiyar ki ba..... "ni..ni..dai a'a ,ummi nada saurin fahimta abu, hanyar bayi ta nufa dashi tana kuka "muje bathroom dan Allah karka a'a .. suna shiga suka tsaya cirko cirko suna duban juna ,shi kam bunayya ko dar bai ji ajikinsa ba ,asalima tsumammun idanunsa ya tsura mata yana k'ok'arin rungumeta a ajikinsa, "muwaddat ki natsu plz duk kin wani rud'e ,ki samo mana mafuta , ummi fa zata iya shigowa nan is better ta ganni a bedroom dinki akan nan .... ba tace dashi komai ba, illa hawaye data cigaba da zubarwa tana k'ok'arin barin jikinsa kafin kace me jikinta ya sake d'aukar zafi ,hankalinta a matukar tashe ta fito daga cikin bayin tana kulle kofar tare da Murd'a key ta zare , jikin na rawa ta shiga gyara gadon dan gabad'aya ya hargitse a wasaninsu , ta janyo doguwar rigarta ta Sanya , ta nufi kofar d'akinta wanda zuwa lokacin har ummi ta juya da niyyar zagayowa ta dubata ta window ,tana gama bud'e kofar ummi ta juyo da wani irin sauri ... Lumshe idanuwanta tai tana saisaita natsuwarra kana ta juya ahankali tana dafe kanta da take jin yana Sara Mata tmkr zai cire tsabar tashin hankali ,fad'awa tai kan gado tana fidda numfashi sama sama ta sake sanyawa jikinka natsuwa . Ummin ta k'araso da sauri zuwa inda take kwance ,ta tsura mata ido tana kare mata kallo, saboda doguwar ramar data ga tayi, ahankali idanunta ya sauka akan kirjinta gabanta yayi wani irin mugu mugun fadawa kafin daga bisani ya shiga dokawa , kirjinta taga yayi wani irin mahaukacin cikowa , yayi mata hake hake ,numfashinta na sauka ahankali ,girgiza kai tashigayi tana kawar da abinda taji ya tsarga Mata acikin zuciyarta "a taanake tashiga kallon d'akin still zuciyarta na dokawa Wanda ta rasa abinda yasa hk hk Nan take jin tsinkewar zuciyar ... Jikinta a sanyaye ta samu guri a gefen katifa ta zauna ta d'aga kan muwaddat ta meida kan cinyarta, taji zafin da jikinta yayi ,ya ratsata ,ta dafa goshinta tana kiran sunanta ahankali "muwaddat dina...... ...Sannu " "shi yasa hankali yaki kwamciya a duk wuni yau ,ashe baby nah bata da lafiya" muwaddat ta bud'e idanunta da kyar tana duban ummi sannan ta kirkiro murmushin dole tana mikewa da kyar ,ummi tace "kiyi kwanciyarki ma ,ina da ina ke miki ciwo? "ko kanki ke ciwo ta fad'i hakan, saboda tasan tana da yawon ciwon kai, muwaddat dake atsorace ta rasa mai zatace Mata , kawai ta d'aga mata, saboda ita alokacin babu abinda ke damunta sai tsananin tsoron dake tattare daita . jikin ummi na rawa tace "okay bari naje na kawo miki magani ki Sha ,wannan zafin jikin naki ya wuce kaida, ta ajiye kanta akan pillow ta nufi kofar fita cikin sauri ,kai tsaye ummi hanyar d'akinta ta nufa . cikin wani sauri muwaddat ta zabura ta mike, jikinta na rawa ta bud'e kofar bayi ta janyo hannusa ,suka fito tare dashi tana rokonsa ya fita kafin ummin ta dawo amman kememe bunayya yace "bai zuwa koina , aiko ta d'aura duka hannuwanta bisa kanta ta rushe da wani irin kuka mai ta'ba zuciya .... Naunayen ajiyar zuciya ya sauke da karfin gaske yace "Kinga fa wannan shirmen da kike yi Allah shin zai saka ummi ta fahimci wani abu ,ki natsu ki kwantar da hankali ...ta d'ago da sauri tana kallonsa da idanuwanta da suka gama canza kala tsabar tashin hankali.. Ummi kuwa nashiga d'akinta ta nufi dorowarta dake ajiye magunguna ta d'auko mganin zazzabi da Maleria ta dawo d'akin muwaddat cikin sauri .. turus tayi tana binsu da wani irin kallo mai cike da tambayoyi iri iri . Muryarsa a kasalance yace" ummi sannun da zuwa,"yauwa Daman kana cikin gidan ne ko yanzu ka shigo ? Bayan keyarsa ya tsutsa Yana duban muwaddat dake k'ok'arin runtse idanuwanta,kana ta rufe fuskarta da hannuwanta yace "yanzu nashigo " "Okay to d'an bamu guri zanyiwa baby allura ..lumshe idanunsa yayi yana shafa sumar kansa ,sannan ya soma k'ok'arin ficewa daga d'akin,magani ummi ta'bata had'e da yi mata allura still zuciyarta na cikin taskon Dan har lokacin ummi Bata daina jin fad'awar gaba ba, kwantar daita tayi ,tana sake jero Mata sannu ,kusan minti goma ummi na tare da ita kafin daga bisani ta fito ta sake nufar dakinta . Ummi na fita daga d'akin ta mike zaune tana d'aga hannuwanta duka sama ta shiga yiwa Allah godiya ,daya rufa Mata asiri ,aranta tayi alkwarin babu ita babu bunayya har karshen ratuwarta, ita dashi sai dai kallon kallo bazata sake barin ya kusanci inda take ba ,tunda yafi kaunar ganinta cikin tashin hankali ,kafin wani lokaci zazzabi jikinta ya sauka, ta dawo normal sai dai yanayin jikinta da take jin shi wani iri kmr banata ba komai a sanyaye take yinsa gashi bata jin dadi bakinta komai taci kmr zata amayar ... *********** da daddare yaya al'ameen ya kirata sai da ya soma had'ata da 'yan'uwanta suka gaisa sannan suka shiga hira , wanda duk hirar shine ke yinsa amman ita daga uhm sai uhmm, ba wani abu yake fad'a mata mai Dadi ba ,illa sake jadadda mata yadda tayi tasiri arayuwarsa, jinsa kawai take saboda gabad'aya zantuttusa sun isheta ,koma tace haushi suke bata ,km amatsayin shime ta d'aukesu, tana zaune ummi tashigo parlour'n cikin shiga ta alfarma duk yadda ta d'an manyata hakan baya hanata yiwa mai gidan kwaliyya ,bare anyi kwana biyu ba a had'u ba ta fad'i hakan a zuciyarta , tana gani shigowar ummi ta katse kiran,tana duban ummi . bayan ummi ta samu guri ta zauna ,ta d'an dubi muwaddat, "ke da waye a waya? "yaya al'ameen ne ta fad'a mata atakaice, ummi ta kai hannu ta amshi wayar tana dubawa sunansa ta gani sannan tashiga bincikar wayar babu komai na aibu aciki dan haka ta mika mata wayar . "ya jikinki naki yanzu hope you are feeling better ? ta d'aga mata kai ahankali ,sannan tashiga janta da hira tana bata labarin yadda bikin minna ya kasance"baby muwaddat idan kikaga yadda binki fadila ya k'awatu abun sai ya burgeki , sai naji ina ma bikinki ake yi ,amarya da ango sun sha kyau har sun gaji , kema dai zuwa yanzu yakamata musan mai kike ciki da al'ameen, yaron nan na da kirki da hankali matuka ,uwa uba yana da natsuwa sannan ya had'a Master's dinsa zaku dace da juna, dan irin miijn da nake miki fatan samu kenan arayuwarki ,wanda nasan kema shine irin zabinki dogon namji kyawawa mai haiba ko ba hk ba? muwaddat ta had'e rai sosai tana turo baki, ummi ta cigaba "amman ke sai naga kmr kina basarwa a duk sanda aka yi miki maganarsa,ke kowa yazo kice bai yi miki ba gashi wannan shekarar zaki kare karatunki, zan so ki saida miji , da zarar kin gama karatunki musha biki "gaskiya ina sonki da al'ameen sosai sai dai bazan matsa miki ba, idan kinji baki sonshi shikenan sai a bashi hakuri shima kmr sauran ... muwaddat tayi shiru kawai tana sauraron ummi har tagama maganarta. ummi ta du'beta sosai tana nazarinta kafin daga baya tace "kinyi shiru shima bazaki auresa ba ko? kin fi son kiyita ganina ina yawon zuwa bikin mutane, ni kar azo nawa? muwaddat ta girgiza mata kai kawai ala'mun a'a amman a cikin xuciyarta cewa tai lokacin da nake son aure ba'a min ba ,sai yanzu za'a dameni to ni banason Yaya al'ameen ..... Kmr ummi tasan abinda ke zuciyarta tace "nifa bazan Miki auren dole ba sai Wanda kike so zan baki ,idan baki son shi abar zancesa kawai ,amman idan kin amince kin yarda da auri al'ameen nasan kowa zai ji dadin wannan had'in. a kasan zuciyarta kuwa cewa tayi "ni auwal fa nake so ummi bawani Yaya al'ameen ba ...,da zaki aura min shi da kin gama min komai ,da na samun duk wani jin dadi duniya ,"auwal shine cikar burina da kwanciyar hankalina, duk wani wanda zaki so na aura ,bazai ta'ba kai min kmr auwal ba......., banason yaya al'ameen din nan wallahi..amman ummi kina neman takura rayuwarmu .. "tunanin me kikeyi mueaddat kinyi shiru kina jina ? ahankali ta bud'e bakinta tace "babu komai ummi, tunda kin amince dashi, kin yarda na auresa ,naji na amince zan auresa kawai amman ina son ki min alfamar d'aya ummi? ummi ta fad'ad'a murmushinta tana murna saboda jin dadi tace "wacce irin alfarma ce wannan mamana? "ki fad'a min shi, ni kuma nayi miki alkwarin zan yi miki shi muddin bai fi karfina ba, idan bani dashi zan nemoshi matukar akwai shi acikin duniyar nan.. muwaddat ta numfasa ta runtse idanunta saboda d'acin abinda zata fad'a sannan tace " duk abinda za'a yi na aurena da yaya al'ameen har zuwa lokacin da komai za'a kankama , inason ayi shi a boye cikin sirri ummi... "ta yaya kike tunanin za'a yi maganar aure cikin sirri ?" waye bakyason yasan zakiyi aure? muwaddat tayi shiru taki magana har sai da ummi ta sake maimaitawa, sannan tace"auwal ..... "ummi banason bunayya ya sani saboda banason yashiga damuwa "bakyason yasani saboda bakyason yashiga damuwa ? ummi ta sake maimaitawa tana dubanta . "bakyason yasani ko kema kina son kaninki kmr yadda yake naci ..? har zatace eh sai kuma tayi saurin girgiza mata kai ,"banason shi ummi amman kuma bazan so na gansa cikin damuwa ba ,ta k'arasa mgnr hawaye na ciccikowa a kwarnin idanunta "ummi tsakanina da Allah banason yaya al'ameen amman tunda kin yarda da natsuwa da nagartarshi wallahi na amincewa zan aurensa ... ,nasan zan so shi daga baya....amman a halin yanzu gsky banason shi... ummi tayi saurin kamo hannuta tace "anya kuwa yarinyar nan lafiyarki kalau? "Anya kuwa muwaddat baki da aljannu kowa kice baki so ..? " tun tasowarki kike samun masoya amman kowa yazo sai kin kawo aibunsa" "nifa bani da komai ummi kawai dai banasonsu ne ta k'arasa mgnr hawayen da take k'ok'arin makalewa suka samu nasarar zubowa.. "ummi tace ashsha abun har da kuka? " to abar zance al'ameen din kawai tunda shima baki son shi, ta d'ago kanta tana duban ummi "a'a ummi ni nace na amince wallahi zan auresa, kuma zanso shi saboda shima bashi da makusar da zan kisa.. .. "to shikenan kukan ya isa haka Allah yayi miki albarka zan fad'awa abi sai ayi masa magana ya turo magabatansa . "zance bunayya kuma ki ajiyeshi a gefe ,banason ki damu kanki saboda shi, shiyasa nake Allah Allah ya koma ,kuma nasan kafin ya dawo anyi komai angama, muwaddat bunayya ba sa'an aurenki bane, koda kina sonshi bazan bari ki auri kaninki ba azo Yana baki ciwon kai , bare baki sonshi , idan kuma kinsa kema kina sonshi ne sai ki fad'a min? Jikinta na rawa ta girgiza mata kai , tana jin yadda bugun zuciyarta ke tsananta, ina ma zata iya fitowa ta fad'a wa ummi wallahi da tayi, domin babu wanda ya dace daita sai d'anta Muhammed auwal ... sun rabu da ummi tana cikin damuwa mara misaltuwa, gabad'aya komai ya tsaya mata ta dinga jin kmr ana k'ok'arin rabata da rayuwarta ne ,amman haka ta dinga d'aurewa saboda kar ummi ta fahimci maganar ce ta haifar mata da damuwa ... Tunda asirinsu yaso tunowa muwadda ta kiyayi kanta dashi ta daina sakar Masa fuska bugu da Kari Kuma zance al'ameen da kullun ummi take damunta dashi ,yasa take sake nisanta kanta dashi. abu fa kamar wasa zazzabi dare ya saka muwaddat gaba kullun daren da zazzabi take kwana, ga amai kmr zata amayar da hanjin cikinta , yau dai bunayya ya kawo mata ziyara sbd ya kasa hakuri , yanayin jikinta yayi matukar firgitashi ,har ya mike zai koma part dinsa ya d'auko kayan aikinsa Dan ya dubata, sai kuma ya kasa barinta ya koma ya kwanta a bayanta ya zagaye kugunta da dukka hannunwansa da zumar washegari zai dubata special ya gano takaimai mai matsalarta ********** washegari bayan ya tabbatar da ummi tana gurin duba percent dinta, ya had'a ruwan allurar da zai yi mata ya nufi makarantasu, ya kirata a waya tun daga nesa ya hangota tana taku anatse tana yauki kamar batason taka kasa abinda ke mugun burgeshi daita kenan yanga da shagwa'ba, gashi tattara komai da duk wani cikaken lafiyayyen nmj ke so ajikin mace, tana sanye cikin riga da siket sai abayar data d'aura akansu da mayafin abayar data lullu'be kanta, amman hkn bai hana koina ajikinta motsawa ba, idan tana tafiya dole duk wani lafiyayen namji ya ganta ya kyasa, had'e da Mata kallon na musamman , idan kaga yadda take taka kasa kuwa zaka d'auka da ganga take juya jikinta amman kwata kwata ita kanta batasan ma tanayi ba. tayi matukar yi masa kyau yana kallon mutanen data gifta sun kasa d'auke idanunsu akanta saboda amsa sunanta na cikakkiyar mace, tana rike da wasu takardu sai wata jaka data rataya a kafad'arta, dayan hanunta kuma waya ce mai dan karen tsaida ahankali ta k'araso jikin motarsa wanda shi tuni kishi yasa shi runtsen idanunsa, ahankali yake jin yadda yanayinsa ke sauyawa akanta, bai bud'esu ba sai dayaji tana kwankwasa glas din motar ,sannan ya bud'e idanunsa da kyar ya bud'e mata murfin matar tashigo ta zauna ,ya kai hannunsa ya ta'ba jikinta yaji babu zafi kmr daren jiya, ya sauke sanyayyen ajiyar zuciya "kinci abinci ne? ta girgiza masa kai kawai "yanzu yaza'ayi Kennan magani zanbaki ? " kabani kawai tayi mgnr atakaice" bazai yiwu nayi na baki ci komai ba " yasoma k'ok'arin tada motar, ba tace masa komai ba ,har suka bar harabar makarantar wani had'ad'den gidan abinci ya kaita yace "fito muje kici abinci "kaje kawai ka siyo ka kawo min nan idan nashiga bazan iya ci ba ... "yayi shiru kamar zaiyi magana sai kuma ya share yashiga ko cikakken minti goma bai yi ba ya fito hannunsa rike da farar leda ya bud'e motar ya shiga ya bud'e farar ledar abinci , ya fito da roba dake d'auke da jallof da fridrice a had'e da nama kaza, da salad da gabeje tana ganin abincin miyonta ya tsinke jikinta har rawa yake ta amsa tayi gefe da sallad din tasoma ci hannu baka hannu kwarya abun har yaso bashi mamaki, yayi shiru kawai yana kallonta taci sosai ya bud'e kwalin hollandia ya mika mata ta amsa tasha har da ruwan batare da 'bata lokaci ba ya kamo hannuta " me zaka min ta fad'a tana yatsina fuska, kasan fa ni banason wannan abar magani kace zakabani na sha .... yayi kasa da muryarsa sosai yace "kiyi hkr nayi miki allura nan saboda yawon zazzabin da kikeyi ya dameni , nasan halinki bazaki ta'bawa fad'awa ummi ba ,kinga ita kuma bazata san halin da kike ciki da daddare ba, sai ni yayi mgnr yana narke mata ajiki had'e da buso Mata iskar bakinsa.... ya cigaba da magana a raunane saboda yasan ba magana zatayi ba "idan na tafi na barki cikin wannan halin, hankalina bazai kwanta ba baby "ko kin fi son na tafi cikin tashin hankali ? ta girma masa kai" okay to ki bari nayi miki allura har gwaji na musamman nake son nai Miki amman nasan bazaki bari ba , ta runtse idanunta gam dan kar taga lokacin da zai mata allurar, ahankali ya tsaita jijiyar hannunta ya tsira mata allura har guda biyu sannan ya ja motar ganin ba hanyar makaranta ya d'auka tace " ina km zaka kaini ? "S. T hospital... "No ka maidani makaranta kawai .. babu yadda yadda yadda iya haka ya maudaita, tsukayi sallama , ya tafi , byn ya gama kissing dinta , duk yadda taso ta gujewa bunayya hk ya gagara tana ji tana gani ya sake dawo daita ruwa tsundun ? ana gobe jirginsa zai d'aga suna kwance cikin bargo suna manne da juna, wanda a duk sanda suka kasance , haka suke d'auka kansu tamkar su din ma'aurata ne, ta kan mance komai da kowa har ma da matsayinsa garesa , bunayya yashige jikinta sosai yana magana kasa kasa "dan Allah muwaddat kada ki rabu dani ina sonki ki rikeni amana idan kika rabu dani mutuwa zanyi, dan bazan juri zama acikin duniyar nan ba babu ke, kada ki juya min baya, kada ki kula kowa... ki jirani naje na k'arasa karatuna shekara biyu ne kawai nasan lokacin su ummi zasu aura min ke ,karki aure kowa , karki saurari wancan wawan da.. d'ayan hannuta tasa ta toshe masa baki ,shi kuma yashiga romacing dinta daman kuma babu kaya ajikinsu haka sukayita rud'a juna har dai ya biya bukatarsa daita. .... **** daren ranar da bunayya zai bar kasar kuwa, muwaddat ji tayi tamkar karsu rabu da juna , suna makale da juna a d'akinta sai wani ririta juna suke,yayinda bunayya ke d'aukar mata alkawarurruka iri iri amman ita ko sau d'aya batayi kuskuren d'aukar masa alkawari ba saboda tasan koda tayi hakan ba cika masa zatayi ba . tuna wannan dalilin yasa hawaye ya cicciko acikin kwarnin idanuta , har yasoma gangarowa bisa kuncinta, dumin saukar hawayen yaji a chest din'sa ,yasa shi d'ago fuskarta, amman still baya ganin komai saboda hasken da bai gama gauraye d'akin ba, dan hk yashiga lalu'ben makunnin wutar d'akin ya kunna, ya tsura mata tsumammun idanunsa yana kallonta cike da matsanancin so... bai yi mamakin ganin yadda take zubar da hawayenta ba, saboda yasan shakuwarsu ta zarta haka, Nan take bunayya yashiga goge mata hawayen yace "ki daina kuka nan, banason kina min hasarar hawayenki, duka abun bana kuka bane ai "zan "dawo gareki nan bada jimawa ba ... "ni dai ki rikeni amana bazan gaji da furta miki wannan kalmar ba, kece karfin gwiwana muwaddat ,nasan idan kika tsaya min, duk ta ummi mai sauki ne, sannan muddin kika fito kika sanarwa ummi cewar kina sona nasan zata yarda ta amince ta barmu mu auri juna tunda tana son farincikinki.. wasu sabbin hawaye ne suka sake ziraro mata saboda tasan har abada bazata iya ba..... "bazata iya fuskantarwa ummi wannan zance ba, duk da yadda take matsanacin kaunarsa ta gwamaci ta dangwama a haka matukar sai ta bud'e bakinta ta furtawa ummi cewar shi take so,tana makale dashi ajikinta suna faranta ran juna da tsuma zuciyoyinsu da salon soyayyarasu ,sai kusan asuba suka rabu da juna. washegari da safe da zazzabi dukansu suka tashi ,sai dai nashi bai nuna ba ,sai daya gama shirinsa cikin wasu hadd'aun kananan kaya wad'anda suka amshi jikinsa, sai kamshi daddan turarensa yake xubawa ,kyawawan idanunsa wanda suka wadatu da gashin kamar yadda girarsa take suka sake fito da ainihin kyawun halittar da allah yayi masa ,agogonsa na rolex ya d'auko ya d'aura a tsintsiyar hannunsa ya gyara sumar kanshi da yake mugun kashewa kudi ,ya tsaya yana karewa d'akin nasa kallo ko baiyi mantuwa ba ... koda ya fito shad'aya daidai ya nufi part din iyayensa bakinsa d'auke da sallama yashiga, suna zaune a parlour'n su duka har muwaddat wace ko kallon inda yake batayi ba ,shi kuwa tunda ya shigo idanunsa akanta suke, ahankali ta sauke boyayyiyar ajiyar zuciya amman ta kasa d'ago kanta ta kalleshi. ahankali ya dinga aika mata da wani sihitaccen kallo na gefen idanu, sai daya gama kare mata kallo tsab sannan ya maida kansa gurin iyayensa yana masu sallama . jikinta a matukar sanyaye ta yunkura zata tashi ,ya ji tamkar ya dakatar daita ya cigaba da kallonta saboda baya gajiya da kallonta zai iya bata tsawon lokaci akanta , duk wani jin kai tattare da miskilancinsa baya tasiri akanta, ita din daban take acikin duniyarsa ,sannan kadara ce mai tsaida wanda bai san yadda zai misalta tsadarta ba, agurinsa, a sukwane ya bita da kallon so har sai da ta kusan 'bacewa ganinsa . sautin muryar abi ne yayi saurin dawowa dashi cikin hankalinsa, ya lumshe tsumammun idanunshi yana kallonsu gabad'aya , abi yasoma mgn cikin harshensa mai taushi wanda ke nuni da nasiha "bunayya..... " na baka amanar kanka da rayuwarka, kasan kai kad'ai nake da ,duk duniya banida wani gudan jini sama da kai wannan kasar da zaka babu mu kaji tsoron allah akan duk abinda kazayi ,sannan abu mafi mahimmanci ibada ... .. ya k'arasawa mahaifinsa nasihar daya saba yi masa a duk sanda zai bar kasar. daga ummi har abi dariya suka kwashe dashi sosai ,ummi tace "shiryayye wato ba zaka barsa ya fad'a ba ko? "to ummi idan dai ni din ba kwalkwaluwar kifi gareni ba ,yaci ace na haddace wannan nasihar ta abi, sosai sukayi masa fad'a da nasiha daga karshe abi yace "burinka ya kusan cika domin kana hada Master's dinka the nest thing aure zan maka " ya matso da sauri kusa da abi dan bai son ummi taji ,yayiwa abi rad'a acikin kunne. ummi tace "ka gama fad'a masa abinda zaka fad'a nasan ina zaune zanji daga baya ,dan hk mai zai dameni. murmushi bunayya yayi yace "ai ba wani abu nace masa ba, cewa nayi idan na had'a Master's dina zai aura min muwaddat? wannan ne kuma ba'a Isa ba ,yaro karyarka tasha karya muwaddat tayi maka girma....... ya shagwa'be fuska "kai ummi ni wallahi bata wani min girma ba dan ko a yanxu kuka bani ita shikenan na samu mai debe min kewa ,amman tun da kun hanani a sauka lafiya nima banaso yanxu "kar ka sota mana mai diyata zatayi da kai k'aramin yaro da kai .. "wannan ba gsky bane ai kuwa babana bashi da makusa ,sai dai ta shekaru inji cewar abi suka sake fashewa da dariya har sanda suka fito harabar gidan suna barkwanci amman bai ga al'amun muwaddat na da niyyar fitowa suyi sallama dashi ba, yaji kamar ya koma yaje ya sameta sai dai ya share,ya k'araso ya rungume ummi ajikinsa itama ta rungume shi had'e da kamo fuskarsa ta sumbaci goshinsa "allah ya tsare min kai abinda aka tafi dominsa Allah yasa asamu allah yayi maka albarka daga can kasamomin kyakyawar suruka yayi murmushi kawai ,ummi da kanta ta bud'e masa mota yashiga gidan baya ya zauna ,abi ma yashiga direba ya tayar da motar yana d'agawa umminsa hannu ,itama hannu take daga masa, tana tsaye har sai dataga fitarsu. .. akan hanyarsu ta zuwa airport bunayya ya juyo ahankali tare da kamo hannu abi cikin nasa "i have to talk again abi, i really has to this before everything could mess up wit us .., bazan gaji da furta muku cewar muwaddat nake so va .... And banzan iya cire soyayyarta araina ba .. ni kaina bansan lokacin dana kamu da matsanancin soyayyarta bare nayi tunanin cirewa i just has to dash the love out sbd bazan iya rayuwa babu ita ba. "bunayya kayi kankanta da aure, as age of 22 year's, karatu ne yafi dacewa da rayuwarka ba aure ba a halin yanzu ,banci a wata kasa kayi karatunka da yanzu baka taka wannan matsayin da kake ba, ballanatana har kayi zance aure , bama haka Ba ,kabi umarni mahaifiyarka tukuna ,tunda ta nuna bata son aurinka da muwaddat ....... Bunayya ya d'an lumshe idanunshi kad'an ya bud'e yace "me yasa abi? "me yasa kai ma kake son biyewa ummi? "abi kai nmj ne ka fuskanci maganata da kyau, idan nashiga wani hali a sanadin wannan damuwar kusani kune sanadi, sam bani da muradin aikata zina arayuwata amman... "amman me? "kana nufin zaka aikata zina kenan akan wannan maganar ? Bunayya ya girgiza masa kansa dan bai san abinda zai sake fad'awa abi ya fahimcesa ba, dan haka yayi shiru ya kasa magana, bangaren abi gabad'aya ya kasa kwakwaran motsi ,dan maganganun d'ansa sun sanyaya masa jiki,sai dai akoda yaushe yana mamakin yadda bunayya yake nuna maitar son aure a zahiri.. . "duk nawa yake a idanunya ? "yaushe aka haifeshi ya girma har da zai dinga kwadayin son aure hk ? shi dayake son ya zama cikakken namiji sannan tsayayye wanda zai dogara da kansa ko bayan baya raye? yasani kowane daga ciki yana da amfani aure da karatu amman shi a son ransa baya son yana zance aure yanzu ,yafi son yagama karatunsa gabad'aya. Shiru bunayya yayi ya rafka tagumi cikin zullumin da rashin sanin madafar tunaninsa, abin daya sani yana matsananci kaunar muwaddat kuma baya jin duk duniya akwai wanda ya isa ya raba tsakaninsu, har suka isa airpot tunani bai barsa ya huta ba.. da kyar yasamu ya fito daga cikin motar direba yayi saurin bud'e boot ya ciro karamar akwati kayansa yana mika masa dan daga inda suke ko taku daya basu kara ba ,ahankali ya kai hannunsa ya rike akwatin ya isa gaban abi sukayi sallama cikin sauri dan har an fara kiran mutane yasoma tafiya yana dagawa abi hannu shima yana d'aga masa sai kuma jikin abi yayi sanyi tausayin d'ansa ya kamasa, he really has to carryover everything in his life before everything could have mess kmr yadda ya fad'a Masa yanzu .. MUWADDAT ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ ~BEST AUNTY FOREVER AND EVER~ warning!!! " don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ..... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim *Wannan labarin na kudi ne* page 34 ..jikin abi a matukar sanyaye ya koma gida, zuciyarsa a cunkushe , gabad'aya ya rasa abinda ke masa dadi arayuwarsa ,ji yayi tamkar zai rasa tilon d'ansa ne a wannan karon sakamakon bugawar da zuciyarsa ke yi , shiru yayi yana kai kawo acikin d'akinsa yana dogon tunanin akan lamarin bunayya "Ina sonka ya kai d'ana ..... "Ina son ka rayu cikin farinciki .... "Bazanaso ganinka cikin tashin hankali da damuwa ba .. "Tabbass lokaci yayi da zan yi komai akan son zuciyarmu , matukar ina raye duk runtse duk wuya muwaddat ba zata su'buce mana ba.. ......... Cikin wannan halin ummi tashigo d'akin ta riske shi , ai ganinsa tsaye cikin wannan tashin hankalin , yasa ta k'araso da sauri tana kallonsa a firgice. " hubbey me yayi zafi haka ? "meke damunka ? Tayi Masa tambyr ajere, hankalinta a matukar tashe ta kamo hannuwansa duka cikin nata suka zauna atare agefen gadonsa tana kai hannunta fuskarshi "ka sanar dani damuwarka mijina..... Muryarsa a raunane yace "bunayya ........ sai Kuma yayi shiru ya kasa k'arasa maganar "me kuma ya samu bunayya da yanzu kuka rabu dashi ? "Hubbey bunayya na cikin tashin hankali ,bunayya ya bar kasar nan da muradin mallakar muwaddat arayuwanshi "bunayya na matukar son muwaddat fiyye da tunaninmu... " yakamata ki duba wannan a'lamarin plz..bugu da K'ari Ina jin tsoron abinda zai faru dashi ,ya tafi cikin tsananin tashin hankalin da bazan iya misalta miki ba , bunayya ya tafi ya bar zuciyata cikin damuwa, Ina ji tmkr na dawo da d'ana gareni nayi masa abinda yake muradi ..... Naunayen ajiyar zuciya ummi ta sauke "yanzu akan wannan mgnr kawai zaka saka zuciyarka cikin damuwar ? "Ba akan wannan maganar kawai bane ..." "Wannan maganar ta wuce akirata da kawai ,idan kawai ce agurinki ni agurina ba kawai bace .. " Domin bunayya ya cancaci fiyye da haka agurina ... shine komai na rayuwata, shine duniyarta , yau idan bana raye shine majibancin alamarana , ta yaya kike tunanin bazan damu da damuwarsa ba ..? "Dole na damu damuwarsa , idan son samu ne ma muyi masa abinda ya bukata daga garemu .. Ummi taja dagon numfashi ta fesar ahankali tace "yanzu nufinka ayi masa aure ko me kake nufi ? "Exactly abinda nake nufi kenan ,tunda ya nuna yana son aure , ni Kuma inshallahu zan yi masa ,idan ma baki bada had'in kan da zai auri muwaddat ba, zan aura masa diya ko ta uban waye tunda nasan d'ana bashi da wata mummunar kama ko mugun halin da za'aki bashi aure.... ya k'arasa mgnr cikin fushi yana zare yatsunsa cikin nata , abinda bata ta'ba gani ba kenan a tun tsawon rayuwar aurensu ..... "Wai fushin ishaq yayi daita akan d'ansa ko me ? " 'lallai wannan abun mai girma ne a zuciyarsa .. Shiru tayi tana dubansa tana nazarinsa ahankali ," tunda shi yayi fushi a halin yanzu, ita bai kamata tayi ba, dan haka cike da mutuwar jiki ta sake kamo hannuwansa tace "kayi hakuri dan Allah , na fuskanci kmr ranka ya 'baci sosai akan matsalar nan ,kada zuciyarka tayi wani tunani akaina ni.. .... "Kema me ..? Ya katseta ta hanyar fad'ar haka yana huci . "Ta Yaya kike expecting zuciyata bazatayi tunani akanki ba ? "Idan zaki amince ki amince ki Sanya hannu ayi komai, Banga dalilin da zai saka ki dinga yi masa kallon yaro ba alhalin yaro ya nuna mana cewar shi ba yaro bane .. "Akwai wad'an da Basu kai bunayya a komai ba,Kuma anyi musu aure har ma su haihu bare shi..." "shikenan naji but ka kwantar da hankalinka dan Allah, ka saurareni "nima bawai bana son yayi auren bane, zan fi kowa son haka atsakaninsu ,"wallahi tallahi ina son bunayya da muwaddat amman ka duba lamarin nan hubbey ka gani ,mai bunayya zai iya yi muwaddah a fanni auratayya bare aje ga zaman kewar rayuwar zaman aure ? " Bana tunanin zai iya mata wani.... "ki bashi ita mana ki gani ko zai iya ko bazai iya ba.. "idan zaki canza tunaninki ki canza ni dai na rigada na gama maganata , zan tuntu'bi muwaddat akan shi matukar ta nuna tana son shi ,zan aika masa da ita can sun karata .. ya k'arasa mgnr Yana Mikewa tsaye cikin tashin hankali.... Itama ta mike tsaye tana cigaba da dubanshi "zaka aika masa da ita fa kace ? Yace "yes of course" " Sai kace wata kaza "to ai baby bata so shi bare ka aika masa ita wata uwa duniya.. ,"kama cire wannan son zuciyar naka akan d'anka , dan zance da nake maka ma yanzu tuni muwaddat sun gama magana da al'ameen akan zai turo iyayensa ... abi yayi shiru zuciyarsa na dokawa "sun gama magana da wa kenan ..? "da al'ameen mana..ta bashi amsa tana tsare shi da idanuwanta. "yakamata mu cire son zuciya acikin lamarin nan , a zahirin gsky idan zamu bada auren muwaddat mu bawa Wanda ya girmemeta, ba wanda ta girma ba, tunda shi aure ba wasan yara bane .... Ahankali yasoma taku had'e da Juya mata baya ya cikin kunar rai, yana fuskarta window d'akin.. Itama ummi cikin fushi ta bar d'akin ta nufi d'akinta .... Ummi na barin d'akin ,abi ya d'auki wayarsa yasoma neman layin uncle umar kaninsa ,Kira d'aya biyu , uncle umar ya d'auka had'e da yi masa sallama"assalamu alaikum" daga can bangaren abi naji ya d'auka ya amsa masa da "waalaikum Salam, kana yace "umar sabuwar matsala fa taso a gidana gabad'aya ban San yadda zanyi ba " nan abi yashiga zayyanowa uncle umar komai tun daga zuwan bunayya har zuwa yau din nan daya bar kasar . Uncle umar yace "karka damu Yaya wannan bawata matsala bace , komai zai zo da sauki inshallahu ,ka bari zan Kira ita ummi na fahimtar daita nasan zata fahimta ,"wace irin fahimtarwa zakayi mata ? " Zaka mata bayani komai ne, sbd lamarin fa yasoma fin karfina ? "to me ka gani a fad'a mata ne ? "zan so haka gsky dan... "No Yaya kusan fa ummi ta fika gsky ta wannan bangaren, karka biye bunayya plz ,da akwai kuruciya acikin lamarinsa, idan ma hakan ce zata kasance abarshi zuwa gaba plz ,tautauna suka cigaba da yi akan lamarin kafin daga baya sukayi , sallama . Bunayya na sauka a kasar london muwaddat ya soma kira amman number's dinra shiru basa shiga, dan haka ya kira na ummi,batare da 'Bata lokaci ba , ta d'auka suka gaishe muryarta a kausashe mai nuna al'amun tana cikin damuwa yace ,"umminah me ya sameki naji muryarki somehow like kina cikin damuwa ? "Babu komai ya ka Isa ? Muryarsa a sanyaye ya sheida mata ya sauka lafiya ta gayawa abi.. .. sukayi sallama, ranar dai duka ahlin gidan yini sukayi cikin damuwa ,most especial abi wanda ya fi ummi d'aukar zafi, dan ko lokacin dataje d'akinsa yaki sakar mata fuska, bare wani rawar jiki daya sabayi akanta amman dayake tasan ta kan kayanta haka ta dinga binsa da rarrashi da dadin baki da komai har dai ta d'an shawo kansa suka daidaita .. ******** tunda bunayya ya bar kasar take cikin damuwa da tashin hankali gabad'aya ta fita haiyacinta, kallo d'aya zaka mata kasan bata cikin natsuwarta da kwanciyar hankalinta, komai dai yinsa take dan kar ummi ta harbo jirginta .... Duk wunin yau babu inda ta leka ko makaranta bataje ba saboda zazzabi daya rufeta, da taimakon ummi ta dawo normal , sai dai ummi haka nan take yiwa muwaddat din wani irin kallo na daban,zuciyarta nayi mata aiyane aiyane akanta ,lokacin datayi tunanin danganata da asibiti domin duba cikakken lafiyarta ,sukayi gari muwaddat din tana murkususun ciwon mara ,d'aga karshe sai ga jini ya barke mata , wannan Abu ya kwantar da hankalinta ummi sosai ta sake bata magani da allura , bayan kwana uku muwaddat ta d'an samu sauki dan haka ta shirya zuwa makaranta ,ummi na ajiyeta tashiga cikin makaranta ta isa deptment dinsu , ko minti goma batayi ba sai gasu fatima da zainab kawayenta suka shigo , da sauri suka k'araso gurinta fatima tace "muwaddat lafiya kwana biyu baki zo makaranta ba? muwaddat ta yatsina fuska tace "kema kinsan duk abinda ya hanani zuwa makaranta koda rana d'aya ne, abu ne mai mahimmancin gaske , ballantana har kwana uku. "ikon Allah to me ya faru wallahi hankalinmu yayi mugun tashi har fa muna tunanin zuwa gidanku? muwaddat ta tsuke k'aramin bakinta tace "rashin lafiya ce amman yanxu naji sauki sosai "suka had'a baki gurin mata "Allah ya sauwake sannan suka shiga duba hand out dinsu.. bayan sati biyu al'ameen ya kirata bayan sun gaisa yayita mata hira, tun tana basar dashi har da tasoma amsa shi sama sama daga karshe yace mata yana son cikin weekend din nan "zaizo ko kar yazo? tace masa "babu komai kana iya zuwa ,yaji dadi sosai . muwaddat tana gida kasancewar weekend ce, bata zuwa makaranta tana ta harkokin gabanta sai a lokacin ta fad'awa ummi zuwan al'ameen,ummi tace allah ya kawoshi lafiya ,ai bakiji yadda nake son yaron nan ba, irin mijin da nake miki fatar samu kenan cikakken namiji mai zati da haiba "wannan idan kika aureshi zai ririraki saboda yana da sanyi hali . jikin muwaddat yayi sanyi ,da jin abinda ummi ta fad'a yayinda lokaci lokaci gabanta na faduwa musamman idan ta tuno bunayya , duk sanda za suyi waya dashi maganarsa bata wuce ta rike shi amana ta jirasa har sanda zai dawo .... . bayan ta gama breakfast ta shiga bayi tayi wanka, farar hoda kawai ta shafa saboda batason kamshin man shafawarta yanzu , tashiga cikin wata hadaddiyar koriyar doguwar riga gashinta ta jima tana gyara shi saboda tsawonsa da tsantsi ta fashe jikinta da turare mai sanyi kamshi tare da k'ok'arin dasa digon kaunar al'ameen aranta, tunda yana neman ya zame mata karfen kafa, ta fito parlour ta d'auki litaffin karatunta tana dubawa kafin ya k'araso , bata fi minti biyar da zama ba sai ga kiransa yashigo, ta dubi ummi kawai ,itama ummi kallonta tayi tace "halan ya karaso ne ? "bansani ba" " to ki d'auka kiji ko ya karaso ne? ta d'auka had'e da mikewa ta bar gurin dan bazata iya amsa waya a gaban ummi ba,byn minti biyu ta dawo tace "ashe wai har ya karaso ,"to maza shirya ki tafi sai ki kai shi parlour'n baki " ahankali tabi ta cikin main parlour'n ta shiga parlour'n baki ta bud'e ta waje tare da lekawa farfajiyar gidan , aiko dashi idanunta suka soma cin karo, suka had'a ido dashi yana jingine jikin motarsa ya hard'e kafafunsa, sanye cikin wata had'ad'diyar shadda dinki jamfa idanunsa manne da glss Yana kallonta , kusan minti goma idanunsa na kanta ya kasa d'aukesu " ta d'an lumshe idanunta , ahankali yasoma ta kowa ta matsa baya kadan domin bashi hanta ,,shi kuma karasa har cikin parlour'n, ta biyoshi abaya tana nuna masa gurin zama ya zauna idanunsa akanta ,ahankali ta motsa labbanta tace "ya gajiyar hanya ? yayi murmushi yace "ai babu wata gajiya, idan ma akwaita babu ita yanzu tunda na ganki , tayi murmushin nan nata mai tafiyar da ruhi, tace "to dame zaka soma abinci ko kayan motsa? " tukunan dai" "tsiyaya min lemu kawai ya isheni ,inta kallonki , kallonki kad'ai ya isheni, ta kai hanuta ta tsiyaya masa lemu a glas cup ta mika masa ya amsa yana had'awa da yatsun hannunta ,take jikinta ya kama rawa ganin haka yasa ya amshi cup din ya sha kad'an ,ya ajiye tare da kiran sunanta "muwaddat kina da matsayi mai girma agurina ban ta'ba cewa ina son wata mace arayuwata ba sai ke, dan Allah ki soni koda ba zai kai kwatankwacin wanda nake miki ba ,ina rokon wannan alfarma, babban misali shine yadda na taso tun daga ilori zuwa lagos dan na ganki , ina neman yarda daga gareki zaki aureni ? mayafin doguwar rigarta tasa ta rufe idanunta dashi amman ta kasa amsa masa .. dadi ya sake rufeshi domin hango nasarori acikin wannan had'uwar tasu ba kamar sauran lokutan baya ba ,duk inda aka samu kunya to soyayya na nan, koda babu yawa al'ameen bai cika son ganin mace cikin shigarta irin wanda ke jikin muwaddat ba a yanzu, burgeshi da mace tayi shigar riga da siket ko duk wasu kaya da zasu dame mace jiki su fidda surarta a sarari ya kalla yadda yaga dama . wannan kayan da suke jikin muwaddat bazasu bashi damar ganin komai nata ba sai kyakkyawar fuskarta amman akanta yazamota shigar na matukar burgeshi komai nata yazamo da ban acikin mata kullun zaka ganta cikin abaya take amman hkn bai hana surarta bayyana . ahankali ya taso daga mazauninsa ya dawo daf daita ya zauna" duk abinda yakamata na fad'a na rigada na fad'a ta bakinki kawai nake jira tayi shiru na kusan minti biyar daga bisani ta numfasa tace "yaya al'ameen... ya tsura mata ido yana kallonta cike da fargaban abinda zatace, allah kadai yasan halin da zuciyarsa ta shiga alokacin data ambaci sunansa , ta cigaba da magana cikin sanyi murya "zan fad'a maka wata magana guda daya yayi saurin katseta "dan allah idan kinsan bazata faranta min rai ba, ki bar maganar domin ni yanxu abinda zai sanyaya min rai nake bukata daga gareki idan kina sona kawai kice kina sona muwadda a wuce gurin . tayi murmushi kawai saboda gani yadda gbdy ya rikice, yace "bakya sona ko muwaddat .. ? "gaskiyar magana yaya al'ameen zance ace ba'a sonka ma bai taso ba ,baka d'aya daga cikin mazan da diya mace zata ki ko wace ce ita kuwa "to meyasa kike kunbiya kunbiya akaina ? tace ba kunbiya kunbiya bane yaya al'ameen ina da dalilina mai karfi ya saukar da kwayar idanunsa kasa yana jan numfashi da kyar "wani irin so yake mata mai zafi hk? Ya tambayi kansa. cikin haka wayarta tashiga Kara ,ahankali ya kai ganinsa kanta daga inda yake yana iya hangon mai kiranta amman sunan kanina daya gani ne a rubuce yasa shi sauke naunauyen ajiyar zuciya "muwaddat ki bari muyi magana kune da kune umminki da kanta ta kirani ta bani umarni zuwa, nasan tayi magana dake kafin naxo idan kinsa bakya sona ki fad'a min sai na hakura saboda banason takurawa rayuwatarki. "ita ba wai kalmar so bane bazata iya fad'a ba, shi din ne ba zata iya fad'awa ba, gara kawai ta amince da zata aureshi akan ya tutseyeta akan tana son shi ko bata sonshi, bunayya nata faman kiranta amman taki d'aukar wayar daga karshe ma ta jawo wayar ta kasheta gabad'aya, ya sake numfasawa "to zaki aure ne na turo magabatana a saida mamaga mai karfi ..? ya furta mata wannan kalmar yana tsareta da idanunsa, ahankali ta daga masa kai "yayi murmushi kawai "shikenan nagode yasan tabbas batason shi amman bazata iya furta masa hakan ba, koma dai yaya ne ,tunda ta amince bazai yi sanya agwiwa ba, ahankali yashiga janta da how, wata maganar ta bashi amsa wata tayi shiru da zai tafi ya tursasata sai tayi masa rakiya gurin motarsa tana tsaye ya bud'e motar ya fito da manya fararen lododi guda biyu duk shake da kayan ciye ciye, duk abinda yasan tana so sai daya siyo mata har ma da wanda bai sani ba, kudi ne dai bai bata ba, dan yasan koda ya bata bazata amsa ba.. har dare muwaddat ta kasa kunna wayarta saboda matsanacin tsoron tuhumar da bunayya zai yi ,yanzu idan ta kunna ya kirata mai za tace masa? shi kuwa har wannan lokacin nemanta yake a ways bai samu ba, gashi yana son ya kira ummi yaji ko lfy sbd zuciyarsa bata ta'ba shiga damuwa ba irin wannan lokacin, amman Yana fargaban kiran ummi , yana kwance bisa lafiyayen gadonsa rike da waya , ac dake manne da gadonsa yana aiki kmr me ,Amman sam damuwar da yake ciki yasa bai jin aikinta ajikinsa , ya kai hannu ya danna wani abu ajikin gadon domin k'ara karfin ac d'akin, babu abinda yake kaunar ji a halin dayake ciki kmr muryar muwaddat , domin jin muryarta kad'ai ya shafe duk muryar wata diya mace a zuciyarsa ,abin mamaki wai yau shine saboda jin murya mace ya shiga halin tashin hankali da matsanancin damuwa," a she haka yammata da suke rud'ewa akansa da son jin muryarsa suke ji idan bai d'auki wayarsu ba? a wasu lokunta ma yana sane yake kin d'aukar wayar ko ya kashe ko yasasu a derveting, , ya kasa runtse idanunsa gashi dai bacci yake ji amman ina bacci yace bai san haka ba, ranar kwana zaune yayi yana neman layinta . bangaren muwaddat tunda tayi sallar asuba ta koma ta kwanta ,sai gurin karfe goma ummi tazo ta tasheta taci abinci , byn ta tashi tayi wanka taci abinci ,sai ta kunna wayarta ta koma ta kwanta . wuraren karfi 12:00 taji wayar ta dameta da k'ara cikin magagin bacci ta dauko batare da ta duba ba tace "waye............? shiru yayi kirjinsa na wani irin bugawa da matsanancin karfi yana jin da zai iya ,da kuka kawai zai sakar mata ko ya huta da radadin dayake ji" jin shiru yasa ta cire wayar a kunneta ta duba, sunan data gani yasa ta dan bud'e idanunta dake lumshe sannan ta maida wayar a kunneta tace "bunayya...... ...... da kyar ya numfasa yace" ke bacci ma kike yi ko ? " Ni Kuma kika barni kwanan zaune .. "yanzu muwaddat kin kyauta min kenan? "me yasa bakijin tausayina for god sake? " tun jiya ina nemanki a waya baki d'auka ba at least daga baya sai ki nemi... "kayi hakuri na. na.. sai kuma tayi shiru "me kika yi dayafini zama important agurinki tun fa dana dawo na rasa gane kanki da gindinki "nace kayi hakuri "zanyi hakuri ne kawai idan kin fad'a min abinda yasa baki d'auki wayata ba " yayi shiru yana sauraronta ta numfasa "ni dai kayi hakuri kawai "saboda kinsa kin cutar dani ko? "amman babu komai ki cigaba saboda kinga ina sonki ne ,but kisani shi soyayyar da nake miki bazai hanani gwada kunjina akanki ba, "yazamo karo na karshe da hakan zai faru..... yana gama fad'ar haka ya katse kiran ta mike zaune tana dafe goshinta .. bayan wata uku da komawar bunayya London , ala'meen zaune agaban alhaji Muhammad mahaifin muwaddat ,Yana karanto Masa bayani akan Yana son auren muwaddat a wannan lokaci . Alhaji Muhammud ya numfasa kana yace "naji dadin wannan batun naka aminu ,sai dai wani hanzari ba gudu ba muwaddat dai .... Sai yayi shiru ya gagara karasa maganarsa yana mai runtse idanunsa ,kusan minti goma suna zaune a haka sannan ya cigaba da maganarsa a tsanake "abinda zan fad'a maka Aminu ka bar zance muwaddat saboda ina da dogon buri akanta ban tashi aurar daita yanzu ba ,amman ga faiza nan na baka aurenta ,ko yanzu ka tashi aure ka sanar min ,nayi maka alkwarin zan ajiye karatunta na aura maka ita... Shiru ne ya ziyarci parlour'n ,yayinda gumi yashiga tsatsafowa ala'meen ta koina ajikinsa , gabad'aya jinsa ne ya nemi d'aukewa .. Ya yunkura tamkr wani zararre yasoma k'ok'arin barin parlour cikin tashin hankali dady ya bi bayansa da kallo ,tunda yake bai furta abinda taji ya damesa ba sai yau.. kai tsaye al'ameen bangarensa ya nufa kmr wani mahaukacin sabon kamu , yana shiga yashiga Kira ummi byn ta d'auka ya zayyano mata yadda sukayi da dady ,ummi tace " Banda abunka ala'meen meye nayi wannan zance da dady ? "Yaya ne zai aurar da muwaddat ko mu ? Kawai idan ka tashi ka turo magabatanka nan gurinmu ,na tashi aurar da diyata .... da wannan furucin yasamu karfin gwiwar ajikinsa dan haka batare da Bata lokaci ba ya turo iyayensa zuwa ga abi domin nema masa auren muwaddat me zai yi da wata faiza shi zuciyarsa muwaddat tagani take so ba faiza ba , kafin iyayen ala'meen suzo ,ummi bak'ara min fama ta Sha da abi ba kafin ya yarda yace" suzo" Dady bashi da masaniya ala'meen yayi gaban kasa ya turo iyayensa ,bayan sun gaisa cikin fara'a da mutuntaka abi yayi shiru ya zubawa sarautar Allah ido ,Banda murna da farincikinki babu abinda iyayen ala'meen suke, amman Banda abi da yake jin kmr an d'aura Masa dutse ne bisa kirjinsa , duk safiyar ranar haka ya dinga ji fad'awar gaba .. An kawo baki abinci iri iri da abun Sha ,da kayan marmari iri daban daban daga ummi ,byn sun gama cin abinci suka soma magana akan abinda ya kawosu, Basu tafi ba sai da aka saida magana mai karfi tsakani, inda iyayen ala'meen suka ce Nan da wata goma cif suke son ayi biki ...... MUWADDAT PAGE 35 Shi dai abi duk abinda iyayen al'ameen suke tautaunawa akai na batun aure, kasa cewa komai yayi ,illa zuciyarsa dake wani irin harbawa da sauri , babu abinda yake tunani da fargaban a halin da yake ciki facce halin da tilon d'ansa zai shiga ,yasani bunayya zai shiga matsanancin tashin hankali idan ya riski wannan labarin ,koma ya nemi zaucewa saboda shi kansa ya lura da irin mahaukaci kaunar da yake wa muwaddat ,itama Kuma muwaddat din ya lura tana mugu mugun sonshi . gabad'aya acikin lamarin sai yaga duk kuskurensa ne ,da tun lokacin da bunayya ya nuna masa yana bukatar ya aura masa muwaddat, yayi wani Abu akai da yanzu da muwaddat din zai koma karatu a matsayin matarsa ... "to yanzu shi mai zai iya cewa Kuma ? "Ya zabi son zuciyar matarsa ya hana d'ansa abinda yake kwakwar so, to idan wani Abu ya faru dashi a sadin haka wa gari ya waya ? "Kanka ka cutar zuciyarsa ta bashi amsa da hakan .. "Tabbass haka ne zan cuci kaina da d'ana, idan na rasashi wa zai zame min gurbinsa a wannan duniya? Ya sake jefawa zuciyarsa wata tambayar yana duban iyayen al'ameen d'aya byn daya . "Muwaddat ba diyar cikina bace amman ina jinta tmkr ni ne na kawota duniya ,sai duk da haka, ai gurbin ido ba Ido bane, idan na rasa d'ana, rayuwarta zata cigaba yi agidan mijinta , domin kiyayyar mace na wani d'an lokaci ne, baya tabbata muddin rai ,gara tun wuri nasan abun yi akan lamarin tun kafin abubuwa sugama rinca'be min . sanyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke da karfin gaske lokacin da yaji iyayen al'ameen suna sake furta wata goma cif suke son a saka ranar auren ,shi kuwa inshallahu kafin lokacin zai tabbatarwa kansa muwaddat ta zamo mallakin bunayya ne da yarda Allah ,ba mallakin ala'meen ba , koda kuwa hakan zai zamo sanadiyar 'batawarsa da ummi zai gwamaci haka amman tabbas zai bawa d'ansa farinciki ....... haka dai taron ya watse batare da abi ya wani saki jikinsa ba, baki na barin gidan ya d'auki wayarsa ya Kira alhaji Muhammad ya zayyane masa komai daya faru , cike da matsanancin mamaki dady ya dinga saurararsa har sanda ya dasa aya kana ya furzar da wani numfashi mai zai fi a ransa yace "kenan ala'meen haka zai yi masa ? "da fari ya saka shi ya zamo k'aramin mutun a gurin iyayen litafa ,yanzu Kuma yana shirin rukujewa masa burinsa akan muwaddat ,amman babu komai zai saka masa ido yaga iya gudun ruwansa....... ******** A ranar da aka sa ranar auren muwaddat, haka nan bunayya ya yini da zazzabi mai tsanani, zuciyarsa ta dinga tsinkewa tana harbawa ,duk motsin da yayi sai gabansa ya fad'i, gabad'aya zuciyarsa tayi masa nauyi da kunci, zafi kashi da kashi yake ji acikin zuciyarsa.. Gashi daman tun daya shigo kasar cikin damuwa yake hakan ya rasa sukuni , ramar da yayi tayi yawa sosai har ta fito fili, haka fuskarsa ta bayyana dukkan damuwar dake zuciyarsa . suna zaune a gurin shakatawa shi da abokansa, gabad'ayansu suna tsananin tausayin halin da suke ganinsa ciki , suka zabga tagumi kowane daga cikinsu ya kasa magana. Nabeel ne yayi karfin halin magana yace" m.a ya dace ka cire wannan damuwar aranka tunda kazo kasar nan baka bar zuciyarka ta huta ba,kullun cikin tunani kake,ka shafe damuwar dake cikin zuciyarka, domin suna nuni ne da yadda ka yiwa rayuwarka kyakkyawar fahimta. saboda a yanayi na matsayinka da wayewarka da gantanka da isarka, da wahala ace kana irin wannan tunani. domin su wad'an nan abubuwa guda uku daka mallaka kyau kudi ilimi suna sa mutun yayi kowani irin girman kai suke sa mutun,mutun ya dinga jin kansa ishashen da babu wanda ya isa sai shi,shi ke sa mutun ya dinga jin babu abinda ya isa yazo ya dameshi saboda isarsa da takama .. saboda haka ina mai jan hankalinka tunanin da kakeyi a wannan lokacin yayi yawa , ka bar zuciyarka ta hutu ka yarda da kowani rin kaddara samu ko rashi.. M. A yayi tsit kansa na kasa ,ya kasa cewa komai har sai da Nabeel yayi shiru sannan ya d'ago kai ya numfasa. Nabeel gabad'aya naji zantuttuka ,kuma zanyi amfani dashi, ina son ku ta yani da addua duk kwanaki nan bana jin dadin zuciyata da gangar jikina, ji nake tamkar ana zarar raina, jikina na bani akwai abinda yake faruwa gida,ko Kuma yake Shirin faruwa da rayuwata , nayi waya gida kowa na lafiya ban sani ba ko boye min suke .. "to kayi addu'a mana shine mafuta inji cewar nabeel, "Inshaallahu duk zamu tayaka da addua amman ka saki ranka plz.. *********** tun daga lokacin da aka tsaida magana mai karfi tsakanin al'ameen da muwaddat shikenan al'ameen ya maida lagos tamkar ilori da ogbomosho duk weekend din duniya a lagos take yi masa, ta bangaren muwaddat babu yabo babu fallasa ta kan d'an sakar masa fuska ,shi kansa al'ameen idan akace masa muwaddat bata sonshi a halin yanzu zaice karya ne , saboda irin kulawar da take bashi idan tazo..... wasa wasa bunaya ya kasa samun natsuwar zuciya duk da suna waya da chatting da muwaddat kmr yadda suka saba amman duk sanda ya runtsa idanunsa sai ya kasa bacci, gashi dai kowa ta bangarensa lafiya lau yake, dan babu wanda basa waya dashi har muwaddat bai ga wata al'amun akwai wani damuwa attare daita ba yafi tunanin dai damuwar iya kansa kawai ta tsaya kullun damuwarsa na sake karuwa ya rasa mai ke damunsa da rayuwarsa gabad'aya . Haka nan ta bangaren faiza taki barinsa ya huta, kullun zata kirasahi a kalla sau goma , sai dai duk nacinta haka zata gaji ta hakura dan daidai rana d'aya bunayya bai yi tunanin d'aukar kiranta ba, dan bai San me take nufi dashi ba ,bayan ya fito ya bayyana mata abinda ke cikin ranshi . Ta bangaren faiza kuwa babu abinda ke dawainiya daita sai zallar shaukinsa da farincikinki burinta ya kusan cika tunda Yaya al'ameen zai zamo miji ga muwaddat tasan tabbas bunayya zai zamo mallakinta ,ta d'auki tamarar zatayi komai idan dai zai zamo miji gareta ... Haka nan yau cikin bacci ya mike a matukar zumbure yana mai dafe daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da karfi, nan fa gumi ya rufeshi ta koina ajikinsa, ahankali "yashiga furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun.. . cikin haka kiran faiza yashigo wayarsa yana dubawa yaga itace Yaja dogon tsarki tare da furta another matsala kawai...... ya ajiye wayar yana gyara kwanciyarsa ,ita kuwa jin tayi kira ya kai sau goma sha bai da niyyar d'auka kamar koda yaushe yasa taji ranta ya 'baci , ta dinga jin tamkar ana diga mata dalma ne akan zuciyarta ,take zuciyarta ta harzuka tasoma tunanin abinda zata masa wanda tasan babu makawa zai nemita domin Karin bayani . Shiru yayi kawai yana tunanin matakin da zai d'auka akanta yaji shigowar sako da kmr bazai duba ba sai dai yayi tunanin ko muwaddat ce,dan haka ya lalu'bo wayarsa sakon da idanunsa suka ci karo dashi ne yasa shi tashi zaune da sauri yana sake dafe daidai saitin zuciyarsa dake harbawa har wannan lokacin , da karfi ya furta "what..? "When ? Kana ya tsurawa sako ido yana sake karantawa yana sake maimaita kalmar Inna lillahi wa Inna lillahi raji'un ga abinda sakon ya kunsa" _slm a lokacin danake rubuto maka wannan sakon ina cikin matsananci farinciki da annashuwa ,ina maka albishir da kaima zaka rasa cikar burinka daka girma dashi, yadda bazan sameka ba, haka kaima ba zaka samu damar cika burinka, domin kuwa yau kimanin wata daya kenan da aka saka ranar auren aunty muwaddat da yaya al'ameen har ma da sadaki atsakani, wannan abu yayi min dadi ni faiza za'ayi to zero_ cikin wani irin tashi hankali ya zabura ya mike yana sakin qara tare da cewa "ba dai muwaddat dina ba, muwaddat tawa ce ni kad'ai ,duk runtse duk wuya babu wanda ya isa ya aureta sai ni... nan take jikinsa ya shiga rawa ,yasoma k'ok'arin kiran faiza tana kallo wayar na ruri ta saki wani shu"umin murmushi "ai nasan zaka kirani ,ni kuwa bazan d'auki kiranka ba ,kai ma kaji abinda mutane sukeji ,tana kallo wayar na cigaba da k'ara amman taki d'auka daga karshe ma ta kashe wayar gabad'aya tana dariyar mugunta . Gajiyayi yasoma neman layin muwaddat domin jin gskyr lamari amman shiru bata d'auka ba, gashi dai wayar tana ringing , hankalinsa yayi mugu mugun tashi yasoma ganin double, ya dafe goshinsa da hannuwansa duka yashiga bin bagon d'akin ,can ya saki k'ara mai sauti sai ga abokansa guda biyu sun shigo d'akin a matukar razane sukayo kansa suna tambayarsa "lafiya M. A me yasameka? yayi shiru kawai yana dubansu d'aya bayan daya tmkr wani zautacce,ya dungule hannunsa d'aya ya naushi iska Yana furta " imposble .....wani ya aure muwaddat bani ba, ya wucesu cikin sauri ya k'arasa gaban wardrobe dinsa ya bud'e saboda ya rasa me ya kamata ya fara yi ,akwatin kayansa ya janyo yashiga zuba kaya yana kiran waya " sai lokaci suka fahimci abinda yasa ya fita haiyacinsa , suka matso kusa dashi suna tambayarsa "yanzu ina zaka haka da kake k'ok'arin had'a kaya? "Nigeria ya basu amsa atakaice ....."plz M. A.. .. "don't dont say anything to me dan ba fahimtarku zanyi ba, sai sai.. .. yayi shiru tare da cilla da wayar bai gama jin mai ake fad'a masa acikin wayar ba ....... "haba M. A kayi hakuri mana kasanyawa zuciyarka natsuwa ,karka tafi cikin wannan tashin hankali ,Dan girman Allah ka bari zuwa ..."NO bazan bari ba sadik yayi maganar yana d'aga murya ,Ni zata yiwa wannan wulakacin saboda taga ina sonta ? "wallahi sai na bar kasar nan, kuma a yau idan ba haka ba zan haukacemuku ,zan na tashi hankali kowa yau a gidan dan haka kusan yadda zan bar kasar nan ..... sai sai na ....ya kasa k'arasawa ya dunkule hannunsa ya bangon d'akin yana furzar da numfashi mai zafi .. Sadik ya rungume shi ajikinsa "plz m.a kayi hakuri zamu San yadda za'ayi ka bar kasar but at least kasanyawa zuciyarka natsuwa.. numfashi kawai yake ja Yana saukewa tamkar mai cutar asma yana girgiza kai ..shi kawai yasan halin tashin hankali dayake ciki . nabeel najin yadda sadik ke fama dashi gurin bashi hakuri amman yaki ,yasa ya d'auki wayarsa dake yashe da har lokacin ba'a katse Kiran ba ,cigabasa wayar ,inda yake tambayar "ko akwai jirgi mai zuwa nigeria ayau din ? daga can bangaren aka bashi amsa da akwai amman sai gobe karfe shida zai tashi na safe. "okay ka mana booking ya fad'a atakaice cikin tashi hankali ,sannan ya dawo ga bunayya ya tsura masa Ido Yana kallonsa ,duk ya wani firgice , gabad'aya ya rasa wani irin so bunayya yake wa muwaddat ,tun haduwarsu yasan da zaman muwaddat ,itace macen data hana mata dayawa samun gurbi acikin zuciyarsa ,duk macen daza tace tana son shi sai ya kusheta yace "muwaddat dinsa tafita kaza , ranar dai babu wanda ya runtsa acikinsu , Allah Allah suka dinga yi gari ya waye ya bar kasar.. Washegari tun asubar fari ya bar kasar london zuwa Nigeria .. mmn sudais MUWADDAT ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 37 ...tun da muwaddat taji sautin muryarsa yana furta kalmar "abi ummi ku daina wahalar da kanku ciki na ne.. ... zuciyarta ta tsaya cak ta daina aiki na wunci gadi.... kafin daga baya zuciyarta ta soma bugawa da karfin gaske,maganarsa ba'a iya kunnenta kad'ai suka samu nasarar tsayawa ba har ma da gangar jikinta da koina take jin saukar furucinsa tamkar saukar aradu .... yi tayi kmr ta kwasa da gudu ta bar parlour'n domin tsira daga wannan taskon tashin hankalin data tsinci kanta mai tattare da abun kunya , amman babu halin aikata hakan sakamakon gabobi Jikinta da take jin tamkar ba'a gangar Jikinta suke ba , ahankali jikinta ya sake d'aukar rawa kamar mazari, hawayen idanunta suka tsananta gangarowa bisa kuncinta , da kyar ta juyo inda ummi da abi wad'an da sukayi mutuwar zaune agurin suka dawo tamkar matattu suna duban bunayya ,mamaki ne ko kuwa dimuwa ce tasa me su alokacin, ita dai bata sani ba, dan tashin hankalin da take ciki ya ninka nasu..... Cikin tsananin matsanancin tashin ahankali bakinta ya cigaba da maimaita kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun jikinta na wani irin kyarma . wannan kalmar da muwaddat ke maimaitawa a fili itace ta dawo da ummi da abi cikin hankalinsu suka shiga kallon ita kanta muwaddat din, kallo kuma irin na tsantsar mamaki da al'ajabi da tashin hankalin. "da gaske ne abinda kunnuwansu suka ji ya fito daga bakin tilo d'ansu ko kuwa karya ne ? ummi ta tsaida kallonta akan bunayya sosai tana son ya karyata mata abinda taji ya fito daga cikin bakinsa cewar karyar ne ba gaskiya bane.... amman sai taga yayi shiru yaki cewa komai illa wayarsa daya rike gam kmr za'a kwace daga hannunsa , yayinda a bad'ini kuwa ba za iya misalta kalar tashin hankali da shi kansa yake ciki ba... da kyar ummi ta had'iye abinda taji ya tsaya mata a makoshi ta kira sunansa cikin wata irin murya wacce bai ta'ba sanin umminsa dashi ba "bunayya ...... cikin jikin muwaddat kai kayi shi ko kuwa kunnawanmu ne suka jiyo mana sa'banin haka? A sukwane ya d'ago kansa ahankali zuciyarsa na wani irin bugawa da karfin gaske ya tsurawa umminsa da hawaye suka gagara tsayawa akwarnin idanunta ido yana kallonta , kafin daga baya ya d'an lumshe tsumammun idanunsa ya bud'esu fesss akanta ya janyo numfashi da kyar ya fitar hankali, sannan yace "eh ummi cikina ne kuma ina son abuna plz ku bar min shi...... " inna lillahi wa inna ilaihi rajiun shi yayi nasarar katsewa bunayya hanzarinsa. "cikinka ne kuma kana son abunka ,abar maka shi bunayya? Ummi ta furta haka tana kuka ,ya d'aga mata kai ala'mun eh, ai ko ta sake rushewa da wani sabon kuka..... kuka ummi take sosai tamkar ranta zai fita tana dafe da kirjinta da take jin tamkar zuciyarta zatayo waje. "wace irin bakar rana ce yau gareni ? "Meke Shirin faruwa da rayuwata data ahlina ? "Ya Allah kasa zantuttukan bunayya su kasance cikin mafarki nake jiyo su ? "Allah Allah kasa karya ne ,karka nuna wannan bakar ranar acikin rayuwata "me zancewa duniya ........ ? "Me duniya zata fad'a akaina ? "Idan wannan abu ya kasance gaskiya ya ..ya ..ta kasa k'arasa zancen zucin da take sai ta kama haki tana fidda numfashi sama sama ...... shi kuwa abi gabad'aya kasa magana yayi yana cigaba da kallon bunayya cike da matsanancin mamakin karfin hali irin nasa "wato dai sune suke masa kallon yaro k'arami wanda bai isa aure ba,a she shi tuni ya zarta inda suka ajiye matsayinsa? "lallai yaran zamanin yanzu sai dai abarsu kawai ...... har lokacin abi ya kasa cire mamakin wannan a'lamarin acikin zuciyarsa ,wai muhammed auwal d'ansa d'an shekara 22 ne yayi muwaddat ciki, to a ina akayi wannan cikin....... ? kwalkwaluwarsa tashiga caji da tunanin inda akayi ciki suna cikin gidan batare da sun sani ba. Bunayya ya mike tsaye ahankali ya isa gaban ummi ya durkusa bisa gwiwowinsa yace "dan Allah ummi karkice zaki cire cikin nan wallahil azim ciki na ne ajikin muwaddat, kuma ina son kayana ..... tassss !tasssss!! tassss!!! Kake jin ta d'auke shi da wasu gigitattun maruka har guda uku ajere tana haki "ka min Shiru .... d'an iskan yaro mara d'a'a idan ka sake furta wannan kalmar agabana sai na tsi.... " kul...... ....abi yayi saurin katseta ta hanyar fad'ar haka , "baki ta'ba masa mummunar furuci ba a tsawon rayuwarsa kin dai ga abinda ya faru yanzu ..... "baki ta'ba furta wata kalmar banza garesa ba kinga aika aikan da ya aikatamana , hakuri zamu taru muyi gabad'aya tunda haka kaddarar tazo mana, amman batu na tsinewa ko zagi duk bai taso ba. "Irin abinda nake hangowa kennan agareki mukarama kika mutsutsuke idanunki kika biyewa son zuciyarki yanzu wa gari ya waya ? "Tabbass idan bunayya na da laifi namu laifin ya zarta nasa " "Yaran nan suna son junansu sosai fiyye da tunaninki ,amman kika ce Sam ba haka muwaddat bata son shi yanzu ai Kinga karshen kiyayya tun da ga sakamakon nan ta haifar ,tun tuni na zubda makaman yakina akan lamarin sabida ba'a jayayya akan irin wannan lamari 'a'a bunayya yaro ne bazan bashi diyata ba this and that ya k'arasa maganar yana furzar da iska tare da buga abun kujera yana zabgawa bunayya wani irin mugun kallo ..... Bunayya wanda idanunsa suka rikid'e sukayi ja tsabar tashin hankali da yake ciki ya mike ya nufi gurin abi ,"abi kayi hakuri dan Allah karka karawa ummina damuwa akan wanda take ciki "yi min shiru wa ya jawo ? "Ai suk wanda ya sai rariya yasan zatayi zuba "Kai Kuma da yake ..sai yayi kawai yana sake furzar da iska mai zafi ... "Kuyi hakuri amnan tun tasowata nake son muwaddat Kuma da aure ,na cire kawaici da kunyarku amatsayinku na iyayena na bayyana muku abinda ke raina da burina amman kuka ki ,ni dai dan girman Allah ku bar min ci..... Wani sabon mari yaji daga bayansa wanda yasa take ya had'iye abinda zai furta "shine akace ka mata ciki dan iska ? "Nasani muwaddat ba zata ta'ba aikata hakan ba wallahi sai dai idan tursasa kayi . "kayi Mata dole dan kawai kaga karshena ko bunayya ? " Nasan kayi haka ne dan ka kuntata min amman sai numfashinta ya d'auke sakamakon hakin d'aya rufeta tayi kasa luuuuuuu zata Fad'i, bunayya yayi saurin tarota jikinsa Yana jijigata ,take hankalin abi da muwaddat ya sake tashi suka yo kanta atare suna Kiran sunanta muwaddat na kuka ta durkusa kusa da ummi ta kamo hannuta hawaye na bin kuncinta ... "ummi..!ummin....!!"ya rabbi dan girman Allah ummi karki mutu ki barmu a duniyar Nan ,idan wani Abu ya sameki a dalilin abinda na aikata bazan ta'ba ya fewa kaina ........ Abi yasoma k'ok'arin amsarta daga hannunsa amman furrrrrr bunayya yaki sai Kiran sunanta yake cikin tsananin tashin hankalin . Cike da matsanancin tashin hankali abi yace "wa. water ..... wani irin zabura muwaddat tayi ta nufi hanyar inda firdge din abi yake, ta bud'e ta d'auko ruwa mai tsanyi tun kafin ta k'araso ta soma k'ok'arin bud'e robar ruwan tana gama k'arasowa ta shiga tsiyayawa ummi tana wani irin kuka .. gabad'aya sun gigice sun rud'e sun fita haiyacinsu kallo d'aya zakayi musu kasan cewa suna cikin tsananin damuwa , duniya da abinda ke cikinta sun taro sun cakud'e musu guri d'aya , barin muwaddat da ke jin rayuwata ita da babu duk d'aya ,addua kawai take a halin da take ciki Allah ya d'auki ranta a lokacin ta huta ,da kyar numfashin ummi ya dawo gangar jikinta. tayi atishawa tare da sauke naunayen ajiyar zuciya Jikinta na wani irin rawa take suka shiga rigerigen yi mata sannu suna sauke numfashi "sorry ummina dan Allah karki tsine min bisa kuskurena ...... ummi ta bud'e idanuwanta da kyar hawaye na tsiyaya daga kwarnin idunta tashiga kallonsu d'aya bayan d'aya tana girgiza Kai kana ta runtse idanunta gam tana jin yadda dukkanin su ke jero mata sannu amman banda bakinciki babu abinda ke dawainiya daita da zuciyarta "me zatayi da wani sunnunsu "an rigada an cuceta an cuci rayuwar diyarta.. bunayya take kallo ta kawar da kanta tana hawaye su bunayya da muwaddat suma kuka suke har wannan lokacin . Ahanksli bakinta ya shiga motsi al'amun tana son yin magana tana salati .. hakan ya sake gigitasu suka sake matsowa gareta , abi da bunayya suka yi saurin kasa kunnuwansu daidai bakinta dan jin abinda zata farta .......sai Kuma tayi shiru . Yayinda da komai nata yayi sanyi ,lokacin ne muwaddat ta tsilla ihu a hankali bunayya ya sake kafe ummi da idanunwansa ,yaga idanun ummi sun sake rufewa haka nan bata motsi bare numfashi ,cikin hanzari bunayya ya tashi da sauri Yana duban ummi dake Kwance ,can Kuma ya koma Jikinta ya rungumeta yayinda Kansa ke kan kirjinta abi da muwaddat tuni kuka ya gama cin karfinta ..... Cikin lokacin kankani bunayya ya burkice Yana shafa fuskar ummi yana magana "ummina duniyata hakika bani da tamkarki ,bani da mai Sona kamarki karki min haka ummi karki had'iye zuciya ki tafi ki barni ....ki taimaki tilon d'anki bashi da kowa daga Allah sai ke ,karki min haka .. "Abi kace ta tashi wallahi na hakura da cikin ...,a ciresa matukar ummina zata samu kwanciyar hankali ,wallahi a zim na hakura ,"ya sake kamkameta "ummi ..!ummi !!!wallahi na hakura ki tashi "Ina son ki ummina fiyye da abi ,da muwaddat duk duniya kace mutun ta farko da nake kauna ....... *Manage plz idona kaina, Kai koina ma ciwo yake min Mmn sudais MUWADDAT ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 38 .....cikin wani irin birgicewa da matsanancin tashin hankalin bunayya ya soma magana cikin sambatu "abi tashi ...taimaka .... Ka taimakawa rayuwata abi, mu kai ummi hospital ,abi bana son na rasa ummi nah ,wallahi Ina sonta bana son na rasata ,kuskure ne abinda nayi bazan sake ba ,wallahi nayi nadama jikinsa na kyarma yake wannan sambatun "ummi ki tashi dan Allah karki min haka ... "Karki tafi ki bar muhammed auwal dinki ... "Idan kika tafi duniya zata masa zafi ..... "Hakika ummi baki cancacin haka daga garemu ba .. Abi dake rike da hannun ummi gam cikin nasa jikinsa ya sake d'aukar wani kyarma yana zubda hawaye masu ciwo da rad'ad'i ... ..... Hawayen da yasan sunfi kowani hawaye ciwo da rad'ad'i arayuwarsa ,domin kuwa zuwa lokacin ya rigada ya gama sadaukarwa kansa cewar ummi ta rigasu gidan gasky ,dan haka ahankali bakinsa ke furta kalmar" Inna lillahi wa Ina ilaihi raji'un ... "Shikenan mukarama kin tafi kin barni ....... Jin haka yasa hankalin bunayya da muwaddat sake kololuwar tashi, a matukar firgice bunayya ke bin abi da wani irin kallo 'kwal'kwaluwasa na juyawa .... can ya zabura ya mike tsaye ya soma magana cikin d'aga murya "abi me kake cewa haka ? "Kana nufin ummin tawa ce ta rasu ko me ? "Impostible abi, ka..ka daina furta haka ga ummi nah " "ta Yaya ummi nah zata mutu yanzu? "Ummi ba zata mutu yanzu ba ,lokacin mutuwar ummi nah bai yi ba ,kwata kwata ma babu mutuwa acikin idanuwanta,idan ba zaka taimakamin mu kaita hospital bane kawai nasani ...."Ni..ni sai na kaita ......... ya k'arashe maganar yana k'ok'arin kwace ummi daga hannun abi .. Yayinda muwaddat ta kasa motsi daga inda take ,ta dawo tamkar mutun mutumin a durkushe tana duban gangar jikin ummi da bai motsi ,koda bata san mutuwa ba tasan tabbasss ummi ta tafi........ Wani irin fad'uwa gabanta yayi da mugun karfi, take wani Abu ya tsarka mata tun daga kirjinta zuwa kasan mararta .... Cike da tashin hankali bunayya yasoma k'ok'arin ciccibar gangar jikin ummi hawayensa na diga bisa fuskarta, abi yayi karfin halin tallafota jikinsa , shima hawaye yake, hakika wannan abu da ciwo yake ,yasan mutuwa tana kan kowani bawa da yayi eimani da Allah ,amman sam bai ta'ba expecting mukaramarsa zata tafi ta barshi a daidai wannan lokacin ba, ban da kalmar Inna lillahi wa Ina ilaihi raji'un babu abinda yake furtawa har suka fito daga bangaren abi ,nan ne fa binta mai aiki ta fahimci akwai damuwar dake faruwa acikin gidan ganin abi da bunayya suna tara tara da ummi . Jikinta na rawa ta k'arasa garesu tana tambayarsu "lafiya alhaji meke faruwa da hjy ? "Me ke damunta ? Daga abi har bunayya babu Wanda yayi k'ok'arin bata amsa, illa k'ok'arin nufar hanyar fita da suke cikin tsananin tashin hankali.. Ita kuwa muwaddat da kyar ta soma k'ok'arin Mikewa tsaye bisa kafafunta ,ai ko gama Mikewa batayi ba, tayi kasa luuuuuu tare da sakin wata razananniyar k'ara ta fad'i kasa sumammiya wannan k'arar data yi ne yayi sanadiyar da binta ta nufi hanyar parlour'n cikin matsanancin tashin hankalin tana zuwa ta risketa cikin matsanancin hali take jikinta na rawa tana sallalami ta janyo sauran ruwan da aka yiwa ummi amfani dashi tashiga tsiyaya mata tana Kiran sunanta .... Kai tsaye inda aka faka motar data dawo dasu daga hospital d'azu suka nufa daita , direba na hangosu ,ya zabura ya mike ya nufo inda suke cikin sauri ,dan ko ba'a fad'a masa ba ,yasan babu lafiya ,domin fuskokinsu da gangar jikinsu kad'ai ya nuna masa haka ,cikin sauri ya bud'e musu gidan baya , bunayya yayi saurin shiga yana rungumo ummi jikinsa ,abi yasanya gangar Jikinta cikin motar ya rufe,kana ya nufi gidan gaba , gabad'aya jikinsa a sanyaye yake ,cike yake da fargaba da tashin hankali ,ya sani ya rasa mukaramarsa har abada , ya kasa kamanta halin dayake ciki , duk yadda ake jin mutuwa Yana jinta fiyye da haka a gangar jikinsa ,zai kaita hospital ne domin bunayya ya tabbatar da bata raye ko ta fawwalawa Allah komai ........ Shi kuwa bunayya jikinsa Banda rawa babu abinda yake ,ya sake birkicewa ,sai faman zuba sambatu yake rike da hannu ummi ,yana jin babu wata bakar rana arayuwarsa kmr wannan ranar ,tun da yake arayuwarsa bai ta'ba jin makamancin bugun zuciya da tashin hankali irin wannan ba .. ya d'auka tashin hakalin rabuwa da muwaddat wani bangare ne na rayuwarshi ,a she rabuwa da umminsa yafi komai tashin hankali da ciwo ... " hakika bai san yadda rayuwarsa zata kasance nan gaba ,"shin me yasa mutuwa zatayi masa haka ? "Karya ne wallahi umminah bazata mutu ba ya fad'a da karfi Wanda yasa direba taka motar da karfi ,shi Kuma abi yashiga goge hawaye yana sake maimaita "Inna lillahi wa Ina ilaihi raji'un..... Cike da tashin hankali Abi yaciro wanshi yasoma neman layin d'aya daga cikin likitocin asibitin Ummi ,yana shaida musu halin da Ummi ke ciki, ikon Allah ne kawai yakai su asibitin, domin wani irin shararan gudu da driver yake tsulawa akan titi. wani irin mahaukacin burki me k'ara direba ya taka dai dai lokacin daya shigo haraban asibiti ,da isowarsu asibiti,sun iske bakin k'ofan emergency cike da manyan likitoci, take likitocin suka soma k'ok'arin k'arasawa inda motar take , yayinda wasu daga cikinsu ke turo gadon d'aukar mara lafiya ,cikin gaggawa gaba d'aya likitocin hankalinsu a tashe yake sanadiyar ganin Ummi cikin mawuyacin hali. cike da tashin hankali aka ciccibi Ummi aka dorata akan gadon asibiti aka fara turata Bunayya yafito a guje , kallo d'aya zaka masa kasan yana cikin matukar tashin hankali, hannu Ummi ya rike cikin nasa yana binsu gudu gudu sauri sauri ,yana gunjin kuka yana Kiran "Ummi nah karki min haka..... " Ummi na na tuba bazan k'arawa ba.." " Ummi nah ki tashi karki tafi kibarni please Ummi, yayinda ruwan hawayensa ke d'iga a saman fatar hannun ummi , kai tsaye d'akin likita akayi da ita, nan take likitoci suka rufa a kanta ,suna bata taimakon gaggawa.. Likitocin sunyi iya kokarinsu amman abun tafi karfinsu ,shi kansa bunayya ya kasa aiwatar da komai, dan kuwa kusan shi yafi su rud'ewa ,nadama dana sani babu wanda bai yi ba ,jikin likitocin yayi sanyi, suka shiga kallon juna , gabad'aya an rasa wanda zai iya fahimtar da wad'an bayin Allah rasuwar ummi, saboda ganin halin tashin hankali da suke ciki, ba d'an ba,ba uban ba ,kowanensu ka kalli fuskarsa kasan yana cikin tsananin tashin hankali ... Da kyar Dr najib ya juyo Yana dubansu cike da tausayawa "alhj sai dai muyi hakuri ,dan zuciyar madam ta daina bugawa , ta rigamu gidan gas....... maganarsa ce ta tsaya cak sakamakon wata uwar cakuma da bunayya yayi masa, yana sakin wata irin k'ara kana jikinsa na rawa yace "you are very stupid Dr najib........ " ummin tawa kake cewa haka? "idan ka sake furta wannan kalmar ga umminah sai na kasheka da hannuna ... " mamarka ce zata mutu amma ba umminah ba, ya k'arasa fad'ar haka yana matse wuyansa da rigar jikinsa da , likitocin sukayi caaaaa akasu suna k'ok'arin kwatar wuyar Dr najib a hannu bunayya .. Da kyar abi yasa ya sakar masa wuyar riga ta hanyar buga masa tsawa,"kana hauka ne bunayya ? "hawaye na bin kuncisa yace "abi bakaji abinda yake cewa akan umminah ba? " wai ummina ce ta rigamu gidan gasky ,ummi nah fa ..... Mamana.... mahaifiyata ce fa....... .. ya juyo cikin rawar jiki ya kalli likitocin dake tsaye akanta, yace "dukkaninku baku San aikin da kuke yi ba kawai dai kuna nan ne just for nothing ,ku bar min d'akin ni zan duba mahaifiyata amman sam ummina bata mutu ba ..... Abi ya rigada yasan d'ansa baya cikin natsuwarsa da hankalinsa, mutuwar uwarsa tazo masa a bazata da kuma shekarunsa na kuruciya . Jiki a sanyaye ya kamo hannunsa "muje waje bunayya " "a'a abi babu inda zani sai nasan halin da ummina take ciki , akwai jijiya d'aya dake jikin kowani d'an adam ,abarni abani damar na dubata da kaina matukar na dubata zan......zan......... Sai Kuma kuka yaci karfinsa ya kasa k'arasa maganarsa ya durkushe gaban abin "shikenan nayi sanadiyyar mutuwar mahaifiyata da kaina ? Abi ya kamo shi shima kukan yake son yi "Kayi hakuri bunayya haka Allah yaso muje dai waje likitoci su samu suyi aikinsu,"abi ummina ce fa kwamce bata motsi ? "Ka furta kalmar Inna lillahi wa Inna lillahi raji'un da kyar dai abi ya janyo shi sukayo waje sam idan kaga bunayya bazakace shine mai shegen girman kan nan da dagawa ba abi ya rungumeta shi ajikinsa yana furta kalmar Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un ,wanda sai lokacin Allah ya raimakeshi ya rika yayita yi yana zubar da hawaye ... Awa uku cur likitoci suka sake d'auka akan Ummi ,cikin hukuncin Allah sai gashi ta farfad'o tare da sauke naunayen ajiyar zuciya ,godiya suka shiga yiwa Allah , suna murna, sun yi farincikinki sosai domin ummi mutun ce ,akwai kirki da sanin yakamata, uwa uba sanin darajar dan adam , sam ita bata da wulakacin ,da talaka da mai kudi duk matsayi guda garesu a wajenta , rasa irinsu ba karamin hasara bane, amman idan Kiran babban sarki ne babu yadda za'a yi dole ta amsa Kira Kuma dole zuciya tayi hakuri .. . ... Farkawa kawai ummi tayi ta ganta akan gadon asibiti, ta fahimci hkn ne sakamakon ganin mutun biyar daga cikin likitocin dake aiki akarkashinta ne tsaye bisa kanta suna Kara Mata ruwa tayi hanzarin mikewa zaune tana raba idanu tare da tuna abinda ya haddasa Mata zuwa asibitin ,Dr saratu dake bayanta ta k'araso jikinta a matukar sanyaye sai dai kallo daya Tayi mata abinda ya faru yashiga dawowa cikin 'kwalwaluwarta idanunta kamar gauta alamar tana cikin tashin hankali Kuma har lokacin idanunta Basu daina zubar hawaye ba, ta fasa ta razananniyar k'ara tare da fizge hannuta daga rikon da Dr Salim yayi Mata ta kamkame saratu ajikinta tana kuka magana take son yi amman ganin likitocin yasa ta kasa furta komai sai kuka " to me ma zata ce ? "Duk abinda zata fad'a a yanzu tamkar ta tonawa kanta asiri ne, dan hk ta cigaba da kukanta Dr saratu na shafa bayanta , Dr saratu ta kamkameta tana rarrashinta alamar tayi shiru .. . " ki kwantar da hankalinki mukarama inshallahu komai zai daidaita ganin kamar akwai wani sirri na musamman dake bakin ummi yasa likitocin suka fice daya bayan d'aya suka bar d'akin Dr saratu ta kwantar daita "ki kwantar da hankali koma meye ki damunki ki fallawa Allah ..... Ki yawaita furta Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un ,zuciyarki na matukar bukata hutu a halin yanzu ummi ta runtse idanunta gam .. Likitoci na k'ok'arin fitowa abi ya fad'a d'akin shi kuwa bunayya da sauri ya bi bayan d'aya daga cikin likitocin yana tambayarsa ,yanayin jikin umminsa ,suna tafiya doctor na yi Masa bayani ,har suka shiga cikin office dinsa, ya dan juyo yana dafa kafadar bunayya "ka kwantar da hankalinka inshallahu zata samu sauki, ka dinga had'awa da addua zamuyi mata allurar yanzu dan ta samu relief, bunayya yayi jugun hawaye na kwarara akan kuncinsa , da kyar yayi karfin halin juyawa batare da ya cewa likitan komai ba, ya bar office din kai tsaye d'akin d'a'a kwantar da ummi ya nufa ,yana shiga ta bud'e idanunta tana ganin shine, ta d'auke kanta zuwa wani bangare tare da cewa "kace masa kar ya k'araso gareni banason ganinsa ,ya bar d'akin nan bana son ganina acikin idanuna , karaf maganarta ta shiga cikin kunnuwanshi . tun kafin Wanda aka bawa sakon ya fad'a masa , ya tsaya daga inda yake yana duban ummi da har lokacin kuka take .. "Ummi .... Ba..bana son jin komai daga bakinka ta k'arasa maganar tana sauke numfashi da kyar " Hannu abi ya d'aga masa al'amun ya tafi kawa .. Ahankali ya juya jikinsa a matukar sanyaye ya fice ya nufi harabar hospital din yana jin wani irin kuna acikin zuciyarsa , kai tsaye bayan mota ya bud'e ya shiga ya zauna yana jin wani irin bakinciki ,batare da bata lokacin ba direba ya yiwa motar key ,suka bar hospital, zaune kawai yake a bayan motar amman shi kad'ai yasan abinda yake ji ,shi kad'ai zai iya misalta halin tashin hankali da yake ciki. da fari baiyi tunani zai damu a dalilin cikin jikin muwaddat ba domin ganinsa haka shine sakamakon masu hali irin na iyayensa ,sai yanzu ya fahimci abun ba haka bane, suna shigowa gidan ,ya nufi part din umm domin ganin halin da muwaddah take ciki ,can karshen gadon ummi ya iske kwance tana jujjuya Kai had'e da rike kasan mararta ,ya k'arasa gareta da sauri yana k'ok'arin kamota jikinsa ta goce "karka ta 'bani ... kana ta yunkura ta mike tsaye ta soma tafiya. Da kyar take takawa ta fito tana layi hakan yasa ya biyo bayanta da sauri yana Kiran sunanta "muwaddat Ina zaki cikin wannan hali ? Ta juya ahankali domin fad'a Masa bakar magana jiri ya kwasheta tayi kasa zata fad'i cikin rud'ewa ya kamota jikinsa ya d'auke cak dan ganin jini a bin kafafunta , part dinsa yayi daita , da kyar ya samu jinin daya soma bin cinyoyinta ya tsaya amman ya Sha wuya sosai, yanzu wani irin son cikin ne ya dawo masa sabo fil .... Allurar bacci yayi mata domin tasamu natsuwar zuciya, amman ta burkice masa tana zuba masa ruwan bala'i .. Duk yadda yayi k'ok'arin ya shawo kanta ta fahimceshi amman abin yafi karfinsa, sai faman had'ashi da Allah take ya rabata da ciki ,gabad'aya ya sake shiga rudu .. yana kallonta ta fice daga bangarensa shima ya biyo bayanta anan suka ci karo da idanun baba mai gadi kallo daya yayi masu ya kawar da kansa yana Allah wadai da masu hali irin su "da al'amun uwarsu bata da lafiya, amman hakan bai saka sun hakura da juna ba, wannan wace irin maseefa ce haka? yayi maganar a kasan ransa " ko yake zuwa yanzu ya daina ganin laifin su sakacin iyayensu ne .. Binta bunayya ya shiga yi har ya karaso inda take bai tsaya wata wata ba ya d'auketa ya sabata a kafad'arsa yayi d'akinta daita ,ya kwantar yana mata sannu , sannan ya koma cikin part dinsa, har kusan magariba yana d'akinsa kwance bai tashi ba tunani Kashi da Kashi ke dawainiyya dashi, jifa jifa ya kan Kiran abi ya tambayi yanayin jikin ummi ,sannan haka ya dinga zariya tsakanin part dinsa zuwa na ummi domin duba lafiyar muwaddat.. Karfe biyun dare muwaddat ta farka daga baccin daya d'auke ta ,yana zaune akusa daita ya zuba mata ido, hannushi cikin nata jin motsin datayi ne yasa ya gane ta farka da sauri ya mike yana Kiran sunanta muwaddat, sai ma ta rufe idanunta wasu zafafa hawaye na zubo Mata babu irin maganar da bai mata ba amman ta shareshi band'aki ya shiga ya had'a mata ruwan mai d'an dumi zuwa yayi zai d'auketa duk da Jikinta babu kwari sai data fixge tana zabga masa uwar harara "bana son jin hannunka ajikina na tsaneka ka rabu dani .. Kuka ne yaci karfinta, jin kukan nan yake har cikin zuciyarsa ya kasa ce mata komai " Can kusan minti goma yace "plz muwaddat kina bukatar kulawa da taimakona a daidai wannan lokacin .. "Banason ko wani iri taimako ne daga gareka ka barni na mutu na huta da wannan bakinci ," komawa tayi tayi kwanciyarta, har kusan asuba yana fama daita tana jin Fitarsa matsalaci .... Koda ya dawo ma kusa daita ya tsaya ,ban da hawaye babu abinda idanuwanta ke zubarwa cikin sanyayyiyar muryarsa yace "Dan Allah muwaddat na rokeki ki bar kukan nan haka kada yayi miki illa " "Yaya kuke son nayi, gaki tashin hankali gurinki ,ga matsalar ummi ,Ina bukatar kowane daga ciknku arayuwata ,bana son ba rasaki "kiyi hakuri muwaddat ki d'auka kaddararmu ce tazo haka ... Gefe ta juyar da kanta "ka rabani cikin Nan ni banaso ....... Shiru yayi kawai had'e da kafeta da tsumammun idanunsa ,yau tazo Masa da abubuwa dayawa tashin hankali da rudani , gabad'aya duniya ta cakud'e mashi waje d'aya ba ta bangarenta ba, bata bangaren umminsa ba ,bai ta'ba sanin haka tashin hankali irin wannan daya ke ciki yake da ciwo ba , "ya zai yi da kaddara data afka masa? " d'an da zai fara samu a duniya shine yazo ta wannan hanyar ...." Cike da muryar kuka tace "dan Allah ka rabani da cikin tun kafin ummi ta dawo ,na had'aka da Allah ka ci .... "Dan Allah dan annabi malama ya isheki " "enough muwadda " " Wai ma me kika d'auke ni ne ? "Mahaukaci ko me ? "Nasan na aikata zina dake na tsawon lokaci har ga sakamakon nan ajikinki ,amman wallahil azim bazan iya zubar da wannan ciki ba .... "Bazan iya d'aukar wannan zunubin ba ... "bazan iya kashe kiyashi ba ,bare gudan jini ...... I can't muwaddat Yana gama fad'ar haka ya juya fuuuuuuuuuu cikin tashin hankali... Mmn sudais MUWADDAT PAGE 39 page 39 dan baka hanzarta zubar min da cikin nan ba ,zan gudu, dan kuwa zaku nemi gabad'aya ku rasa, bai tsaya ba, yace"ki fi ruwa gudu, idan kin tashi gudun ki tafi lahira karewarta kenan, ciki ne dai ni muhammed auwal bazan zubar ba,ba kuma zan saka hanunana ba,na dai d'auki zunubin aikata zina ,amman batu na zubda ciki bai k'arasa maganarsa ba ya k'arasa ficewa daga d'akin, aiko ta sake rushewa da kuka.. Kai tsaye bakin get ya nufa inda yana zuwa ya tsaya ,a kan baba mai gadi ,yana bashi umarni "baba ka tsaya kan aikinka sosai ,acikin gidan akwai muwaddat kamar yadda kasani ,duk lokacin dana nemeta na rasa abakacin Aikinka, kuma wallahi tallahi kaji na rantse kotu ce zata rabumu .. . yana gama fad'ar haka ya juya ya nufi inda motar ummi take parke Bakin baba mai gadi na rawa yace " Ina ai bama za'a yi i haka ba ,ai tunda ka fad'i haka, an gama. aranshi kuwa cewa yayi tsinanun ya'ya kawai Allah yasa karku kashe iyayenku da fitinarku, yana nan tsaye har sanda bunayya ya tadda mota,shi kuma ya bud'e mashi get ya fita, sannan ya samu guri ya zauna akan farar kunerarsa ya kunna radio ya soma sauraron labarai .. Ahankali yake tuki yana zance zuci ,har sanda ya kawo hospital inda mutanen da suka san shi d'an madam ne suka shiga yi masa, ya mai jiki,shi kuma yana basu amsa da alhamdullahi, adaidai bakin Coridon da zai Kai ka dakin da ummi take, suka had'u da abi wanda ya dawowarsa kenan daga massalaci .gaishe shi yayi had'e da tambayarsa jikin ummi ? Alhamdullahi ka godewa Allah jikin umminka yayi sauki sosai ,zuwa anjima nan zamu dawo gida yaya muwaddat din take, hope babu wani Abu da ya sameta jiya? "Lafiyar nan dai da sauki abi ,tare suka k'arasa cikin d'akin abi nayi masa nasiha koda suka isa d'akin ,sun iske ummi ta idar da sallah tana k'ok'arin mikewa da kyar ,sai dai har lokacin kallo d'aya zaka mata kasan tana cikin tashin hankali da damuwa mara misaltuwa ,kallo d'aya tayi masa ta d'auke kanta daga garesa ta koma kan gado ta zauna ya k'araso gareta yana kok'arin yi mata sannu cikin sanyayyiyar muryarsa ,amman Sam taki amsa masa illa ma sake tamkar wace aka aikowa da sakon mutuwa ,abi ne ma ya d'an bashi kulawa, amman shi ba wannan kulawar yake so ba shi yafi son ummi ta amsa masa, bazai iya jurar fushin umminsa ba ... haka ya cigaba da tsayauwa agurin yana bata hakuri har karfe takwas ta bugu ganin ta mike tayi kwanciyarta akan gadon marasa lafiya ya juya ya tafi . had'e rai datayi Har yaje asibitin ya dawo damuwa ce cike da zuciyarsa ,duk wanda ya gansa yasan yana cikin matsanancin 'bacin rai bai sake neman inda muwaddat take ba yayi zamansa a bangarensa ,baba mai gadi kuwa ya kasa ya tsare abakin get. Bayan sallar azahar yaji hon din shigowar mota, haka nan jikinsa ya bashi abi ne suka dawo ,dan haka ya tashi ahankali ya isa jikin window tare da yaye labule yana lekewa, tabbas shi din ne ya hango har da umminsa gabansa ne yayi wani irin mugun fad'uwa da karfin gaske. ya dawo ya canza kaya zuwa jallabiyar brown colour sa'banin d'azu da yake sanye da vest da boxer, ya fito yana taku cike da sanyin jiki ,koda ya fito har sun shiga cikin gidan shima yasanya Kai ,inda ya iske binta mai aiki sai faman jerawa ummi sannu take tana amsawa da kyar shima sannun yashiga yi mata .. Ganin binta tsaye ne yasa ummi taki korar bunayya,da binta zata tafi ummi tace "ina muwaddat? "Ina ganin tana d'akinta" "Je ki kice mata tazo yanzu"binta tace "tam had'e juyawa ta bar parlour'n. binta na barin bangaren ummi tashiga Zuwa bunayya ruwan bala'i ta inda take shiga bata Nan take fita ba abun har yaso bawa abi mamaki dan shi tunda yake bai taba sanin mukaramarsa na da irin wannan halin ba sai wannan lokaci "ishaq ka fad'awa d'anka...ka fad'a masa banason ganinsa arayuwata da duk inda nake ,har ya gama iya rayuwarsu kar ya kusanto inda nake bani bashi .. "Wallahi matukar baka bukatar nayi wani mummunar furuci akansa ya fad'a masa kiyayi zuwa inda nake ,ta k'arasa maganar tana hakki sama sama... Alama abi yayiwa bunayya ,daya bin umarninta yasan duk wannan abun datake na wani lokaci,da kuma bacin rai ,bacin rai kuwa babu abinda baya sawa Bunayya wanda idanunsa suka rikid'e sukayi ja tsabar tashin hankali da yake ciki, ya juya da kyar yake daga kafafunsa ya fice daga parlour'n. Yana fita ummi ta fashewa da wani sabon kuka. Jiki a matukar sanyaye muwaddat ta shigo parlour'n tamkar gazar da kwai ya fashewa aciki ,kanta sunkuye a kasa ,dan bazata iya duban idanun ummi, ba haka ma abi ,ummi ta d'ago ta dubeta cike da tsantsar 'bacin rai da nadamar rikonta datayi arayuwa ,datasani kam tayi shi babu adadi ,data san haka zata zamo mata arayuwa wallahi da batayi ganganci d'aukota ba, ta barta tare da iyayenta ganinta yanzu yasa kukanta ya tsananta saboda wannan tashin hankali yasa tayi wata irin katuwar rama wanda yasa kallo d'aya zaka mata kasan tana d'auke da ciki ,muryar ummi a sarke tace "yanzu saboda Allah da annabi kun kyauta min kenan, barin ke muwaddat da kika biye masa, ke fa macece.. ? "da girmanki da hankalinki da tunaninki kika biye kaninki suka aikata zina.. Abi yayi saurin runtse idanunsa kana ya bud'e su yana nunawa muwaddat gurin zama saboda ganin yadda jikinta ya soma "mai yasa kika biyewa kaninki kuka aikata mana haka muwaddat? "mai yasa muwaddat? "ko kin manta matsayinki ahalin yanzu kin tsaida mijin aure ,har ma da sa ranarsa akanki? "wai a ina ma kuka yi wannan cikin na tsawon wata biyar bamu sani ba? ummi ta mike tayo kanta gadan gadan abi ya tsaidaita ta hanyar rikota .. "ka barni nayiwa wannan shegiyar yarinya dukan mutuwa ,da girmanki muwaddat da hankalinki da tunaninki idan bunayya yaro ne ke yarinya ce ? "'shekara ashirin da biyar zuwa da shida amman kika biye masa kika ruguza tarbiyar dana baki na tsawon shekaru, "yanxu me kike son duniya tace akaina? ta k'arasa mgnr tana kuka tana nunata da yatsan hannuta "hakika kun cuceni kun cuceni.. kunci amanata ,kun yaudareni yanzu ni na cancaci wannan tozarci muwaddat, na amince dake, na baki dukkanin yardata, ban taba tunanin zakiyi min haka ba "why muwaddat? why why why!!! kika biye wa son zuciyar auwal? "wayyo Allah ni mukarama, yau ni tawa ta sameni mai zancewa d'anuwana ya fahimceni..? abi ya kamota ya zaunar daita agefenshi "kiyi hkr mukarama ,kinsa Baki da lafiya zuciyarki na bukatar natsuwa ki d'auka haka tamu kaddaro tazo, babu yadda zamuyi bamu isa mu gujewa kaddararmu ba lahaula wala kuuwata illa billah, babu tsimi babu dabara duk abinda Allah ya tsarawa bawa to babu tantama sai abun ya sane shi ki yawaita furta kalmar inna lillahi wa inna ilaihi rajiun acikin zuciyarki... muwaddat ta taso daga inda take zaune jikinta na rawa, ahankali take d'aga kafafunta har ta K'araso ta durkushe agabansu' abi dan girman Allah ka bar ummi ta zarta da duk wani hukunci data gadama akaina,na cancaci fiyye da duka agurin ummi akan abinda nayi, tayi min duk abinda zatayi koda kuwa ta kama ta kasheni ne, ka barta matsawar zata huce takaicin abinda nayi mata. ta juya ta fuskanci ummi idanunta taf da ruwan hawaye suna zuba akan kuncinta umminah kiyi hkr dan girman allah ki yafe mana,duk da ba ke ce kika kawoni duniya ba amman idan kika tsine min sai tsunuwarki tayi tasiri akaina, dan Allah ummi ki taimaka ki taimaki rayuwata ki rabani da wannan ciki koda kuwa mutuwa zanyi na gwan wannan cikin shegen dake jikina... haka akan dai na haifi daga ummi har abi saurin runtse idanuwansu sukayi da saboda d'acin kalmar data fad'a, "first jikan da zasu samu a duniya shine yazo mata ta wannan hanyar da bata dace ba, ita kuwa wani irin kuskure ta tafka arayuwrta? "ummi wallahi nayi danasani arayuwata. abi dan Allah kabawa ummina hakuri kace ta yafe min wallahi sharrin sheidan dana zuciya, wallahi bazan sake ba na tuba abi ta k'arasa maganr cikin kuka tana had'e hannunwanta duka .. shiru ne ya biyo baya sai sheshekan kukan ummi da nata dake tashi ahankali "baza'a zubar da cikin jikinki ba muwaddat ,za dai musan abinyi tashi ki shiga d'akinki abi ya fadi hkn yana kallonta... ta yunkura da kyar ta tashi tashiga jan kafafunta da suka mata nauyi ta nufi d'akinta tana kuka, tana shiga ta ta fad'a kan gadon tana sake fashewa da wani kukan "na cutar da kaina,na cuci rayuwarta yau nice d'auke da cikin shege" wayyo Allah ni muwaddat ina zan kai wannan kayan abun kunyar.. . ..? zumbur ummi ta mike tashiga zagaye parlour'n tana zance zuci" dan dole tasan abunyi kafin kunnuwan mutane gari dana danuwanta suji wannan abun kunyar da aka aikata acikin gidanta ,dan dole ta nemawa kanta mafuta, "to mai zanyi ? 'mai zanyi akan wannan cikin..? Ta tambayi kanta. "dole na samo mafurtar abinyi, shiru tayi sannan ta nufi d'akin cikin sauri abi yabi bayanta shima atare suka Shiga d'akin "mukarama yanzu Yaya zamuyi? ta tako ta fad'a kirjinsa tana wani irin kuka mai ban tausayi β€’ban sani ba ishaq. bansan abinda zamuyi ba. amman nafi tunanin mu zubar da cikin nan kawai shine kwanciyar hankalinmu. "wannan ba shine mafuta ba mukarama , illa zunubi da zamu d'aukarwa kanmu, muyi hakuri mu rungumi kaddararmu data samemu wannan abun daya faru duk laifinmu ne,kuskurenmu ne mukarama, tunda yaron nan tun farko ya nuna mana aure yake so, ya bini ya biki yayi iyakacib kokarinsa amman muka kekashe kasa muka ki yarda β€’mu kace karatu 'yanzu ga illar abinda son zuciyarmu ya jawo Mana, da'ace mun barsa tun farko yayi aurensa da duk haka bata faru damu bae kalu bali ga iyaye masu hali irin namu ,mukarama ni dake muka tsunduma yaranmu cikin wannan mummunar rayuwar _ β€’wa man kaddarallahu haqqa kadarihi* ki yarda da wannan kaddarar data samemu mikaram daman duk muslimi dole ne yayi imani da kaddara mai kyau ko akasinta, ni dai na yarda da kaddara data fada mana kuma na amsheta da hannu biyu biyu wannan shine sakamakon iyaye irinmu masu biye son zuciyarsu zare jikinta tayi a jikinsa ta koma ta kwanta akan katifa, numfashi take saukewa ahankali ahankali kana ta runtse idanunta gam ta dinga jin wannan bakon aliamarin dake faruwa daita tamkar a almara ko wani shirin film, itace zatayi jika ta wannan hanyar? "anya zata iya wannan hakuri ta bar cikin nah kuwa? "kai dole tasan abunyi, Cire cikin zatayi alabashi daga baya ,sai a yi musu aure , Udata bar wannan abun kunyar azo ana zaginta a gari wallahi gara ta Cire mata . koda a boye ne batare da sanin daci da radadi tana jin bazata iya jure wannan abun kunyar data aikata da kaninta ba, tana jin tamkar tattara inata inata tabi uwa duniya. ko ta kashe kanta "karki kashe kanki ki mutu kafira ga zunubi zinar da kika aikata ga na kisan kai, gara ki Shiga uwa duniya take ta amince da wannan shawarar da zuciyarta ta bata"cikin sauri ta karasa inda jerin akwananta suke ta dauko karamar ciki ta isa gaban wardrobe dinta tashiga dibar kayanta da abubuwan amfaninta tana zubawa aciki.. can bangaren ummi dake kwance akan gadonta tana faman joyi daga karshe ta yunkura ta mike jikinta tmkr ba nata ba, ta zauna tana sake goge hawayen daya gagara tsayawa a idanunta Ita isa bakin bayi da niyyar Shiga ta dauro alwala .cak ta tsaya kirjinta na wani irin harbawa can kuma tasoma jiyo motsin haka nan zuciyarta lace ta leke taga me ke faruwa . cikin sanda ta fito ahankali tana taka step. gabanta yayi wani irin mahaukaci bugawa da karfln gaske sakamakon abinda idanunta yacin karo dashi , muwaddat ce ke kiciniyar bude kofar babban parlour'n da niyyar fita. Wata uwar razananniyar Kara ta Saki hade da jero sallati ,wanda janyo hankalin abi ya fito daga d'akinsa a firgice Yana dubansu muwddat kuwa wani irin tsalle tayi hade da jifa da akwatin hannuta ,jikinta ya kama rawa take kuma dan cikinta yasoma motsi sosai abinda bata ta'ba ji ba kenan a tun samuwarsa.. β€’me nake shirin gani yau ni mukarama? "me kike Shirin aikatawa muwaddat "ina zaki da akwati? muwaddat ta rushe da kuka jikinta na rawa . β€’tambayarki nake nace ina zaki ? "Kar dai guduwa zakiyi muwaddat ki barni cikin wannan tashin hankalin? tasoma taka step biyu biyu ko ganin gabanta batayi har ta k'araso gabanta tace β€’guduwa zakiyi ki barni ko me? jin tayi shiru taki amsa mata tambayoyunta yasa tashiga yaryarfa mata mari β€’guduwa fa kike shirun yi muwaddat? "yanzu daman zaki iya barin? "zaki iya guduwa ki barni cikin damuwa ? " idan kin gudu ina zaki eye? Ki fada mun ina zaki tana tambayar ta tana yarfa Mata wasu marurukan daga karshe ta rufe ta da duka "Gara na kashe ki da hannu na binne gangar jikin ki akan ki gudu ki Shiga k' wannan shine kare na farkO da ta SMaya hannunta aiikin a tun ,duka tayi mata har sai da abi ya tsaidaita tukLJnM1 kasa tana kuka β€’guduwa take Son yi ta barni ishaq Cikin tashin hankali " miki daga β€’ kike k Ok'arin kinsa jurar rashinki ba, tasorna gindi Zβ€’JWa inda di take durkushe gwiwaWinta tana ta ajikinta β€’karki barni dan Allah karki barn. 'dan kika barni Zuβ€’ciyata buga Zan mutu 10kacina baiyi zatayi tsanani da muni ta kama fuskarta da hannuwanta duka tana kallon Cikin β€’mai baki min kina bunayya ba? β€’wallahil dana San kina Son Shi haka da tuni na barku kun aure akanki San zaki hake, bansa adalilin Son iya mallaka masa jikinki makauniyar SOyayya kadai Ce Zata Sa ki jikinki bashi baki nuna kOda kina Shi rnuwaddat ta runt* idanunta Wasu zafafan zafl Shiga tana girgizawa ummi β€’yi min Shiru farkO sake tafka babban kuskuren arayβ€’uwata da har na matu bazar' daina danasani be, kika gudu kika har Zan dangwama Cikin karki sake tunanin barin muwaddat tana kwakwameta aiikintaβ€’ na da kaddara imani h awaye Cicciko a idanuta abi Sun bashi Zaka masu ka tabbatar da suna Cikin taghin hankali barin muwaddat daya Gama karanta dake dentin duk halin da zuciya ke ciki fuska Ce ke kaf'n baki ya yanayinta gabacfaya jikin ummi ya game yin tSanyi ta tuba mata tams-a Ce dina β€’kingani ko daga ni sai ke abi (nuke cikin hankali tSaWOn daren nan gagara ratsuna bumnaya ke can Yana sharar baccinsa shi nmi ba kunya b.a, mai kika biye β€’kiyi hkr wallahi nayi dan Allah ki yafe min Zan jin radadin abinda nake ji Zuciyata, ta Shiga Shata bayanta tana kuka ko ba muwaddat na da tsananifi biyayya tana dadin yadda take Santa Ahankali mikar daita tsare ta rabata aiikinta cfakina karki kZra barinmu duk runtse rnuna tare kinji gudawa abar a sanadin yin Ciki bash. da arnfani Yana da dayawa ga idan kin gudu kika san hannun Zaki facia? har guka Shiga dZkin dukkaninsu kuka ummi ta kwantar daita akan gadon ta kwanta kinji nima na hakura kema ki dawwalawa Allah lamarinki , taje ta kulle kofar har da zare key dan jin tsoron karta gudu tazo tashiga bayi.. muwaddat ta runtse idanunta "batasan wani irin so ummi take mata ba ? shi kuwa abi zubewa yayi acikin d'aya daga cikin kujerun dake parlour'n ya goge hawayen dake k'ok'arin fitowa daga cikin kwarnin idanunsa "gabad'aya a halin yanzu baya ganin laifin yaran yafi d'aura laifin komai akansu bangaren bunayya shima ranar haka ya kwana Yana tunanin , wani sain Yaja tsaki wani lokacin yayi murmushin jin dadi.. wayarsa dake gefensa ne tayi ringing alamun ana kiransa duba Wayar yayi ganin wacce ke kiran ne yasa shi jan dogon tsaki kafin daga baya ya d'auka, yayi shiru Yana jiran yaji abinda zata fad'a, yasamu damar cin ubanta da tushe a bangaren faiza kuwa dadi ne yakamata saboda ta yita kiran layinsa na London bai Shiga daga baya tayi tunanin ta kira na Nigeria taso tasoma jin sanyayyiyar muryarsa mai sata jin kasala a sansar jikinta, amnan yaki yin mgn sai hucin numfashinsa, a sanyaye tace "'hello Yaya auwal.." "lafiya kika kirani ya fad'i hkn a takaice? duk da yadda ya amsa mata hakan bai sa taji zata fasa maganar datayi niwa ba . tace 'Yaya auwal daman nace... "kika ce uban me da uwar me ? "faiza! faiza!! faiza!!! sau nawa na kiraki? muryarta a sanyaye tace "sau uku β€’na rantse da girman allah na haramta gareki koda kuwa banyi nasarar samun muwaddat ba, bariji gabad'aya a tsarina bana son mace irinki mara aji da kamun kai ,duk da kasancewarki yarinya amman wallahi gara na auri irin muwaddat sau hudu saboda bana sonki, kuma bazan taba sonki ba har abada ,saboda xuciyarta yayarki take so koda kuwa tafi yadda take shekaru Yana gama fad'ar haka ya katse kiran ya koma ya kwanta Yana fidda numfashi sama sama.. Mmn sudais ce MUWADDAT ~NA *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ bismillahirrahmanirrahim page 40 ....shiru ne ya ratsa gidan tun sanda su ummi suka baro parlour'n , abi dake zaune akan kujera mai zaman mutun d'aya ya rafka uban tagumi, gabad'aya abun duniya ya dameshi ,ya kasa tashi daga zaunen da yake, mafuta kawai yake nema da tunanin wanda zai tautauna matsalarsa dashi akan bakon lamarin daya samesu . a qalla ya kusan minti talatin zaune agurin yana tunanin mafuta , mutun na farko da zuciyarsa ta bashi umarnin ya nema ,shine d'an'uwansa umar ,batare da 'bata lokaci ba, abi ya mike cikin hanzari ya nufi d'akinsa yasoma neman layinsa . Bugu d'aya biyu uncle umar ya d'auki wayar bakinsa d'auke da sallama byn sun gaisa ne abi ya shiga sanar masa abinda dake faruwa a gidansa , take zuciyar uncle umar ta tsaya na wunci gadi , a tsaye uncle umar yake amman bai san sanda ya Kai zaune rike da wayar ba tsabar firgici da tashin hankali , har gumi na karyo masa tsabar rud'anin da buguwar zuciyar d'aya tsinci kansa alokaci ,d'aya byn d'aya yake sauraron bayanan abi "abinda ya gudar musu kenan tun farko shiyasa ya d'auke bunayya zuwa wata uwa duniya da sunan karatu ,amnan duk da haka basu tsira ba ... "Wannan wace irin maseefar rayuwa ce haka ? "Wasu irin yara ne haka da nacin tsiya ? ya yiwa kansa tambayar yana mai dafe gaban gashinsa, Yana sake tuno abubuwan da idanunsa suka ci karo dashi a wancan lokacin ,abi bai boye masa komai ba tun daga farko har kan maganar zuwan iyayen al'ameen da ummi ta tilastashi akan lallai sai ya amshi kayan aurensu, "ni duk cikin lamarin babu abinda ke bani mamaki kmr yadda alhji Mahmud yayi min bakan da zance kmr bai san abinda ake ciki ba ,kwata kwata yayi min shiru da batun auren al'ameen da muwaddat , haka zalika nasan dole yana da masaniyya akan zuwan iyayen yaron amman har yanzu bai ce min komai ba .... "umar bazan boye maka ba naji haushin wannan shirun da alhj muhmud yayi min ,saboda nasan babu yadda za'ayi ace bai san komai dake tafiya ba ,duk nayi iya tunanina ban gano ta inda ake irin haka ba, ta yaya ma za'a ce... "Kayi hakuri yaya ,uncle umar ya katse shi ta hanyar fad'ar hk "kayi mashi uziri , ka daina ganin laifinsa, shima wata killa yana jin yadda kake ji din ne azuciyarsa ,shiyasa bai maka maganar ba ,tunda Kai ma akaidance yakamata ka nemeshi akan batun zuwan iyayen yaron Koda shi bai neme ka ba ,yanzu dai ka fara tuntubarshi da zance muji mai zaice ... .. haka suka cigaba da tautaunawa da Kuma yadda za'a bullowa a'lamarin ,inda uncle umar yace "masa zai shigo kasar da zarar ya kammala da ayyukan gabansa , zai zo ayi komai akan idanunsa .... Yau tsawon kwanaki uku kenan da faruwa al'amarin , gabad'aya ahlin gidan basu cikin kwanciyar hankali duk wanda ka d'aura idanunka akansa katuwar ramar zaka gani a bayyane ajikinsa , al'ameen kuwa ya Kira layin muwaddat har ya gaji wayar bata shiga ,ai kuwa hankalinsa yayi kololuwar tashi ,sai daya Kira ummi ne take ce masa wayar ce tasamu matsala amman tana gurin mai gyara, sannan ya d'an samu natsuwar zuciya, da hakan nan ya tsinci kansa da jin cewar akwai damuwa ga wani mummunar fad'uwar gaba da yake fama dashi .. ****** muwaddat durkushe agaban ummi , har lokacin ta kasa saida hawayenta, kamar ummi itama hawayen yaki tsayuwa a idanunta, muryarta cike da kuka tace "ummi ki taimakeni ki taimaki rayuwata ki zubar min da cikin nan wallahi bazan iya haihuwarsa ba ...... ummi ta numfasa tana sauke naunayen ajiyar zuciya tace "kinsa da haka kika biyewa kaninki kuka aikata abinda kuka aikata, "a shekaranjiya zuciyata cike take fal da son zubar da cikin jikinki amman ahalin yanzu ba zan iya ba. " ban ta'ba cire ciki arayuwata ba a tun sanda na soma aiki ba kuma zan soma daga kanki ba ,haka zakiyi hakuri ki haife abinda ke cikinki , sakamakonki kenan da zaki girba akan biyewa son zuciyarki , ni yanzu yadda zan fuskanci d'anuwana da wanna batun ne yafi damuna ,ta k'arasa mgnr tana matso ruwan hawaye daga idanunta, nayi danasani nayi nadama mara iyaka arayuwata ,da wani ido zan dube d'anuwana na fad'a masa wannan abun kunyar .. ? Cike da sanyi jiki muwaddat ta mike ta nufi d'akinta tana wani irin kuka mai ta'ba zuciya . ******* Bunayya yayi k'ok'arin ya fahimtar da muwaddah wasu abubuwa a game da cikinsa dake jikinta dan baya bukatar rasa shi ,domin kuwa shine karfin gwiwarsa a halin yanzu,amman taki bashi wannan damar ,sai dai kallo d'aya zaka mata ka tabbatar da bata cikin natsuwa da walwala da kwanciyar hankali, duk ta fige acikin kwanaki had'u kacal saboda damuwar data d'aurawa kanta .. cikin satin bunayya ya shirya ya tafi ilori, da al'ameen yasoma cin karo a compand ,ko kallon inda yake zaune bai yi ba, kai tsaye part din yaya akram ya nufa, yana zaune a d'akin, yaya akram na rigingi ne yana fidda numfashi sama sama tamkar mai cutar asma bunayya yayi shiru gabansa na fad'uwa, yaya akram ya d'an gyara zamansa Yana mai dafa kafad'arsa yaji wani zafi ya tsara shi ya d'ago habarsa ahankali ya dube cikin kwayar idanunsa "mai ke damunka auwal? "ka daina yawon tunani irin haka bashi da amfani "kai din cikakken likita ne kafini sanin illar tunani ga rayuwar d'an adam, idan wani abu ke damunka is better ka fad'a min ko bazaka fad'awa kowa ba " "ni da kai mune manya yanzu acikin family duk da na girmeka nesa ba kusa ba, amman haka nake jinka kmr sa'anin juna muke. Bunayya ya numfasa haka nan yake jin zai iya fad'awa yaya akram damuwarsa, ahankali ya bud'e bakinsa yasoma zayyano masa duk abinda ke tsakaninsa da muwaddat tun daga farko har zuwa yanzu da cikin ya bayyana ajikinta... "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun yaya akram ya shiga furtawa yana sake maimaitawa sannan ya sauke ajiyar zuciya yana dubansa shikena irin abinda ya sameni ne ya sameka kaima " "wannan wani irin maseefar ce haka iyayenmu suka yi silar jefa rayuwarmu ciki? A matukar tsorace bunayya yake duban yaya akram cike da matsanacin mamakin jin farucinsa " irin abinda ya sameni ne kaima ya sameka, bunayya ya maimaita yana sake duban Yaya akram a firgice . Kai Yaya akram ya d'aga Masa al'amun haka ne, sannan yace "ka gan ni nan tun lokacin dana had'a degree dina na farko nake son nayi aure amman dady ya hana yace "lallai sai na had'a karatuna gabad'aya tukunna, haka na hakura ba dan raina yaso ba , Wanda azahirin gsky ban hakura da bukatata ba domin zuwana Spain muka kulla abota da wata abokiyar karatuna muka fara soyaya kamar wasa , halakarmu tayi karfi sosai har ta mallaka min kanta, ni ne d'a namjin dana soma kusantar polina, a yanxu haka in takaice maka yaranmu biyu daita mace da nmj, na barota da cikin na uku .. shiyasa duk lokacin dana tafi banason dawowa kasar nan, gashi yanzu na kare karatu gabad'aya, babu wata damar da zan sake koma gareta ,kuma ni a halin yanzu bazan iya rayuwa da kowace irin macen ba sai ita .... wannan ciwon da nake wallahi duk na rashin yarana ne da polina.. gashi ahalin yanzu aure dady yake son nayi a cewarsa yanzu ne daidai aurena ,ni kaina yanzu bansa yadda zanyi da rayuwata ba shiyasa yau ciwo gobe lafiya . Bunayya ya runtse tsumammun idanunsa da suka canza kala tun soma maganar yaya akram yace "yanzu yaya akram haka zakabar yaranka a wata kasa Kai kana rayuwa anan ? "gasky ka koma ka taho dasu har ita polina din, yadda zasu rungume tamu kaddara da muwaddat ,haka zasu amshi taka, ai duk sune silar faruwar komai.. "kayya auwal bana jin zan iya aikata hkn, yanzu ga taka matsalar ,idan a kawo tawa abubuwa zasuyiwa iyayenmu yawa gara dai asan yadda zamuyi da taka matsalar haka bunayya ya dawo Lagos jikinsa babu laka ..... .. ****** Bangaren ummi da bunayya har lokacin bata sauko daga dokin fushin datayi dashi ba ,sam taki saurararsa ,dan ko inda take bata kaunar yazo idan ma yayi mata magana bata amsa mishi ,sosai abi ke rarrashinta da k'ok'arin shawo kanta ta hanyar bata hakuri da nasiha da dad'dad'an kalamai masu sanyi da sanyaya zuciya ,abi da kanshi yace" bunayya yaje ya sake rokon umminsa yafiya bisa ga laifinsa,"Ina da tabbacin umminka zata yafe maka a halin yanzu ,duk dai kuskurenta ne , sai dai itama nasan wasu abubuwan tana yinsu ne bisa rashin sani ,wanda ni agurin duk wannan kaddarar da take kokawa akanta ni daidai ne . " duk abinda zai faru gaba ni dai ka rike muwaddat amana sannan ka nemi yafiyar umminka domin ka gizgiza zuciyarta sosai " "abi wasu daga cikin zantuttukanka suna d'aure min Kai ,ko ma nace bana fahimtarsu sosai " "ba zaka fahimta ba bunayya sai nan gaba zaka fahimceni , Kuma nasan hakan zai maka dadi har ma yazamo silar farincikinka ,maza tashi kaje ga umminka ka bata hakuri cike da sanyi jiki ya nufi hanyar d'akinta. a zaune a bakin gadonta ya isketa tayi tagumi , ya shigo ahankali yana dubanta cike da tausayawa ,ahankali ya cire hannunta da tayi tagumin dashi ya zauna kusa da kafafunta tare da tankwashe kafafunsa idanunsa sunkuye a kasa muryarsa a raunane yasoma magana " ummina "kece kika yi silar zuwana duniya ..... Ummi kece mutun ta farko da nake kauna duk duniya ,ummi ban aikata wannan laifin bisa ganganci , ko dan 'bata miki rai ba , sai bisa kaddara ,ummi na sha fama da ciwo da rad'ad'i soyayyar muwaddat tun ban mallaki hankalin kaina ba , Ina jin idan na rasata arayuwata zaki iya rasani , rashinta a duniyata zai saka zuciyata tayi ciwo na har abada ,amnan duk da haka baki cancacin na cusguba miki irin haka ba, Lokacin dana nuna Ina bukatar aure ummi a tunanina kece mutun ta farko da zaki bani goyon baya amatsayinki na uwa amman sai kikayi watse da maganata har ma kika ajiyeshi a matsayin shirme .. A halin yanzu ni kaina nayi nadama ,ummi ki yafe min dan girman Allah ki daina fushi dani kiyi hakuri ki rungumeni kmr yadda kika rungumi muwaddat ,nima ki bani farinciki kamar yadda kike bata a yanzu ,dan Allah ummi ki yafe min ,nasan na shiga hakinki na cutar dake ta hanyar kusantar muwaddat dinki ,but ki yi hakuri ki yafe min ki yafe min... .... Ummi tayi shiru tare da tsura masa idanunta tana dubansa , shi km tunda yashigo d'akinta har zuwa sanda yake zaune, ya kasa d'ago idanunsa akanta , kallonsa ummi ta cigaba dayi har lokacin cike da mamakinsa domin ko a mafarki bata zaci haka daga garesa ba "bata zaci zai iya kwanciya da mace a d'an shekarunsa ba har ma da dirka ciki ,sai gashi ya shata mamaki .. Jin tayi shiru taki cewa komai yasa ya kamo hannuta cikin nasa "kiyi hakuri ummi kice min wani abu ko zuciyata zata samu natsuwa plz.. ,wallahi fushinki bak'aramin tashin hankali bane gareni .... Idanunta cike da ruwan hawaye tace "bunayya me kake son nace ? "Ai babu abinda zance sai dai nace na gode kwarai da gaske da abinda ka aikata mana,ni ahalin yanzu me kake tunanin zance maka ,ai babu abinda zance sai Allah yayi ma albarka dan bazan tsine maka ba ,ayanzu ma da ban ce jeka zaka gani ba, ga irin sakayyar da kamana....." Ummi nima.... "dakata ban nemi jin komai daga gareka ba, kunya ce dai kasamu jinta a koina, ni babu abinda yafi min ciwo da damuna kamar abinda zan fad'awa mai neman aurenta... Bunayya ya sauke naunauyen ajiyar zuciya tare da zance zuci yace "abinda zaki fad'a masa ya wuce kice "an fasa auren dashi tunda dai bazai yiwu ayi aure da cikin wani ba.. "yanzu dai na yanke shawarar zata cigaba da rainon ciki har sanda zata haife abinda ke cikinta ,sai mu Kai gidan marayu , batare da sanin kowa ba daga baya sai ayi zance aureta da al'ameen ..... Cikin wani irin buguwar zuciya da tashin hankali ya d'ago kansa, yana zaro idanu cikin matsanancin mamaki tare da matsowa daga zaunen da yake zuwa gefen gadon cike da bak'inciki da son gasgata abinda yaji ya fito daga cikin bakinta , duk a tunaninsa bai ta'ba tsamanin za'ayi masa irin haka ba ya d'auka cikin sauki zata amince a Karon kanta .. "ka daina mamaki bunayya abinda na fad'a babu batun wasa ko mafarki ko k'arya acikinsa ,yin haka shine daidai agaremu ,kuma shine farin cikinmu, mu bar wannan sirri acikin zukatan mu sannan har abada babu kai babu muwadda matsawar kana son kwanciyar hankalina ko tsintsiyar hannunta ban lamunce ka sake ta'bawa ba. .... Wani irin kallo Bunayya yayiwa Ummi wanda ni kaina nakasa tantance wani irin kallo yakewa Ummin nasa , kallon dai yafi kama da kinaneman yimin wasa da rayuwata ..... jikinsa da bakinsa rawa suke yana cigaba da duban ummi yana sauraronta kafin daga baya yasoma magana cikin zafin rai "ummi zaki sake tafka wani babban kuskure acikin rayuwarmu, muwaddah na sona fiyye da tunaniki duk wanda kuka aura mata tabbass gangar jikinta zai aura amman batu na gaskiya soyayyarta na gareni, nima kuma bangarena haka ne, zancen gaskiya Ummi idan har bani kuka aurawa Muwaddat ba to tabbas kisawa ranki miji biyu gareta domin bazan taba barinta ta zauna lafiya ba, Ummi maganar gidan marayu dakike magana bamai yuwa bane saboda d'ana ba maraya bane gani nan ina raye duk wahala dana sha ba dare ba rana Allah ya albarkaceni da k'aru ace za'a min salalan tsiya akai gidan marayu impossible ummi don't. don't say that plz ummi . muwadda tayi nisa acikin raina sonta baxai ta'ba barina ba, sai dai, idan bana numfashi "ya sauke ajiyar zuciya ya cigaba da magana.. "Atakaice dai ummi yanxu kin fi son al'ameen akaina ko...? Ko me ya tuna sai ya shafa keyarsa tare da kaskantar da kanshi da muryarsa yace "Shi...shikenan babu komai ni ..ni.zan barta ummi kamar yadda kika nema bazan sake sa'bawa umarninki ba, sai dai ummi bazan ta'ba yin aure arayuwata ba, saboda muwadda ta rigada ta tafi da duk wasu abubuwana masu mahimmanci arayuwa. sai abu na gaba cikina ina son abuna koda duk duniya zasu tsine min, koda zan rasa komai da kowa ku bani abuna da zara ta haifa ,kar akai min d'a gidan marayu gsky .. Ganin yadda ya nuna son cikinsa a sarari yasa ummi ta zarce da yi Masa nasiha dan ta tsorota matuka da yanayinsa ,wasu abubuwa yake tamkar wani hamshakin magidanci , duk abinda take fad'a sam baya jin abinda take cewa saboda ya tafi duniyar tunanin, tausayin kansa ne kawai ya dira masa da kuma son muwadda da yake azabtar dashi ... Kansa na sunkunye a kasa haka zalika muryarsa na rawa yace" ummi ki ya fe min maganar da nayi Miki a yanzu , shine abinda nake son naji daga bakinki a halin yanzu ,da kyar ummi ta bud'e baki tace "bunayya na yafe maka tun a baya dana gane kuskurena sannan a yanzu ma na yafe maka .... wani irin sanyi dadi ne ya ziyarci zuciya da ma gangar jikinsa, duk da yana cikin damuwa da tashin hankali amman hkn bai hanashi jin farinciki ba "na gode ummi na gode daman nasan umminah mai yafiya ce ,ya d'aura kansa bisa cinyoyinta, ahankali ta Kai hannunta saman kanshi "Allah yayi maka albarka , sai dai bani da kwarin gwiwar fuskantar d'anuwana ta rushe da kuka "karki damu ummi inshallahu zai fahimceki.... "Allah yasa nima ka yafe min ,nashiga hakinka nashiga rayuwarka domin nice silar komai daya faru , zance nafi son al'ameen da Kai wannan ba haka bane an ridaga an gama magana da iyayensa yanzu idan muka hanashi me kake tunanin mutanen kalgo zasu fad'a akanmu ? "Ni dai ummi karki Kai min d'a gidan marayu ...."to yaya kake son nayi nifa banason kowa yasan da wanna batun ... Bunayya bai samu sukuni ba tun daga ranar da abun ya faru ,sai da yayi kusan kwana goma bai nemi inda muwadda take ba, itama bata nemi shi ba ,daman kuma yasan ba neman nasa zatayi ba, ya damu sosai har sai daya kira yaya akram ya fad'a masa abinda ummi ta zarta ,yaya akram yace "abinda nake so da kai kasamu natsuwa ,sannan ka kwantar da hankalinka har zuwa sanda zata haihu din, ni kuma muddin ina raye zan tsaya maka har sai ka mallake muwadda amatsayin mata.. ..maganar yaya akram ta kwantar masa da hankali har yaji natsuwa kad'an a jikinsa.. ********* bangaren muwaddat kuwa babu laifi ta d'an saki ranta ta yarda ta amincewa kaddarar data fad'a mata, sai dai duk sanda ta tuna tana d'auke da ciki ,ranta idan yayi dubu sai ya 'baci, tana kitchen tana had'a xuma da madara wanda ya zame mata kaida idan bata sha ba babu zaman lafiya . taji bakincikinta na karuwa a halin da take ciki ,babu abinda yake ta'ba zuciyarta da wuce buris din da bunayya yayi daita , haka tacigaba da aikin gabanta da kula da abubuwan da suke gabanta ,ahankali tasoma k'ok'arin fitowa daga cikin kitchen hannuta rike cup tana juya zuma da madarar data had'a ,gabad'aya hankalin na kan zumar har miyonta na tsinkewa . sam bata ji tsayuwarsa abakin kofar kitchen din ba, tacigaba da takowa shi kuma yashiga binta da kallo yana kare mata kallo duk da bai ga fuskarta ba hakan bai hanashi ganin kyawun da ta k'ara ba, ta murje tayi fresh ta sake yin haske na ban mamaki,kirjinta yayi wani irin cikowa kmr ana hura su, take komai yasoma kwance masa ,daidai da rana daya tunda abun ya faru bai sake samun ishashen bacci a natse ba , alokacin kallo daya zaka mata kasan tana d'auke da juna biyu, dan kamar kar ayi maganar cikin ,cikin yasoma bayyana cikin wani irin shaukinta yacigaba da kallonta har taxo daf da zata fito taji nauyin mutun akanta tare da jin sanyayyen kamshin turarensa mai tsayawa arai, ta d'ago da sauri suka had'a ido dashi ,tsurawa juna ido sukayi suna kallon junansu batare da kowanensu yayi magana ba, "yaushe rabon da suga juna tun washegarin ranar da abun ya faru, ta d'auke kanta akansa ta bi gefensa zata wuce. ya riko laulausar tafin hannuta "ina zaki wuce ki barni byn kinsa gurinki nazo naji lafiyar baby nah ,a fusace ta d'ago suka sake had'a ido dashi ya kashe mata idonsa d'aya yana sake tsareta da tsumammun idanunsa. muryarta na craking tace"sakar min hannu and don't ever touch me again in...... "shiiiiiii ya d'aura hannunsa akan lip's dinta "meye abun tada jijiyar wuya muwadda ? "wani dare ne jemage bai gani ba? "karewar ta'ba miki hannu ince har cikina kike d'auke dashi ajikinki, jinina na rolling acikin jikinki ni dake mun rigada mun zama abu d'aya...zaki haifa min d'a ko 'ya su kirani da baba.. ta fixge hannunta cikin 'bacin rai tasoma tafiya cikin sauri kad'an ya rage bata tuntsira ba, ya biyota da sauri cikin d'aga murya "wallahi idan kikayi ganganci da wani abu yasamu cikina sai na d'aureki bayan na d'auki mummunar mataki a kanki...... ******* duk kun biya kun biyar ummi haka tasanyawa jikinta jarumata ita da abi har da muwaddah suka bi jirgi zuwa ilori, tunda ta isa gidan kowa yasan babu lafiya saboda yadda jikinta yake a matukar sanyaye kamar sauran lokuta ba hankalin momy da dady ya tashi kwarai saboda basu ta'ba ganinta haka ba, cike da tashin hankali suka shiga rigerigen tambayarta abinda ya faru sai ko ta fashen musu da kuka itama muwadda ta fashe da kuka, take mumy itama ta kama kuka "dan girman allah mukarama ki fad'a mana damuwarki "me ya faru waye ya rasu ko wani abu ne yasamu auwal ? dan batasan bunayya yana gidan ba saboda tun da suka zo yana part din yaya akram.. parlour'n dady ya d'auki shiru ,yayinda da dady yayi shiru ya cigaba da kallon yar'uwarsa kamar yayi kuka, gabad'aya ta kasa fitowa tayi bayanin abinda ya kawosu,yadda tayi shiru haka shima abi yayi ya zubawa sarautar Allah ido , sai akram ne yayi karfin halin bayanawa su dady komai , kmr saukar aradu haka sukaji saukar maganar mumy da dady suka shiga kallon abi da ummi har ma da muwaddah, ummi tayi saurin sunkuyar da kanta kasa tana kuka dan tana jin kunyar had'a ido da dan'uwanta,muryarta a hankali ta fito tana rokonsa "kayi hakuri yaya ban rike amanar da'aka bani ,ka yafe min yaya dan girman allah karka juya min baya nasan nayi kuskure... ta karasa mgnr tana kuka. bayan wasu mintuna dady ya numfasa sannan yasoma "magana cikin karfin zuciya "mukarama ki daina kuka, kukan ya isa hk kinsan idan akwai abinda na tsana a duniya bai wuce kukanki ba, mu biyu kad'ai iyayenmu suka haifa suka mutu suka bari, banida kmrki, hk kema baki da kamata "muwadda kuma yarki ce halak malak....... abinda ya faru kuma ba zina yaran suka aikata ba ..... ... Mmn sudais MUWADDAT page 41 ...Dif numfashi da zuciyoyin rayuka had'u suka tsaya na wuncin gadi ,sakamakon jin saukar maganar dady da suka ji tamkar saukar aradu acikin kunnuwansu . gabad'aya a firgice sannan a gigice suke bin junansu da kallo mai cike da tsantsar mamaki, kana suka sake maida idanunsu akan dady dake tsaye a gabansu fuskarshi babu yabo babu fallasa . kallonsa suka cigaba da yi domin neman k'arin bayani yadda hakan ta kasance ,barin ummi wacce gabad'aya ilahirin jikinta ya d'auki rawa .... Kusan ta fi kowa farinciki da murnar wannan a'lamarin ..... Sautin muryar dady ne ya sake karad'e parlour'n " Tabbas gaskiya ne abinda kunnuwanku suka jiyo muku daga bakina ,a gidan nan Kuma acikin wannan parlour'n nawa na d'aura auren muwaddah da Muhammud auwal ,bisa yardata da yarda wakilin auwal wato umar kanin mahaifinsa da Kuma shi kansa mahaifin auwal din wanda ya kasance amini gareni ....... "a lokacin da aka d'aura auren abokina alhaji safyan na nan ,sai baba mai gadina gashi can da ransa bai mutu ba akirasa, sai umar da shi kansa alhji ishaq din, dan haka yara ba zina suka aikata ba sunan suka aikata ... "Kamar umar yasan abinda zai faru gaba kenan , yazo min da zance ,alokacin naso naki amincewa bisa wani uziri nawa a she umar ya hango abinda mu muka kasa hangowa ...... "Dan haka sai mu godewa Allah, da Allah yasa da au....... "Babu wani aure anan dady....... yaya akram ya furta hakan kansa a sunkuye zuciyarsa na farfasa had'e da bugawa ..... "A zahirin gaskiya dady kuskure ne irin wannan auren , yanzu da ba dan ina nan ba, da an tafi akan kuskure wanda mafi yawa daga cikin mutane suke aikata shi da siga aure ,alhalin ya haramta .... "yanzu misali wakilin auwal ne yazo tambayar auren muwaddah a gurin waliyin muwaddat, suka taru suka amince, har suka had'a aure hakan ya hallata , Tabbas wannan tabbataccen aure ne da muslinci ya yarda dashi ,amman irin aurensu auwal da muwaddat sam bai hallasta ba, kuskure ne mai girma a muslince , domin bazasu kusanci junansu ba har sai sun san cewar su din ma'aurata ne ,saboda an d'aura auren batare da sanin su ba ,saboda yakamata ne kafin su fara saduwa da junansu su kasance sun san cewar su din ma'aurata ne ,idan har basu San cewar su din ma'aurata bane niyyar su ,niyya zina ce babu aure. Numfashi da ajiyar zuciya ya sauke alokaci d'aya ,kana ya cigaba da cewa "tabbas wannan zina suka aikata kuma laifin yana komawa ne kan waliyansu bisa kuskuren su na rashin sheida musu cewar su din ma'aurata ne ......... Tun da yaya akram ya soma zayyano magana daki daki babu wanda ya sake bud'e baki yace dashi "uffan " gabad'aya parlour'n da mutanen dake zaune acikin parlour'n suka sake d'aukar shiru na wani lokaci ... gabad'aya cikin ahlin babu wanda zuciyarsa bata buga ba tsabar tashin hankali da firgicin bayanin yaya akram, sannan sai alokacin hankalin dady abi har ma da sauran mutane dake parlour k'ara tashi dukkaninsu tsuma suke , tabbas abinda akram ya zayyene a halin yanzu tabbass haka yake a cikin addini , to yanzu me ye abun yi ? "Meye mafuta acikin wanna lamarin ? tambayar da dady ya soma aikawa 'kwal'kwaluwarsa kennan gumi na keto masa ... Alokacin da umar yazo masa da zance har sanda suka yi komai suka gama atsakaninsu, bai yi tunanin kuskuren haka ba ,Kuma umar yaso kwarai a sanarmawa yaran shine mutun na farko daya yaki ba da goyon bayan aikata hakan, ya hana sheidawa yaran bisa wani tsautsauran ra'ayinsa, a tunaninsa ai baza su ta'ba kusantar junansu ba har sai lokacin da suka kammala karatunsu, sannan a sheida musu cewar su din ma'aurata ne " a she babban kuskure suka tafka arayuwarsu without knowing.... "Wannan shine ga koshi ga kwana yunwa " "Tun da yaya akram ya dasa aya ya kasa d'ago kyawawan idanunsa dake cike da ruwan hawaye ,zuciyarsa ce ke wani irin beting da sauri sauri, ahankali ya Kai hannunsa daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da karfin gaske ,yana janyo numfashi da kyar yana fitarwa domin dai yasan iyayensa sunyi kuskure arayuwarsu , kuskure kuma wanda har abada bazasu daina dasun sani ba .... Ba za ma su san, sun tafka babban kuskure arayuwarsu ba ,sai lokacin da nashi sirrin ya fito fili ... "Sai dai kafin zuwan lokacin zai so Allah ya d'auki rayuwarsar ya huta da ganin tashin hankali da zasu riski kansu ciki , don idan akwai abinda ya tsana a halin yanzu bai wuce iyayensa su san ya aikata zina arayuwarsa har ma yana da ya'ya a wata uwa duniya .." "yafi jin tausayinsu akansa, baya son tashin hankalinsu ,bayan son ganinsu cikin damuwa ... "su amince masa sun yarda dashi ,sun bashi dukkanin yarda da amanarsu, shi kuwa me zai ce musu idan hakan ta kasance ? "Ya Allah ka d'auki rayuwata kafin zuwan wannan ranar," Allah Allah ka d'auki rayuwata ....." Haka ya dinga maimaita kalmar acikin zuciyarsa can kuma tari ya tsarke shi saboda kukan dake yunkuro fito masa .... A daidai wannan lokaci sai ga uncle umar shi da bunayya, cikin hanzari bunayya ke bin bayan uncle umar, sai dai kallo d'aya zaka masa ka fahimci cewar a tsorace yake, bai ta'ba tsintar kanshi cikin jin tsoro da shiga tashin hankali irin na ranar ba, domin bai san abinda zuwan nasu zai haifar ba, rugujewar zumunci ko sa'banin haka " Koda suka shiga parlour'n suka iske duk mutanen dake zaune a parlour'n sunyi jugun jugun, masu tagumi sunyi ,masu zubar da hawaye nayi ,haka ma muwaddah kuka take so tana d'aura dukkanin laifi bisa kanta .... Yanayin fuskokinsu yasa jikin uncle umar yin sanyi ,ya k'arasa ga abi ya mika masa hannun kana ya Isa ga alhaj Mahmud wanda kansa yayi mugun d'aurewa ,da kyar dady ya mika masa hannu suka gaisa kana ya samu guri ya zauna kusa da dan'uwansa yana tambayarsa batare da 'bata lokaci ba abi ya shiga zayyene masa komai ... Zaro idanuwa bunayya yayi waje, yana duban abi da gaske "muwaddat matarsa ce ? "Kenan ba zina suka aikata ba ? "Cikin jikinta ba d'an zina bane ? "Kai Kai wannan wace irin rana ce garesa ? So yayi ya isa ga masoyiyarsa ya rungumo jikinsa ya rarrasheta akan kukan da take , sai dai yana jin tsoro aikata hakan ,ba zai iya sake d'aukar fushin umminsa ba ,ta azabtu matuka da abinda yayi mata ,shi kansa yana tausaya mata daga ita har muwaddat din... Dammmmmm kmr saukar aradu yaji zuciyarsa tayi wani irin mahaukaci buguwa da karfin gaske ,har sai daya dafe daidai saitin zuciyarsa , take bugun zuciyarsa ya tsaya sakamakon jin dagon sharhin da abi ke wa uncle umar ,kusan second biyu numfashinsa ya dawo gangar jikinsa ,zuciyarsa tashiga bugawa da sauri ,nan da nan gumi ya shiga keto masa a dukkanin ilahirin jikinsa . "ko ina na jikin shi kad'uwa yake kamar mazari "dan Allah abi karka ce haka, ina matukar bukatar muwaddah arayuwata "Kai ne fa kace min nan gaba zanji dadi har ma nayi farinciki da abinda zai faru , sai yanzu na fahimci manufar maganarka ,dan Allah ,dan girman Allah abi idan wani laifi nayi yasa zaka kawo wannan dagon sharhin ,ka yiwa Allah kayi hakuri, karka haramta mana aurenmu daya inganta , sambatun yake har sanda ya k'araso gurin da muwaddat ke zaune sunkuye da kanta tana zubar da ruwan hawaye , while zuciyarta na bugawa. "abi ni dai koma meye ina sonta haka, idan da aure ko babu ina sonta, kuma zan rayu daita muddin rai, cikin sa'a ya cafki tafin hannunta cikin nasa yana massaging dinsu hankalinsa a matukar tashe .. wani k'ara ta saki da karfi ta fixge hannunta cikin nasa ,wani irin duba yayi mata yana jin tamkar ya rufeta da dukan abinda tayi .. muryarsa a harzuke yace " ke malama ki fito ki fad'a musu kema kina Sona mana , kamar yadda nake sonki, kuma zamu sake sabon aure da zarar kin ... kin .. saurin katse harshensa yayi saboda ganin irin kallon da ummi ke jifansa dashi .... Ita kuwa muwaddah hawaye ne ya gangaro daga idanunta yayinda bakinta ya kasa furta komai sai kallonsa data cigaba da yi .. jikinta a sanyaye ta yunkura zata tashi da niyyar barin gurin dan bata jin zata iya cigaba da zama agurin .. Saurin riko laulausar tafin hannunta yayi sannan yace "where the hell are you going? Bai jira mai zata ce ba ya maida ita mazaunin da take k'ok'arin tashi "you are not going anywhere sai kin fad'a musu ni dake duk muna son juna kuma... . wata uwar razananniyar tsawa abi ya buga masa had'e da furta "live her alone ,ko kana hauka ne ? Bunayya ya marairaice fuska yana girgizawa abi kai "maza tashi ka koma can "plz abi karka min haka ...... Allah sarki ita kam ummi zuba masa ido tayi kawai ta kasa ce masa komai , tana jin wani irin zallar 'bacin rai na ratsata ,gefe d'aya Kuma hawaye na bin kuncinta ,ji take a duniya bunayya ya gama tozarta ta ,ya gama wulakantata ,ya bada damar da duniya zatayi Allah wadai daita. "shin ita din uwa ce kuwa ,ko kuwa iyaye mata ta rako duniya ? "Shin ta cancaci ta zama cikakkiyar uwa kuwa acikin alumma? "Wace irin tarbiyya ta bawa d'anta? " ta sani bai taso a gabanta ba, amman dukkanin rayuwarsa tana hannun Allah da ita, da Allah ya damkawa lamuransa ,ko da yake bai kamata ta ga laifinsa ba ,dukkanin laifi yana kanta da mahaifinsa ne ..... Uncle umar dake zaune a gefen abi ya kallesu daya bayan d'aya yaga duk sun shiga rud'anin da tashin hankali , ya d'an yi murmushi wanda ya bayyana zatin fuskarsa kana yace "kamar yadda akram yace "zina suka aikata ,haka din ne zina ce sai dai ta wani bangaren ba zina suka aikata ba bisa tawa hujjar da zan zayyano a yanzu ..... Bari nayi muku bayani dalla dalla , wato ba kowace aya bane ake samun ayar datayi magana akan irin wannan auren ,ita aya tana zuwa tayi magana a dunkule kun ga ne ? " Kamar yanzu misali duk cikin alqur'an babu inda Allah yace wannan auren ya haramta , hadith's annabi s.a.w ne da akin annabi suka zo suka bayyana hakan ,akwai abubuwan da suke zuwa a dungule ba kowani abune suke zuwa a rarrabe ba ... Ahankali uncle umar ya dube bunayya da yayi tsura masa ido yana kallonsa a firgice yace "zo nan babana ka zauna a kusa dani ... Ba dan yaso tashi daga kusa da muwaddat ba, ya mike da kyar ya k'araso kujerar da uncle umar yake, ya zauna jikinsa na tsuma zuciyarsa na bugawa da karfin gaske, hannu uncle umar ya Kai ya kamo hannun bunayya..... "Muhammud auwal ka tuna wata rana bayan dawowarka kasar nan da wata biyu ,alokacin kana tare da muwaddat na kiraka a waya muna waya da Kai har ka had'ani daita ,har kake min wasa kana son muwaddat amman iyayenka sunki su amince ,kullun suna maka kallon yaro da sauransu , "alokacin ko zaka iya tuna abinda na fad'a maka ? Bunayya yayi shiru yashiga tention din tunani ,kusan minti goma yana tunanin maganar da uncle umar ya fad'a masa a lokacin amman bai tuno abinda uncle umar ya fad'a masa ba .... "Ka kasa tunawa ko ? Bunayya ya girgiza masa kai yana mai zuba masa tsumammun idanunsa da suka burkice suka canza kala zuwa ja..... Uncle umar ya sake girgiza kansa yana murmushi ...... "To ba wani Abu na fad'a maka ba ,a wannan lokacin, sai tabbatar maka da auren muwaddat ,domin alokaci ,ce maka nayi" bunayya karka damu da maganar umminka da abi muwaddah matarka ce halak malak kayi komai daita,matarka ce ,nasan alokacin ka d'auki maganar da wasa nake maka, Wanda ni har ga Allah da gaske nake saboda sanin abinda zai je yazo .... "Nasan kana son muwaddat sosai fiyye da tunanin kowa ,tun daga lokacin da nayi k'ok'arin rabaku ,sosai na fahimci damuwar da kashiga a karancin shekarunka . "Ni Kuma a niyyata nayi k'ok'arin rabaku ne saboda tseratardaku daga aikata zina ,domin bisa abinda naga kuna aikata a wannan lokaci idan aka barku guri d'aya komai zai iya faruwa da yanzu ba wannan labarin akeyi ba ... Sannan ni da kaina na taso daga London nazo nema maka auren muwaddat, duba dana ga ka gama karatunka har kana dokin zuwa gareta .. Kasani duk abinda kuke aikatawa Ina sane ,koda bana ganin abinda take turo maka dashi ,to Kai Ina ganin abinda kake yi a d'akinka ta hanyar CCTV camera yadda kake jadda mata soyayyarka da furuncinka gareta ,shiyasa a matsayina na kanin mahaifinka na d'auki alhakin wannan bangaren daya shafeni . "dan a neman aure shi namiji bashi da wakili domin namji idan zai yi aure shine alwakilin kansa ,namiji zai iya zuwa ya nemawa kansa aure shi kad'ai ,amman maimakon yaje din zai iya tura waninsa babansa ko wani dan'uwansa ,wannan shi ake Kira da wakili ,ita Kuma mace bata iya zamewa kanta alwaliyya dole ita tana da waliyyi ,mace duk runtsi bata iya bada kanta dole ne wani nmj ne zai bada ita , yanzu muwaddah duk duniya bata da alwaliyyi da wuce mahaifinta, Kuma daman alwaliyya manya agurin mace guda biyu ne d'a da uba, da'ace mace bata da uba,amnan tana da d'a , tana da yaya uwa daya uba daya ,tana da kani uwa daya uba daya ,to babu wanda ya camcanta ya zama alwaliyyinta kmar d'anta haka addini ya tsara saboda d'a yafi sonta d'anta bazai kaita inda zata cutu ba ,haka zalika uba bazai kai yarsa inda zata cutu ba .... "Sai wakilinka wato ni kenan naje na samu alwaliy na muwaddat na tambayar masa aurenta agurinsa, saboda idan ka d'auki d'anka, misali ka bawa wani d'aunwaka amatsayin ya rike maka , to tamkar ka damka jagoranci yaron ne gabad'aya a hannunsa, zai iya masa wakilci aure zai iya masa komai koda kuwa shi mahaifin yaron bai fad'a maka hakan ba, inda yabaka d'ansa ka rike masa shi, to ya baka wannan ragamar a hannunka, to kamar yadda mahaifinka ya bani kai auwal ,tkmr ya bani ragamarka ne, amman ita ummi bazata iya bada auren muwaddat ba, saboda ita macece shiyasa dana tashi sai na nemi shi mahaifinta da batun , tare da neman shawaran d'anuwana mukazo tare Kuma akwai sheidu alokacin da aka d'aura aure a wannan lokacin, kwarai ya haramta ma'aurata suje su aikata wani Abu ,domin idan suka aikata hakan niyyarsu niyyar zina ce sai dai ko da wasa idan aka fad'a musu ,su din ma'aurata ne ,Koda zasu d'auki abun amatsayin wasa sukaje suka sadu da junansu ,sunan abinda sukaje sukayi ba zina bane aure ne ,koina suje Koda kuwa gaban alkali ne suka ce ba zina suka aikata ba, za'a iya kafa hujja, da wane bance maka wance matarka bace , sai yace "eh na tuna ka fad'a min domin akwai hadisin da yake magana akan haka "manzon Allah s.a.w yace " salasun jidduhunnajid rahzulnajid abubuwa guda uku , gaskiyarsu gaskiya ne ,haka zalika wasansu wasane .attalaqu , wanniqa'u, wal ukutu , na farko saki na biyu Kuma bada aure na uku shine ka yanta bawa ,a wata ruwayar manzon Allah s.a.w yace "ko kuma ka maida mace misali idan namji ya saki matarsa saki d'aya ko Kuma ya saketa saki biyu, ko da wasa yace ya maida ita ta maidu . Ta bangaren ka bawa mutun aure , lafazin, na baka aure kad'ai akwai abubuwa dake tattare dashi ..... Daga cikin abubuwan dake tattare dashi ace wa mutun ai wancen matarka ce kuma matar mutun din ce da gaske, sai mutun ya d'auka da wasa ko kuma mutun ya d'auka ba'a wasa ba ,to duka wannan yashiga ciki ............ Mmn sudais warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 42 ... parlour'n ne ya sake d'aukar shiru na tsawon minti goma, gabad'aya ahlin dake zaune a gurin sun tattara hankalinsu da natsuwarsu gurin sauraron bayanan uncle uncle umar," bunayya zuwa yanzu dai nasan ka tuna abinda na fad'a maka a wannan lokacin, kuma ka fahimce inda maganata ta dosa ? Cikin wani irin yanayi mai tsarkakkiya bunayya ya d'aga kanshi still kwayar idanunshi na cikin na uncle dinsa , "dan haka ka kwantar da hankalinka muwaddat tana nan a matsayin matarka ta sunnah ,haka zalika yaran da zata haifa maka suma a matsayin ya'yan sunnah suke ba ya'yan zina ba .... Naunayen ajiyar zuciya gabad'aya ahlin suka sauke had'e da yiwa Allah godiya ,ummi kam har da sujjada tayi domin nuna farincikita ga Allah ubangijin talikai da yasa ba zina yaranta suka aikata ba. Uncle umar ya numfasa kana ya cigaba da magana kamar haka "a zahirin gasky yan'uwana wannan abinda ya faru akanmu aya ce garemu ,Kuma kuskuren ne babba da aka so aikatawa Allah ya kiyaye ,yanzu da ba dan nayi tunanin aurar dasu ba da me kuke tunanin zai faru? " barin ma ke ummi da kike wa yaro kallon yaro ne ba zai iya raya sunnah ba ,kisani duk qanqatar najimi ya wuce ki d'aukesa a matsayin yaro ,domin namji baya ta'ba kasancewar yaro agurin mace dan ga zahiri nan kin gani . " Sannan ku dinga sauraron uzirin yaranku idan sunzo muku dashi, karatu baya hana aure, haka zalika aure baya hana karatu, kowanne da muhallinsa arayuwa ,"qalu bali gareku iyaye masu ra'ayin son yaransu suyi karatun boko fiyye daraja aure ,shi kansa karatun idan mace ko namiji nada aure sun fi samun natsuwar yin sa , a galla uncle umar sai daya d'auki sama da minti talatin yana bayani akan kuskuren da ummi ta tafka , sannan daga karshe yace Allah ya kiyaye gaba .. Gabad'aya suka had'a baki gurin cewa" ameen" Abi da dady suma suka tofa albarkaci bakinsu take parlour'n ya kaure da hayaniya wanda ya jawo hankalin yaran gidan kacukan faiza ta tattara hankalinta zuwa parlour'n dan haka nan ta kasa samun kwanciyar hankali .. Ahankali bunayya ya d'auke tsumammun idanunshi cikin na uncle umar da tun sanda ya soma zayyano magana suke kanshi ,ya maida su ga muwaddat dake zaune har lokacin hawaye na gangaro mata, wani irin sanyi dadi ne ya shiga ratsashi , daman shi tun da yake saduwa daita bai ta'ba jin cewar zina yake aikatawa daita ba. " ahankali ya mike daga zaunen da yake da niyyar Isa inda take, idanunshi suka sauka akan yaya akram wanda yayi folding din hannuwansa duka a kirji yana kallon yatsun kafafubsa, kallo d'aya bunayya yayi masa ya fahimci halin da yake ciki ,Sam baya cikin hankalinsa da natsuwarsa ,ko bai fad'a masa ba ,yasan tunanin yaransa yake , madadin ya k'arasa ga muwaddat kamar yadda yayi niyya sai ya k'arasa gurin Yaya akram, ya d'aura duka hannuwansa a saman kafad'arsa, murayarsa can kasa ta yadda babu mai jin abinda zai ce " cool down yayana, karka bari wannan matsalar ta dameka, ka bani dama yayana ..."ina neman alfarma agurinka da ka bani damar fahimtar da iyayenmu cewar ..... "Cewar ke ....? "No bunayya this is not the right time da zasu sani ,da sauran lokaci tukuna, yana gama fad'ar haka ya juya ya bar parlour'n hankalinsa a matukar tashe. take shima bunayya ya biyo bayansa a tare suka shiga part dinsa .. Sun dade zaune acikin d'akin Yaya akram suna tautaunawa bunayya na fama dashi ,akan ya bari ayi komai a wuce gurin, "kowani bawa da yadda kaddararsa take zuwan masa , haka zasuyi hakuri su d'auki kaddararmu dan Allah yaya ka bari na nasar musu , fur Yaya akram yaki, bunayya yayi rarrashi yayi ban hakuri amman yaya akram yace a'a haka bunayya ya hakura da rarrashinsa yana mai jin tausayin Dan uwansa acikin ransa .... Da yammaci ranar kafin abi da uncle umar su wuce , dady yasa aka Kiran masa yaya al'ameen , Yana zaune akan kujerar dake fuskantar dady jikinsa na rawa dan haka nan yake ji ajikinsa akwai abinda ke faruwa ,lokacin da dady yake zayyano masa batun auren muwaddat da bunayya kad'an ya rage zuciyarsa bata buga ba tsabar firgici da tashin hankalin daya tsinci kanshi ,wani Abu mai duhu ne ya gilma cikin idanunshi take ya runtse idanunshi jikinsa na sake d'aukar zafi da rawa , yace " kenan da matar aure na yita soyayya kenan, har ina muradin mallakarta a matsayin uwar ya'ya na ? "Haka ne inji cewar dady shiyasa lokacin da kazo min da zance kana bukatar auren muwaddat kaji nace maka ka bar magana, ga faiza nan ka nemi auranta ,Kai yanzu a tunaninka akwai diyar cikina da zan iya hanaka aurenta ? "Babu aminu saboda ina sonka Kuma Ina jinka tamkar d'an cikina ,sai dai lokacin nayi mamakin yadda ka watsa min kasa a ido ,ka nuna min son ranka ,wanda ni a nawa tunanina ko ranar ake d'aura aurenka da muwaddat nace ka barta zaka hakura kabi umarnina .. nasiha mai cike da kwantar da hankali dady ya shiga yi masa saboda ganin yadda ya fita ranshi , haka su abi ma, daga karshe dady yace "har yanzu kofar neman auren faiza a bud'e take agurinka , idan kana bukatar , amman kaje ka samu aminika kuyi shawara, ni kuma zan nemi iyayenka da batu .." Kasa sarrafa harshensa yayi duk da maganar yake son yi , ya yunkura da kyar ya tashi yana layi , Kai tsaye d'akinsa ya nufa ya fad'a kan katifarsa tare da runtse idanunshi . "anya kuwa zan iya ? "Anya zan iya rayuwa da wata ba muwaddat ba ? "Hakika wannan yaron ya cuceni ..ya cucueni ya gama dani ..ya dafe kanshi da duka hannuwansa .. Daren ranar da labarin auren muwaddat da bunayya har ma da cikin jikinta , ya ziyarci kunen faiza, k'aramin hauka tayi a d'akinta tana d'aukar duk abinda hannunta yaci karo dashi tana bugawa, a bango tazama tamkar wata birkitacciya, ahankali take furta "wayyohllly Allah rayuwata, "wayyohllly zuciyata, shikenan na rasa shi ..... ", Ina sonka kai ne mutun na farko da zuciyata ke so ,na Sha fama da ciwon rashinka ,ciwon sonka ,zuciyata ciwo wayyohllly.... cikin haka mumy dake k'ok'arin shiga d'akinta taji sautin ihunta cikin sauri ta fad'a, d'akin hankalinta a tashe a razane tace "ke ..faiza meke damunki ? Faiza na gani mumy ta sake rushewa da sabon kuka tare da zubewa kasa bisa gwiwonta mumy ta k'araso "ki fad'a meke damunki ,ko kin fara shaye shaye ne faiza ? kalli yadda kikayi da dakinki ? Faiza ta girgizawa mumy Kai tana kuka "mumy yaya auwal ne . " Me Yaya auwal din yayi Kuma ? Ta kamo hannu mumy ta d'aura daidai saitin zuciyarta "mumy Yaya auwal nake so ,Kuma wallahi shi kansa ya sani ba tun yau ba ina matsanancin kaunarsa ,mumy da son shi na rayu na girma, bazan iya rayuwa babu shi ba ,na sha wuya a dalilin soyayyarsa ,a she mijin yayata ne mumy.. "Yaya zanyi mumy ki bani shawara yaya zanyi ? "Kai jama'a wannan wani irin tashin hankali ne Kuma ? Ganin yadda ta birkice sai kuka take tana furta kalmar tana son auwal yasa mumy rungume faiza akirjinta tana shafa bayanta " kukan ya Isa haka ,hakuri zakiyi kinji faiza, ki d'auka haka kaddararki take ,zan taya ki addu'a, inshallahu Allah zai sausauta miki abinda kike ji acikin zuciyarki akansa ,matukar kika bi umarnina a matsayina na mahaifiyarki , kika min biyyaya zaki ga abinda zai biyo baya ,sai kinyi mamakin irin mijin da zaki samu .... " daga yau ki sawa ranki tamkar baki ta'ba son wani mai suna auwal ba a rayuwarki... Ahankali muwaddat take ta kowa zuwa hanyar d'akin faiza tana son ta d'an kwanta ta huta ,tasan idan ta kwanta a d'akinta bunayya ba zai barta ta huta ba ,dan ta kula da rawar jikin da yake ,sai dai zuwan nata babu abinda ya janyo mata sai shiga tashin hankali da firgici ,domin kuwa duk wannana tautaunawa da suke a cikin kunnen muwaddat sukayi shi, wasu zafafan hawaye ne suka shiga gangaro mata da sauri ta juya ta bar gurin ,saboda jin motsin fitowar mumy .. ********* Kwance take a d'akinta akan gado, duk tunani duniya ya isheta , gabad'aya tausayin faiza take ji ,da zata iya da tasa auwal ya sawwake mata, ya aure faiza "to cikin jikinki kuma kiyi yaya dashi zuciyarta ta tambayeta ? Mirginawa tayi ta mike cike da sanyi jiki ta sauko daga kan gadon, ta koma jikin window ta tsaya had'e da rike labulen window tana mai ciza lip's dinta still tunani take . Tun sanda ta sauko daga kan gadon yana tsaye a bakin kofar ,ya hard'e hannuwansa duka a saman kirjinsa kawai Yana kallonta . hankalinsa yayi matukar d'agawa saboda hango tashin hankali da yayi a tattare daita. Ahankali ya taka zuwa inda take ,ji kawai tayi an dafa kafad'arta ta baya, da sauri ta juyo a matukar tsorace ,suka had'a idanu ,fuskarsa babu walwala sannan babu wata damuwa ,girasa d'aya ya dage mata yana Sanya kwayar idanunsa cikin nata ,sunkiyar da kanta kasa tayi ,yayinda shi kuma ya janyo hannunta zuwa kan gado, ya zaunar daita ,shima ya janyo karamar kujerar mirror ya zauna suna fuskarta juna ahankali muryarsa a kasalance ya Kira sunanta "muwa ...... Taji wani irin zirrrrrrrrr a gabad'aya ilahirin jikinta ,tana jinsa taki amsawa har sai daya sake kiranta, ta d'ago kyawawan idanunta dake cike da ruwan hawaye "me ne ne damuwarki muwa ? "I thought wannan cikin shine damuwarki ,yanzu Kuma komai ya daidaita, to meye abun dogon tunani saboda Allah idan dai ba so kike ki illatamin d'a ko ya ba ? Hannuwanta ya kamo cikin nasa yana. Massaging ahankali "ki taimaki rayuwata ki daina wannan tunanin ,murna yakamata kiyi ba wannan tunanin ba ... Hannuwanta ta zare cikin nasa ta kwanta tana runtse idanunta ,tashi yayi ya daga inda yake ya kwanto samanta ya Kai bakinsa daidai kirjinta ,kissing din saman nonuwanta ya shiga yi ,take gabad'aya yanayinsu ya soma canzawa ,babu abinda yake bukata kamar yaji shi cikin jikinta ,yayi missing dinta har bai san yadda zai misalta ba ,baya taja kad'an daga kwance da take tana sauke naunayen ajiyar zuciya,matsota yayi ,ya kamo fuskarta da hannuwansa ya had'e bakinsu guri d'aya ya shiga tsotsa duk yadda taso taki yarda hakan ya cutura dan bak'aramin damka yayiwa bakinta ba , ahankali ya samu narasa cafko laulausar harshenta yashiga tsotsa yana tsiyaya mata miyon bakinsa ..... Ta soma k'ok'arin fixge bakinta duk yadda taso ya barta yaki sai daya tsotsa son ranshi sannan ya mike ya barta yana kallon tsakiyar idanunta "wannan ya zamo karo na karshe saboda bana Jin sonka araina yanzu duk da matsayin ka gareni ,"ni din ma yanzu na daina sonki a Raina, kawai dai cikina dake jikinki nake so,dan haka sai ki adana makaman yakinki yana gama fad'ar haka ya bar d'akin .. daren rayuka uku basu samu damar runtsawa ba, faiza al'ameen da muwaddat .. ******** Washegari suka d'auki hanyar komawa Lagos, jirgin safe suka bi ,12:00 dot a Lagos tayi musu ,bello direban ummi ne yazo d'aukarsu ,tun cikin jirgi yake manne mata ajiki ,ita kuma tana sharesa ,acikin motar ma saita glass din bangarensa yayi saitin da take zaune duk wani motsinta akan idanun shi ,suna Isa gida ummi tasoma fita ,suna gaisawa da baba mai gadi ,sannan muwaddat ta fito . Shima fitowa yayi yana mika kana ya k'araso kusa daita kamar zai shige jikinta ,ta kalleshi taja tsaki sannan ta juya ... cikin sarsarfa tashiga d'aga kafafunta ,shima ya biyota cikin sauri sauri "malama kiyi tafiya ahankali mana kinsan fa bake kad'ai bace, gabad'aya shi a wannan lokacin tsakin da tayi bai tsaya masa a rai ba , duk da yaji zafi sosai . a halin yanzu duk abinda zatayi bai damesa ba,shi dai karta salwantar masa da cikin jikinta, wannan ne bazai yarda ba , jin abinda yace yasa ta kwasa da d'an guda kawai dan ta Kara hassalashi , hannuwansa duka yasa ya dafe kirjinshi yana furta "ya salam tare da k'ara sauri bai fi sauran taku biyu ya cafko ta ba ,tayi saurin shigewa d'akinta ta rufo kofar da sauri had'e da murd'a key ta jinkina bynta da kofar tana kuka tana sauke ajiyar zuciya. jikin kofar ya k'arasa yashiga bugawa da iyakacin karfinsa yana kiran sunanta amman taki bud'ewa ,ummi cikin sauri hankalinta a matukar tashe ta k'araso garesa tace "Kai lafiyarka zaka cika mana gida da hanayi ? ya juyo ahankali ya dubi ummi kamar zaiyi kuka yace "ummi muwadda ke kokarin min hasarar baby nah ..... " amman na rantse da Allah ummi idan wani abu ya samu cikin nah zan aikata abinda gabad'aya kowa zai yi dayasani.. " "yi min shiru a nan kafin na tarwatsaka ,mara kunya kawai da bai san ta ido ba, " daga dawowar mu zaka soma nuna hali . wani irin kallo ya dinga bin ummi dashi kafin daga baya yace "haba ummi karki fad'a haka mana ,yanzu idan na bari tayi gangancin da muka rasa cikin nan ummi baki sani ba ko shi kad'ai ne jikanki a duniya, ni dai ki fad'a mata duk iskanci da zatayi ta bari ta haifa min d'ana ko 'yata dake cikinta ,duk ma abinda zai biyo baya wannan ba matsalata bace bare ya dameni ni dai cikina kawai nafi ji.... wasu zafafan hawaye ne masu zafi da ciwo taji suna sauko mata akan kyakkyawa fuskarta ,cikin sauri tasanya hannuta ta sharesu tare da jan numfashi da kyar ta fesar "shi kenan bunayya ya daina sonta, daman tasan yaudarata yayi da daddan kalamai masu tsuma zuciya ,a she duk yaudara ce, ba ainihin soyayyar bace, tunda gashi ta cikinsa yake yi bai damu da daita ba.... wani sabon tsanar cikin taji, tana jin dama arasa shi a halin yanzu taga abinda zai yi tun da dai tasan duk wulakacinsa da iskancinsa bai isa ya aikata lahira saboda cikinsa , sautin muryar ummi ce tasa saisaita kukanta "wai bunayya mai yasa baka da ta ido ne? "ni kake fad'awa duk abinda ya fito daga bakinka saboda kai idanunka a tsakar kai suke? hannusa ya kai ya shafa sumar kanshi zuwa keyarsa tare da tsosawa ala'mun jin kunya, kana muryarsa can kasa yace "ummi kiyi hkr idan ranki ya 'baci amman dan girman allah ki fad'a..... juyawa tayi a fusace ta bar gurin tana takaicin hali irin na bunayya ace mutun, shi sam bai san kunya ba, wannan wace irin rayuwa ce? bayanta yabi da kallo yana mamakin mai yasa ummi take masa irin haka tare da d'aukarsa tantirin mara kunya, "shikenan shi sai ya tsaya yana kallo ayi masa hasarar cikinsa? "idan su basason cikin shi dai yana son abinsa kuma akan cikin babu abinda ba zai iya yi ba, sai dai ayi masa uziri a qalla ya kusa minti talatin a tsaye a bakin kofar muwaddat , karo na biyar kenan yana jan tsaki mai tattare da bakinciki "bai san abinda ummi take nufi dashi ba ? haka yagama tsayuwarsa ya kama hanyar part dinsa . tun daga lokacin ya sanya ido sosai akan lamarinta saboda take takenta da yake gani, so take ta rabu da cikin shi, kuma yayi biyu babu, bashi ga tsuntsu bashi ga tarko, dan haka duk inda tayi a cikin gidan idanunsa na kanta, sai dai idan bata fito ba, haka zai yi balance a parlour'n ummi wanda ke had'e da bedroom din muwaddat , yayita satar kallonta, idan yaga al'amun zata juyo sai yayi saurin d'auke idanunsa ya waske ya kama kallon wani guri, babu abinda ke sake daga masa hankali da motsa masa sha'awarta kmr yadda take karya kugunta kmr ba mai ciki ba, wannan abu na maseefar tsuma shi har ma yaji tamkar ya fixgota zuwa jikinsa, bangarenta kuwa duk abinda yake akan cikin haushi yake bata sai ta dinga jin kmr ta shake masa wuya ya mutu kowa ya huta,tun tana jan tsaki ,da gaya masa bakaken magana har tazo gabad'aya ta daina kulashi asalima sai ta shiga boye kanta a d'aki saboda bata son ya ganta bare har ya tuna mata cikinsa da take dauke dashi ,ta rigada ta Yankewa kanta halakar komai dashi tunda har yace ya daina sonta cikinsa yake so ,yadda take nuna rashin kulawarta akansa abun na damunsa matuka yana jin tamkar yayi kuka amman saboda tsabar miskilanci irin nasa ,ko a fuskarsa baya nuna damuwarsa ,yayinda ummi gabadaya tagama dagosa , ita kanta abun na bata mamaki saboda tsabar miskilancinsa bazaka ta'ba cewar shi yayi cikin ba ,kwata kwata baya shiga sabgar muwaddat yanzu ,sai dai idan yaga zata yi missbihave akan cikinsa, yanzu ne hankalinsa zai tashi sannan zai nuna kulawarsa ,har ma yayi kasa da muryarsa yace "ki dinga kula da kanki mana ,ya kike abu haka ,ko kin manta bake kad'ai bace banason kina careless da kanki irin haka fa.. .... ********** Suna zaune a parlour' gabadaya ummi abi bunayya, muwaddat ta fito daga bedroom dinta sanye cikin shigarta ta koda yaushe wato bakar abaya da hijabi madadin ta yafa mayafinta kmr yadda tasa ba, sai dai tunda cikin jikinta ya bayyana take jin kunyar sanya kayan da mayafi kayan datasa , sai ta koma d'aura hijab akai Wanda hakan bai ragewa bunayya komai daga cikin tarin kaunar dayake mata ba ,sai ma wani zallar soyayyarta dake dawainiyya dashi tun da ta fito idanunsa ke kan cikinta ya kasa d'auke idanunsa, ita kuwa ko kallon inda yake bata yi ba, kai tsaye hanyar kitchen ta nufa tana tafiya a natse kmr batason taka kasa, shi kuwa ya cigaba da kallonta ,a koda yaushe ya d'aura idanunsa akanta har bai son d'auke su, komai nata na burgeshi ,a duniya bai ga abinda zatayi da zai ji kaunarta ya bar gangar jikinsa ba ,barin ma halin yanzu da yasan tana d'auke da gudan jininsa, wani irin mahaukacin kaunarta ne ke sake ninkuwa acikin zuciyarsa dama gangar jikinsa ... tana daf da shiga kitchen suka ci karo da zahra yar binta mai aiki ruwan dake hannuta ya zube a kasan tayis ,garin muwaddat tayi baya, aiko sansi ya ja ta ,ta tafi suuuuuuuuuu zata fad'i wani irin k'ara ta saki mai razanarwa had'e da tsoro.. Shima bunayya Kara ya saki cikin wani irin zafin nama ya ruga a guje tana jiran ta jita tayi zubewar 'yan bori a kasa sai jinta yi ta fad'a jikin mutun "ke baki da hankali ne ? "naga alamun fa bakisan ciwon kanki ba muwaddat, balle kinsa abinda kike yi , kina k'ok'arin yi min ganganci fa saboda bakisan zafin abinda kike d'auke dashi ba, na rantse da Allah muwaddah kika min hasaran d'ana ko 'yata zanyi mummunar sa'ba miki acikin gidan nan ... ahankali ya mike tsaye tare daita ajikinsa ,yana lalla'bata, su ummi kam mutuwar zaune sukayi suna kallon sarautar Allah. Muwaddat na gama tsayuwa bisa kafafunta ta fixge a jikinsa, zuciyarta tmkr zata tarwatse ,tana jin kmr ta rufeshi da duka amman babu hali ,idan da halin yin haka ma zata iya ne ? ta tambayi kanta cike da sanyi jiki ta juya tana jan tsaki shi kuma yashiga kitchen din "binta .............." ya kwallawa binta mai aikin kira cikin zafin nama yana huci "wace .. wace wannan dake shirin min ganganci ? " wallahi zan dagawa kowa hankali a gidan nan fa, idan ba'a yi hattara ba binta wacce jikinta ya d'auki rawa ta soma bashi hakuri "kayi hakuri ranka ya dadi yarinta ce tazo kama mun aiki, ni kaina bansan yadda akayi ruwan ya zube a hannunta ba ,yanzu haka ka gani ga mopa na d'auko zan goge da kaina.. "bai sake cewa komai ba ya juya ya bar parlour'n batare daya kalli inda iyayensa suke zaune suna binsa da kallon ba . Bayan fitarsa ummi ta dubi abi shima daman kallonta yake yace "kina ganin ikon Allah ko? "uhmm Kai dai bari lamarin bunayya ya daina bani mamaki ya dawo bani tsoro, yaro Sam bashi da kunya ,bai San ta ido ba ,abubuwa yake tamkar bai San da zamanmu acikin gidan ba. "A haka ma kenan da munyi ganganci hanashi aurenta da me kike tunanin zai faru ? "Uhmm abubuwa dayawa kam barin ni da nace sai alameen, suka sa dariya "ai wannan take taken nasa inda ta aure al'ameen din ma ba zai barta tayi rayuwar aure mai dadi ba ... "Oh Allah da mu biyewa son zuciya da mun shiga uku ,gashi hausawa sunce son zuciya 'bacin zuciya, "da dai kin shiga ni dai ban da ni ,sai dai nayo tsaliliyar amaryata , "Kai hubby hannuwana duka a sama ta daga hannunta "na daina musu shishigi wallahi ,na cire hannuna acikin lamarinsu , Allah Allah ma nake ta haihuwa su tarkata su koma gidansu .. Abi ya numfasa "nima tuni nasoma wannan tunanin akansu , InshaAllahu abinda za'ayi kenan kowa ya huta ,saboda ni kaina al'amarin bunayya yasoma bani tsoro ,ahankali suka cigaba da tautauna yadda zasu tsara musu gidan da zasu zauna ,har kusan la'asar suna zaune ,abi ya tashi yace zashi masallaci .. ********* tana kwance ruf da ciki a dakinta d'aure da towel fitowarta kenan daga bayi tayi shiru tana tunani, on expecting taji saukar yatsan hannu tun daga tsakiyar kanta har zuwa bayan wuyanta wani irin zirrrrrr taji agabadaya ilahirin jikinta take zuciyarta ta bugu saboda ko bata juyo ba, tasan dan kasadar da zai aikata mata hk, karamin tsaki taja saboda tunowar datayi bata rufe kofar ba, ta yunkura zata mike yayi saurin kamota jikinsa ita kuma ta kama towel din dake daure ajikinta, jin tumin jikinta yasa take joystic dinsa ta mike tashiga har bawa ta juyo ahankali tana dubansa ,ya lumshe mata ido "tunanin me kikeyi? "idan kina da damuwa ko wani guri ke miki ciwo ki fad'a dan banason rasa cikin jikinki kmr yadda zan rasaki yayi mata tambayar yana rungumeta ajikinsa shiru tayi batare da tace masa komai ,sai dai ar anta tace "ai kai ne damuwata muhammed auwal ina zaka daina damuna da batun cikin nan? "ni nafi cancatar ka damu dani ba wani cikinka ba.. ta yatsina fuska "me ye haka kuma nifa banason kebewa d kai ,dan Allah kabarni na rigada na cireka a duniyata kamar yadda ka cireni , ta yunkura zata tashi ya kamota ya zaunar daita "kinsan Allah karya ne kice kin cireni a duniyarki, wallahi idan aman alquarni zaki dinga min ba zan yarda saboda da son muhammed auwal ki rayu duk tsawon shekarun nan yadda nake ji jikina akanki kema nasan haka kike ji "ni dai dan girman allah koma meye ni dai ka bar rayuwata banason wata halaka da kai.... " ta mike ta shige bayi da sauri tana k'ok'arin danno kofar, ya Kai hannunsa Yana lumshe tsumammun idanunsa shi kad'ai yasan yadda yake ji alokacin , kusa Kai yayi cikin bayi . ...... mmn sudais MUWADDAT ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 43 .... Yana gama shiga bayin, ya janyota jikinsa ahankali ya manneta da kirjinsa, had'e da zagaye hannuwansa duka a kan cikinta , ahankali ya shiga shafa cikinta zuwa kasan mararta yana lumshe idanuwa , cike da shaukinta ya soma tafiya daita acikin bayin ,bai tsaya a koina ba sai gaban madaidaicin marrow dake manne da bango banyin. ya ja ya tsaya yana mai d'aura habarsa bisa kafad'arta yana busa mata iskar bakinsa,tsura mata tsumammun idanunshi yayi, masu matukar tsuma zuciya da raunata gangar jiki tare tada sha'awa,take tsoron yabayin yadda yake kallon nata ya mamaye zuciyata . "Tasan babu abinda kallon nasa ke nufi sai tsagwaron sha'awa da bukatuwa ,wanda take Jin ita Kuma sam bazata bashi wannan damar matukar ba tarewa tayi a gidansa ba ,kafin wani lokaci tuni yasoma fiddata cikin haiyacinta dan salon wasanin da yake aika mata babu macen da za'a yi shi , sha'awarta bata motsa ba ,amman ta basar tayi tamkar batasa abinda hakan yake nufi ba .. muryarsa a kasalance yace " Ina son abinda zaki haifa min muwa....." , kusan ma na matsu wallahi naga abinda zaki haifawa kaninki muhammed auwal....... Kana ya zarce da aikata mata da wasu zafafan romancing din masu zautawa kad'an ya rage bata sake k'ara ba ,sosai taji zuciyarta na bugawa a dalilin sha'awar dake bijiro mata ko ina ajikinta..... "Shiru ne ya ratsa bathroom din , bai sake cewa daita komai ba, kamar yadda itama bata yi yunkurin cewa dashi komai ba ,illa wasaninsa masu rikitarwa da yake ta faman aika mata yana rabata da kayan jikinta ... Kafin tayi wani yunkuri , tuni ya gama burkice mata tun tana k'ok'arin hanashi har ta daina saboda jin dadin abinda yake mata ,tsayuwa ce ta gagare dan haka ya d'aukar cak sai bedroom bai direta a koina ba sai a tsakiyar gadonta ya kwantar daita , had'e da kwantowa jinta yayi mata runfa da fad'ad'd'en kirjinsa zuciyarsa na dokawa ,ahankali numfashinsa da nata ya shiga gauraya guri d'aya, tamkar wani kurmurci maciji, ahankali ya Kai bakinsa ya tsotse kan nipples dinta yana d'aura hannunsa daya ,kan d'ayan nipples dinta, yadda yake tsotsan nipples dinta daya haka yake murza kan nipples dinta da yatsunsa biyu ,take hakan ya haddasa mata shiga wani yanayi mai wuyar misaltuwa, numfashi kawai take janyo ahankali tana fitarwa gabad'aya ,ta manta wai fushi take dashi a wannan lokacin . hannuwanta duka ta Kai ta kamo fuskarsa dashi tana kallon cikin kwayar idanunsa da suka gama rikicewa tsabar jarabar dake cinsa, lumshe tsumammun idanunsa yayi ,yana sake busa mata numfashinsa kafin daga bisani ya had'e bakinsu guri d'aya ya dinga tsotsa lip's dinta da harshenta had'e da hakoranta ,cikin wannan salon da yake mata har ya ratsa jikinta batare da San lokacin daya shigeta ba, illa wani sanyayyen dadi data ji ya ziyarceta gangar Jikinta har cikin kwalkwaluwarta yana cerculating .. Ahankali ya dinga binta batare daya danne mata ciki ba ,tun tana jin dadi tazo tana jin zafin, abinda bata ta'ba experience dinsa ba kenan a tunda tashiga duniyar sex sai a wannan lokacin ,duk yake hakarta bata nuna masa gajiyawarta ba saboda ganin yadda jikinsa ke sake 'bari yana d'aukar rawa ,kusan awa daya bai da niyyar sauka akanta ,iya d'auriya tana jin tayi , Ahankali ta kamo lip's dinta na kasa ta d'an ciza tana rutsa ido ,shi kuwa babu abinda yake sai juyata yake yadda ransa ke so, lokacin daya kusan zubar da abinda ke mararsa ya soma shigarta da d'an karfi karfi ,ai zuwansa gurin yasa ta fara hawaye saboda azaba.. dan ji take kamar yana ta'bo abinda ke kwance cikinta ne .. Hannuwanta ta kai kirjinsa , tana yatsina fuska, shi kuwa aikin hakarta kawai yake jikinsa na kad'uwa ahankali tace " bunayya cikina da bayana marata kamar zasu balle ,na..nagaji ... Ai bai sanda ya mike zunbur daga samanta ba yana janyota jikinsa, ya rungumota tsam jikinsa yana fidda numfashi yana shafa bayanta cikin kad'uwa "sorry muwa na daina yanzu ya kike ji ? Tayi masa banza dan takaici dan tasan ya barta ne kawai saboda cikinsa dake jikinta ,sau nawa a can baya idan tace tagaji yake kin barinta ta huta sai durjeta son ranshi .. "Muje kiyi wanka kizo ki kwanta ki huta ,"ka tafi abunka kawai idan na gama hutawa zanyi da kaina ,dan tasan bak'aramin aikinsa bane a bayin ya canza salo .. Bai takura mata ba ya sanya kayansa ya bar d'akin, a daddafe ya shiga bangarensa, toilet ya wuce Kai tsaye ya sakarwa kansa ruwa ya jima yana sakarwa jikinsa ruwa sannan ya fito ya bi lafiyar katifa yana kamkame jikinsa dan yayi sex din da yayi daita tamkar tsokano kansa yayi .... *********** ummi tun da abun nan ya faru haka nan ta rage yin wasu abubuwa game da rayuwarta da mijinta, domin ko sound dinsu ba'a ji idan suna tare da abi , hatta fanni soyayya da barkwanci duk sun daina matukar muwaddat ko bunnaya na gurin sa'bani da. kullun garin allah ya waye sai bunayya ya kira yaya akram yaji yadda jikinsa yayi, yau dai tunda garin Allah ya waye yasa aka wanke masa motarsa da zumar zuwa duba lafiyar yaya akram saboda jiya sam bai ji dadin yadda sukayi waya dashi ba, muryarsa da kyar take fita, gashi haka nan yake jin gabansa na fad'uwa, zuciyarsa na tsinkewa gbdy ya rasa mai ke masa dadi, kawai ya d'aura abun akan halin dayake ciki ne ,bayan an gama wanke motarsa ya shiga ya bar gidan bai tsaya koina ba sai ilori. kai tsaye part din mumy ya nufa cike da matsanancin jin kunyarta, suka gaisa ko minti biyu cikakke bai yi ba, ya fito yayi bangaren yaya akram yana ganinsa ya sauke ajiyar zuciya saboda yadda yayi tunanin zai ganshi sai yaga akasin haka ,suka yiwa juna murmushi tare da rungume junansu sai dai har lokacin gabansa bai daina fad'uwa ba yaya akram yashiga shafa bayansa "kamar kasan ina cike da bukatar son ganinka domin tautauna abubuwa masu mahimmanci da suka danganci rayuwata . " Auwal rayuwa bata da tabbass ,gara dai na sake fad'a maka wasu abubuwan da suka shafeni ,ya zaresa ajikinsa, suka zauna sukayi shiru suna kallon juna tamkar ranar suka soma ganin juna "me ye shi abinda zamu tautauna yaya akram? "dan Allah karagewa kanka wannan damuwar, wai ma mai zai hana mu sanarwa su dady, abinda bai faru ba, shi ake gudun fitowarsa ,wanda ya rigada ya faru Kuma sai hakuri " "nasani auwal yanzu haka polina ta haifi cikin jikinta ta haifi namiji ka ganshi ya d'auko wayarsa ya shiga gallery domin fito masa da hotunan baby ,ya mika masa wayar . "tunda bunayya ya tsurawa screen din wayar ido ya kasa d'auke idanunshi , saboda kyawun yaron ya zarta tunaninsa, kama yake da Yaya akram sak komai da komai, sautin muryar yaya akram ne yasa shi d'auke idanunsa akan hoton "nima yanxu ina da burin sanar musu da komai kafin polina tazo dan ta damu matuka tana son zuwa a cikin lokacin nan , yanzu yadda zan sanar musu kawai nake ji fargaba " bunayya yace "kana dani yaya akram kake wani fargaba? "kawai ka bari ni nasan yadda zanyi "yaya akram ya kamo hannuwansa cikin nasa "fad'a min yadda zaka yi? "me zaka fad'a musu har da zasu fahimceka ? "ka kwantar da hankalina bazan yi abinda nasan zan zubar maka da mutunci ba,a gurinsu dady, komai zai tafi daidai yadda zamu samu nasara.. Kuma am very sure nasara ce zata biyo baya ,suka yi murmushi suna sake rungume juna, sannan suka cigaba da hirarsu har dare suna tare suna de'bewa juna damuwa, har suka samu natsuwar zuciyata. washegari bunayya yaso koma amman yaya akram ya sake rikesa, atakaice sai da bunayya yayi kwana uku cikin ta uku da tsakar dare yaya akram ya farka da matsanancin ciwon kirji , tun yana iya d'aurewa har dai ya kai ga tashin bunayya dake bacci. ya tashi a matukar firgice yana matsowa kusa dashi sosai "yaya akram meke damunka? "Kirjiina da cikina auwal.. .. "Kirjiina da cikin ke ciwo...... ya kasa karasawa illa rike daidai saitin zuciyarsa da yayi da iyakacin karfinsa yana juya kai. hankalin bunayya ya tashi ,saboda yasan yadda azabar ciwon ciki yake ko da bai san na kirji ba ,cikin matsananci tashin hankalin yaje ya sanarwa su dady suka nufi hospital dashi. a cikin mota kansa na kan cinyar bunayya, haka hannunsu na sarkafe cikin juna," yaya akram ya dinga motsa baki ala'mun yana son yin magana jikin bunayya na rawa ya kai kunnensa daidai bakinsa "auwal ya'yana ..." "ya'yana.... !!! auwal kar kabarsu suyi rayuwar maraici Ina sonsu auwal ka sosu tamkar ya'yanka nasani Kai majibanci al'amarana ko bayan bana raye, Ina son ya'ya na amman banajin zan rayu da su nayi nadamar abinda nayi ,na tuba ga Allah ,ya Allah na tuba ka gafarta min. ....k'arasa maganar Yana salati mai had'e da azabar ciwo yana janyo numfashi da kyar while kwayar idanunsa na sake birkicewa .. muryar bunayya na rawa yace "zan yi iya kokarina ....., zan dawo maka da farincikinka ,ba zaka mutu ba sai kayi rayuwa dasu, fad'a min full details dinsu zanje har Spain nazo maka dasu , hankalin iyayen ya sake tashi Sam basu fahimci manufar maganar bunayya saboda muryarsa suke iya ji sa'banin na yaya akram . " sannu sannu Yaya akram bazaka mutu yanzu ba ,hk bunayya yayita jera masa sannu hankalinsa na sake tashi saboda yadda idanunsa ya Kara birkicewa, gabad'aya hankalin dady ya sake tashi ya rasa gane kan maganarsu dan dai baya iya jiyo abinda akram ke fad'i har lokacin sai amsar da bunayya ke bashi yake iya ji... tun kafin su karaso hospital din rai yayi halinsa amman maso rai wawa bunayya ya d'auka ciwon ne ya lafa, hakan yasa hankalinsa ya d'an kwanta sai dai gabansa bai bar fad'uwa ba , koda suka karasa hospital doctor na duba yaya akram,ya tabbatar daya rasu dan ya rufesa yasoma kokarin fita. da wani irin kallo bunayya yabi shi dashi sannan ya maida kallonsa ga yaya akram dake kwance had'e da yaye zanin da likita ya rufeshi dashi ,ko likitan bai fad'a masa ba yasan rasuwa yayi, tunda shima likita ne ,kallon gawar yaya akram yake hankalinsa a tashe , fuskarsa sharr tamkar wanda bai rasu ba ahankali wani irin kunci ya shiga mamaye zuciyarsa "shikenan yaya akram dan'uwansa mai son shi da kaunarsa mai kokarin ganin farincikinsa ,ya mutu burinsa bai cika ba .. ya rasu ya barshi ..... maganganunsu na daren jiya kafin suyi bacci ya dinga dawo masa daman hirar karshe sukayi dashi ? "a she da gawa yayita sharing secret dinsa bai sani ba? "a she daman dan suyi sallama da shine ya takura kansa zuwa garesa? "inna ilaihi wa inna ilaihi rajiun ya dinga furtawa yana sake maimaitawa, ya kamo gawar Yaya akram jikinsa ya rungume sosai hawaye na wanke masa fuska, duk yadda yake jin tsoron gawa sai yaji baya jin tsoron ta yaya akram wasu zafafan hawaye ne suka gangaro masa bai taba yiwa mutuwa kuka ba sai yau, ko ji yayi anyi mutuwa sai dai yayi addua kawai amman baya jin mutuwar ajikinsa "a she haka wad'an da ake wa mutuwa suke ji.......? mmn sudais MUWADDAT ~NA~ *AYSHA A BAGUDO* ~DEDICATED TO~ _AUNTY SALAMATU AYYUBA_ _(UMMIN KADUNA )_ warning!!! don't read this novel if you know you are not married... ❌❌❌coz this book contains only for mature people , if you read it, is for your own risk ...... WATTPAD @HAUESH bismillahirrahmanirrahim page 44 ..dady da mummy sun shiga matsanancin tashin hankali, mutuwar akram ta gigitasu ,gigita mai tsananin, zuciyoyinsu suka nemi daina aiki tsabar rikicewa. gabad'aya rige rigen shiga office din likinta sukayi ,jikinsu na tsuma tsabar tashin hankali da suke ciki, anan ma dai sake tabbatar masu da rasuwar akram likita yayi kusan zaucewa mumy tayi ta dinga wani irin kuka mai rikitarwa da ta'ba zuciya, tun cikin daren suka soma kiran wayar yan'uwa da abokan arziki, shi kuwa bunayya yana rungume da gawar yaya akram, har asalatu , ya kasa sakinsa duk yadda dady yayi dashi ,kuka kawai yake kamar wani zautacce wannan ne karo na farko da mutuwa ta ratsashi ,ta ta'ba zuciyarsa da komai nashi, mutuwa ce da ba zai ta'ba mantata arayuwarsa ...ya rasa yaya ,da'nuwa ,amini, abokin shawara 'jigo mai mahimananci arayuwarsa , "wa zai samu ya maye gurbinsa a rayuwa ? ********** washegari aka basu damar d'aukar gawarsa bayan sun saka hannu kasancewar haka dokar asibitin take, koda aka iso gida, da gawar akram gidan ya cika makil da mutane, mak'ota da abokan arziki ummi ma tuni suka biyo jirgin safe, yaran gidan sunata kuka har da burgima ,duk wanda yazo sai ya tambaya ko daman bashi da lafiya ne? ace "eh yana dai rashin lafiya a tsaye tsaye bai dai kwantar dashi ba, wasu na ta mamaki mutuwarsa, saboda mutane dayawa sun ganshi daren jiya , har karfe goma na dare yana tare da abokansa suna hira a kofar gidan . Bayan an shirya akram zuwa gidansa na gaskiya, aka kiran iyayensa domin yi masa addua,mumy dai wannan lokacin tayi dauriya sosai sai dai har lokacin ta kasa tsaida kukanta akan mutuwar d'anta , muryarta na tace" Ibrahim na yafe maka duniya da lahira ,ibrahim baka min komai ba a tun tasowar, haka zalika har girmanka, baka ta'ba sa'bawa umarnina ba,"duk abinda nake shi kake min babana na yafe maka , Allah ya jikanka ya sadaka da malaikun rahma ,Allah ya gafarta maka yasa mutuwa Hutu ce gareka ya k'arasa addu'a wasu zafafan hawayen rashi d'anta ya gangaro mata ,yanzu shikenan ta rasashi ya tafi ya barta batare daya bar Mata abinda zata dinga tuna shi ba ...? shima dady haka yayi masa addua , tare da sumbatar gawarsa dukkaninsu babu Wanda bai sumbacesa ba, suna danne hawayensu saboda malamai sun hanasu kukan da suke ,tare da nuna musu illar kuka ga mamaci bashi da wata amfani , mamaci addua yafi bukata ba kuka ba .. Sannan aka soma k'ok'arin d'aukar gawar ibrahim akram domin kaishi makwancinsa na gsky .... Ai gama d'aukar gawar ke da wuya muwaddat na mikewa ta saka wata razananniyar k'ara mutane sukayo kanta suka ririketa, amman bata daina ihun kiran sunan yaya akram ba ,cikin kuka faiza tazo inda take ta riketa " aunty muwaddat ki bar kuka haka, muyi masa addua adduarmu yafi bukata ... ,Amman ina sai yunkurin kwacewa take daga hannunsu tana wani irin kuka kafin daga bisani numfashita ya tsaya cak ya daina aiki alamun ta suma,nan aka kwasheta zuwa d'akinta na gidan. Dan d'akin mumy Makil yake da jama'a, sai alokacin wasu daga cikin dagin mumy suka fahimci abinda ake ciki game cikin muwaddat ,take ummi ta dibo ruwa cikin roba tashiga yayyafa mata, dogon ajiyar zuciya ta sauke hawaye na sake gangaro mata "shikenan sun rasa yaya akram ? "shikenan ya tafi ya barsu bazai dawo ba ? Take gefen kanta yayi wani irin mugun Sarawa ,ummi tace "ki kwanta ki huta kinsa bake kad'ai bace ,ta gyara mata kwanciyarta" ni zan koma cikin mutane idan kina bukatar wani abu ki kirani "kai kawai ta iya d'agawa ummi hawaye na bin kuncinta, kana ta lumshe ido , ummi ta fice daga d'akin. ta barta tashiga cikin mutune amsar gaisuwa har dare muwaddat na d'aki babu Wanda yabi ta kanta .. Duk wannan abun da'ake hankalin bunayya na kanta ,har gurin tara bai ji motsinta ba,ya tambayi ihsan nan take fad'a masa ai bata da lafiya, tun sanda aka fita da gawar yaya akram tana d'akinta , Yayi shiru ,can yace "je dubo min jikinta .. Tace "to ta juya tashiga gidan jim kad'an ta dawo da sauri tace "kamar fa har yanzu, Dan naga sai rike ciki take .. "Okay kawai yace ya tashi , ya zagayo ta baya wajen window d'akinta, saboda mutane dake parlour'n ,yasan muddin ya ratsasu ya wuce sai ummi taga laifinsa , ,nan ya hangota kwance sai murkususun rike cikinta take ,hankalinsa yayi mugu mugun tashi ,take ya lalubo wayarsa ya kira layin ummi, sai da yayi kira kusan Goma sannan ta d'auka ya sake yi mata gaisuwa sannan ya sanar daita halin da muwaddat take ciki . Cikin sauri ummi ta Mike jikinta na rawa ko gama jin abinda zai fad'a mata batayi ba ,ta rad'awa mumy abinda ake ciki sannan ta fito ta nufi d'akin muwaddat ta iske ta zaune ta had'a uwar gumi tana rike da cikin tana junjuya kai "ta k'arasa da sauri ta dafa kafadarta ",muwaddat lafiya ? "Mai ke damunki ?"wani guri ke miki ciwo ? Tayi mata tambayar a rud'e hankalinta a matukar tashe "ummi cikina ....mutuwa zanyi "inna wa inna ilaihi rajiun "ciki kuma ni yasu ? Tashiga girgiza mata kai "tashi maza muje asibiti , "a'a ummi bazan iya tashi ba ,"ki d'aure muje kinji , ahankali ta yunkura zata tashi ummi na rike daita Amman sai ta koma ta zauna tana ciza bakinta, ganin haka yasa ummi tasoma duba ta domin gano inda matsalar take , dan dai tasan cikin bai isa haihuwa ba, bare tayi tunanin ko nakuda ce ,saboda har yanzu cikin bai wuce wata shida ba, ummi takira bunayya a waya .. Haka ya dinga ratsa mutane Dan har lokacin mutane na zaune ,yayinda wasu sunyi bacci ,wasu kuma idanunsu biyu suna dannar zuciyar mumy dake zaune rike da carbi a hannunta. jam'i yayi gurin yin gaisuwa, suka amsa gabadaya ,wadan da suka San abinda ya faru suka shiga nunawa sauran yan'uwan da basu sanshi ba , "ai shine yayi wa muwaddat ciki ,wata daga cikinsu tace "Dan wannan yaron ya iya dirka mata ciki "? "Ya wuce wai tunda ga zahiri nan kingani ajikinta daga baya a wayance da an musu aure .... haka suka bishi da kallo har sanda ya isa bakin kofar ya tsaya yana kwankwasawa, ummi ta bud'e masa,yana Shiga yasoma tambayar ummi " ummi meke damunta? " ina tace miki yana mata ? ya k'arasa kusa daita ya rike hannuta "fad'a min ina ke miki ciwo muwa ? ",da kyar tace ci..ai ko gama ji bai yi ba ya sureta zaiyi waje daita , ummi ta dakatar dashi "kai ajiye min yarinya ina zaka kai min ita? Muryarsa a raunane yace "haba ummi kina ji fa tace cikinta ke ciwo ? "nace ka'ajiye min ita Ka fani sonta ne ? "ko kuwa kafini bukatarta a raye ne? Ahankali ya maidaita saman gado ya kwantar yana jin kmr ya saka kuka ,ummi tace "damuwa ce da fargaba tayi mata yawa har ya janyo mata wannan ciwon Wanda idan batayi hankali ba , za'a iya rasa bby . "Dan Allah ummi ki taimaka kar na rasa baby nah ....yayi mgnr muryarsa na rawa yana k'ok'arin sake rike hannun muwaddat ,ita kuma ta fixge tana zabga masa harara tace ",wallahi da zan rabu dashi da har abada bazan manta wannan lokacin ba, "ni ummi Dan Allah ki rabani da cikina nan na huta na gaji dashi , bana iya baccin kirki bani da kwanciyar hankali duk motsin da zanyi sai ya takura min yanzu bakiji yadda nake ji ba kmr na mutu.... "ummi ki cire min wannan jarababbe ciki wallahi idan na mutu ke kad'ai akayiwa hasara ta k'arasa mgnr tana fixgo numfashi da kyar iya gaskiyar ta fad'a saboda rad'ad'i azabar da take ji a kullun kwanan duniya .. wani irin kallo bunayya ya bita dashi kmr ya rufeta da duka ,"hakuri zakiyi mamana haka duk wata take ji yayin rainon cikinki wata yazo mata da sauki wata Kuma haka zata yi ta fama har ta haife abinda ke ciki.. "kingani ai shi Wanda yayi cikin ma bata rayuwarki yake ba shi ta abinda ke cikinki yake , kuma ko mutuwa kikayi ni dince ke da hasara shi wata zai samu ya aura ," yanzu dai kaje ka siyo min allura da wannan magani ,ta fad'a masa idan aka d'auki lokaci zata soma blending idan haka takasance sai dai kayi hakuri da cikin ..... Da sauri ya juya cikin sauri ya fita yashiga mota sai wani pharmacy batare da 'bata lokaci ba ya siyo maganin ,ya dawo ya kawo mata,yana tsaye ummi tayi mata allura Amman har lokacin wani haushin muwaddat din yake ji saboda tsanar cikinsa da tayi . babu laifi muwaddat ta Dan samu saukin ciwon da take ji har bacci yayi nasarar d'aukarta .. karfe uku na dare ta farka a firgice saboda matsanancin ciwon da marata da kugunta ke yi, haka yasa ta dinga laliban abun kunna makunin wuta dake gefen gadon, ta yunkura ahankali tashiga ba bayi,wata firgitar tayi ta mike tsaye da sauri daga zaman fitsari da tayi akan farar tukunyar bature ta fito babu shiri, zaman datayi a gefen gado tayi imani baxai ta'ba yaye mata damuwa da fargaba tattare da tashin hankali datake ciki ba, ta mike ahankali ta samu wani k'aramin towel tayi kuzugu dashi gudun kada jini ya kai ga 'bata mata jikinta. ahankali ta samu ta dinga takawa ahankali har ta fito daga d'akinta gabanta na sake fad'uwa da karfin gaske, tasoma tafiya cikin sanda tayi bayan gida ,ko daya bata ji wani ciwo ajikinta ba saboda tsoro da tashin hankali data tsinci kanta ciki alokacin data ga jini ya maye gurbin fitsari, wannan shine sanadiyyar firgita datayi tare da fitowa daga d'akin domin isa ga uban gayya, tun kafin cikin ya gama fita daga jikinta, dan bata manta kamalaman ummi ba , "matukar ta soma belliding komai na iya faruwa ,ciki kuwa har da rasa babyn cikinta , ita kuwa idan ciki ya fita yaya zatayi da jarabar bunayya? tasan ko kashe zai iya yi akan wannan kadararren cikin ..... ... cikin ikon Allah koda ta karasa d'akin kwance ta sameshi akan doguwar kujera ,ya had'e hannayensa duka yayi pillow dashi idanunsa na kallon celling d'akin, yayi shiru da alamun har lokacin yana cikin jimamin mutuwar yaya akram ne, wanda itama har lokacin bata daina jin rad'adin rasa d'anuwata datayi ba. tunda tashigo hankalinsa gabadaya ya koma kanta ya kafeta da tsumammun idanunshi yana kallonta cike da tashin hankali dan take zuciyarsa tashiga bugawa tana aiyano masa abubuwa da dama akan shigowarta . tsayawa tayi tana dubansa kamar yadda yake kallonta, "ya zame mata dole ta karaso garesa tun kafin lokaci ya kure mata ta shiga uku, hakan yasa tacigaba da daga kafafunta ta k'arasa inda yake kwance wanda jin hkn ma bazai ta'ba yaye mata damuwar da fad'uwar gabar da take ciki ba, ahankali taga ya kawar da kansa gefe nan take jikinta ya kama rawa amman duk da hakan da yayi bai hanata isa garesa ba ,tana isa ta tsugunna a gabansa kawai tayi imani yana jin durkusonta amman ko juyowa da kanshi bai yi ya kalleta ba , kara daurewa tayi ta dafa gefen cinyar hannunsa tare da furta "bunayya "meye ki tafi ki kwanta kawai ... ya fad'a batare daya juyo ya kalleta ba dan zuwa lokacin zuciyarsa ta gama tabbatar masa da lafiya take wani abun ne daban ya shigo daita, a take a gurin sauran karfin gwiwar dake zuciyarta ya kare sai dai kawai hawaye taji sun tsiyayo akan kuncinta . cikin karfin hali tace "bunaya jini.... " "what ? ya furta da karfi tare da mikewa zaune "me kika ce? bata iya sake furta komai ba sai dai kife kanta datayi ajikin kujerar tasa masa kuka.. d'agota yayi tare da girgizata da karfi "ki fad'a min mana me naji kin fad'a yanzu? "ina magana kinyi min shiru "jini da gaske kike kuwa? "da gaske jini aiko ya saketa a gigice ,yayi shiru tareda dafe kanshi da hannayensa biyu... tashi yayi ya fice daga d'akin hakan ba k'araminn tayar mata da hankali yayi ba, ta mike da niyyar binsa amman sai marata ta d'auka, dole tasa ta koma ta durkushe agurin saboda wani azababben ciwo da take ji, sai dai ta damu sosai da rashin ko in kula daya nuna mata , kusan minti goma sannan ta iya dan daddafawa ta mike tsaye amman duk da hk sai taji ta kasa d'aga kafafunta. dole tasa ta koma ta zauna, zaman ma gagarata yayi sai gata ta zame kasa ta kwanta ita kanta bata san tsayin lokacin data d'auka tana birgima ciwon da tayi wa lakabi da ciwon mutuwa ba,acikin wannan halin taji shigowarsa ya d'auketa. sam batayi tunanin bud'e idanunata ba saboda ita kanta ba zata iya d'aukar nauyin bud'esu ba, babu abinda bunayya bai yi mata ba, yaga ciwon ya daina haka jinin ya tsaya amman ko saukin ciwon bata daina ji ba.. dole ya d'auke zuwa wani hospital, ita dai tun daga nam bata sake jin komai ba ,sai kara motocin da suke wuce duk da idanuwanta arufe suke hkn bai hanata jiyo hayaniyar tashin muryayin mutane daban daban ba , bata tabbatar da inda take ba sai da taji tsinin allura ya rasa fatar hannunta sannan ta tabbatarwa kanta asibiti ya kawota kwana likitoci sukayi akanta da kyar aka samu jinin ya tsaya .. ******** tana bud'e idanunta babu abinda ya gane sai wani madaidaicin agogon bango dake tsaitin gadonta karfe uku daidai na rana ta gani batasan iya awani ko kwanakin datayi a kwance ba tasan dai tajima a hospital. babu wanda yazo daga cikin dangi mumy sai ummi dake tare daita,Dan har lokacin haushin abinda aka yiwa al'ameen suke ji ,ganinsu duk yaudararsa akayi , Allah sarki ummi da ita ya zame mata dole itace ke faman zariya akanta , dady shima da abi duk sunzo,sai dai kallon fuskokinsu kadai zai sa ka fahimci suna cikin rad'adin rashin Yaya akram .. kowa yazo sannu yake mata ita kuwa wani irin kunya ne yake dawainiya daita, shi kuwa uban cikin batasan yaushe rabonta dashi ba dan tun da farka bata sanya shi a cikin idanunta ba har bisa ga wannan lokacin, nan take ta fara tunani ina yake? "koda fushi yake daita akan laifin da ba nata ba? sai zuwa yamma can sai gashi yashigo hannunsa rike da lododi ya matso kusa daita sosai yayi mata sannu muryarsa can kasa kasa kmr mai tsoron yin magana . cikin sanyi murya ta amsa masa "da sauki shiru ne ya biyo baya can ta katse shiru ta hanyar cewa "bunayya kayi hakuri dan Allah da furucina, bai ce mata komai ba ya d'aga kanta ya d'aura saman cinyoyinsa sannan ya sunkuyo ya sun baci kumatunta. "ki daina bani hakuri dan Allah ,abinda nake so dake kiyi hkr mu rungume cikinmu , ba fa shege bane kamar yadda mukayi tunani tun farko ,a gabanki komai ya faru baa bayan idanunki ba ,ke din mamata ce ta sunnah ,yau ko cikin shege ne ai Kya rungumi kaddaramana dole,bare babu ko daya .. "Ke da ya kamata ki zaki kara godewa allah lokacin da cikin ya bayyana , na tsaya tsayin daka akan lallai cikina ne , na jajirce akan nawa ne, ida nace bani nayi cikin ba fa yaya zakiji a lokacin ? "kiyayyaki da cikin nan ko rashin son shi bashi zai sa idan allah yasa rayayye bane yaki zuwa duniya ba. nida muhammed auwal ina sonki da cikina, kuma a shirye nake da cin uban duk Wanda ya shegenta min shi da cewar bamu da aure ....... idan kuma har yanzu baki bukatar rayuwa dani ne idan kin haifa min cikina ki bani abinda kika haifa kowa yakama gabansa dan banga amfani tarayyata dake ba... akwai mata dayawa da suke bukatata ,nace sai ke ,kinga sai nasamu daidai dani na aura na huta da salo, nayi nisa da rayuwaki dana d'ana watakilla ma bazaki sake sanya mu cikin duniyarki ba.. hawaye suka gangaro mata haka nan yau din nan take jin kaunar abinda ke cikinta ,wannan cikin shi zau kara ninkin soyayyarta a zuciyarta bunnayya, ta sani yana sonta soyaya mai tsanani da wuyar samuwa a wannan lokacin, zuwa yanxu yakamata ta rungume mijinta tinda iyayensu sun tabbatar mata da auren nasu.. cikin sanyi murya tace "shikenan na yarda na amince nima ina son abinda zan haifarmaka, yayi yar dariya tare da lakace mata hanci"abinda zaki haimana dai ni da ke ta d'an rufe idanunwanta alamun kunya, shigowar ummi yasa bunayya ya d'aga kanta dake kan cinyarsa ya d'aura akan pillow ,ya mike yana sosa gefen wuyansa wai shi kunya, wanda ita ya barwa kunya tunda gbdy ta kasa bud'e idanunta, sharewa ummi tayi ta nuna bata ga komai ba , ita dai Allah Allah take ta haife cikin tana jikinta ,ko suna baza'a yi ba ,zata aunasu gidansu suje can su karata , dan ba zata sake barin a sake auno mata wani cikin agidanta ba gara su tafi gidansu suje su karata.. kwanata uku aka sallamota suka dawo gida aka cigaba da karbar gaisuwa ... ****** Mutuwar akram ta doki kowa acikin dangi ,hankalin bunayya yaki kwanciya har lokacin ,zuciyarsa taki sabawa da mutuwa da rashin akram, tausayin rayuwar yaransa yake ji, ko yaya Polina zataji idan labarin mutuwarsa ta risketa? "shi ba ma wannan ba, yaya zaiyi ya sanarwa iyayensu wannan labarin ? "sannan yaya zai gano inda polina take ? Yasan dai ko yaganta da wuya ta basu yaran ,Amman at least dai yasan inda jini yaya akram suke rayuwa ... D'akin yashiga zagaye daga baya ya soma binciken kayan yaya akram ko zai ci karo da wani abu daya danganci Addresse din polina, Amman bai ga komai ba ahankali idanunsa ya sauka akan wayarsa dake yashe can gefe ya k'arasa ya d'auka yana dudubawa anan yaci karo da numbobinta har guda biyu ,yasoma kira number Kira daya ta d'auka kmr zatayi kuka cikin harshen tsadadden turancinta tace "hello my everything I have been calling your phone for five days, I hope you are doing fine? runtse idanunsa bunayya yayi sosai, cike da tausayawa sannan yace mata "yana lafiya yayi wata yar karamar tafiya ne ,Amman shi dan'uwansa ne zaizo Spain kwanan nan ,a ina take ya bada sako akawo mata ita da yaranta ? "tayi shiru da kmr bazata sake yin magana ba ,sai dai taga bai dace ba, tunda gashi da number'sa ya kirata idan bai da halaka dashi akram ba zai bar masa wayarsa ba ,muryarta a sanyaye tace "ya sunanta acikin 'yan'nuwansa ? Kundinbala yayi yace "Muhammed Auwal aiko ta sauke naunayen ajiyar zuciya tace "bunyaya ...? Da acikin faricikin yake tabbas da sai ya dara saboda yadda ta kira sunansa Amman sai ya ciza lips dinsa kawai yace "right that's my second name ,Dan haka tayi murmushin ta bashi full details dinta, ajiyar zuciya ya sauke sannan yashiga tambayarta yaranta da ainihin sunan da mahaifinsu yake kiransu dashi, nan ta sake sakankace tare da amincewa da lallai d'anuwan akram ne kuma na jini .. *Sauran page 2 labarin muwa ya kare , muwaddat zai yi ending a 46 ,so kuyi min hakuri da page 44 , banason ganin complete muwaddat a waje yana yawo ,dan girman Allah kumin hakuri saboda nasan wasu daga cikinku zasuji babu Dadi aransu,Nima ba haka naso ba,sai dai Ina da dalilina nayin haka* Mmn sudais ce page 45 .Alhamdullahi mu dat na samun kulawa matuka daga bangaren ummi, duk abinda take so shi take mata ,sannan duk abinda ya dace mai ciki taci ko amfani dashi shi ummi take bata Sai da aka samu tsawon wata guda cur da rasuwar yaya akram ,sannan bunayya ya bayyanawa su dady labarin halin da Yaya akram ya tsinci kansa a dalilin rashin auren days so yi suka hana , har ma da labarin yaransa dake kasar Spain ,wannan dalilin ne yasa ya kamu da ciwon zuciya , bai tsaya iya nan da ba har sai daya labarta musu irin nadama da yayi da tuban da yayi kafin mutuwar ta riskeshi "dan haka shi ya yanke shawarar cikin satin zai Shiga kasar ,koda kuwa baza'a bashi yaran ba, amman at least dai yasan wani abu daya danganci akram ,mu musan inda ahlinsa suke Hankalin dady kusan yafi na kowa tashi a lokacin tunda bunayya ya soma mgn yake kallonsa tamkar hoto ,ya kasa kwakwarar motsi ,gabadaya so yake yaji zantuttukan bunayya sun zamo tamkar a mafarki ne suke Shiga cikin kunnuwansa, Amman yadda bunayya din ya Shiga fito da hotuna akram da yaransa da polina yana nuna musu ,daya daga cikin hotunan a bircth sukayi , wasu a wuraren shakatawa wasu a gida suna dry cikin farinciki ,varan masu tsananin kama dashi sosai, basu d'auko komai na polina ba sai Karin hasken fata. da kyar dady ya samu ya dinga furta kalmar "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun yayinda tuni parlour'n ya kaure da kuka ,Kowa kuka yake mumy cikin kuka tace "duk son zuciyarka ne ya jawo haka.... Kasa na rasa d'ana a dalilin banzar ra'ayinka ,yaro ya nuna maka aure yake so amman ka kekashe kasa kace Sam sai ya gama karatu , ai ga irinta nan kasa an haifa min jikoki ta hanyar zina . kuma a wata kasa wallahi Muhamud ka cutar dani ,ka cuceni cutar da har na mutu bazan manta ba 'ummi ta Mike daga inda take ta isa inda mumy take zaune ta rungume akin kuka tace "kiyi hakuri aunty zuwaira , haka Allah ya kaddaro kowa da irin kaddara da Allah yake masa ,ki d'auka wannan jarabawarmu ce ,sai fatan Allah ya bamu ikon cinyeta ,kiyi hakuri gabadayanmu muyi kuskuren, ",dole nayi kuka mukarama ,saboda nima na biyewa son zuciyarsa ,na mance ni macece ,yanzu ina zan samu kmr akram? "yaushe zan haifi d'a kmr akram ? "a koda yaushe yana k'ok'arin kyautata min da yi min biyayya ,Allah dai ya gafarta masa yasa ya huta ,yasa karshen walahar kenan ,Allah ka hadasshi da malaikun rahma ,ya Allah kamar yadda kace aljanna yaya maza suna karkashin tafin kafafun iyayensu to ni Allah kagani na d'agawa akram tawa kafar , kasa aljannah ce makomarsa ta k'arasa fad'in hk tana wani irin kuka "a lokacin da maganganun mumy ke Shiga kunnuwan dady ,ba iya kunnensa kad'ai maganar ta tsaya ba, har zuciyarsa yake jin komai, kusan zaucewa yayi, ya dinga sambatu "shikenan ni na kashe d'ana da kaina, tun da'akayi mutuwar bai zubda hawaye ba ,sai na zuci ,Amman yanzu hawaye ne kwance a saman kuncinsa gabad'aya, ya dawo abun tausayi ,wuni ranar babu Wanda ya sakawa cikinsa komai kowa ka kalli fuskarsa (3 ta kud'e saboda kuka Allah sarki mumy kwana tayi ranar da zazzafan zazzabi ajikinta ,Sam ta kasa runtsawa jin mutuwar akram take sabuwa agareta ,dana sani kuwa tayi shi sau babu adadi ,tayi nadamar biyewa son zuciyar mijinta ,shine duk ya janyo komai yayi tsanani a gareta, tabbas akram yaro ne mai ladabi da biyayya, ba zai ta'ba bijire umarninta bare na mahaifinsa ,"danasani na amince masa a lokacin dayazo da batun yana son yayi aure . da yanzu ya'yansa zasu zame min sanyi idaniya a gareni , kallonsu kad'ai zai rage min rad'adin rashinsa, bazan sakawa ranna soyayyar ya'yansa na wata uwa duniya ba ,domin kuwa da wuya uwarsu ta bari ta gansu shikenan bazataga jikokinta ba ? Tayiwa kanta tamvayar, wasu hawaye masu zafi suka zubo mata wannan zazzabi bai hanata tashi cikin dare tayi alwala ta Shiga sallah tana nemawa d'anta rahma gurin Allah Akwana daya dady yayi da wannan labari ,ya dawo abun tausayi ,Dan idan ka kalleshi sai ka tausaya masa ,Dan kuwa yayi kuka tamkar k'aramin yaro, har wata doguwar Rama yayi gabad'aya ya fita haiyacinsa , surutui ya koma yi ,kallo day'a zaka masa kasan baya cikin natsuwa da kwanciyar hankali, daman kuma dauriyar mutuwar kawai yake Amman a yanzu komai ya dawo masa sabo, har sai da mumy tazo tafi shi dauriya da tawakalli har ma daga karshe ta dawo bashi baki ,ummi ma tayi iya kokarinta dan gani ya samu natsuwa tare da bashi tabbacin za'a zo da yaran ,dady yayi wa kansa alkwarin ba zai sake takura ya'yansa akan karatun boko ba haka zalika yaransa mata duk aure zaYi musu ya hutawa rayuwarsa.... Su ummi basu dawo Lagos ba sai bayan da akram yayi wata biyu ,lokacin cikin muwaddat ya Shiga wata na takwas ,tun da suka dawo muwaddat bata sanya bunayya a idanunta ba, yana can yana fama cikucukun Shiga kasar Spain , sai data samu tsayin wata daya sannan ya zo mata da labarin tafiyarsa ,zuwa kasar span , shi da yaya alameen acikin satin tabbas taji dadin kwarai da gaske ,sannan taji rashin jin dadin kartazo ta haihuwa baya nan, sai dai ta nuna bata damu ba sosai , saboda gudun kar ya gane ya rusa tafiyar ,yace har sai byn ta haihu ,ita kuma abinda ba zata so kenan yaya ba,yaya akram ya wuce komai agurinta ,yafi komai a rayuwarta ,sanin inda yaransa har uku suke shine farincikinta Yau tsawon kwana Goma da tafiyar bunayya amman ko sau daya basuyi waya dashi ba ,tashiga damuwa sosai har damuwarta ta fito fili, kullun ummi na kwantar mata da hankali Wanda hakan ya rage mata tsananin tunanin rashinsa kusa daita ,hakan ba karamin dadi yakewa muwaddat ba gani yadda ummi ta sake maidaita yar gata ,bata aikin komai kayan data Cire sai dai a wanke Wanda zata sakawa jikinta ma sai dai ta gansu ,komai ummi ce ,shi yasa kullun take jin ummi ta zarce matsayin uwa gareta, ta zame mata komai na rayuwarta ,yanzu da ta gudu tabi uwa duniya a wannan ranar yaya rayuwar zatayi ? 'Allah nagode maka da ka arzurta ni da samun uwa kmr ummi ,allah ka ja da ranta, ka kara Mata Nissan kwana ,samun irin su da wuya a wannan lokacin... Tana kwance a d'akin ummi saboda gyaran d'akin da zaayi ,karar wayar dake gefen gadon ummi ce ta tasheta daga baccin daya soma d'aukarta mai dadi ,cikin tsaki da yatsina fuska ta d'auki wayar ta manna a kunneta tare da fad'a "Assalamu alaikum "daga can bangaren aka amsa mata da waalaikas salam ,tana jin sautin sanyayyiyar muryar tasan sanyi idaniyanta, burin zuciyarta tsayayen namiji abun tikaho, nmjin dake shirin tafiyar da rayuwarta da komai nata, Muhammed Auwal kenan cikin sanyayyiyar muryarsa yace "na tasheki a bacci ko ? Bari na kashe kar NASA ki Haifa min yaro mai mannen ido tunda NASA shima baby bacci zai yi, ya fad'a cikin farinciki "Kamar kasani har ma da yankakken kunne tayi maganar cikin muryar shagwa'ba "sorry love banyi zaton kina bacci ba, ganin rana ce a fuwa zuciyata, ya baby nah ki fad'a baby kar yayi fushi yanzu ummansa zata koma bacci yayi hakuri inzo inganshi da kunnuwansa da idanuwansa ,suka sa dariya ,"kai bunayya bakagajiya da soyayya wallahi ,ya bakunta da fatar kunyi nasara? Baki ai sun kusan dawo wa ,to dai da dan nasara zance ,domin dai an sanar mata da komai tayi kukanta ta hakura, batun zuwa da yaran ne kam babu sauki, wannan sai dai zuwa wani lokaci idan sun girma kenan.. Ni dai zanyi k'ok'arin ziyartasu akoda yaushe, saboda su sani su shaku dani, shine kawai hanya mafi sauki da zanyi domin sadasu da sauran yan'uwa dan bakiga macen ba muwaddat wallahi kmr kece kika haifeta ,sak kamarku day'a sauran mazan kuma yaya akram Allah dai ya jikansa "ameen tayi mgnr tana goge hawayenta "ba kuka zakiyi ba muwaddat mu godewa Allah ,dayasa ta fahimcemu, bata takaryata cewar ba yaransa bane da me zamuyi ? Muna nan dawowa cikin satin nan, nafi son ki Haifa min baby nah ina nan ,ina son ganin haihuwarki ,naji ihun first nit dinki zanso naji na haihuwa, shi Kuma kowa za'a Kira? Suka sa dariya gabad'aya "bunayya kenan har kasa na harareka a waya "kai kai to ina dawo kuwa sai na biya kudin harara da kudin da bazasu kirgu ba tasan irin kudin da yake nufi ,dan haka ta'ajiye wayar kawai Yau ta kama ranar dawowarsa tun asuba ummi tasoma shirya masa abinda zasu ci idan sun sauka ,ita kuwa muwa at tayi wan ata gyara ji inta ta awo turarru a tabi jikinta dashi domin shirin tarbo mijin abun har yaso yabawa ummi mamaki ashe datayi k'ok'arin aurar da muwaddat ga wani , tabbas da tayi kuskure ,maganar abi daya ce da zasu bi junansu ,yanxu ma da basu tare ba, suke bare bare, ina ga sun koma gidansu , kusan tafisu matsuwa tana gama shiryawa tashige cikin Bargon ummi tare da kashe fitila d'akin ta kwanta wani bacci mai dadi ne ya d'auketa Karfe takwas da rabi na safe taji tashin sautin muryarsa a daf da shigowa d'akin ummi tayi saurin juyawa kofar baya a dole bacci takeyi . Tana jin shigowarsa har da mayar da kofar ya rufe da key a zuciyarta tayi dariya shi kuwa har wani sanda yake wai kar motsinsa ya tadata ahankali ya haye gadon ya zauna daidai inda ta mayar da fuskarta . Take zuciyarta tashiga dokawa ta dinga kokuwa da numfashinsa, lokacin dataji ya sumbaci lips dinta ,ya gangaro zuwa cikinta shima yayi masa kiss tare da Dan shafawa alamun ko yana cikin koshin lfy ,sai lokacin ta bud'e idanunta Dan kar ya zarce daga hkn, dan tasan hali, ita dai kam sai dai tabawa wani labarinsa ,ahankali ta tashi zaune tana yatsina fuska ,ya matso kusa daita sosai 'Sannu na tasheki ko ? Kafin tace wani abu ya rungumeta ajikinsa yana murnar ganinta da kyar ta samu tarabata da jikinsa ya kamo yatsun hannuta ",ya baby nah ? Ni na isa, ayi min afuwa ya kike kin tashi lfy? Lafiya lau ya kuka baro min yarana fatan duk suna cikin koshin lfy? "Alhamdullahi duk suna lafiya kmr mu barosu har airport suka rakomu su da mamansu abun tausayi . Yana maganar yana shafa fuskarta zuwa cikinta cikin minti ashirin tasoma jin bakon alamari na maganarsa da ta canza salo zuwa wasanin daita, ta soma Biye masa sukayi Amman acikin minti talatin taji bunayya na neman canja akalar wasa ,hakan yasa ta nuna masa alamar ba'a wasa biyu alokaci daya a kare lafiya ,amman take ya nuna mata shi mai iya wasa kala hudu ne a lokaci day'a, amman wannann wasan shima bazai iya ba adaidai wannan lokacin burinsa bai wuce ta haihu su tare a gidansu ba, ta tsura masa ido tana jin yadda soyayyarsa ta dawo mata sabuwa fil ta kai bakinta ta sumbaci fuskarsa," ina sonka mijina, kmr ta tsira masa allura yayi wani firgigib ya cakumota ya kwantar ajikinsa 'bunayya wai meye hk ? Sone aunty nah Bai barta haka ba sai daya auratayya daita ,iya murzuwa ta murzu a hannunsa . Wuraren misalin karfe tara na safe taji jikinta yana mata ciwo iri iri' Amman hakan bai hanata hirarta da ummi ba' da binta mai aiki ba' hkn kuma bata sanarwa da kowa ba har ta Mike tashige dakin ummi ta kwanta Cikin baccin Clwon mara a, al sa onu u a uguntaya ama ara da wani juyi ,baccin da bata koma ba kenan Cikin minti Goma sai gata a tsaye ciwo yayi tsanani wauta irintata, sai ta kwanta Amman ciwo ya gagara zama bare kwanciya cikin haka marata tayi wani irin Murd'awa ta saki wata razananniyar kara sai ga ummi tashigo a guje kmr zata fad'i tana ganinta tasan abun yazo. ta fita da sauri tsawon minti biyar suka shigo tare da bunayya, lokacin har faya ta fashe Sam ummi batasan ya biyota ba ",me haka bunayya ? Ko kulata baiyi ba ya ykarasa da sauri gurin da muwaddat take durkushe tana ciza lebe babu kunya bunayya ya kamota yana shafa gashin kanta zuwa bayanta " sannu kuwa yayi mata yafi sau Goma sha gabadaya amatsayinsa na likita kasa aiwatar da komai yayi ,ummi tace tashi ka fita waje kabarta taji da Abu daya da kyar ya bar d'akin ya Shiga kai kawo atsakanin d'akin da parlour'n Amman har lokacin shiru babu labari aiko ya sake shigowa yayi zaman Durshan agabanta, ita kuwa tuni ta manta da sha'aninsa ,har ma da ummi sai kiran sunan Allah take ,da yan adduo,i ummi ta fita cikin sauri ta sake dawowa da sauri tana bashi umarni ya fita ,shi kuma sai magiya yake mata kada a barta ta mutu ,ummi ki taimaka mata mana , mata dayawa gurin haihuwa suke mutuwa . "dan Allah ki taimaka karta mutu kalle yadda take shan wahala muje hospital "ko hospital din mukaje iya abinda zan iya mata kennan, yanxu ta soma nakudar fa sai zuwa nan da awa biyu zata haihuwa "inna lillahi wa inna ilaihi rajiun ya furta awa biyu ummi ? 'Ta Dan daga masa kai kawai ,ai awa biyu tazo ta wuce shiru da tafiya tayi tafiya ta Dan bud'e idanunta sai ganin bunayya tayi zaune a gefen gado yanata faman goge hawaye Muwaddat bata haihu ba ai data gama shan wahala, zuwa lokacin hatta ummi hankalinta ya tashi ,shinkuwa bunayya ma ya daina kuka ya zuba mata ido yana jiran yaji ance ta mutu domin ya sadaukar da mutuwa zatayi . Wuni zirrrr tayi durkushe tana abu daya Sai karfe Goman dare ta haifo yaronta nmj , acikin jinin da take tsugunne bunayya ya rarrafo ya rungumeta ajikinsa, yana mata sannu ,ya dinga furta sannu har sai da ummi ta rufe masa baki saboda yawon sannun dayake mata sannan ta d'auki yaron tayi bayi dashi. Da bunayya duk akayi aikin jini, sai da aka gama gyarata tsab ya ganta lafiya sannan yake tambayar ummi abinda aka Haifa ummi ta d'auko masa yaron ta mika masa . "Gsky Muhammed Auwal bashi da kunya ,lokacin da ya d'auki yaron sai ya soma murmushi yana cewa "aunty muwa kalleshi kiga da wa yayi kama dani ne ko? Ummi tace "oho ni yasu wannan yaron na rasa ina kasamo wannan rashin kunyar ,oya tashi maza ka bar d'akin nan, 'haba ummi karki min haka mana Dan Allah ,ke daya kamata ki tayani dubawa da wa yayi kama shine zaki koreni ",ungo nan jairin mara kunya kawai ,da ubanka yayi kama ,maza tashi ka fitar min a d'aki bunayya ya saki murmushi sannan ya tashi ya fita Yana fita yashiga sheidawa abokansa zance haihuwar da'akayi masa, yana murna, sannan ya d'aura a duniya, saboda jin haihuwar yake tamkar amasa albishiri da gidan aljanna. ,cikin awa daya kira suka dinga shigowa wayoyinsa da sakonni ,duk Wanda ya kira yayi masa barka sai kaji yana masawa da ameen ameen ,abunsa har ya daina ba wa ummi mamaki Da daddare ummi da mai binta mai aiki ,suna zaune a parlour'n suna hirarsu ,ita kuwa muwaddat tana d'akinta ta tasa jaririnta gaba ta tsura masa idanu tana kallon kyautar da Allah yayi mata Wanda ko da wasa bata ta'ba tunanin zata iya samun ba soyayyar yaron ne ke fixgarta ,ta sauke ajiyar zuciya, ta Dan gyara zaman domin kara gyarawa yaronta kwanciya ahankali yashigo d'akin ya zauna akan kujera ya kura mata ido yana kallonta 'ke ma kina son baby ko ....? Tayi murmushi kawai sannan tace "Ni fa ban iya abinda ka iya ba Ya matsota sosai yana aika mata da wani tsumammen kallo "wani na iya dake baki iya ba? ' ,duk abinda na iya ,kin iya fiyye dani , dukkanin mu muna son baby nan but ki tattara soyayyarki ki ajiye gefe saboda nawa yafi naki "tunda Kai ka min na kudar ba ? 'Ko ban Miki nakudar ba ,na tayaki rabi suka dariya . Ranar safiyar suna yaro aci suna Ibrahim wanda bunayya ne ya zabi sunan,ba'ayi wani abu daya danganci bidia ba bunayya ya bukaci a bashi matarsa su tare agidan da abi ya gina masa ,amman ummi tace ya bari tayi koda kwana arbain ne "A daidai wannan lokacin akayi biki al'ameen da faiza ,inda amarya ta tare a gidan da dady ya mallakawa al'ameen ,faiza dai ta rungumi kaddarar auren a'lameen ne kawai ba dan ranta yaso ba,amman asalin soyayyarta naga bunayya ,daman kuma haka duniya take ,ba komai kake so, kake mallaka ba ,sai abinda Allah ya ga damar baka ,Wanda hakan shine mafi alkhari Byn shekara biyu Ibrahim Wanda ake kira da akram yayi girman ban mamaki saboda kulawa da gatan da yake samu agurin iyayensa da kakaninsa ,domin wata irin soyayya suke nuna masa na fitar hankali inda ummi taso kwarai su bar mata shi ,Amman kememe bunayya yaki yarda ,kullun sai saka ranar kawo shi yake, Amman yaki har ummi ta fahimci bai son basu yaron ne , ta hakura sai dai duk weekend din duniya a gidan ummi yakeyinsa...shima Dan ya samu damar sakewa da muwaddat ne Sosai muwaddat take bawa yaronta kulawa tare da taka tsansar aikata wani abu akan idanunsa ,duk da kasancewarsa yaro karami bata yarda su aikata wani abu akan idanunsa, koda kuwa kiss ne sai bayan idanunsa, idan yana gidan ummi kuwa cin karensu suke babu babbaka iskanci iri iri bunayya na biye mata Mmn sudais ce MUWADDAT Page 46 shekarar akram uku da haihuwa , amman har alokacin muwaddat bata sake samun wani ciki ba ,kuma bunayya ya kai ta gurin likitan daya danganci fannin haihuwa an tabbatar masa da lafiya lau mahaifatar take.. Alokacin har da kuka muwaddat tayi saboda tuno da lokacin da tayita kuka ummi ta zubar da cikin akram, yanzu da an zubar da cikin yaya zatayi ? "Ga bunayya da jarabar son ya'yan tsiya, Sam baya kara a ta wannan bangaren ,acikin wannan shekarar bunayya ya yanke hukunci zasu koma Spain domin cigaba da karatu shi da muwaddat , da kuma kulla halaka mai karfi a tsakanin yaran marigayi akram da zasu tafi ummi tace abar mata akram Amman bunayya yaki, kmr zatayi kuka tace ",ka d'auke min yarinyata, gashi zaka sake nisanta da ita ,Dan jikan nawa da nake kallo nake ji dadi a raina shima zaka nisanta dashi yanxu ka kyauta min kenan bunayya? "Yayi shiru yaki cewa komai sai idanunshi daya zuba mata , "shikenan ka tashi ku tafi Allah ya kai ku lafiya 'ummi . Ta saurin katse shi ta hanyar cewa "karka ce min komai bunayya ,guduna dai kake yi da akram kmr wata Mayya? "da itace ni da yanzu nagama daku iyayensa , "ummi bazaki fahimci abinda nake nufi ba "tabbas bazan fahimta ba muddin ba bar min shi kukayi ba, muwaddat dake zaune tace "ummi ki daina damuwa idan dai akan akram ne gashi nan, za'a kawo kayansa tunda bunayya yaji ta fad'i hk. ya dinga zabga mata harararta yana take mata kafa ,amman ta sharesa. Ummi ta numfasa kana taja naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana dubanshi ,sannan tace "ka daina harararta ni yakamata ka harara ba ita ba , wai ni na ta'ba gani irin hk "ni fa na haifeka, muwaddat kuwa haihuwarta ce kawai banyi ba ' "gashi nan ummi Allah ya ta yaki riko nima ki bar gani laifina ,daman itace tace kar abar miki shi, muwaddat ta kalleshi a firgice cike da matsanancin tsoro," rabu dashi mamana nasan shirinsa ne kawai , bazaki ta'ba fad'ar hk ba "wallahi ummi ",yi shiru abunki ,Allah dai ya tsare mun ku yayi muku albarka ya azirtaku da zuria na gari . Cikin watani bakwai datayi cikin a kasar Spain , tabbas ita kanta tasan idanunta sun k'ara bud'ewa, Wanda yasa ta kara wayewa ta d'auko darasi daban daban ban da kyau da yar kiba data kara sanye take cikin wasu had'd'adun fararen kayan bacci riga iya cinyarta masu sharara dan babu abinda ya boye ajikinta hatta kan nipples dinta ana iya hango tsayuwarsu ,gabad'aya jikinta banda fitar da shekin hasken hutu ,babu abinda suke,tayi kya osai cikin kayan ,sai kamshi take zubawa. tana gama k'arasowa inda yake taja ta a akansa tare da rike kungunta da hannu day'a tana girgiza masa kirjinta dake cike bammmm. tana dubansa cike da matsanancin so, ahankali ya lumshe idanunshi saboda daddan kamshinta daya kaiwa hancinsa ziyara ya kai hannunsa ya kamo hannuta ,ya rike cikin nashi yana messaging ahankali ahankali ,batare daya d'ago ba ,har lokacin idanunsa na kan screen din system muryarta cike da shagwa'ba tace "my lolo ....tun kafin ta fad'i abinda take son fad'a ya d'ago ya zuba mata tsumammun idanunsa yana kare mata kallo, matsowa tayi sosai ta matsar da system din gabansa gefe , ta fad'a jikinsa tana fitar da wani numfashi,take numfashinsa ya nemi d'aukewa zuciyoyinsu ne yashiga dokawa cikin kasalalliyar muryarsa yace "sorry my baby ,my aunty my everything kin kasa bacci ko? ta kashe masa idonta day'a, ala'mun eh "na sani a irin sabon da muka yiwa juna ba zaki iya bacci batare dani ba.. "wallahi har tunani nake randa zakayi min nisa ,dan bansan yadda zan yi da rayuwata ba? ,ya kai bakinsa ya bata hot kiss "don't worry my baby duk inda zani kafata kafarki, kece dadina zumana , rayuwata ,duniyata, komai nawa idan babu ke a cikinsa babu jin dadi rayuwa , wannan zumar taki mai dan banzar dadin nan ,yaushe zan iya barinki , ai na ridaga nazama bita zaizai tayi murmushi tace 'kai my lolo kaima fa ba baya ba gurin "Gurin me ? nnea akirjinsa, Ya tambayeta yana juyo daita ya bombom dinta akan joystick dinsa ya tura hannunsa duka cikin rigarta "uhmmmmmm Ina jinki baby ? Murmushi kawai tayi ta waske tare da canza a kalar maganarta " wai ma na tambayeka cikin mace da namiji wa yafi wani jin dadi ne? "A Ina kenan ya amsa Mata da hakan ,duk da ya fahimci inda maganarta ta dosa kana ya lumshe idanunsa yana shafa brest dinta hade da murza kan nipples dinta dake tsaye tamkar bata ta'ba haihuwa ba Sai data sake manne bayanta zuwa bombom dinta da suka baje akan joystick dinsa sannan tace " agurin sex mana' "Sake Juyo daita yayi suna fuskantar juna sosai ,while numfashinsu na gauraya guri day'a ,kafin daga baya yace "gaskiya namiji yafi mace jin dadi, ko kuma ince.. kai kuma fa kuna jin dadi fa, dan ace wai kamar mutun ne ya d'auki abun soso kunne yana soso kunnensa, "kunnane yake jin dadi ko kuma abun soso kunnane yake jin dadi ? "to kinga kunnanen yake jin dadi ,wannan ne ya tabbatar da mata sun fi maza jin dadi a lokacin jima'i ,amman fa mazan ma suna jin dadi soso dan wallahi idan ka hau mace , yadda zaka ke ji kanka zaka dinga ji ne gabad'aya jikinka ya d'auki wani canji, kai kanka baka san a ina kake ba, zaka dinga jin wani irin dadi wallahi har inda baya felling ajikin mutun, kamar misali gwiwar kafa ,kinga gwaiwar kafa shine koda ka ta'ba babu dadi anan gurin ko ,amman lokacin da kake having sex har gurin zaka dinga jin dadin yana kaima ,musamman idan zakayi relexing wayyo Allah dadi ya k'arasa fad'ar haka hade da rungumeta sosai ajikinsa yana shafata "allah mun gode mak ka sanya mata acikin rayuwarmu.. sosai tashige jikinsa tana aika a wasu sakoni na musamman wanda ke neman tarwasa masa kwalkwaluwa ,dan gabad'aya ya rasa yadda zai yi da rayuwarsa dan dadi, hannusa yasa ya d'agota yana kissing dinta har sai daya zautar daita kamar yadda take k'ok'arin yi masa ,daga bisani ya had'e bakinsu, idanunta ta lumshe tana k'ok'arin rabasa da yar singlet din jikinsa har tayi nasarar rabasa dashi ta daura harshenta akan nipples dinsa tana lasa kmr tasamu sweet, ban da fitar numfashinsu ba kajin motsin komai a parlour'n , aikin da bata barshi ya k'arasa kenan ba ,suka fad'a duniyar soyewa ,gyara mata kwanciya yayi anan kan kujera had'e da zare yar rigar baccin jikinta anan kan kujera suka lula duniyar ma'aurata, sun dade akan kujera suna gurzar juna ,sam baya gajiya daita ,sabutu kawai bunayya yake zubawa dan dadi dake Kai masa ziyara, ahankali ya dinga binta had'e da tallabo bombom dinta sama ,yayinda ita Kuma hannuwanta duka ke faman aikin murza kan nipples dinsa.... Tsawon a wa daya Yana gurzata gashi Sam bata ga alamun zai barta ba ,yasa tasoma tutturesa "my Lolo ni fa gaji "0k ai na kusa ,ya kusan sai daya sake d'aukar wani 30 minti gabad'aya kasanta zafi yake mata ,juya yayi ya rike bombon dinta da hannuwansa ya dinga zuba mata sai da yayi realize sannan ya barta byn suka yi wanka suka shige cikin bargo manne da juna ,can cikin dare tasoma jin Yana lulubarta "meye ma my Lolo tayi mgnr cike da shagwa'ba ? "Zan Kara ne . Bacci nake ji plz Kai fa likita ne kasan to much of sex abinda yake janyowa yanzu ma zanyi samun ciki ya zamoto yawon kusantata da kake cikin yaki zama 'babu wani illa kawai idan dai dai bazaki barni nayi ba na barki " 'To ka barni dan nagaji wallahi " Tana fad'ar haka ya juya Mata baya kallon bayansa kawai tayi ta matsa can nesa dashi tayi kwanciyarta ,wannan shine farko da suka nisanta junansu Aiko bunayya yaji haushi dan haka ya shareta bai sake nemanta a shimfida ba ,sai dai tsiro mata da iskanci iri iri sai suna zaune akama kiransa a waya Wata rana da misalin karfe tara na dare suna zaune a parlour'n suna kallon American film ,wayar bunayya ta d'auki k'ara ,kusan sau uku kenan ana Kiran wayar Amman yaki picking ,Nan take zuciya ta kawo mata wuya saboda ta tsani akirasa yaki d'aukar waya ,agurinta alamun bashi da gaskiya ne ,jin har lokacin yaki d'auka tace "malam baka da gaskiya ne kana jin wayarka tana ringing amman kaki d'aukar wayarka ? Yace "naji mana "And pick your call now "take yace "bazan d'auka ba friend ne " "Friend dinsa Kuma babu Wanda batasan sunansu ba ,wasu tasansu a zahiri wasu Kuma bata sansu a zahiri ba sai sunansu kawai ' Muryarta a sanyaye tace "wa ga cikin ? "Baki san wannan ba Gashi still ana cigaba da Kiran w yar Amman yaki picking tsam ta tashi daga inda take zaune ta koma kusa dashi sosai aiko ya d'auki wayarsa caraf ya jefa cikin aljihu take tace "a'a meye mening din yin haka ? 'Malam fito da waya ka bani naga waye ya kiraka" Ya hade rai yayi sosai tare da cewa "sannu ummi "this is not your phone is mine dan haka no need sai kin ga Wanda ya kirani " "Ai kuwa idan kana neman zaman lafiyarka Dani ka fito da wayar nan ka bani ,yayi banza daita ya cigaba da kallonsa ,"my Lolo ka fito da wayar nan ka bani ,sai juyo ya tsura mata ido kawai Yana kallonta da tsumammun idanunshi dan haka zuciya ta kawo Mata wuya ta tashi tashiqewarta d'aki tare da banko kofa da karfi. karfi. Ko cikekken minti goma ba'a yi da shigarta d'aki ba, ya tashi ya biyota ,yana bata hakuri "kiyi hakuri bafa abinda kike tunani bane ,menene haka muwaddat ? "Da Baki sani da wanna halin ai yanzu Zaki ce wai wai kina tunanin Killa ko ma e eta kirani, Kinga fa kalli Wanda ya kirani tana d'a a anunta a kan screen din wayar sai taga sunan ab kins najeeb ,tsurawa wayar ido tayi ,saboda hango ku nta da bata dage kan lallai sai taga Wanda ya kirashi a lokacin ba kafin ta baro parlour, tasan wata Killa barinta parlour ya shirya haka ,shine zai wani zo Yana nuna Mata aiko yayi juyin duniya Yana bata hakuri ta fahimceshi "shi fa ba mace ta kirashi ba ,bai da wannann time din ,wallahi bata sauraresa ba aiko yaji haushi ya barta ya dawo parlour, ya gama kallonsa ya kashe tv ya dawo daki ya kwanta ,juya Masa baya tayi tana kad'a Masa bombom dinta ba tace ta tafasa balle ya kone " shima yayi banza daita ya janyo bargo ya lullu'be musu rabin jikinsu ,aiko abun yayi mugu mugun Cima rai Dan Sam batayi tunanin zai Mata haka ba a yadda yake maitar sonta " Koda suka tashi da safe yayi Mata mgn dan shi a tsarinsa bai yarda da gaba tsakaninsa da iyalinsa ba ,Amman tayi Masa banza da shi ,sai dai duk abinda take Wanda danganci abinci da Sauran ayyukuna gida duk tayi ,shi Kuma daya ga haka Koda yayi breakfast sai yaki fita koina ba ,sai gurin 4 ya sake cin abinci ,yayi wanka ya d'an tsaya a d'aki yaki fitowa ya sake Mata mgn ,tayi Masa banza shine ya kama hanya yayi ficewarsa ,aiko wannan fitar da yayi tasa taji zuciyarta kmr ta buga, duk sai taji babu Dadi yanzu idan gurin wacce ta kirashi ya tafi fa ? Take hawaye ya gangaro mata "Kai mata Mata mu rage kishi fa muna son maza ,amman kishinsu zai kashe wasu daga cikinmu ," Allah mu rage kishi sannan mu daina Sanya idanunmu akan movement dinsu da wayoyinsu, domin kwanciyar hankalinmu. Muryarta cike da kuka tace "to me yasa yaki d'aukar wayarsa a gabana ,? "ldan dai ba rashin gaskiya ba ,ida na da gaskiya ya d'auki wayar mana " " Kuna dam n agida to meye abun zuwa , shin shine a waje? a mgnr tana kuka.. Mmn sudaisbr /> Ko cikekken ti goma ba'a yi da shigarta d'aki ba, ya tashi yabi ta ,yana bata hakuri "kiyi hakuri bafa abinda kike tun i bane ,menene haka muwaddat ? 'Da Baki sani da wanna halin ba, i yanzu Zaki ce wai wai kina tunanin Killa ko mace ne ta kirani, Kinga fa kalli Wanda ya kirani tana d'aura idanunta a kan screen din wayar sai taga sunan abokinsa najeeb ,tsurawa wayar ido tayi ,saboda hango kuskurenta da bata dage kan lallai sai taga Wanda ya kirashi a lokacin ba kafin ta baro parlour, tasan wata Killa barinta parlour ya shirya haka ,shine zai wani zo Yana nuna Mata aiko yayi juyin duniya Yana bata hakuri ta fahimceshi "shi fa ba mace ta kirashi ba ,bai da wannann time din ,wallahi bata sauraresa ba aiko yaji haushi ya barta ya dawo parlour, ya gama kallonsa ya kashe tv ya dawo daki ya kwanta ,juya Masa baya tayi tana kad'a Masa bombom dinta ba tace ta tafasa balle ya kone shima yayi banza daita ya janyo bargo ya lullu'be musu rabin jikinsu ,aiko abun yayi mugu mugun Cima rai Dan Sam batayi tunanin zai Mata haka ba a yadda yake maitar sonta Koda suka tashi da safe yayi Mata mgn dan shi a tafasa alle ya kone shima yayi banza daita ya janyo bargo ya lullu'be musu rabin jikinsu ,aiko abun yayi mugu mugun Cima rai Dan Sam batayi tunanin zai Mata haka ba a yadda yake maitar sonta Koda suka tashi da safe yayi Mata n dan shi a tsarinsa bai yarda da gaba tsakaninsa da iyalinsa ba ,Amman tayi Masa banza da shi ,sai dai duk abinda take Wanda danganci abinci da Sauran ayyukuna gida duk tayi ,shi Kuma daya ga haka Koda yayi breakfast sai yaki fita koina ba ,sai gurin 4 ya sake cin abinci ,yayi wanka ya d'an tsaya a d'aki yaki fitowa ya sake Mata mgn ,tayi Masa banza shine ya kama hanya yayi ficewarsa ,aiko wannan fitar da yayi tasa taji zuciyarta kmr ta buga, duk sai taji babu Dadi yanzu idan gurin wacce ta kirashi ya tafi fa ? Take hawaye ya gangaro mata "Kai mata Mata mu rage kishi fa muna son maza ,amman kishinsu zai kashe wasu daga cikinmu ," Allah mu rage kishi sannan mu daina Sanya idanunmu akan movement dinsu da wayoyinsu, domin kwanciyar hankalinmu. Muryarta cike da kuka tace "to me yasa yaki d'aukar wayarsa a gabana ,? 'Idan dai ba rashin gaskiya ba ,idan Yana da gaskiya ya d'auki wayar mana Kuna da matanku a gida to meye abun zuwa , shin shine a waje? ta karasa mgnr tana kuka.. Mmn sudais MUWADDAT PAGE 47 text them ,ga ka zaka Shiga gida ,kar wacce ta kiraka, text her or call her kace Mata kashiga gidanka karta kiraka sai idan Kai karita idan kafita, zai fi min sauki abinda ban gani ba ya fi min, amman bazai yiwu ace an kiraka kana kin d'aukar II ba, kana heading phone dinka "kiyi hakuri baby hakan bazai sake faruwa ba 'ki ya fe min " babu yadda ta iya tace "Allah ya yafe mu gabad'aya . alhamdullahi sun shirya kansu , komai ya daidai a tsakaninsu, ta durinta ne dai ta kulle, ta tamke kafafuwanta tsab taking bashi , bunayya yana ji yana gani haka ya hakura, dan gudun sabon tashin hankali . A she ma duk wannan rigimar da suke a she tana d'auke da shigar ciki batasani ba ,wata tara daidai Muwadda ta haifi d'anta nmj a kasar Spain yaro yaci sunan ishaq suke kiransa da bobo Shekarar bobo day'a ta sake samun wani ciki a lokacin suna Shirin dawowa nigeria. bayan dawowarsu kasar haihuwarsu da wata biyar ta haifi d'anta sak ubansa , wata biyu tsakani faiza ta haihuwa bunayya yana kwance muwaddat ta fad'a jikinsa tana fad'a masa faiza ta haihu kawai sai taga ya kawar da fuskarsa gefe tare da cewa "wa kenan ta haihu ? ",wa kenan fa kace my Lolo ? ' faiza tamu fa nace ta haihu ta haifi nmj ,sai kawai taga ya sake kawar da fuskarsa wani gefen Ta mirgina gefensa ta koma saitin fuskarsa ,ta sausauta muryar kmr mara lafiya "amman Allah ka bani mamaki faiza yaya al'ameen 'yan'uwanamu ne fa,idan ma baka had'a komai da yaya al'ameen ba, faiza fa? sister did ce uwa day'a uba daya, kaf duniya bani da sama daita, itama haka "ama ajiye wannan, a tunanina yarda kaga nayi haihuwar akram , bobo , dady ,a gabanka a rashin tunanina sai naga ko a hanya kaga mai ciki zaka tausaya mata, kayi mata fatan alkairi ,to balle wacce ta kasance yaruwarka, gaba fa bata da kyau "wake gaba ? "ai ni bai isa nayi gaba dashi ba ,huld'a ce dai har abada bana bukata dashi saboda banason yawon had'uwarku dashi ..tayi shiru tana dubansa cike da mamaki . Ya kamo hannuta cikin nasa yana murzawa " ya kika yi shiru? "to me kake son nace maka? "to shikena Allah ya raya musu ta janye hannuta ta tashi ta zauna ya matsota sosai kmr zai shige jikinta ,ya rungumo kugunta daga kwance dayake "aunty nah kada kiji haushina wallahi ina sonki ne fiyye da komai sannan ina da matsanancin kishi akanki bana son wasu ma su ganki bare wannan daya ga samu yaga rashi, mutumin daya kusan kassara min rayuwa, da ba dan Allah nasona ba da tuni na dade da mutuwa 'Ni dai zan fad'a maka gsky idan kaga dama ka d'auka ,manzo Allah s.a.w yace baya tare da duk mai raba zumuci ,saboda haka Dan girman Allah ka saki zuciyarka akan al'ameen, yanzu al'ameen kanwata yake aure ,bani da wata halaka dashi byn zumunci ,kuma wallahi nayi maka alkwari ko mutuwa kayi bazan auri wani Tsatson aleemen ba . Kai da kanka kasan ba sakina zakayi ba ,"ra bani, ni dai banason ma yawon fitar nan, kina da kyau sosai har kin fi matarsa kyau "to sai me kasan dai babu aure tsakaninmu ? "nasani 'ka canza dan Allah.. "Auntyna.....hannuta ta kai ta shafi gashin dake kwance a cinyarsa "kar ka manta, nima ina sonka sannan zan cigaba da sonka har karshen numfashina Nice matarka ta farko ,nice matar daka soma sani diya mace a duniya ,duk da haka nasan nan gaba zakayi tunani kara aure ,ka auro min wata mu zauna tare ,mu dinga sharing dinka biyu ni daita mu raba komai naka biyu ,amman duk yadda nake jin kishinka sosai, na hakura nake kwabar zuciyata da kishinka, nake rayuwa da kai batare da ina tunanin hkn ba bare na d'aukeshi nasawa zuciyata kawai saboda ina son mu zauna lafiya da junanmu Ko kana tunani ni bani da kishi ne "wallahi Muhammad Auwal nafi kowa sonka a duk duniyar nan ,amman acire ummi ka daina tunanin a yanzu zuciyata na tunanin wani nmj byn kai ,kai kad'ai ne a zuciyata ta k'arasa mgnr tana sakin kukan shagwa'ba dake tafe da kissa da kara raunata zuciyar duk Wanda ya jishi "kana kallona baka varda dani bane ? Ya janyota jikinsa yana murmushi "stop crying my aunty mai son girma yau kuma kece kikewa kaninki kuka ? "ta doki kirjinsa cike da shagwa'ba 'to shikena ya isa na yarda na amince dake dari bisa dari kiyi hkr InshaAllahu zakiga canji ,amman sai kinyi hakuri saboda ahankali komai zai zama normal ya tallabo fuskarta suna fuskantar juna "kin hakura ? Ta daga kanta "to to kiyi min murmushin nan naki mai sanyaye min zuciya tayi murmushin had'e da kissing din lips dinsa.. Duk da wannan mgnr datayi masa bai barta taje ba sai ana gobe suna shima tare sukaje suka sauka a hotel, Taron suna yayi kyau yaro yasamu sunan Ibrahim shima . Bunayya ya canza akan yadda ya d'auki abun , most especial daya ji sunan Wanda aka saka Kamar dady ya kudurta a ransa, iman da ihsan suma suna cika shekara shatakwas zai kawar dasu ya huta ,domin har lokacin bai daina jin radadin mutuwar akram ba, kullun ya tuna yadda ya dinga masa magiya akan yana son aure a lokacin, da zai turasa Spain hawaye ne masu zafi suke ziraro masa ko ya yaransa suke? ko a wani hali suke? "Allah sarki rayuwa Allah ya jikanka Ibrahim allah yasa aljanna ce makomarka bazan gushe gurin yi maka addua ba... cikin wannan halin mumy tashigo ta samesa "ko bata tambayesa ba tasan kukan dayake wanda itama har lokacin tana jin zafin mutuwar d'anta fiyye dashi, kasa zama tayi ta fice daga d'akin wasu daga cikin yaran aikinsa masu hankali ya bawa rensu eiman . Bangarensu bunayya da muwaddat kuwa duk karshen shekaran duniya sai sun fita yawon bud'e ido ,wannan karon dai yawon bud'e ido , daga nan su kaiwa su muhmud ziyara Wanda hakan ya sake jawo shakuwa mai karfi atsakaninsu , yawo yayi dadi kmr koda yaushe da suka ba dawo da tsaraba , dan yanxu ma gata kwance tana lauyayin wani sabon ciki Wanda yanxu ya Shiga wata na uku a jikinta Bayan shekara Goma Bunayya ya k'ara girma sosai ya zama cikakken magidanci mai tsananin kyau da d'aukar hankali Dan a lokacin ko cewa akayi bai yi aure ba zaka yarda itama muwaddat duk da yaranta biyar yanzu, amman har lokacin jikinta a kame yake ,Sam bata bar jikinta ya lalace kmr yadda wasu matan keyi ba, haihuwa daya biyu kaga sun dawo wani kala ,yaran yaya akram muhmud Wanda ya kasance babba ya ,yaran yaya akram muhmud Wanda ya kasance babba ya ziyaracisu a wannan shekarar , yan'uwa sunyi murna sosai ,barin dady da momy sukayi tasawa bunayya albarka ,domin shi yayi tsayin daka a cikin lamarin ban da shi sai dai rayuwarsu takare akan d'ansu nada wasu ya'ya a wata uwa duniya, amman ba zasu gansu ba Allah mai yadda yaso yanzu ya'yan muwaddat takwas a yanzu maza bakwai mace day'a wace taci sunan ummi suna kiranta da mufeedah ,kusan awa day'a kenan data tasa mufeedah gaba tana kallonta had'e da tunanin rayuwa Har kusan karfe takwas na dar kwance take tana tunanin sakamakon bakin da b nayya yayi daga London abokan karatunsa ne... Ta kasa runtsa idanunta saboda rashin maigidanta kusa daita, sai wajen 12:00 yashigo ya sameta kwance ya karaso gareta inda take kwance ya sunkuyo ya sunbacci goshinta 'Yaya dai aunty nah ? tayi murmushi Dan Allah ka daina ce min aunty nan idan ba haka kaima zaka dawo yaya "kice min mana ai zan fi son hk..taso ki gaya min damuwarki kinyi shiru kina faman tunani ,azo a gaya min tunanin wa ake yi . Ta Dan juya kad'an ta kama hannunsa cikin nata tana massaging ahankali ahankali sannan ta yunkura ta Mike ta d'auki mufeedah ta kaita d'akin baccinsu, ta dawo Wanda lokacin har yashiga wanka ,itama sauya kaya tayi Ta kasa runtsa idanunta saboda rashin maigidanta kusa daita, sai wajen 12:00 yashigo ya sameta kwance ya karaso gareta inda take kwance ya sunkuyo ya sunbacci goshinta 'Yaya dai aunty nah ? tayi murmushi Dan Allah ka daina ce min aunty nan idan ba haka kaima zaka dawo yaya "kice min mana ai zan fi sonh aso ki gaya min damuwarki kinyi shiru kin n tunani ,azo a gaya min tunanin wa ake yi . Ta Dan juya kad'an ta kama hannunsa cikin nata tana massaging ahankali ahankali sannan ta yunkura ta Mike ta d'auki mufeedah ta kaita d'akin baccinsu, ta dawo Wanda lokacin har yashiga wanka ,itama sauya kaya tayi zuwa na bacci tabi lafiyar gado bayan ya fito ya shirya ya kwanta abayanta ya juyo daita suna fuskantar juna "gaya min damuwarki ta shige jikinsa" bani damuwar komai ,tunaninka ne kawai ke dawainiyya da ruhina ,bayan shi tunanin mai zanyi bayan na godewa Allah daya azirtani da samu adalin miji tamkarka fatana har aljannah mu kasance tare . Alhamdullahi Alhamdullahi Alhamdullahi nan muka kawo karshen labarin muwaddat abinda nayi daidai Allah ya bani lada kuskuren dake ciki kuma Allah ya fe min Subahanaka allahumma ashadu allaila a illahah astagfiruka wa'atubu ilaik Mmn sudais ce An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels